Sashe 7
Masarautar Jondan Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
.......
Nayi kuka har Nagodewa Allah, sabida surutun da Dudu yayi min ya bani haushi, ina ƙoƙarin kiran Ashraf sakon ya shigo min.
_Ni kika tozarta ko? Safinah ince Ni kika wulakanta? Wallahi tun da Yaron nan yazo bai taɓa min maganar yana nimanki ba, yana dai zaune a gidan. Wallahi kiyi gaggawar niman yafiyar shi idan kika mutu ba tare da niman yafiyar shi ba, kinsan sakamakon_
Kukan da nake ne ya tsananta, sabida tsoro dan wallahi ina da matukar tsoro, dan haka na shiga niman shi, kiran na shiga bai dauka ba, har ya yanke ban hakura ba na kuma kiran shi, yana ɗauka fashe da kuka.
"Don Allah kayi hakuri bazan kuma ba, wallahi bai na zaga ba kaina na zaga kayi hakuri bazan sake ba."
Sautin murmushin sa naji, har sai da tsigar jikina ya mik'e ,nace
"Kayi hakuri kaji."
"Toh SAFINAH! Gobe ma bashi zai hana kice min mugu azzalumi ba. Ke ko kunya baki ji idan kin zage ni? Baki san kimar kice take ragewa a idanuna ba, Na rasa muguntar da na miki, idan sabida Rape dinki da nayi ne toh ina baki hakuri ban tab'a zina ba, kuma abinda ya faru tsakanin mu, Kaddararmu ce. Ban san me kike so nayi miki ba, amma kiyi hakuri bazan takuraki ba, tunda baki Son zama dani zan ajiye miki sako a gurin Ummi zata baki shikenan, idan."
"Don Allah kayi hakuri bazan kuma ba."
Kashe kiran yayi, kamar doluwa nabi wayar da ido hawaye na sauka a idanuna, me yasa nike haka ne Ni kaina abin na damuna, Allah ya bani mijina Ni daya ba mijinmu ba, amma na gaza fahimtar shi, Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un. Na shiga hallaka da kafana, zai kai kaina wutar Jahannama.
Manzon Allah yayi gaskiya da yace mafiya akasarin mu mata yan wuta ne, gashi nan garin rashin kai na daga muryana sama da namijina. Kuma ya nuna min zai rabu dani.
Na shiga tashin hankali sosai dan cikin lokacin ƙalilan jini na ya haura, kafin wani lokaci na fara hali, kasan cewa shekaruna sun ja, kuma wannan cikin yana matukar bani wahala, dan damuwa kadan zan ji cikin ya kume min, wato ya cure a gurin daya.
Dakyar na rarrafa na fita, su Affan da Ablah suna wasa, ganina Affan yayi sheka a guje ya kira Iyayen shi.
Ai dukkan su suka fito, komawa daki Dudu yayi ya dauko kayan aikin shi, ya shiga bani taimakon gaggawa.
Har zai saka min ruwa, Sophia tace mishi.
"D karka sa mata drip, ka manta wancan zamanta a asibitin yan tana da diabetis na cikin kar ka sa mata ruwa sabida wannan akwai glucose."
"Nagode da kika tuna min " yace mata,
Karshe dai Asibiti ya kai Ni, ya kuma kira Ummi ya gaya mata, sannan ya kira Ashraf ya gaya mishi.
★★★
Dakyar ya wani gari dan barci barawo ne ya dauke shi, gari na wayewa, bai kai ga yin haske ba, ya bar gidan bayan yayiwa Khalil bayani.
★★★
Jikin Nannah kan za ace da sauki tunda babu halin tafiya sai dai a turata a keke, an sallamota zuwa gida.
Kuma an zuba mata masu kula da ita, bata cika magana ba amma kuma bata cikin wani mugun yanayi, dan takan ce. Mata abinda take so.
★★★
Sai da nayi awa biyu sannan na farka, lokacin dare yayi sosai dakin ba kowa ban daki na shiga nayi alola. Nazo na gabatar da Sallah, ina idarwa na jima ina addu'o'in kafin na mike na kwanta a gadon.
Ina kwanciya ban kuma farkawa ba sai da gari ya waye, jin hannun mutum ya rike hannuna yasani bud'e idanun na tsura mishi ido.
"Ashu"
D'ago kai yayi sannan ya zare hannun shi yace..
