Sashe 30
Bakin Rijiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Lallai kam hakan ya dace tunda kinyi nauyi" haka tashiga ciki se murna su khairi keyi dajin zata musu watanni biyu. Tunda safiyarnan yake kiran wayanta baya samu duk ya damu,da yamma ya shirya yaje gidan daddy a tsammaninshi tana can,ganin an masa tarba me kyau ana tambayar sa yasu hafsa se jikinsa ya qara yin sanyi, haka ya musu sallama sannan yafito ya nufi gidan Abba haris, koda abba ya ganshi mamaki yayi don kuwa hafsat cewa ta masa yama wuce,ya kalleshi bayan sun gaisa yace dashi
"Ashe ka dawo,tace damu watanni biyu zakayi a tafiyar shiyasa kace tazo gida,ko tafiyar ta fasu ne?" Take ya gano b'oyewa iyayen ta gaskian maganar tayi sosa kanshi yayi "Ea wato Abba tafiyar ce dai ta fasu, shine harnaje kaduna na dawo senan da sati daya"
"A toto Allah ya kaimu,tana ciki kuwa bismillah kaje parlor na na maka kiranta" haka ya wuce jiki a sanyaye yana yaba wayo irin na yarinyar wato ma cewa tawa iyayenta tafiya zeyi,yana zaune ta shigo tana turin ciki,ko sallama bata masa yau,kallonta yayi tazo ta zauna nesa dashi sosai, tasowa yayi cikeda da tsanaki ya zauna kusa da ita ya kamo hannun ta yace "Mesa zakiwa Abba qarya? Mesa bakiyi maganar ainahin abinda ya faru ba?" turo baki tayi tace bayan ta had'e girar sama data qasa
"Kai ba kanada baki ba,mesa baka sanar dasu takardar sakina ka cike ba idan mukayi wata shida da aure,ka sani wlhy muhammad bazan maka lamuni ba,nika rubutamun takar dar saki na in huta da wannan rayuwar" Sassauta murya yayi yace
"Haba mana hafsat na,dan Allah ki dena wannan zancen,tsakanina dake har gaban abada muna tare,mutuka raba" kallon shi tayi
"yaa muhammad kasan wai me ake nufi da haqiqani? Tofa ni iyakar gaskia ta kenan,sedai kotu ta raba mun aurena dakai" Langwab'e kanshi yayi ya qasqantar da kai " Hafsat dan Allah kiyi hakuri,wlhy kece hasken rayuwata,kuma ki dena cewa bana sanki wlhy nafi sanki fiye da kaina da komai ma" Miqewa tayi
"Ni banida lokacin ka,kaje ka aikomun da takardar sakina" ta barshi gun a zaune tayi ciki, a kunnen Abba yaji komai,yakuma fahimci da matsala karya suka masa,bari yayi yaga iya gudun ruwansu dukansu danya fahimci muhammad bawai niyyar sakin ne dashi ba.
Haka dai muhammad yafi sati biyu yana yawo kullum seya yiwa hafsat magiya,sunbar su Abba akan yana zuwa dubata ne wai ayyuka sun mata yawa gwara ta zauna anan,yaudai dayaje yaga hafsat borin nata yafi na kullum se kawai ya wuce gidansu,kai tsaye part d'in mahaifiyarshi ya wuce tana zaune ta idar da sallah,kallonsa tayi tace
"Baban mamana lapiya dai?" dafe kanshi yayi yace
"Ammy Hafsat ce" da mamaki ta kalleshi "Meya samu hafsat me sunan me gida?" Hawayen daine suka kwaranyo daga idanshi dayaketa tarewa,kwashe komai yayi ya sanar da ita tun daga farko haduwarsu har kawo wannan abun daya faru
"Haba me sunan me gida,tayaya ina ganinka da hankali zaka aikata hakan? Da iliminka da komai,zaka je kayi auren yarjeje niya hadda kafewa da iyayen yarinyar suma roqeka,shiyasa mana akayi aure cikin qanqanin lokaci wlhy ka bani kunya kuma ni maza ka bani wuri" da sauri ya d'ago ya kalleta yace cikin rudu
"Ammy karkimun haka,kece gatana banida kowa seke,dan Allah ki baiwa hafsat hakuri wlhy Ammy ina santa sosai bazan iya zama babu ita ba" kallonshi tayi sosai ta jima tana nazarin kalamanshi sannan da yanayin shi,saboda bazata iya tuna when last taga yana kuka ba lallai lamarin babbane
"Yanzu ya kakeso ayi?"
"Ammy kije ki baiwa hafsat haquri,cewa fa tayi lallai sedai muje court" kan wani yayi magana se kawai wayanshi yayi qara,hafsa ce da sauri ya d'aga sabida batama d'aga wayarshi
"Wai kazo inji Abba haris" tafada da kukan ta da komai,gayawa Ammy yayi ta ce ya jira suje tare.
Koda sukaje Abba haris fad'a sosai yayiwa muhammad da hafsat sannan yace ko bayan ranshi karyaji ana zancen wannan agreements din kuma lallai hafsa seyaci mata mutunci,haka suka kwasa suka wuce gida Hafsat tanata uban kuka,acan ma Ammy hakuri ta ringa bata seda taga ta sauka sannan ta musu sallama.
