← Book details Heedayah Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 3 OF 100

Sashe 3

Heedayah Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Yau ya kasance saturday heedayah na zaune a parlour ita da dady'nta se zuba take masa tana basa labarin frnds nata da aunty nasu a sch, shiko ya kasa kunne yana sauraronta cuz yana bala'in san heedayah ana cikin haka mumy tafito daga bedroom nata heedayah tace "yauwa mumy kince zaki kaini shopping tun last 2weeks har yau baki kaini ba" mumy tai murmushi "ai ban manta ba my princess ba grandpa ya rasu ba? Sesa ban samu munje ba yanzu shirya mu tafi ko?" Ta zabura sannan tace "Allah sa grandpa yashiga aljanna!" Mumy da dady suka amsa da "ameen" ta shige daki nan da nan nanny ta shiryata suka fice shoprite heedayah ta riga loado kaya sanda taji tagaji sannan ta bari mumy daga can suka biya ta ice cream shop aka siiyo mata sannan suka koma gda.***
Alhj ismail ne zaune da alhj lawal a garden na gdansa suna dan hira hakannan alhj lawal yyi gyaran murya sannan yace "dan uwa akoi mgnan da nikeso mu dan tauna da kai that is in zaka bani hadin kai" acikin rashin fahimta alhj ismail yace "ina jinka" alhj lawal ya cigaba "batun dan uwan mu alhj s.u ne" alhj ismail yayi murmushi sannan yace "aww ai ya gaya mun jiya a masallaci kan bude sabon company dayayi a abuja ko? Allah sanya alheri muma Allah dada buda mana namu sana'an" alhj lawal bece komi ba for a while sannan yace "hmm dan uwa knan ai da Allah ze dada mana budi da yayi tuni, take a look a kullum alhj s.u ke samun cigaba a ryuwa muna nan mu ba progress, yakamta mui putting an end to this" dariya alhj ismail yayi sosai sannan yace "ban fahimce ka ba, ai dama arziki nufin Allah ne nd ba dole bane se mun kai alhj s.u kudi kamar yadda yafi mu haka shima wasu suka fi sa so ni banga abin damuwa anan ba fa" alhj lawal ya taso ya dafa shoulder in alhj ismail sannan yace "akoi laifi in muka fi shi dan uwan namu arziki ynxu? Kai tunani inada hanyar da zanbi damu arzikin alhj s.u ya dawo hannun mu gabadai amman se in ka yarda" alhj ismail ya buge hannunsa shima ya mike tsaye "ban taba tsammanin jin wannan munanan kalamu daga bakinka ba, how can u be so evil? Daman for all the years being akoi abu a zuciyarka, toh Allah shiryeka amman kasani baraka taba convincing dina muci amanar amini na alhj s.u ba never!" dariyan takaici alhj lawal yayi "haka kace dan uwa amman one day zaka ga amfanin shawaran dana baka ynxu" alhj ismail yace "ya isa haka ka fita kabar min gda in har zancen daya kawo ka knan, leave pls " alhj lawal yace "toh ni na tafi wenever u've changed ur mind am always available" yana kaiwa nan ya fice. Zama alhj ismail ya kuma yi yana mamakin wannan abokin nasa how can he be so evil, how? Ahaka ya wuni da tunanin aransa da ishaa suka hadu da alhj s.u a masallaci bayan sunfito suna tafiya alhj s.u ke gaya masa ya bude wajen sai da mota fa a nan kano, alhj ismail yamasa murna sosai, "kai dan uwa bayan company daka bude some couple of days ago kasake bude gun sai da mota? Toh Allah sanya alheri congratulations" alhj s.u yayi godiya in return ahaka alhj s.u keta basa labarin cigaban dayake samu a sana'arsa har ya iso bakin kofan gdansa "kwana biyu ban ganin alhj lawal fa lfy de ko?" Alhj ismail yce "lafya qlou daxu ma mun hadu dashy ai" kamar yagaya wa alhj s.u abinda alhj lawal yafada mai amman se wani abu ya hanasa ahaka alhj s.u ya masa se da ya shiga gda shima alhj ismail ya wuce nasa gdan...
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
6⃣
written by miemie👄

