Sashe 5
Masarautar Jondan Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dake Abba baya gari, kwanan shi biyu da dawowa. A masallaci suka haɗu, Abba yayi mishi ta aziyar matar shi, yaji dad'in haka, dake bai san basu tare da SAFINAH ba, dan haka sai yake tambayar shi ina amaryan Mota.
Dariya yayi sannan yace..
"Amaryanka da Mamarta suna lafiya."
So yake ya fad'a mishi gaskiya basu tare da ita Safinar amma yana gudun kar ya janyo musu rigima, dan haka yayi shiru Khalil da yake kusada shi ne yace.
"Abba! Didih tana gurin Abban Affan, Ummi taki na gayawa Sultan, don Allah Abba karka ce mata mune muka gaya maka dan fada zata min,"
Shiru Abba yayi yana mamaki sauyin Halayyar Mariamah, dan yasan ba haka take ba lokaci guda ta sauya hali kamar wacce aka mata wani abu, idan domin laifin da Nana Asma'u tayi ne, ai yaci ace an yafe mata, kodan Albarkacin zuri'a da aka had'a ai tayi hakuri balle shi bai ga abinda damuwa a nan ba da ta dauki zafi haka, aiko A Shari'a yafita iko da matar shi, dan haka da akayi sallar isha ya shiga gidan, sai da ya fara cin abincin ya bari har ya kusan gamawa sai ya tsare hannunshi yace.
"Ashraf shi d'aya yazo ina SAFINAH da Balarabiya yarta?!"
Shiru tayi tare da shan jinin jikinta, sannan tace.
"Alhaji kenan baku haɗu dashi bane a waje?"
Murmushi yayi sannan ya tura filet din, yace.
"Mun haɗu Kafin muyi dogon magana mutane sun shiga tsakanin mu, ina son magana da SAFINAH, kona kira Number ta na jordan baya shiga."
Wuta ta dauke, tare da kallon shi tace.
"Toh! Toh! Ko d'azun munyi waya da ita."
"Ai ba damuwa bari na kira Abdullahi ya bani numberta."
"Haba Alhaji wannan ujilar fa, kawai ka bari idan Allah ya kaimu gobe sai na baka."
"A'ah na kwana biyu banji muryan SAFINAH ba, gwara na kirata ko zuciyata zata nutsu."
"Toh ka bari gobe mana, tunda kaga dare yayi kuma suna ganin kiran mu zasu ɗauka na wani abu ne."
"Ita da waye zasu ɗauka wani abu ne? Sannan kiji tsoron Allah ki bari ma'aurata su zauna a karkashin inuwa d'aya, abinda kike yi bazai tab'a kakaro miki daraja ba, sai ma zubda miki da kimarki a idanun surikin mako, banga laifinki dan ki jawa yarki kima ba, amma ki duba halin da yaron yake ciki da gatan shi da komai nashi ya ajiye ya biyo yarki, ki duba tarin izza da jin kai irinta larabawan, amma ya tsallake yazo. Haba Mariamah yayi laifi eh yayi laifi amma bai kai wanda za'a hana shi matar sa ba, komai yayi ayi hakuri ya rufe kodan kishiyar ki me gashi yala yala sannan ki duba girman rabon dake tsakanin su."
Shiru tayi tana kara juya maganar shi a ranta da kwanyarta, lumshe idanu tayi Sannan ta bude akan fuskar shi, tace.
"Ni tashin hankali ne bana, so kuma yanzun ana bashi ita zasu koma gidan jiya, dan Mahaifiyarshi ba don SAFINAH take kaga babu amfanin bad'i ba rai, shi yana sonta uwar shi bata sonta, kaga akwai damuwa, shi yasa na hana khalil ya gaya mishi inda take, dan nasan sarai zai iya zuwa inda take, Ni kuma abinda bana so kenan. Dan ba wani lafiya ce da ita ba, suna haɗuwa wani abu na daban zai biyo baya, shi yasa na kwaɓe shi da surutun banza mara kadari"
Gyara zama Abba yayi sannan yace.
"Yana son matar shi, kuma zai zauna da ita, aike a daɗin ki tunda mijinta na sonta, sannan ita ma yar taki kinsan irin nata halin da kike ganin laifin shi, zatayu shima hakuri yake da itama amma kike ganin kamar, ita ake cuta, dukkansu miskilan banza kowa da laifin shi kuma iyayensu mata da maku laifin tunda kun gazawa yaranku Adalci.......
