Sashe 7
Hariji Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ita kanta kunyar kanta takeji,ta koma yawo da hijabi all the time
saidai duk gyaran nan ba ango ba dalilinsa,ga gyara yina neman haukata masu yarinya,don tana zama ,zakiga ta zabura sai ta dauki buta ,ta tsiyayi ruwa a flask taje tayi tsarki ta chanja pant
Itakuwa uwale ta kafa dariya kenan,hhh shegiyar bisa tasha gyara ,yau ina ustazancin? zo ki fada mun,halan kinji wajan na motsi"
shiru take yi mata sai umma ke bata amsa
"Kinji qyalesu auta,auran dattijo saida gyara,ki burkita masu shi,matansa saidai suyi ta jiyo ihunsa,inkinso ki sashi yayi maki goyo goyo,a gaban dattijan matansa ,ba kunya shine daɗin *Auran caraf* ɗin,yasan aljihunsa bai kukan banza ba,ki kwantar da hankalinki en uwanki su saita ki a hanya,wallahi sai matansa sun sadaƙar kin riga kinyi masu *Wuf* da miji,mai kuma son abun hannunsa ,saidai yazo ya nemi alfarma a wajenki..."
Tsam ta miqe tabar wajen ,din ta lura ummah ta riga da tayi nisa batajin kira ,sai fatan addu'a..."Nidai bazance banyi sa'a ba ,amma allah ka jarrabeni,allah ka bani ladan hakuri"
***
Gaba daya gidan quliya ya gama rikicewa da kuka,komun rashin imaninka dole in kaga hannunta hankalinka ya tashi,haka ya kira likitansa,yayi mata dressing aka nade da gauze
Saida aka gyarata ya fito tare da umurtanta da su bar mashi gida kafin sa'a ɗaya
39&40
Adnan ya kasa furta komai face kalmar "innalillahi wa inna ilahir raji'un" yasan tabbas allah zai basa mafita,don shi yayi alqawarin indai masifa tasameka ka furta wannan kalmar a take allah zai sauya maka da mafiyinsa
Tunanin hakan da yayi a take yaji tawakkali ya shigesa ,tabbas dole in yiwa dad biyayya,amma gobe zan bar nigeria,gwara inkoma madina cibiyata,in shiga cikin dangina ,din na gaji da shiga cases,da na fita wannan sai wannan ..sai dai tambayata daya ce zan iya rabuwa da beelah kuwa?
**
Ummiy ta kar6i gyara na ban mamaki,tsumata sosai tayi dagarurruka da tsumin er gata,don yanzu duk kawaici da kunya irin na ummy,tana ganin malaman gyaran jiki ,zata hau yi mata ihu gamida sambatu
"wallahi bazan qara shan komai ba,in ba wani hali kuke neman jefa ni ba"
amma haka zata murje qasa ta tubure tana d'irka mata kayan ɗa'a ...lolz inji hausawa iyayenmu
Biki sai qara qaratowa yikeyi,gashi yau saura kwana biyu biki,jikin ummy yayi luwai luwai ,saboda gyara da ya samu,nonuwanta sunyi tsantsan suna wani irin sheƙi ,sun gaggallatso riga kamar zasu faso riga
ita kanta kunyar kanta takeji,ta koma yawo da hijabi all the time
saidai duk gyaran nan ba ango ba dalilinsa,ga gyara yina neman haukata masu yarinya,don tana zama ,zakiga ta zabura sai ta dauki buta ,ta tsiyayi ruwa a flask taje tayi tsarki ta chanja pant
Itakuwa uwale ta kafa dariya kenan,hhh shegiyar bisa tasha gyara ,yau ina ustazancin? zo ki fada mun,halan kinji wajan na motsi"
shiru take yi mata sai umma ke bata amsa
"Kinji qyalesu auta,auran dattijo saida gyara,ki burkita masu shi,matansa saidai suyi ta jiyo ihunsa,inkinso ki sashi yayi maki goyo goyo,a gaban dattijan matansa ,ba kunya shine daɗin *Auran caraf* ɗin,yasan aljihunsa bai kukan banza ba,ki kwantar da hankalinki en uwanki su saita ki a hanya,wallahi sai matansa sun sadaƙar kin riga kinyi masu *Wuf* da miji,mai kuma son abun hannunsa ,saidai yazo ya nemi alfarma a wajenki..."