Dakinsa ya nufa ya mike straight kan gado ya zura wa ceiling ido tare da nazarin abu a zuciya can yafara magana a fili "alhj lawal baran ce what u did ealier is right ba amman kuma akoi amount of truth a cikin maganan ka, alhj s.u kadai Allah ke dagawa acikin mu uku, what of us? Mesa shi kadai zena samun progress banda mu**subhanallah meke damuna nake irin wannan maganan? Inshaa Allah alhj lawal baraka taba samun goyin bayana game da abnda ka gaya mun daxu ba subhanallah daga kai har shedan bame yin nasara a kaina" ya mike ya fada toilet yayi alwala ya yi nafila raka'a biyu sannan ya kwanta***
Heedayah ce kwance akan fankacecen gadonta tayi ruf da ciki da ipad nata a gabanta se game take bugawa nanny tayi knocking tace "come in" nanny ta shigo ta nufa wardrobe nata ta zuba mata ironed clothes nata da sabin da suka siyo daxu tana gamawa ta zauna kan gadon ta zura wa heedayah ido da gani nazarin abu takeyi, har sanda heedayah ta tsargu tayi pausing game nata tace "nanny lafya? U've been staring at me tun shigowarki" nanny tayi murmushi sannan tace "mumy's princess wallah don moha kawai nake tunawa yaron nan na sonki tun a 'yar hakan ki, abu daya nakeson ki sani koda kin zo kin girma karki masa walakanci dake san tsakani da Allah yake miki" heedayah da ta zura wa nanny ido tun da tafara maganan ta yakune fuska sannan tace "nanny toh ni ynxu shknan kullum bakida zance sena don moha, go nd marry him na baki shi" ta dawo da kallonta kan ipad nata ta danna resume ta cigaba da buga game nata murmushi nanny tayi bata kuma ce komi ba kuma ta tashi ta fice. Around 9 heedayah ta kwanta ko sallah batayi ba daman nanny ce me sata yau kuma da nanny ta sha'afa se ta make takiyi. Da asuba nanny tazo ta da ita sallah da kyar ta tashy tayi ta koma bacci se to 11 ta tashy nanny ta mata wanka tana cikin yin breakfast aka danna door bell da hanzari nanny taje ta bude, heedayah tun daga dining take leke jin yadda nanny ke fara'a don moha ta hango yana sake da english wears as usual ta zaro dara daran idanunta ta hadiye abnda ke bakinta sannan tace "don moha me kazo yi?" Nanny dake gefenta ta bugeta a kafa tare da mata ido sannan tadawo da kallonta kan don moha tana murmushi tace "kar ka kula ta ynxu ta tashy daga bacci sesa take ga kamar safiya ce yanxun" murmushinsa me melting zuciya ya sakar sannan yace "ba komai nanny, heedayah finish your breakfast ina jiranki a garden" ya tashy ya fice nanny tace "oya hurry ki gama kije ki samesa" da abinci cike a bakinta tace "wai nikam nanny me haka ne? Don mohan waye nakine? Ni ba inda zanje ina nan!" Nanny ta bude baki wide open tana kallon ikon Allah sannan tace "haba mumy's princess kkasan me yazo da, da zakice bazaki ba? Yi hkuri kinji oya gama cin abincin kije kar mumy ta jiyo mu" a haka heedayah tagama cin abincinta a hankl sannan ta fice ta nufi garden ta tarar da shi se latse laste yake a wayarsa ta karaso ta tsaya aknsa a hnkali ya dago kyakkyawar fuskarsa yana kallonta
[10/10, 12:47 PM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 👮👮👩👩💥💥💥💥💥
HEEDAYAH!
💥💥💥💥💥👩👩👮👮
7⃣
written by miemie👄
Chapter 3 · 0% Book details