"Ya kike ji?! Ko zamu wucce Rasha ne dan can zasu fi baki kulawa me kyau."
"Zan yi sallah tukun."
Zare min hijab yayi sannan ya koma ban dakin ya dauko ruwa a cikin wani bowl na silver. Ya kawo min na wanke hannu sannan ya koma ya kawo min wani nayi alolan sosai.
Yazo ya kad'e abin sallar ya sake shimfida min, nayi sallar ina idarwa sai fadin Dudu.
Sun gaisa tare da tambayar shi ya muka tashi, kallon shi nayi sannan nace.
"Yaushe ya tawo."
"Uku da rabi ya shigo kasar, ya kuma kirani shine naje na ɗauko shi."
Sunkuyar da kai nayi kunya na dawainiyya dani.
Sun fita da Dudu, can sai gasu nan sun dawo, kallona yayi yace.
"Zaki iya takawa ko na daga ki."
"Zan iya tafiya da kafata"
Koda muka fita a hankali muke takawa, har gurin motar Dudu.
Koda muka isa gidan kayanmu Dudu ya haɗa mana, muka bar Ukraine.
Shi ya kaimu airport, tunda muka shiga ya dauki Yar shi, suka shiga hira ban kuma gane kan shi, sai dai idan yaga na juyar da kaina ko na yatsina fuskana, yace " lafiya" "ina ke miki ciwo?!"
"Babu " shine amsar da nake bashi, har muka shiga rasha da karfe biyu, sabida babu nisa tsakaninsu.
Bilal da Ghaniyu suka zo daukar mu.
★★★
Tunda muka isa ya bani dama nayi abinda raina ke so ta hanyar nisanta kanshi dani, haka ba karamin ciwo yayi min ba, taya zai juya min baya. Haka nayi ta bin shi yana juya min baya, A gurin Umman bilal nake samun sauki, ban san ya zanyi da Ashraf ba dan ko irin sumbatar da yake yi a goshin nan babu, kuma sai ya tsaya nasha magani kafin ya koma inda yake, Ablah kan bana ganinta, sai ta gadama take zuwa gurina. Sosai na shiga damuwa dan na tsani shariya ko nace mun tsani shariya dan shima baya son haka amma idan na duba girman laifina sai na kwantar da kai, muna zuwa asibiti ganin likita sabida sugar na da yake yawan hawa, dan duk bayan 15hour yake hawa, akwai ranar da ya hau sai da na daina gani, Allah ya taimaka yana dakin na, zan sauka daga gadon kenan na tafi zan hantsila ya kamo ni.
Wallahi ban tab'a ciki irin shi ba, iya wahaltu na wahala da cikin. Wannan dalilin yasa na koma asibiti da zama, bana ganewa komai, ga sabon laulayi a cikin wata shida zuwa bakwai tunda Ashraf yaga haka ya sami likitoci akan a min aiki,
Kiran Ummi nayi na gaya mata, ita kuma takira Ashraf tace don Allah a dakatar da haihuwar haka, sabida yawwan haihuwa yayi shi ya haifar min da ciwon sugar shi yasa tace a hakura da haihuwar.
...... A ranar Laraba naka ciro min yaro na dan karamin dashi sak Ashraf........
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
Muna baran Addu'ar ku Governo Bauchi yana cikin wannan tashin hankali 🤧😭😭😭
[3/26, 2:54 PM] +234 806 222 4030: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
MJ3
🔟
"Ammyna gani nan zuwa"
Ya faɗa mata cikin wani irin murya wanda yake cike da bakin ciki tare da damuwa, ya shiga ban daki yayi wanka, sannan ya fita zuwa gurin ta.
Turata a keken ta yayi har zuwa d'akinta, sannan ya zauna a kasa.. Ita kuma ta koma bakin gadon ta zauna, irin zaman da yayi sai ya bata tausayi tare da jin ba dad'i a ran shi.
"Muhammad Ashraf"
D'ago kai yayi ya kalleta sannan ya maida kan shi ya sunkuyar.
"Kayi hakuri! Ni kaina ban san me yasa nake jin ba dad'i idan ina tare da SAFINAH ba, amma nasan Yarinyar bata da matsala, kawai ina."
"A'ah Ammyn kawai ki nima min abinda zan kashe Ni, yadda bazan iya aikata komai ba, kinga sai tayi tafiyar ta Ni kuma na zauna dake tunda haka kike so."