Tsam ta miqe tabar wajen ,din ta lura ummah ta riga da tayi nisa batajin kira ,sai fatan addu'a..."Nidai bazance banyi sa'a ba ,amma allah ka jarrabeni,allah ka bani ladan hakuri"
***
Gaba daya gidan quliya ya gama rikicewa da kuka,komun rashin imaninka dole in kaga hannunta hankalinka ya tashi,haka ya kira likitansa,yayi mata dressing aka nade da gauze
Saida aka gyarata ya fito tare da umurtanta da su bar mashi gida kafin sa'a ɗaya "Ai quliya ka gama yi mun yankan qauna,ka zalunce ni,ka maida ni *Miskiniyar ƙarfi da yaji* Taƙamarka,kaine Alƙalin alƙalai,shugaban kotun Allah ya isah! Kafi qarfin doka ko? to allah ya isah ,kuma zan barma gidanka,amma yaranka saidai su zauna a gidansu bazanje dasu gidanmu ba don ba dasu nazo ba"
"Yes kina da damarki na fada mun koma menene,aura aure na ya jamun,saidai inaso in shaida maki ,nasan komai dake faruwa a cikin gidana,yaranki kuwa kodai ki maishesu gidan marayu,ki tona masu asiri bayan sun gama qobon su din yarana ne,ko kuwa ki tafi dasu gidanku ki qare tarbiyyansu su isa aure in masu lillahi wa rasulihi sadaka!! inkuma har yanzu so kike maganar tayi tsaho,to kiyi qarata,ni kuma sai ayi mana Test ,bake kaɗai ba,koma wanene,in tana jin ita wata ce,to tayi magana zan ballatso maki abunda ke rufe..."
"Dad ke nan in yaran nan ba yaranka bane,to shegune?! dad bazaka zauna da maceba in kasan fasiqa ce ba,na tsawon lokaci..."
cewar adnan da shigowarsa kenan ,ya tsinci maganar da ya doki zuciyarsa
Murmushi yayi a take wasu qwalla tazo masa ,amma da yike namijin duniya ne,da sauri ya maidasu
"Son akwai banbanci tsakanin zuciya da qwalwa,kazalika rufa surri shine cikar kamalata,kallon kitse sukewa rogo ,tunaninsu ni din zan mutu suci gado,basu san ina! Ba haka bane,shiyasa na tabbatar na ciccikawa duk yaran gidan nan account dinsu,alamun kallon bansan darajan kudi ba
aah tausayinsu ne ya saka na tabbatar na gina su,ta yanda ko da na mutu ,bazasu tashi ba gado ba..
"No dad,karka cemun,bakai ne babana ba,don wallahi wallahi in zina tayi ta haifeni la shakka ,jininta ya halatta saina kasheta..."
***
Da qyar adnan ya shawo kan gidan sannan ya tasasu suka bar gidan,dukda yasan tana cikin wanda suka quntata masa a rayuwa,amma ai wannan don allah zai yi,saida ya kaita gidansu,sannan ya bata shawaran ta nemi sarkin kano,shine kadai aminin kuliya da zai iya shawo kansa,har a dawo dasu,tunda saki d'ayane...
***
*Rana bata ƙarya*
Yau ta kasance,ɗaurin auren ƙuliya,da ummy zaa ɗaura ƙarfe ɗaya na ranar yau,inda uban ƙasa,mai martaba sarkin kano,zai ɗaura auren,,saidai kuma dik yanda ƙuliya yaso ya shawo kan adnan abin ya faskara,dole ya ƙyalesa ya tafi madina kamar yanda yayi niyya,saidai ya tafi da alƙawarin zai dawo bayan wata ɗaya,yazo yaga amaryan gidan tasu.
wannan kenan!
41&42
Ummy kam tsintar kanta tayi cikin tsananin damuwa,sai kurum taji gabanta ya tsinke ya fadi,da batasan dalili ba,komawa kan gado tayi ta kwanta,ta daura hannunta akai ta karanto qafa uku na *Laƙad ja akum* ,sai ƙafa sha ɗaya na *ƙulhuwallahu* Ta tofe jikinta ,ta kudundune kamar mejin barci.
Cikin mintocin da basu wuce biyu ba,kawai ta hango wani kyakyawar balarabe ,yina nufota cikin 6acin rai,shi zaki aura bayan kin hanani auran za6ina?
"Karka manta da karin maganar hausawa, *A bari ya huce...* "Aikuwa baki isa ba saidai duk kowa ya rasa..."
