Sashe 4
Masarautar Jondan Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abinda yasa Dudu yake biye min, likitan da ya amshi case d'ina yace mishi matukar na cigaba da zama Ni ɗaya , toh za a iya rasa cikin jikina saboda tunanin da nake yawan, wanda har ya tab'a min zuciya.
Shi yasa yake ta biye min.
Shigowar Sophia da yara tare da, Ada wacce take mata renon.
Har gadon Affan yayi, ai kuwa Ablah tasa kuka, ya kwace mata Mamanta, dama akaina suke fad'a.
Gyara mishi zama nayi cikin wasa nace.
"In-law haka zamu yi dakai kana saka, kishiyar Ummi kuka, anya za ayi abun kuwa."
"Allah ya kiyaye mu bashi gimbiya guda, ai sai dai ya komo matar shi a waje."
"To shima me zai yi da nunar rana mace ba kwari, sai kukan banza ana tab'a ta tace Appa."
"Allah Didih ki daina haka."
"Kuma ku daina mana, ku gani."
Haka muka cigaba da hirar mu, amma cikin raina ina jin rasuwar Natashah, ji nake kamar nayita kuka sabida na saba da ita ko Zoyah ce itama ta rasu zan tausaya mata balle kuma wacce ta nunawa yarana wata irin kauna, tun daga lokacin da ta nuna min ita tana kishi dani amma bata kishi da yaran na bata matsayi a raina dan lokaci da hannun Mariamah ya goce, nayi mata magana, tace min.
" Kuyi hakuri, wallahi gurin cillata ne amma bazan kuma ba."
Ko lokacin da nace sai na watsa mata mai me zafi naga, tsorona da kuma firgice a idanunta, Ashe ba nisan rayuwa zata yi ba.
★★★
Jordan....
Cikin mugun yanayi, Ghaniyu da Fahad suka fidda Nannah wacce rabin jikinta ya shanye har yayi Kore kore, mamaki da al'ajabi ne ya kamasu, basu ga Zoyah ba, ga gidan sai warin bala'i yake, dole aka shiga duba inda Zoyah take tana can wani daki wanda aka azabtar da Safinah lokacin zuwan ta, dakin zafi suna bude ta suka ga tayi wani irin baki tsabar azaba, dan ko numfashi bata iya ja.....
Kuyi hakuri 😎 Kiuya mood
[3/26, 2:54 PM] +234 806 222 4030: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
MJ3
6️⃣
Haka suka fidda ta daga d'akin, aka wucce dasu Asibiti, an karb'e su cikin tashin hankali, ya kira Ashraf yake gaya mishi halin da ake ci yace babu ruwan shi, kawai idan jikinta yayi sauki, ya kaita Oman.
★★★
Yau kwana goma sha biyar kenan da rasuwar Natashah, ya had'a kayan shi, bai iya sallama da kowa ba ya bar gidan. Domin niman SAFINAH, cikin zuciyarshi tsoro yaƙe ji kar yaje ace bata nan, duk ya rasa wata kwarin gwiwar da yake da ita akan inda take.
......... A safiyar jumma'a ya sauka a garin Abuja, da Khalil suka haɗu. Dan ya gayawa Ummi gashi nan tasowa, sai ta tura Mishi khalil, tun da ya shiga motar ya kwantar da kanshi jikin sit, bai kuma d'agowa ba, dan gabaki d'aya kunyar a halin SAFINAH yake, duk duk maganar da khalil ke mishi bai cika amsawa ba, har suka isa gidan.
D'akin Khalil din ya sauka dan yaki zuwa shashin Nannah na gidan, bayan yayi wanka ya huta. Sannan ya saka kayan ya tafi zuwa cikin gidan, su Ummi suna falon da sallama ya shiga falon, amsa mishi suka yi zai zauna a capter kamar yadda Khalil yayi Umma tace min shi.
"A'ah zauna a kujeran, kai bakon mune me daraja, kuma sirikin gidan nan zauna a kujeran."
Duk sai yaji kunya ta kama shi, jiki a dararre ya zauna kanshi a sunkuye, ya kasa koda dogon magana, gaisawa kadai ya had'a su, kallon shi Ummi tayi sai zuciyarta yayi rauni duk ya gigice, ya zabge sai uwar idanu da hanci.
"Ya hakurin rashin da akayi."
Sake sunkuyar da kai yayi, sannan yace.