"A'a Ni ba haka nace ba."
"Haka ne mana! Ammyna, SAFINAH mata ta ce, ke kuma Mahaifiyata ce, toh me zanyi miki, idan banyi tarayya da Safinah ba Zina kike so naje nayi ko me kike bukata dani."
Shiru tayi sannan yace.
"Ni danki ne! Ni ba mijinki bane, babu amfanin kina kishi da Mata ta, kiyi hakuri da abinda na fada iya gaskiyar kenan, wallahi kina kuma shiga tsakani na da ita Ammyn zan saka a kai ki inda bazaki ku ganin mu ba, haka zaki rayu a gidan Tsofaffi wanda yake Jordan, na rantse da Allah, bazan fasa abinda nayi niyya ba, ke Uwa ce ki zauna a matsayin ki, Ammyn kiduba Umman Bilal man ko kunya baki ji ba, Ni kawai kika hana na samu nutsuwa da matata toh gani kiyi yadda kike so dani shikenan."
Tunda ya fara magana take kuka, sannan ya mike ya barta zaune a gurin. Ya dawo d'akina ya same Ni nayi wanka har na sauya zanin gadon na koma na kwanta, cire rigar jikin shi yayi sannan ya shiga cikin bargo ya janyo Ni jikin shi, sai a lokacin na sake kuka, bai hanani ba har sai da yaga nayi shiru dan kaina sannan ya lallubo fuskana ya cilla min harshen shi bakina.
Daga nan kuma komai ya kunce min, dan Ashu mayye na ne.
★★★
Tun daga ranar bata kuma shiga harkar mu ba, sai ma kame kanta da tayi wai nace Allah yasa a dore a haka.
Bayan shekara biyu Allah yayiwa Ammar Rasuwa ta hanyar tsarin jirgin sama, koda muka je gaisawa Suka riƙe Ashraf dan dole suka mika mishi mika min shi, ina zaune rike da Yar Batul Aafreeda (ma'anar sunan Yar Batul created ko ace produced, sunan Mahaifiyar Fahad, Bilal kuma ya sanyawa dan shi Asadullah, Sunan yaron Aliyu inkiyar sunan ne Asadullah,( wato Zakin Allah).
Nayi kuka har Nagodewa Allah, sabida surutun da Dudu yayi min ya bani haushi, ina ƙoƙarin kiran Ashraf sakon ya shigo min.
_Ni kika tozarta ko? Safinah ince Ni kika wulakanta? Wallahi tun da Yaron nan yazo bai taɓa min maganar yana nimanki ba, yana dai zaune a gidan. Wallahi kiyi gaggawar niman yafiyar shi idan kika mutu ba tare da niman yafiyar shi ba, kinsan sakamakon_
Kukan da nake ne ya tsananta, sabida tsoro dan wallahi ina da matukar tsoro, dan haka na shiga niman shi, kiran na shiga bai dauka ba, har ya yanke ban hakura ba na kuma kiran shi, yana ɗauka fashe da kuka.
"Don Allah kayi hakuri bazan kuma ba, wallahi bai na zaga ba kaina na zaga kayi hakuri bazan sake ba."
Sautin murmushin sa naji, har sai da tsigar jikina ya mik'e ,nace
"Kayi hakuri kaji."
"Toh SAFINAH! Gobe ma bashi zai hana kice min mugu azzalumi ba. Ke ko kunya baki ji idan kin zage ni? Baki san kimar kice take ragewa a idanuna ba, Na rasa muguntar da na miki, idan sabida Rape dinki da nayi ne toh ina baki hakuri ban tab'a zina ba, kuma abinda ya faru tsakanin mu, Kaddararmu ce. Ban san me kike so nayi miki ba, amma kiyi hakuri bazan takuraki ba, tunda baki Son zama dani zan ajiye miki sako a gurin Ummi zata baki shikenan, idan."
"Don Allah kayi hakuri bazan kuma ba."
Kashe kiran yayi, kamar doluwa nabi wayar da ido hawaye na sauka a idanuna, me yasa nike haka ne Ni kaina abin na damuna, Allah ya bani mijina Ni daya ba mijinmu ba, amma na gaza fahimtar shi, Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un. Na shiga hallaka da kafana, zai kai kaina wutar Jahannama.
Manzon Allah yayi gaskiya da yace mafiya akasarin mu mata yan wuta ne, gashi nan garin rashin kai na daga muryana sama da namijina. Kuma ya nuna min zai rabu dani.