A furgice ta miqe wani gumi na tsatstsafo mata,ta kasa gane waishin barci takeyi ko a farke take ganinsa ,kuma wayeshi wai? ta yaya nayi addu'oin da nasan innayi qaryar mugu ya iya tunkarata,sai kuma inyi wannan ya bayyana mun?
'daukar abun tayi a kawai mafarkine ,sai tayi tofi a hannunta na hagu sau uku ta juya kwanciyarta tayi adduar barci ta koma barcinta,ba ita ta farka ba sai bayan la'asar lokacin anci nemanta an gode,angwaye sunzo har sun wuce,ashe tana daki tana barci
Haka biki ya qarasa kadahan kadahan,biki salam bako event sai walima da malamansu na islamyya suka zo sukayi masu nasiha,da hajara ta tada qayar baya sai cewa tayi "Anty hajjo zaku iya yin abunku ,amma ni bazan yiba albarkan auren nike nema,kuma ina fatan ko in rufesa ko ya rufeni to bazanso shedan in gayyatoshi gidana ba ,ta hanyar gayyato jikokinsa
Tsaki hajjo tayi ,kaawai tana fita ta kira Dj,t.k ,qarfe shida ya ajiye kayan aikinsa a filin kofar gidansu,sai bayan magriba suka kunna duma,
Hajjo da qawayenta dake gefe sun mammanne da samarinsu suna qwaqular juna,fitowa sarari sukayi gamida shigowa filin suka hau dj da fada,haba wannan ai yawane,kusa mana waqar da zata motso mu mu shiga fili kunqi,sai wasu shirme kuke sawa,,,wai bakuda irin su *Hajiya gwalene*? "
hakuri ya basu,sannan ya fara lalubo waqoqin batsan a cikin laptop dinsa ,dake cikin wasu windows
Aikuwa waqar bujen rakiya ya saka masu
da gudu suka shiga fili ,tana bude qafarta tana qasa qasa da duwawu qawayenta na tayata ,tana wani irin girguza tana jan wuyar rigarta qasa
Nonuwanta na tsalle ,aikuwa mazan layi da suka abubuwa bononza kutsowa filin sukayi suka kashe generatorn suka shiga sa6a en matan a kafad'a suna wucewa dasu dakunan su da gudu...
Ummi tayi allah wadai da wannan lbarin amma ya zatayi ,tunda hajjo ta ja mata ,amma an ɗauke ɗiyoyin jama'a ita da akan keken mazane an qyaleta ,sai zunduma ashar takeyi ,wai ta gane hannun wanda ya tumbular mata nono ,ɗan bala ne,mijin maƙociyarsu,kuma sai taci kaza kazansa...
sadiya matarsa koda taji ana shiga mutuncin mijinta ,a take ta daura ɗamara da gyalenta ,ta hau surfa bala'i
"ke hajjo hawainiyarki ta kiyayi ramata,ya akayi kikasan hannun mijina har kikasan shine..?"
"ke dabba,sau nawa dan bala yina cina,tun kan a aureki muke tare da dan bala...yanzune na nuna masa gindina bai ciwuwa masa ,yike karime karime,ko a kwatanta maki yanda goran nasa yike ne?
da qyar aka rabasu ummi kam ,sai kuka take,wannan abun kunya dame yayi kama?
itakuwa uwale dama tuni alhaji mai wada yazo ya dauketa ,bayan ya kawo masu balangu maishi da katon uku na lemu,wai en biki da zasu kwana sa motsa baki,ya ɗauketa suka wuce wani otel acan zasu kwana
"umma ,me yasa mijina yace sai bayan sati zaa tafi dani? Wallahi na qosa in tafi ,na koa..." kurum sai ta tsage da kuka
"To sannu isashiya ,ai dai maganin qarya hallara kwana nawa ya rage? ko kema nunamun zakiy ,ke din harija ce,kin qosa wa miji?,to suma en uwanki da suke bin maza lalura ne,tunda bazan jikasu in sha ba,amma bacin haka da sune da aurensu wa zai ji?
cuno baki tayi ta dauki hijabinta ta fara nafilolin bayan isha'i
a yayinda hajjo ita kuma ta fice kiran en sanda wai tunda sadiya ta zageta akan dan bala ,sai tasa an nemosa an bi mata ba'asin lagudar mata nono da yayi.