Ya kuka ji batun Abba.... Karku manta yau Sunday ne kuma d'aya nake badawa, Sai ko Parih,
Mi gitin tem to tafin kuruciyar Jan Parih 😎🤣
[3/26, 2:54 PM] +234 806 222 4030: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
MJ3
7️⃣
"Nifa shawara na baki, tun da sauran kimarki a idanunshi ki bashi Matar shi, idan kuwa kika ki. Darajar ki da yake gani ne zai sauka kasa sosai, kinga kenan zamu iya cewa ina dajarar take, tunda kin zubda shi garin kare ta yarki, Don Allah ki bar shi ya dauki matarsa shi Kinji,"
Daura hannunshi yayi saman nata, yana kallon fuskarta. Tare da jinjina mata kai, kwalla ce ta sauko daga idanunta ta bud'e baki zata magana ya dakatar da ita, sannan yace.
"Ban da sakalci ke kiyi kuka SAFINAH tayi kuka, toh waye zai rarrashi wani?! Ki daure ki a bashi matar shi mana."
Sake bud'ar baki tayi zayi magana yace.
"Allah Kiyi hakuri ki bashi matar sa, munyi laifi dan ko maso ki fahimci abinda nake da tabbacin sa ba ganewa zaki, Allah ki bamu matar mu."
Ya mai da al'amarin wasa, sosai sannan ya kara da cewa.
"Bari na miki wata magana wanda zai tabbatar miki SAFINAH tana tare da mijinta, ba wai zarginta nake ba, amma ina da Yakinin suna tare da juna, kirata kice mata ta kyauta miki da kika ce karta kirashi sai da takira shi, zaki ji abinda zata ce."
Shiru Ummi tayi kafin tace.
"Alhaji ita tace da bazata kuma kiran shi ba, koda yazo a karba mata takardanta."..
Duk yadda yaso ta fahimta taki sai ya zuba mata ido a ranshi yace.
*Ba dai SAFINAH nace zata kunyataki*
★★★
Washe gari da wuri ta tashi bayan ta gama komai na al'adar gidan, sannan takira Safinah abinda ta fara cewa.
"Wato SAFINAH da nace karki kira Ashraf sai da kika kira shi ko!? Ban isa dake ba? Namiji yafi iyaye ko?!"
"Ummi kiyi hakuri! Ablah ce take kuka sai na kata gurin Appanta."
Jikinta ne yayi masifar Sanyin.
"Safinah wacce irin so kikewa Yaron nan ne da baki iya kame kanki daga gare shi."
Kuka ne ya kwacewa SAFINAH, tace.
"Ummina! Wallahi ban san iya adadin son da nake mishi ba, Ni dai bana iya jure nisanta kaina daga gare shi, zan iya hakura da komai ban da Son Ashu, Ummi kiyi hakuri bazan kuma kiran shi ba."
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke sannan tace.
"Toh duk abinda kuke jibi ku dauko hanya."
"Ummi kiyi hakuri! Bazan kuma ba"
Yadda tayi maganar sai ya kara kashewa Ummi jiki, tace.
"Wata sati ina son ganinku a Abuja."
"Toh Ummi naji! Amma Kiyi hakuri ba zan kuma ba."
"Allah yayi miki albarka."
Haka suka yi Sallama da Ummi, kowanne su yana jin ba dad'i, musamman Ummi da ta shiga tsakani tayi kabe-kabe (🤔)
★★★
Jordan.....
Dama ita rayuwa dama ce Allah da ya bamu, domin kambamawa da kuma gwarzantawa, sannan suna tafiya akan hanya me matukar ƙayoyi da tarin fasasun kwalaben.