Na shiga tashin hankali sosai dan cikin lokacin ƙalilan jini na ya haura, kafin wani lokaci na fara hali, kasan cewa shekaruna sun ja, kuma wannan cikin yana matukar bani wahala, dan damuwa kadan zan ji cikin ya kume min, wato ya cure a gurin daya.
Dakyar na rarrafa na fita, su Affan da Ablah suna wasa, ganina Affan yayi sheka a guje ya kira Iyayen shi.
Ai dukkan su suka fito, komawa daki Dudu yayi ya dauko kayan aikin shi, ya shiga bani taimakon gaggawa.
Har zai saka min ruwa, Sophia tace mishi.
"D karka sa mata drip, ka manta wancan zamanta a asibitin yan tana da diabetis na cikin kar ka sa mata ruwa sabida wannan akwai glucose."
"Nagode da kika tuna min " yace mata,
Karshe dai Asibiti ya kai Ni, ya kuma kira Ummi ya gaya mata, sannan ya kira Ashraf ya gaya mishi.
★★★
Dakyar ya wani gari dan barci barawo ne ya dauke shi, gari na wayewa, bai kai ga yin haske ba, ya bar gidan bayan yayiwa Khalil bayani.
★★★
Jikin Nannah kan za ace da sauki tunda babu halin tafiya sai dai a turata a keke, an sallamota zuwa gida.
Kuma an zuba mata masu kula da ita, bata cika magana ba amma kuma bata cikin wani mugun yanayi, dan takan ce. Mata abinda take so.
★★★
Sai da nayi awa biyu sannan na farka, lokacin dare yayi sosai dakin ba kowa ban daki na shiga nayi alola. Nazo na gabatar da Sallah, ina idarwa na jima ina addu'o'in kafin na mike na kwanta a gadon.
Ina kwanciya ban kuma farkawa ba sai da gari ya waye, jin hannun mutum ya rike hannuna yasani bud'e idanun na tsura mishi ido.
"Ashu"
D'ago kai yayi sannan ya zare hannun shi yace..
"Ya kike ji?! Ko zamu wucce Rasha ne dan can zasu fi baki kulawa me kyau."
"Zan yi sallah tukun."
Zare min hijab yayi sannan ya koma ban dakin ya dauko ruwa a cikin wani bowl na silver. Ya kawo min na wanke hannu sannan ya koma ya kawo min wani nayi alolan sosai.
Yazo ya kad'e abin sallar ya sake shimfida min, nayi sallar ina idarwa sai fadin Dudu.
Sun gaisa tare da tambayar shi ya muka tashi, kallon shi nayi sannan nace.
"Yaushe ya tawo."
"Uku da rabi ya shigo kasar, ya kuma kirani shine naje na ɗauko shi."
Sunkuyar da kai nayi kunya na dawainiyya dani.
Sun fita da Dudu, can sai gasu nan sun dawo, kallona yayi yace.
"Zaki iya takawa ko na daga ki."
"Zan iya tafiya da kafata"
Koda muka fita a hankali muke takawa, har gurin motar Dudu.
Koda muka isa gidan kayanmu Dudu ya haɗa mana, muka bar Ukraine.
Shi ya kaimu airport, tunda muka shiga ya dauki Yar shi, suka shiga hira ban kuma gane kan shi, sai dai idan yaga na juyar da kaina ko na yatsina fuskana, yace " lafiya" "ina ke miki ciwo?!"
"Babu " shine amsar da nake bashi, har muka shiga rasha da karfe biyu, sabida babu nisa tsakaninsu.
Bilal da Ghaniyu suka zo daukar mu.
★★★
Tunda muka isa ya bani dama nayi abinda raina ke so ta hanyar nisanta kanshi dani, haka ba karamin ciwo yayi min ba, taya zai juya min baya. Haka nayi ta bin shi yana juya min baya, A gurin Umman bilal nake samun sauki, ban san ya zanyi da Ashraf ba dan ko irin sumbatar da yake yi a goshin nan babu, kuma sai ya tsaya nasha magani kafin ya koma inda yake, Ablah kan bana ganinta, sai ta gadama take zuwa gurina. Sosai na shiga damuwa dan na tsani shariya ko nace mun tsani shariya dan shima baya son haka amma idan na duba girman laifina sai na kwantar da kai, muna zuwa asibiti ganin likita sabida sugar na da yake yawan hawa, dan duk bayan 15hour yake hawa, akwai ranar da ya hau sai da na daina gani, Allah ya taimaka yana dakin na, zan sauka daga gadon kenan na tafi zan hantsila ya kamo ni.