***
Nnenna tana kuka ta fito daga part dinta tayi sashen uwargdan da sauri. knocking takeyi kamar ta6a66iya,
saidai duk gyaran nan ba ango ba dalilinsa,ga gyara yina neman haukata masu yarinya,don tana zama ,zakiga ta zabura sai ta dauki buta ,ta tsiyayi ruwa a flask taje tayi tsarki ta chanja pant
Itakuwa uwale ta kafa dariya kenan,hhh shegiyar bisa tasha gyara ,yau ina ustazancin? zo ki fada mun,halan kinji wajan na motsi"
shiru take yi mata sai umma ke bata amsa
"Kinji qyalesu auta,auran dattijo saida gyara,ki burkita masu shi,matansa saidai suyi ta jiyo ihunsa,inkinso ki sashi yayi maki goyo goyo,a gaban dattijan matansa ,ba kunya shine daɗin *Auran caraf* ɗin,yasan aljihunsa bai kukan banza ba,ki kwantar da hankalinki en uwanki su saita ki a hanya,wallahi sai matansa sun sadaƙar kin riga kinyi masu *Wuf* da miji,mai kuma son abun hannunsa ,saidai yazo ya nemi alfarma a wajenki..."
Tsam ta miqe tabar wajen ,din ta lura ummah ta riga da tayi nisa batajin kira ,sai fatan addu'a..."Nidai bazance banyi sa'a ba ,amma allah ka jarrabeni,allah ka bani ladan hakuri"
***
Gaba daya gidan quliya ya gama rikicewa da kuka,komun rashin imaninka dole in kaga hannunta hankalinka ya tashi,haka ya kira likitansa,yayi mata dressing aka nade da gauze
Saida aka gyarata ya fito tare da umurtanta da su bar mashi gida kafin sa'a ɗaya
39&40
Adnan ya kasa furta komai face kalmar "innalillahi wa inna ilahir raji'un" yasan tabbas allah zai basa mafita,don shi yayi alqawarin indai masifa tasameka ka furta wannan kalmar a take allah zai sauya maka da mafiyinsa
Tunanin hakan da yayi a take yaji tawakkali ya shigesa ,tabbas dole in yiwa dad biyayya,amma gobe zan bar nigeria,gwara inkoma madina cibiyata,in shiga cikin dangina ,din na gaji da shiga cases,da na fita wannan sai wannan ..sai dai tambayata daya ce zan iya rabuwa da beelah kuwa?
**
Ummiy ta kar6i gyara na ban mamaki,tsumata sosai tayi dagarurruka da tsumin er gata,don yanzu duk kawaici da kunya irin na ummy,tana ganin malaman gyaran jiki ,zata hau yi mata ihu gamida sambatu
"wallahi bazan qara shan komai ba,in ba wani hali kuke neman jefa ni ba"
amma haka zata murje qasa ta tubure tana d'irka mata kayan ɗa'a ...lolz inji hausawa iyayenmu
Biki sai qara qaratowa yikeyi,gashi yau saura kwana biyu biki,jikin ummy yayi luwai luwai ,saboda gyara da ya samu,nonuwanta sunyi tsantsan suna wani irin sheƙi ,sun gaggallatso riga kamar zasu faso riga
ita kanta kunyar kanta takeji,ta koma yawo da hijabi all the time
saidai duk gyaran nan ba ango ba dalilinsa,ga gyara yina neman haukata masu yarinya,don tana zama ,zakiga ta zabura sai ta dauki buta ,ta tsiyayi ruwa a flask taje tayi tsarki ta chanja pant
Itakuwa uwale ta kafa dariya kenan,hhh shegiyar bisa tasha gyara ,yau ina ustazancin? zo ki fada mun,halan kinji wajan na motsi"
shiru take yi mata sai umma ke bata amsa
"Kinji qyalesu auta,auran dattijo saida gyara,ki burkita masu shi,matansa saidai suyi ta jiyo ihunsa,inkinso ki sashi yayi maki goyo goyo,a gaban dattijan matansa ,ba kunya shine daɗin *Auran caraf* ɗin,yasan aljihunsa bai kukan banza ba,ki kwantar da hankalinki en uwanki su saita ki a hanya,wallahi sai matansa sun sadaƙar kin riga kinyi masu *Wuf* da miji,mai kuma son abun hannunsa ,saidai yazo ya nemi alfarma a wajenki..."