Ita rayuwan nan ko anki ko anso turare bata da uwar da ta wucce kwalba, Yau ina Abu Zarri, ina Yasir bini Alhashmiyya, Ina Abdullahi bini Alhashmiyya, Yau rayuwar da aka jingina ta domin wasu ta kare , ina kuma wanda ya jingina tashi rayuwar domin kansa, Duk wata dama da ake samu na rayuwa An bawa Ukshe, amadadin ya gyara sai ya kuma lalata komai, mutumin da duk abinda yake so ake mishi yau shine ake juya akalar rayuwarshi, abinci sai lokacin da ake bukatar yaci ake basu ba lokacin da shi yake bukata, wannan ita sirrin rayuwa, kayi amfani da Damarka kafin lokacin da zai subuce maka. Kwallar nadama ce ta sauko mishi, tunawa da yayi dukda tawaye da yake da ita, haka bai hana shi samun damar da za a kira shi wani a kasar ba, sai gashi garin son kai da son zuciya irinta dan Adam, yau Gashi ta kare mishi a gidan ajiye tsofi. Dan shi Uzaif ya manta dashi, sauran al'umma yana kyautata zaton sun manta da babin shi, rayuwa kenan kayi dai dai ya aka cika balle kuma bakayi dai dai ba,(_Shi yasa nake mamakin yadda kai baka kashe wutar gabanka ba, amma kana saka ran kai zaka iya kashe wutar Wani, kowa yayi abinda yaga yayi mishi ra'ayina daban na Mrs Jmoon daban, haka ma na Mrs G daban, sannan dukkan mu uku babu wanda zai ce wance zaki bi ra'ayina, dan ke ba akan dai dai kika daura ra'ayin ki, ba, duk wanda yake da hujjar kare kanshi, kare da kuɗin shi , a wannan lokacin da zaran ka fadi gaskiya an kiraka da munafuki, idan kayi shiru akirana da Annamimi 🤣😂🤔 har kaji a ranka kabar kowa ya tsula tsiyar shi ko ba haka ba😜🤪_)
Tura kekenshi yayi zuciyarshi a cunkushe, yaje ya amshi abincin da yake ci, har zai wucce yaji sanarwar da ake na sabon sarkin Jordan, Ammar sunkuyar da kai yayi cikin jin kaskanci, yau kujerar da yake hari gashi ta fita daga gidan da suke ta yakarta dan samun ta, yau gashi D'an Abu Zarrin da ya kashe shine akan mulkin da ko yaran shi baya kaunar so ambaci suna son zama sarakuna, kaicon Rayuwar da bata amfane shi da komai ba, sai bakin ciki da damuwa, saukar hannu yaji a kafad'arshi, ya d'ago kai yana kallon mutumin da ya dafa shi, goge fuskar shi yayi sannan yace.
"Kuka baya magani kuma baya goge bakin fentin da kayi, aikin alkhairi tare da tuba tsakanin bawa da Allah yana rage wasu abubuwan, idan kaji abinda na aikata kai kanka."
Girgiza kai yayi cikin damuwa, sannan yace.
"Wani alamarin sai Allah! Ka cigaba da niman gafara."
Sun jima sosai suna tattaunawa, har Ukshe ke gaya mishi irin abinda ya aikata, shima ya kuma gaya mishi irin nashi laifin, da yadda zasu yi tunanin me kyau.
★★★
Oman....
Dariya yayi sannan yace..
"Amaryanka da Mamarta suna lafiya."
So yake ya fad'a mishi gaskiya basu tare da ita Safinar amma yana gudun kar ya janyo musu rigima, dan haka yayi shiru Khalil da yake kusada shi ne yace.
"Abba! Didih tana gurin Abban Affan, Ummi taki na gayawa Sultan, don Allah Abba karka ce mata mune muka gaya maka dan fada zata min,"
Shiru Abba yayi yana mamaki sauyin Halayyar Mariamah, dan yasan ba haka take ba lokaci guda ta sauya hali kamar wacce aka mata wani abu, idan domin laifin da Nana Asma'u tayi ne, ai yaci ace an yafe mata, kodan Albarkacin zuri'a da aka had'a ai tayi hakuri balle shi bai ga abinda damuwa a nan ba da ta dauki zafi haka, aiko A Shari'a yafita iko da matar shi, dan haka da akayi sallar isha ya shiga gidan, sai da ya fara cin abincin ya bari har ya kusan gamawa sai ya tsare hannunshi yace.
"Ashraf shi d'aya yazo ina SAFINAH da Balarabiya yarta?!"
Shiru tayi tare da shan jinin jikinta, sannan tace.
"Alhaji kenan baku haɗu dashi bane a waje?"
Murmushi yayi sannan ya tura filet din, yace.
"Mun haɗu Kafin muyi dogon magana mutane sun shiga tsakanin mu, ina son magana da SAFINAH, kona kira Number ta na jordan baya shiga."
Wuta ta dauke, tare da kallon shi tace.
"Toh! Toh! Ko d'azun munyi waya da ita."
"Ai ba damuwa bari na kira Abdullahi ya bani numberta."
"Haba Alhaji wannan ujilar fa, kawai ka bari idan Allah ya kaimu gobe sai na baka."
"A'ah na kwana biyu banji muryan SAFINAH ba, gwara na kirata ko zuciyata zata nutsu."
"Toh ka bari gobe mana, tunda kaga dare yayi kuma suna ganin kiran mu zasu ɗauka na wani abu ne."