Wallahi ban tab'a ciki irin shi ba, iya wahaltu na wahala da cikin. Wannan dalilin yasa na koma asibiti da zama, bana ganewa komai, ga sabon laulayi a cikin wata shida zuwa bakwai tunda Ashraf yaga haka ya sami likitoci akan a min aiki,
Kiran Ummi nayi na gaya mata, ita kuma takira Ashraf tace don Allah a dakatar da haihuwar haka, sabida yawwan haihuwa yayi shi ya haifar min da ciwon sugar shi yasa tace a hakura da haihuwar.
...... A ranar Laraba naka ciro min yaro na dan karamin dashi sak Ashraf........
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
*Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un*
Muna baran Addu'ar ku Governo Bauchi yana cikin wannan tashin hankali 🤧😭😭😭
[3/26, 2:54 PM] +234 806 222 4030: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
MJ3
🔟
"Ammyna gani nan zuwa"
Ya faɗa mata cikin wani irin murya wanda yake cike da bakin ciki tare da damuwa, ya shiga ban daki yayi wanka, sannan ya fita zuwa gurin ta.
Turata a keken ta yayi har zuwa d'akinta, sannan ya zauna a kasa.. Ita kuma ta koma bakin gadon ta zauna, irin zaman da yayi sai ya bata tausayi tare da jin ba dad'i a ran shi.
"Muhammad Ashraf"
D'ago kai yayi ya kalleta sannan ya maida kan shi ya sunkuyar.
"Kayi hakuri! Ni kaina ban san me yasa nake jin ba dad'i idan ina tare da SAFINAH ba, amma nasan Yarinyar bata da matsala, kawai ina."
"A'ah Ammyn kawai ki nima min abinda zan kashe Ni, yadda bazan iya aikata komai ba, kinga sai tayi tafiyar ta Ni kuma na zauna dake tunda haka kike so."
"A'a Ni ba haka nace ba."
"Haka ne mana! Ammyna, SAFINAH mata ta ce, ke kuma Mahaifiyata ce, toh me zanyi miki, idan banyi tarayya da Safinah ba Zina kike so naje nayi ko me kike bukata dani."
Shiru tayi sannan yace.
"Ni danki ne! Ni ba mijinki bane, babu amfanin kina kishi da Mata ta, kiyi hakuri da abinda na fada iya gaskiyar kenan, wallahi kina kuma shiga tsakani na da ita Ammyn zan saka a kai ki inda bazaki ku ganin mu ba, haka zaki rayu a gidan Tsofaffi wanda yake Jordan, na rantse da Allah, bazan fasa abinda nayi niyya ba, ke Uwa ce ki zauna a matsayin ki, Ammyn kiduba Umman Bilal man ko kunya baki ji ba, Ni kawai kika hana na samu nutsuwa da matata toh gani kiyi yadda kike so dani shikenan."
Tunda ya fara magana take kuka, sannan ya mike ya barta zaune a gurin. Ya dawo d'akina ya same Ni nayi wanka har na sauya zanin gadon na koma na kwanta, cire rigar jikin shi yayi sannan ya shiga cikin bargo ya janyo Ni jikin shi, sai a lokacin na sake kuka, bai hanani ba har sai da yaga nayi shiru dan kaina sannan ya lallubo fuskana ya cilla min harshen shi bakina.
Daga nan kuma komai ya kunce min, dan Ashu mayye na ne.
★★★
Tun daga ranar bata kuma shiga harkar mu ba, sai ma kame kanta da tayi wai nace Allah yasa a dore a haka.
Bayan shekara biyu Allah yayiwa Ammar Rasuwa ta hanyar tsarin jirgin sama, koda muka je gaisawa Suka riƙe Ashraf dan dole suka mika mishi mika min shi, ina zaune rike da Yar Batul Aafreeda (ma'anar sunan Yar Batul created ko ace produced, sunan Mahaifiyar Fahad, Bilal kuma ya sanyawa dan shi Asadullah, Sunan yaron Aliyu inkiyar sunan ne Asadullah,( wato Zakin Allah).