"Alhamdulillah! Ummi"
Duk sai taji bazata iya barin shi ya cigaba da wahalar niman SAFINAH ba,
Shima a bangaren shi, so yake ya tambaye ta, ko anga SAFINAH amma kunyar abinda yayi sai yasa shi yin shiru, fitowar Batul da waya tana cewa.
"Ummi ga Didih zata yi magana dake."
Ya sashi d'ago kai kamar ya kwace wayar a hannun Batul, fuska Ummi tayi ta amshi wayar ta kara a kunne, shiru tayi can tace.
"Idan ban isa dake ba, ki dawo karki zauna na saya miki kima, tunda ke sakarya ce."
Dake da harshen Shuwa tayi mata fad'ar duk sai ya damu, yana son tambayarta, amma yaga taki sakin fuska, sai ya mike yace.
"Ummi bari naje na huta."
"Yayi kyau, ai kayi dogon tafiya."
Haka ya fita daga falon, ta kalli Khalil tace.
"Ka dauki abinci ka kai mishi, saura ya tambaye ka inda Didih take ka gaya mata, sai na cire kunnenka."
. Zaro ido Khalil yayi cikin dariya yace.
"Ummi yanzun don Allah, magidanci irina me yara tako ina zaki cirewa kunne, toh idan nayiwa yarana fad'a ai ba zasu ji ba, tunda gashi uncle dinsu an cire nashi."
"Allah ka wucce kabani guri da shegen surutu kamar ka had'iyi aku."
Shiru yayi tare da zaro ido kitchen ya shiga ya dauko abincin yana dariya. Sannan ya fita daga gidan, ya nufi inda d'akin shi yake, ya ajiyewa Ashraf abincin.
Zai fita Ashraf yace min shi.
"Khalil baka san inda Didinku take ba ko?!"
Girgiza kai yayi, cikin tausayin Ashraf dakin yace.
"Ban sani ba!"
Murmushin ƙarfin hali Ashraf yayi sannan, yace.
"Toh ba damuwa."
A sanyayye Khalil ya bar d'akin, ya nufi falon Ummi zuwa yayi gabanta ya zuba gwiwarshi a kasa, sannan ya daura kanshi a cinyarta, tausayin Ashraf ya gama cika mishi zuciya.
"Auta lafiya kazo zaka karya min kashin."
D'ago kai yayi cikin damuwa yace..
"Ummi!!"
"Menene Autana!"
"Dan girman Allah ki bashi Didih itace farin cikin sa"
Ture kan shi tayi daga cinyarta, tace.
"Wallahi idan ka kuskura nayi ya tafi, Ukraine sai na sab'a maka.".
Shiru yayi, tare da barin jikinta.
"Ummi rashi yayi fa! Ummi kira yadda ya koma, yana cikin damuwa sosai, Didih yake nima a cikin rayuwarshi don Allah Ummi ki bashi Matar shi."
Hararar shi tayi sannan ta mik'e tare da barin falon dan Umma ta jima da barin falon.
Tausayin Ashraf ne ya kama shi, dan dai yana tsoron Ummi ne da sai ya gaya masa inda Didih take.
★★★
Kwana uku da zuwan shi kasar, sam ya kasa gane kan Ummi, abinda ya fara yi, shine ya shirya ya tafi Maiduguri, har gidan Sheikh Hayatudeen yaje, suka gaisa. Kwanan shi biyu amma babu SAFINAH babu labarin ta.
Yaje gidan Hajja, dakin da suka zauna da SAFINAH ya, sauka sai zaman su da ita ya shiga dawo mashi.
Fita yayi daga d'akin yazo waje ya zauna, wayar ce tayi kara, ya daukar wayar yayi yaga code din kasar waje, kundubala yayi ya dauka.
Abinda kunnen shi ya fara jiyon mishi muryan Ablah tana cewa..
"Ummu Affan"
Ita kuma tana ce mata.
"Shiiii"
Murmushi yayi idanunshi na kawo ruwa yace.
"SAFINAH!"
Kashe kiran tayi baki daya, aikuwa yabi kiran koda ya shiga muryan Ablah yaji tana cewa.
"Appa."
Ta kinkimo turancin da larabci ta kwaba mishi, dariya ya saka sannan ya cigaba da biye mata suna hira.
Ihu tasaka tare da fashewa da kuka, yana jin Safinah tana cewa.
"Dan gidan ku, idan ya damu da mu, ya nime mu mana."