"Ita da waye zasu ɗauka wani abu ne? Sannan kiji tsoron Allah ki bari ma'aurata su zauna a karkashin inuwa d'aya, abinda kike yi bazai tab'a kakaro miki daraja ba, sai ma zubda miki da kimarki a idanun surikin mako, banga laifinki dan ki jawa yarki kima ba, amma ki duba halin da yaron yake ciki da gatan shi da komai nashi ya ajiye ya biyo yarki, ki duba tarin izza da jin kai irinta larabawan, amma ya tsallake yazo. Haba Mariamah yayi laifi eh yayi laifi amma bai kai wanda za'a hana shi matar sa ba, komai yayi ayi hakuri ya rufe kodan kishiyar ki me gashi yala yala sannan ki duba girman rabon dake tsakanin su."
Shiru tayi tana kara juya maganar shi a ranta da kwanyarta, lumshe idanu tayi Sannan ta bude akan fuskar shi, tace.
"Ni tashin hankali ne bana, so kuma yanzun ana bashi ita zasu koma gidan jiya, dan Mahaifiyarshi ba don SAFINAH take kaga babu amfanin bad'i ba rai, shi yana sonta uwar shi bata sonta, kaga akwai damuwa, shi yasa na hana khalil ya gaya mishi inda take, dan nasan sarai zai iya zuwa inda take, Ni kuma abinda bana so kenan. Dan ba wani lafiya ce da ita ba, suna haɗuwa wani abu na daban zai biyo baya, shi yasa na kwaɓe shi da surutun banza mara kadari"
Gyara zama Abba yayi sannan yace.
"Yana son matar shi, kuma zai zauna da ita, aike a daɗin ki tunda mijinta na sonta, sannan ita ma yar taki kinsan irin nata halin da kike ganin laifin shi, zatayu shima hakuri yake da itama amma kike ganin kamar, ita ake cuta, dukkansu miskilan banza kowa da laifin shi kuma iyayensu mata da maku laifin tunda kun gazawa yaranku Adalci.......
Ya kuka ji batun Abba.... Karku manta yau Sunday ne kuma d'aya nake badawa, Sai ko Parih,
Mi gitin tem to tafin kuruciyar Jan Parih 😎🤣
[3/26, 2:54 PM] +234 806 222 4030: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
MJ3
7️⃣
"Nifa shawara na baki, tun da sauran kimarki a idanunshi ki bashi Matar shi, idan kuwa kika ki. Darajar ki da yake gani ne zai sauka kasa sosai, kinga kenan zamu iya cewa ina dajarar take, tunda kin zubda shi garin kare ta yarki, Don Allah ki bar shi ya dauki matarsa shi Kinji,"
Daura hannunshi yayi saman nata, yana kallon fuskarta. Tare da jinjina mata kai, kwalla ce ta sauko daga idanunta ta bud'e baki zata magana ya dakatar da ita, sannan yace.
"Ban da sakalci ke kiyi kuka SAFINAH tayi kuka, toh waye zai rarrashi wani?! Ki daure ki a bashi matar shi mana."
Sake bud'ar baki tayi zayi magana yace.
"Allah Kiyi hakuri ki bashi matar sa, munyi laifi dan ko maso ki fahimci abinda nake da tabbacin sa ba ganewa zaki, Allah ki bamu matar mu."
Ya mai da al'amarin wasa, sosai sannan ya kara da cewa.
"Bari na miki wata magana wanda zai tabbatar miki SAFINAH tana tare da mijinta, ba wai zarginta nake ba, amma ina da Yakinin suna tare da juna, kirata kice mata ta kyauta miki da kika ce karta kirashi sai da takira shi, zaki ji abinda zata ce."
Shiru Ummi tayi kafin tace.
"Alhaji ita tace da bazata kuma kiran shi ba, koda yazo a karba mata takardanta."..
Duk yadda yaso ta fahimta taki sai ya zuba mata ido a ranshi yace.
*Ba dai SAFINAH nace zata kunyataki*
★★★
Washe gari da wuri ta tashi bayan ta gama komai na al'adar gidan, sannan takira Safinah abinda ta fara cewa.
"Wato SAFINAH da nace karki kira Ashraf sai da kika kira shi ko!? Ban isa dake ba? Namiji yafi iyaye ko?!"
"Ummi kiyi hakuri! Ablah ce take kuka sai na kata gurin Appanta."
Jikinta ne yayi masifar Sanyin.
"Safinah wacce irin so kikewa Yaron nan ne da baki iya kame kanki daga gare shi."