Tsam ta miqe tabar wajen ,din ta lura ummah ta riga da tayi nisa batajin kira ,sai fatan addu'a..."Nidai bazance banyi sa'a ba ,amma allah ka jarrabeni,allah ka bani ladan hakuri"
***
Gaba daya gidan quliya ya gama rikicewa da kuka,komun rashin imaninka dole in kaga hannunta hankalinka ya tashi,haka ya kira likitansa,yayi mata dressing aka nade da gauze
Saida aka gyarata ya fito tare da umurtanta da su bar mashi gida kafin sa'a ɗaya "Ai quliya ka gama yi mun yankan qauna,ka zalunce ni,ka maida ni *Miskiniyar ƙarfi da yaji* Taƙamarka,kaine Alƙalin alƙalai,shugaban kotun Allah ya isah! Kafi qarfin doka ko? to allah ya isah ,kuma zan barma gidanka,amma yaranka saidai su zauna a gidansu bazanje dasu gidanmu ba don ba dasu nazo ba"
"Yes kina da damarki na fada mun koma menene,aura aure na ya jamun,saidai inaso in shaida maki ,nasan komai dake faruwa a cikin gidana,yaranki kuwa kodai ki maishesu gidan marayu,ki tona masu asiri bayan sun gama qobon su din yarana ne,ko kuwa ki tafi dasu gidanku ki qare tarbiyyansu su isa aure in masu lillahi wa rasulihi sadaka!! inkuma har yanzu so kike maganar tayi tsaho,to kiyi qarata,ni kuma sai ayi mana Test ,bake kaɗai ba,koma wanene,in tana jin ita wata ce,to tayi magana zan ballatso maki abunda ke rufe..."
"Dad ke nan in yaran nan ba yaranka bane,to shegune?! dad bazaka zauna da maceba in kasan fasiqa ce ba,na tsawon lokaci..."
cewar adnan da shigowarsa kenan ,ya tsinci maganar da ya doki zuciyarsa
Murmushi yayi a take wasu qwalla tazo masa ,amma da yike namijin duniya ne,da sauri ya maidasu
"Son akwai banbanci tsakanin zuciya da qwalwa,kazalika rufa surri shine cikar kamalata,kallon kitse sukewa rogo ,tunaninsu ni din zan mutu suci gado,basu san ina! Ba haka bane,shiyasa na tabbatar na ciccikawa duk yaran gidan nan account dinsu,alamun kallon bansan darajan kudi ba
aah tausayinsu ne ya saka na tabbatar na gina su,ta yanda ko da na mutu ,bazasu tashi ba gado ba..
"No dad,karka cemun,bakai ne babana ba,don wallahi wallahi in zina tayi ta haifeni la shakka ,jininta ya halatta saina kasheta..."
***
Da qyar adnan ya shawo kan gidan sannan ya tasasu suka bar gidan,dukda yasan tana cikin wanda suka quntata masa a rayuwa,amma ai wannan don allah zai yi,saida ya kaita gidansu,sannan ya bata shawaran ta nemi sarkin kano,shine kadai aminin kuliya da zai iya shawo kansa,har a dawo dasu,tunda saki d'ayane...
***
*Rana bata ƙarya*
Yau ta kasance,ɗaurin auren ƙuliya,da ummy zaa ɗaura ƙarfe ɗaya na ranar yau,inda uban ƙasa,mai martaba sarkin kano,zai ɗaura auren,,saidai kuma dik yanda ƙuliya yaso ya shawo kan adnan abin ya faskara,dole ya ƙyalesa ya tafi madina kamar yanda yayi niyya,saidai ya tafi da alƙawarin zai dawo bayan wata ɗaya,yazo yaga amaryan gidan tasu.
wannan kenan!
41&42
Ummy kam tsintar kanta tayi cikin tsananin damuwa,sai kurum taji gabanta ya tsinke ya fadi,da batasan dalili ba,komawa kan gado tayi ta kwanta,ta daura hannunta akai ta karanto qafa uku na *Laƙad ja akum* ,sai ƙafa sha ɗaya na *ƙulhuwallahu* Ta tofe jikinta ,ta kudundune kamar mejin barci.
Cikin mintocin da basu wuce biyu ba,kawai ta hango wani kyakyawar balarabe ,yina nufota cikin 6acin rai,shi zaki aura bayan kin hanani auran za6ina?
"Karka manta da karin maganar hausawa, *A bari ya huce...* "Aikuwa baki isa ba saidai duk kowa ya rasa..."