"Har yanzun ana nan da Yarinta kenan, bari nazo sai ki gaya min waye bai damu da kuma."
"Ba sai kasan inda muke ba."
"Yarinya karki yi min iyayi gobe ki ganni cikin garin da kike."
"Kamar da gaske."
"Toh da wasa nake miki da zaki ce kamar da gaske."
"Eh nasan baka da masaniyar inda muke dan haka ka gama bilayinka bazaka san inda muke ba"
"Haba baby na Ni din ne toh ina zuwa."
Kashe kiran yayi ya kalli code din, sannan ya bude data din shi ya shiga Google, ya shiga nima kasar da suke da wannan code din, murmushi yayi lokacin da suka nuna mishi Ukraine ce me wannan number,
Kiran ta yayi sannan ya sake murmushin jin dad'i yace.
"Kinsan iya adadin lokutan da na b'ata ina tunanin ki?! Kinsan iya adadin ranakun da na b'ata, ina nazarin inda kike, SAFINAH nayi laifi bakin saurarar ki, amma fitarki a rayuwata ta sani na fahimci inda gaskiyar take, Safinah ki bani dama na gyara kuskure na "
"A'ah Ashu! Bazaka tab'a gyara halin ka ba, sabida ka aureni ne dan ka sanni bawai dan kana sona ba. Abinda yafi dacewa mu hakura da juna, shine mafi alkhairi na gaji da tashin hankali, shekaruna ja baya suke, ba karuwa ba, taya zan zauna cikin damuwa kullum, a madadin na sami nutsuwa sai na buge da zama cikin damuwa, kawai kan kaje ka zauna da Zoyah ita da Nah"
Rintsa idanunshi yayi da mugun ƙarfi, kafin yace.
"Don Allah ki daina gaya min haka, kuyi hakuri dani mana wallahi bazan kuma sanyaki a damuwa ba, dukda nasan inda kike amma zan jira Ummi ta bani izini zuwa ganinki."
Yana gama fad'ar haka ya kashe wayar, dan yanzun hankalin shi a kwance yake, tunda yasan inda take.
Washi gari ma sun jima ana tashan love, da yamma ya bar garin Maiduguri, zuwa Abuja bai fada yana hanya ba sai Ganin shi sukayi kwatsam, kuma har zuwa lokacin Ummi bata nuna mishi ta damu da halin da yake ciki ba, sai ma nuna mishi ko in kula akan batun Safina,
Shi yasa yake ta biye min.
Shigowar Sophia da yara tare da, Ada wacce take mata renon.
Har gadon Affan yayi, ai kuwa Ablah tasa kuka, ya kwace mata Mamanta, dama akaina suke fad'a.
Gyara mishi zama nayi cikin wasa nace.
"In-law haka zamu yi dakai kana saka, kishiyar Ummi kuka, anya za ayi abun kuwa."
"Allah ya kiyaye mu bashi gimbiya guda, ai sai dai ya komo matar shi a waje."
"To shima me zai yi da nunar rana mace ba kwari, sai kukan banza ana tab'a ta tace Appa."
"Allah Didih ki daina haka."
"Kuma ku daina mana, ku gani."
Haka muka cigaba da hirar mu, amma cikin raina ina jin rasuwar Natashah, ji nake kamar nayita kuka sabida na saba da ita ko Zoyah ce itama ta rasu zan tausaya mata balle kuma wacce ta nunawa yarana wata irin kauna, tun daga lokacin da ta nuna min ita tana kishi dani amma bata kishi da yaran na bata matsayi a raina dan lokaci da hannun Mariamah ya goce, nayi mata magana, tace min.
" Kuyi hakuri, wallahi gurin cillata ne amma bazan kuma ba."
Ko lokacin da nace sai na watsa mata mai me zafi naga, tsorona da kuma firgice a idanunta, Ashe ba nisan rayuwa zata yi ba.
★★★
Jordan....
Cikin mugun yanayi, Ghaniyu da Fahad suka fidda Nannah wacce rabin jikinta ya shanye har yayi Kore kore, mamaki da al'ajabi ne ya kamasu, basu ga Zoyah ba, ga gidan sai warin bala'i yake, dole aka shiga duba inda Zoyah take tana can wani daki wanda aka azabtar da Safinah lokacin zuwan ta, dakin zafi suna bude ta suka ga tayi wani irin baki tsabar azaba, dan ko numfashi bata iya ja.....