Kuka ne ya kwacewa SAFINAH, tace.
"Ummina! Wallahi ban san iya adadin son da nake mishi ba, Ni dai bana iya jure nisanta kaina daga gare shi, zan iya hakura da komai ban da Son Ashu, Ummi kiyi hakuri bazan kuma kiran shi ba."
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke sannan tace.
"Toh duk abinda kuke jibi ku dauko hanya."
"Ummi kiyi hakuri! Bazan kuma ba"
Yadda tayi maganar sai ya kara kashewa Ummi jiki, tace.
"Wata sati ina son ganinku a Abuja."
"Toh Ummi naji! Amma Kiyi hakuri ba zan kuma ba."
"Allah yayi miki albarka."
Haka suka yi Sallama da Ummi, kowanne su yana jin ba dad'i, musamman Ummi da ta shiga tsakani tayi kabe-kabe (🤔)
★★★
Jordan.....
Dama ita rayuwa dama ce Allah da ya bamu, domin kambamawa da kuma gwarzantawa, sannan suna tafiya akan hanya me matukar ƙayoyi da tarin fasasun kwalaben.
Ita rayuwan nan ko anki ko anso turare bata da uwar da ta wucce kwalba, Yau ina Abu Zarri, ina Yasir bini Alhashmiyya, Ina Abdullahi bini Alhashmiyya, Yau rayuwar da aka jingina ta domin wasu ta kare , ina kuma wanda ya jingina tashi rayuwar domin kansa, Duk wata dama da ake samu na rayuwa An bawa Ukshe, amadadin ya gyara sai ya kuma lalata komai, mutumin da duk abinda yake so ake mishi yau shine ake juya akalar rayuwarshi, abinci sai lokacin da ake bukatar yaci ake basu ba lokacin da shi yake bukata, wannan ita sirrin rayuwa, kayi amfani da Damarka kafin lokacin da zai subuce maka. Kwallar nadama ce ta sauko mishi, tunawa da yayi dukda tawaye da yake da ita, haka bai hana shi samun damar da za a kira shi wani a kasar ba, sai gashi garin son kai da son zuciya irinta dan Adam, yau Gashi ta kare mishi a gidan ajiye tsofi. Dan shi Uzaif ya manta dashi, sauran al'umma yana kyautata zaton sun manta da babin shi, rayuwa kenan kayi dai dai ya aka cika balle kuma bakayi dai dai ba,(_Shi yasa nake mamakin yadda kai baka kashe wutar gabanka ba, amma kana saka ran kai zaka iya kashe wutar Wani, kowa yayi abinda yaga yayi mishi ra'ayina daban na Mrs Jmoon daban, haka ma na Mrs G daban, sannan dukkan mu uku babu wanda zai ce wance zaki bi ra'ayina, dan ke ba akan dai dai kika daura ra'ayin ki, ba, duk wanda yake da hujjar kare kanshi, kare da kuɗin shi , a wannan lokacin da zaran ka fadi gaskiya an kiraka da munafuki, idan kayi shiru akirana da Annamimi 🤣😂🤔 har kaji a ranka kabar kowa ya tsula tsiyar shi ko ba haka ba😜🤪_)
Tura kekenshi yayi zuciyarshi a cunkushe, yaje ya amshi abincin da yake ci, har zai wucce yaji sanarwar da ake na sabon sarkin Jordan, Ammar sunkuyar da kai yayi cikin jin kaskanci, yau kujerar da yake hari gashi ta fita daga gidan da suke ta yakarta dan samun ta, yau gashi D'an Abu Zarrin da ya kashe shine akan mulkin da ko yaran shi baya kaunar so ambaci suna son zama sarakuna, kaicon Rayuwar da bata amfane shi da komai ba, sai bakin ciki da damuwa, saukar hannu yaji a kafad'arshi, ya d'ago kai yana kallon mutumin da ya dafa shi, goge fuskar shi yayi sannan yace.
"Kuka baya magani kuma baya goge bakin fentin da kayi, aikin alkhairi tare da tuba tsakanin bawa da Allah yana rage wasu abubuwan, idan kaji abinda na aikata kai kanka."
Girgiza kai yayi cikin damuwa, sannan yace.
"Wani alamarin sai Allah! Ka cigaba da niman gafara."
Sun jima sosai suna tattaunawa, har Ukshe ke gaya mishi irin abinda ya aikata, shima ya kuma gaya mishi irin nashi laifin, da yadda zasu yi tunanin me kyau.
★★★
Oman....