Sashe 29
Hurriya Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Dayan ya fada sannan biyun da ba sa rike da makami suka iso gurin dayan ya rika Hurriya dayan kuma ya rika Ruma suka fara jansu zuwa motar. Hamad ya fashe da kuka sosai yayi saurin riko Hijabin Hurriya da ita ma kukan take, kamin ta kai bakinta ta gantsawa wanda ya rike mugun cizo a hannu, aiko ba shiri ya sake ta sai ta ranta ana kare, abun ka da marar jiki kamin dayan ya rikota ta yi nisa, sai yayi wuf ya cafke Hamad dake kokarin guduwa, suka dauke shi tare da Ruma sai motarsu. Suka shiga da sauri suka fisgi motar sannan Salma da Khairi suka fara ihu tare da Namra suna kuka, Hurriya kam tun da ta sa gaba bata dawo ba sai da direban ya wasu mutane da suka tsaya bayan bata garin sun gudu suka bi sawunta, sai suka same ta tsakanin wani gida da kwararo ta duke a gurin ta runtse idon ta saka hannayensa ta danne kunnuwanta.
“Hurriya”
Ta razana ta bude ido jikinta da zuciyarta na rawa, gilashinta ya fadi gurin gudun da dake, shiga kwararon ma da ganinta dishe-dishe ta shiga lalabe ya taimka mata, shi ne silar tsayarwa a gurin ma, domin da tana ganin hanya da kyau ba zata kusa ba guduwa zata yi. Jin muryar direbansu ne ya saka ta fashe da kuka, tana lalabensa shi ya rikota yana matsar kwalla suka fito gurin. Kin yarda ta yi su koma gurin saboda tsoro sai da direban ya janyo motar ya kawo gurin sannan ta yarda zata shiga.
“Ina Hamad?”
Ta tambaya yana taimaka mata ta hau bus din har lokacin kowa kuka yake, ita kuwa bata ji kukan dan'uwanta ba kuma bata ji muryarsa ba.
“Sun tafi da shi”
A take ta saki hannun direban ta yi shiruuuuu kamin ta fara haki.
“Wayyo Allah na Hamad”
Ta dora hannu akai ta fadi a gurin ta fashe da kuka mai karfi.
______________________
Masu karatu shin suwaye wadannan mutanen da suka dauki Hamad?
Me suke so? Za su dawo da shi ko kuma yaya?
Anya Hajiya Kaltume da Hajiya Fatee za su nasara akan kudurinsu?
Wai ni kam me Afrah ta yi ma Hajiya Fatee ne ta tsane ta har take neman raba aurenta da danta? Anya ana samun uwar mijin dake neman raba auren danta ta hanyar asiri?
Anya asirin da Hajiya Kaltume ta saka aka yi ma Iyami akan karta sake aure zai yi kuwa? Amma zata dawo gidan mijinta Appa ko kuma wani auren zata yi ko kuma dai ba zata auru ba kamar yadda Hajiya Kaltume take fata?
Waye wannan Captain din?
Waye Wannan Fadeel din?
Anya Momy zata daina halinta na kyamar Iyami da yayanta kuwa?
Akwai tsabtataciyar Soyayya a cikin littafin mai taba zuciya ta zauna a ruhi, ku dai kun san ba mu fara komai ba. Kuma da yardar Allah ba zan ba ku kunya ba. 😀
Duk amsoshin wannan tambayar tana nan ƙumshe a cikin littafi na biyu da zamu fara ranar Litanin mai zuwa In Sha Allah. Sai dai shi Book two din ba free ba ne na kudi akan 500 only.
If you want subscribe biya 500 to
2451879008
Zenith Bank
Hadiza Abubakar
Sai ku turo shaidar biyan ta wannan number 08036126660
Ƴan Nijar kuma za su turo katin Zain ko Orange na 500 ta wannan number 08036126660.
Za ku iya bibiyar Litfafin nan a Arewabooks ga wadanda basa ra'ayin karantawa a Whatsapp. A username dina @khadeejacandy ko kuma ku yi searching book din Hurriya.
Sai mun hada ku a Paid Group Real Masoya masu Patronizing dina a ko da yaushe.🥰
Ku huta lafiya, Allah ya bawa masu niyar siya kudin biya. 🤲
“Hurriya”
Ta razana ta bude ido jikinta da zuciyarta na rawa, gilashinta ya fadi gurin gudun da dake, shiga kwararon ma da ganinta dishe-dishe ta shiga lalabe ya taimka mata, shi ne silar tsayarwa a gurin ma, domin da tana ganin hanya da kyau ba zata kusa ba guduwa zata yi. Jin muryar direbansu ne ya saka ta fashe da kuka, tana lalabensa shi ya rikota yana matsar kwalla suka fito gurin. Kin yarda ta yi su koma gurin saboda tsoro sai da direban ya janyo motar ya kawo gurin sannan ta yarda zata shiga.
“Ina Hamad?”
Ta tambaya yana taimaka mata ta hau bus din har lokacin kowa kuka yake, ita kuwa bata ji kukan dan'uwanta ba kuma bata ji muryarsa ba.
“Sun tafi da shi”
A take ta saki hannun direban ta yi shiruuuuu kamin ta fara haki.
“Wayyo Allah na Hamad”
Ta dora hannu akai ta fadi a gurin ta fashe da kuka mai karfi.
______________________
Masu karatu shin suwaye wadannan mutanen da suka dauki Hamad?
Me suke so? Za su dawo da shi ko kuma yaya?
Anya Hajiya Kaltume da Hajiya Fatee za su nasara akan kudurinsu?
Wai ni kam me Afrah ta yi ma Hajiya Fatee ne ta tsane ta har take neman raba aurenta da danta? Anya ana samun uwar mijin dake neman raba auren danta ta hanyar asiri?
Anya asirin da Hajiya Kaltume ta saka aka yi ma Iyami akan karta sake aure zai yi kuwa? Amma zata dawo gidan mijinta Appa ko kuma wani auren zata yi ko kuma dai ba zata auru ba kamar yadda Hajiya Kaltume take fata?
Waye wannan Captain din?
Waye Wannan Fadeel din?
Anya Momy zata daina halinta na kyamar Iyami da yayanta kuwa?
Akwai tsabtataciyar Soyayya a cikin littafin mai taba zuciya ta zauna a ruhi, ku dai kun san ba mu fara komai ba. Kuma da yardar Allah ba zan ba ku kunya ba. 😀
Duk amsoshin wannan tambayar tana nan ƙumshe a cikin littafi na biyu da zamu fara ranar Litanin mai zuwa In Sha Allah. Sai dai shi Book two din ba free ba ne na kudi akan 500 only.
If you want subscribe biya 500 to
2451879008
Zenith Bank
Hadiza Abubakar
Sai ku turo shaidar biyan ta wannan number 08036126660
Ƴan Nijar kuma za su turo katin Zain ko Orange na 500 ta wannan number 08036126660.
Za ku iya bibiyar Litfafin nan a Arewabooks ga wadanda basa ra'ayin karantawa a Whatsapp. A username dina @khadeejacandy ko kuma ku yi searching book din Hurriya.
Sai mun hada ku a Paid Group Real Masoya masu Patronizing dina a ko da yaushe.🥰
Ku huta lafiya, Allah ya bawa masu niyar siya kudin biya. 🤲