Kuyi hakuri 😎 Kiuya mood
[3/26, 2:54 PM] +234 806 222 4030: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*
MJ3
6️⃣
Haka suka fidda ta daga d'akin, aka wucce dasu Asibiti, an karb'e su cikin tashin hankali, ya kira Ashraf yake gaya mishi halin da ake ci yace babu ruwan shi, kawai idan jikinta yayi sauki, ya kaita Oman.
★★★
Yau kwana goma sha biyar kenan da rasuwar Natashah, ya had'a kayan shi, bai iya sallama da kowa ba ya bar gidan. Domin niman SAFINAH, cikin zuciyarshi tsoro yaƙe ji kar yaje ace bata nan, duk ya rasa wata kwarin gwiwar da yake da ita akan inda take.
......... A safiyar jumma'a ya sauka a garin Abuja, da Khalil suka haɗu. Dan ya gayawa Ummi gashi nan tasowa, sai ta tura Mishi khalil, tun da ya shiga motar ya kwantar da kanshi jikin sit, bai kuma d'agowa ba, dan gabaki d'aya kunyar a halin SAFINAH yake, duk duk maganar da khalil ke mishi bai cika amsawa ba, har suka isa gidan.
D'akin Khalil din ya sauka dan yaki zuwa shashin Nannah na gidan, bayan yayi wanka ya huta. Sannan ya saka kayan ya tafi zuwa cikin gidan, su Ummi suna falon da sallama ya shiga falon, amsa mishi suka yi zai zauna a capter kamar yadda Khalil yayi Umma tace min shi.
"A'ah zauna a kujeran, kai bakon mune me daraja, kuma sirikin gidan nan zauna a kujeran."
Duk sai yaji kunya ta kama shi, jiki a dararre ya zauna kanshi a sunkuye, ya kasa koda dogon magana, gaisawa kadai ya had'a su, kallon shi Ummi tayi sai zuciyarta yayi rauni duk ya gigice, ya zabge sai uwar idanu da hanci.
"Ya hakurin rashin da akayi."
Sake sunkuyar da kai yayi, sannan yace.
"Alhamdulillah! Ummi"
Duk sai taji bazata iya barin shi ya cigaba da wahalar niman SAFINAH ba,
Shima a bangaren shi, so yake ya tambaye ta, ko anga SAFINAH amma kunyar abinda yayi sai yasa shi yin shiru, fitowar Batul da waya tana cewa.
"Ummi ga Didih zata yi magana dake."
Ya sashi d'ago kai kamar ya kwace wayar a hannun Batul, fuska Ummi tayi ta amshi wayar ta kara a kunne, shiru tayi can tace.
"Idan ban isa dake ba, ki dawo karki zauna na saya miki kima, tunda ke sakarya ce."
Dake da harshen Shuwa tayi mata fad'ar duk sai ya damu, yana son tambayarta, amma yaga taki sakin fuska, sai ya mike yace.
"Ummi bari naje na huta."
"Yayi kyau, ai kayi dogon tafiya."
Haka ya fita daga falon, ta kalli Khalil tace.
"Ka dauki abinci ka kai mishi, saura ya tambaye ka inda Didih take ka gaya mata, sai na cire kunnenka."
. Zaro ido Khalil yayi cikin dariya yace.
"Ummi yanzun don Allah, magidanci irina me yara tako ina zaki cirewa kunne, toh idan nayiwa yarana fad'a ai ba zasu ji ba, tunda gashi uncle dinsu an cire nashi."
"Allah ka wucce kabani guri da shegen surutu kamar ka had'iyi aku."
Shiru yayi tare da zaro ido kitchen ya shiga ya dauko abincin yana dariya. Sannan ya fita daga gidan, ya nufi inda d'akin shi yake, ya ajiyewa Ashraf abincin.
Zai fita Ashraf yace min shi.
"Khalil baka san inda Didinku take ba ko?!"
Girgiza kai yayi, cikin tausayin Ashraf dakin yace.
"Ban sani ba!"
Murmushin ƙarfin hali Ashraf yayi sannan, yace.
"Toh ba damuwa."
A sanyayye Khalil ya bar d'akin, ya nufi falon Ummi zuwa yayi gabanta ya zuba gwiwarshi a kasa, sannan ya daura kanshi a cinyarta, tausayin Ashraf ya gama cika mishi zuciya.
"Auta lafiya kazo zaka karya min kashin."
D'ago kai yayi cikin damuwa yace..
"Ummi!!"
"Menene Autana!"