A furgice ta miqe wani gumi na tsatstsafo mata,ta kasa gane waishin barci takeyi ko a farke take ganinsa ,kuma wayeshi wai? ta yaya nayi addu'oin da nasan innayi qaryar mugu ya iya tunkarata,sai kuma inyi wannan ya bayyana mun?
'daukar abun tayi a kawai mafarkine ,sai tayi tofi a hannunta na hagu sau uku ta juya kwanciyarta tayi adduar barci ta koma barcinta,ba ita ta farka ba sai bayan la'asar lokacin anci nemanta an gode,angwaye sunzo har sun wuce,ashe tana daki tana barci
Haka biki ya qarasa kadahan kadahan,biki salam bako event sai walima da malamansu na islamyya suka zo sukayi masu nasiha,da hajara ta tada qayar baya sai cewa tayi "Anty hajjo zaku iya yin abunku ,amma ni bazan yiba albarkan auren nike nema,kuma ina fatan ko in rufesa ko ya rufeni to bazanso shedan in gayyatoshi gidana ba ,ta hanyar gayyato jikokinsa
Tsaki hajjo tayi ,kaawai tana fita ta kira Dj,t.k ,qarfe shida ya ajiye kayan aikinsa a filin kofar gidansu,sai bayan magriba suka kunna duma,
Hajjo da qawayenta dake gefe sun mammanne da samarinsu suna qwaqular juna,fitowa sarari sukayi gamida shigowa filin suka hau dj da fada,haba wannan ai yawane,kusa mana waqar da zata motso mu mu shiga fili kunqi,sai wasu shirme kuke sawa,,,wai bakuda irin su *Hajiya gwalene*? "
hakuri ya basu,sannan ya fara lalubo waqoqin batsan a cikin laptop dinsa ,dake cikin wasu windows
Aikuwa waqar bujen rakiya ya saka masu
da gudu suka shiga fili ,tana bude qafarta tana qasa qasa da duwawu qawayenta na tayata ,tana wani irin girguza tana jan wuyar rigarta qasa
Nonuwanta na tsalle ,aikuwa mazan layi da suka abubuwa bononza kutsowa filin sukayi suka kashe generatorn suka shiga sa6a en matan a kafad'a suna wucewa dasu dakunan su da gudu...
Ummi tayi allah wadai da wannan lbarin amma ya zatayi ,tunda hajjo ta ja mata ,amma an ɗauke ɗiyoyin jama'a ita da akan keken mazane an qyaleta ,sai zunduma ashar takeyi ,wai ta gane hannun wanda ya tumbular mata nono ,ɗan bala ne,mijin maƙociyarsu,kuma sai taci kaza kazansa...
sadiya matarsa koda taji ana shiga mutuncin mijinta ,a take ta daura ɗamara da gyalenta ,ta hau surfa bala'i
"ke hajjo hawainiyarki ta kiyayi ramata,ya akayi kikasan hannun mijina har kikasan shine..?"
"ke dabba,sau nawa dan bala yina cina,tun kan a aureki muke tare da dan bala...yanzune na nuna masa gindina bai ciwuwa masa ,yike karime karime,ko a kwatanta maki yanda goran nasa yike ne?
da qyar aka rabasu ummi kam ,sai kuka take,wannan abun kunya dame yayi kama?
itakuwa uwale dama tuni alhaji mai wada yazo ya dauketa ,bayan ya kawo masu balangu maishi da katon uku na lemu,wai en biki da zasu kwana sa motsa baki,ya ɗauketa suka wuce wani otel acan zasu kwana
"umma ,me yasa mijina yace sai bayan sati zaa tafi dani? Wallahi na qosa in tafi ,na koa..." kurum sai ta tsage da kuka
"To sannu isashiya ,ai dai maganin qarya hallara kwana nawa ya rage? ko kema nunamun zakiy ,ke din harija ce,kin qosa wa miji?,to suma en uwanki da suke bin maza lalura ne,tunda bazan jikasu in sha ba,amma bacin haka da sune da aurensu wa zai ji?
cuno baki tayi ta dauki hijabinta ta fara nafilolin bayan isha'i
a yayinda hajjo ita kuma ta fice kiran en sanda wai tunda sadiya ta zageta akan dan bala ,sai tasa an nemosa an bi mata ba'asin lagudar mata nono da yayi.
***
Nnenna tana kuka ta fito daga part dinta tayi sashen uwargdan da sauri. knocking takeyi kamar ta6a66iya,