"Dan girman Allah ki bashi Didih itace farin cikin sa"
Ture kan shi tayi daga cinyarta, tace.
"Wallahi idan ka kuskura nayi ya tafi, Ukraine sai na sab'a maka.".
Shiru yayi, tare da barin jikinta.
"Ummi rashi yayi fa! Ummi kira yadda ya koma, yana cikin damuwa sosai, Didih yake nima a cikin rayuwarshi don Allah Ummi ki bashi Matar shi."
Hararar shi tayi sannan ta mik'e tare da barin falon dan Umma ta jima da barin falon.
Tausayin Ashraf ne ya kama shi, dan dai yana tsoron Ummi ne da sai ya gaya masa inda Didih take.
★★★
Kwana uku da zuwan shi kasar, sam ya kasa gane kan Ummi, abinda ya fara yi, shine ya shirya ya tafi Maiduguri, har gidan Sheikh Hayatudeen yaje, suka gaisa. Kwanan shi biyu amma babu SAFINAH babu labarin ta.
Yaje gidan Hajja, dakin da suka zauna da SAFINAH ya, sauka sai zaman su da ita ya shiga dawo mashi.
Fita yayi daga d'akin yazo waje ya zauna, wayar ce tayi kara, ya daukar wayar yayi yaga code din kasar waje, kundubala yayi ya dauka.
Abinda kunnen shi ya fara jiyon mishi muryan Ablah tana cewa..
"Ummu Affan"
Ita kuma tana ce mata.
"Shiiii"
Murmushi yayi idanunshi na kawo ruwa yace.
"SAFINAH!"
Kashe kiran tayi baki daya, aikuwa yabi kiran koda ya shiga muryan Ablah yaji tana cewa.
"Appa."
Ta kinkimo turancin da larabci ta kwaba mishi, dariya ya saka sannan ya cigaba da biye mata suna hira.
Ihu tasaka tare da fashewa da kuka, yana jin Safinah tana cewa.
"Dan gidan ku, idan ya damu da mu, ya nime mu mana."
"Har yanzun ana nan da Yarinta kenan, bari nazo sai ki gaya min waye bai damu da kuma."
"Ba sai kasan inda muke ba."
"Yarinya karki yi min iyayi gobe ki ganni cikin garin da kike."
"Kamar da gaske."
"Toh da wasa nake miki da zaki ce kamar da gaske."
"Eh nasan baka da masaniyar inda muke dan haka ka gama bilayinka bazaka san inda muke ba"
"Haba baby na Ni din ne toh ina zuwa."
Kashe kiran yayi ya kalli code din, sannan ya bude data din shi ya shiga Google, ya shiga nima kasar da suke da wannan code din, murmushi yayi lokacin da suka nuna mishi Ukraine ce me wannan number,
Kiran ta yayi sannan ya sake murmushin jin dad'i yace.
"Kinsan iya adadin lokutan da na b'ata ina tunanin ki?! Kinsan iya adadin ranakun da na b'ata, ina nazarin inda kike, SAFINAH nayi laifi bakin saurarar ki, amma fitarki a rayuwata ta sani na fahimci inda gaskiyar take, Safinah ki bani dama na gyara kuskure na "
"A'ah Ashu! Bazaka tab'a gyara halin ka ba, sabida ka aureni ne dan ka sanni bawai dan kana sona ba. Abinda yafi dacewa mu hakura da juna, shine mafi alkhairi na gaji da tashin hankali, shekaruna ja baya suke, ba karuwa ba, taya zan zauna cikin damuwa kullum, a madadin na sami nutsuwa sai na buge da zama cikin damuwa, kawai kan kaje ka zauna da Zoyah ita da Nah"
Rintsa idanunshi yayi da mugun ƙarfi, kafin yace.
"Don Allah ki daina gaya min haka, kuyi hakuri dani mana wallahi bazan kuma sanyaki a damuwa ba, dukda nasan inda kike amma zan jira Ummi ta bani izini zuwa ganinki."
Yana gama fad'ar haka ya kashe wayar, dan yanzun hankalin shi a kwance yake, tunda yasan inda take.
Washi gari ma sun jima ana tashan love, da yamma ya bar garin Maiduguri, zuwa Abuja bai fada yana hanya ba sai Ganin shi sukayi kwatsam, kuma har zuwa lokacin Ummi bata nuna mishi ta damu da halin da yake ciki ba, sai ma nuna mishi ko in kula akan batun Safina,