Cikin dare sun kwanta batare da kowa yawa dan uwansa magana ba,se kawai hafsat ta tashi tayita uban kuka,tana tausayawa kanta sabida ita kadai tasan wuyar datasha sabida rashin muhammad kusa da ita ta kasa gane wane kalan baqin jinine da ita maza basa santa,jin kukanta ya sanya ya tashi zaune,janyota yayi jikinsa yace
"Haba hafsat,yanzu tsabar k'iyayyar da kikemun ne ya sanya kika zauna tsakiyan dare kina kuka,inama ace ina hanyar dazan sassauta miki wannan azabar wlhy danayi bazan iya rayuwa baki ba hafsat kece farin cikina wlhy ina matukar qaunarki ki yarda dani,ina sanki fiyeda tunaninki" banza ta masa ya riqota ya juyoda ita ta fuskan cesa sosai
"Menene damuwanki dani hafsat? Mena miki wanda bakyaso? Mesa bakya sona"
"yaa muhammad tsoro nakeji wlhy tsoro nakeji" hannunshi ya sanya ya d'ago mata hab'a
"meyake bai tsoro? Tsoron me kikeji hafsat?"
"Ina tsoron son danake maka,ina mamakin qaunar danake maka,ina mamakin zuciya ta,yanda nakeji game dakai ban tab'a jin hakan gameda ko wane namiji ba,wai kasan sanda nake gida bana bacci,juyi nake ina tunaninka,Idan ma na samu baccin ya d'aukeni yinshi nakeyi cikeda mafarkai barkatai duk naka,na saba da kwanci cikin ni'imtaccen jikin kannan,bana iya cin abunci sabida na saba munacin abincin a k'warya d'aya bana iya komai,wankan ma da kakemun bana iya yiwa kaina,kalli fa duk nayi baqi,yaa muhammad baka kula na rame ba,dan Allah karkamun kamar sauran maza ka soni niba dodo bace mutum ce,ka qaunaceni niba jab'a bace bare kace zaka guji wari,wlhy yaa muhammd se bayan naje gida na gano rayuwata a tarwatse take idan baka cikinta" Wani sanyi ne yaji yana ratsa ilahirin jikinshi rungumeta yayi tsaaam ya manna sumba a wuya
"Ina sanki fiyeda tunaninki,ina qaunarki fiyeda yanda danakewa kaina,bakida ta biyu a wurina kuma bazaki taba samu va,wlhy ki yarda dani hafsat ina sanki sosai ki dena tsoro na ina kuma qaunarki fiyeda tunanin me tunani" murmushi ta masa,ta narke fuska sosai cikin shagwab'a tace
"Yaa muhammad Nayi misaing nama wlhy,nasha wahala plss nika bani insha"
"Bayan kin gama bani wahala,rashin na kusan sati biyu da kwanaki abana iya runtswa sena rama bazan baki ba" kwantar da kanta tayi saman qirjinsa
"Dan Allah ka bani harshenka in tsotsa,nayi missing tsotsarshi sosai,duk sanda zansh swt sabida ya debemun kewar shi senaji taste din ba iri daya ba sam, kuma inaso insha wannan ta daura yatsanta saman lips nashi, da wannan ta nuna breast dinshi da kuma" seta rufe fuskarta da tafukan hannayenta duka biyu, dago da kanta yayi ya cura bakinshi acikin nata mamaki ta bashi yanda ta kaiwa harshensa cafka,tashiga tsotsa sekace wata zararriya, baji ba gani haka ta lasheshi,harshenta ne har saman wuyansa da kunnensa ranar dai muhammad ne ya zama starin mota itako driver,Har yan twins dinshi na qasan abar tabi tana tsotsa tana wasa da dasu, ihun dadi kam ya shashi ba adadi,daga qarshe suka faranta ran junansu basu suka saurarawa juna ba seda suka gaji over sannan tukunna,da shagwaba tace ita bacci zatayi dakyar ya lallab'ata tayi wanka,har sun kwanta tace dashi
"yaa muhammad dan Allah duk abinda na maka wanda na sani da wanda ban saniba ka yafemun,kuma ko bayan bananan ka roqar mun yafiyar kowa,haka kawai se in riqajin kamar mutuwa zanyi" kallonta sosai yayi sannan yace bayn ya rungumeta "Meya kawo wannan maganar kuma hafsat na? Dan Allah ki dena inshaa Allah bazaki mutu yanzu ba" murnushi dai ta masa batace komai ba.
Da Asuba juyin duniya yayi hafsa ta tashi tayi sallah amma shiru,haryaje masallaci ya dawo bata farka ba,ya dinga tashinta amma ina koda ya birki tota se kumfa yagani a bakinta idanta ya juye yayi fari fat ba alamun numfashi a tare da ita....
Mom Nu'aiym
[2/23, 8:56 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅
Love story 2018
Billy galadanchi
*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)
Wattpadd@ 68billygaladanchi
*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*
35
Gaba d'aya muhammad hankalinshi ya gama tashi, da gudunshi kuwa yayi hanyar waje,buzun megadinsu yace wa
"Bani gawayi da sauri bani gawayi" cikin rashin fahimta me gadin yace "Ranka shi dad'e Me wuta kho mara hi?" cikin takaici yace mara dan Allah yi maza ka daka mun me yawa yanzunnan sauri nake,dashi aka daka gawayin yaje ya jute a cup ya zuba ruwan dimi, da sauri ya dawo ya goge mata baki ya ringa sanya cokali yana mata d'urensa a baki gashi bata cikin hayyacin ta, haka harya samu ta hafiye fiye da rabin shi,aikam segashi tafara amai me baqi da kore sosai sosai, tun tana iya yunkurawa harta soma yinsa daga kwance ganin wannan jiran baze haifar masa da komai ba ya sanya ya kwashe ta xuwa asibiti ya gano poison taci,duk ya gama diriri cewa kuma tunaninsa ya tsaya cak, karb'ar gaggawa aka mata a asibiti,kuma atake suka gano poison ne taci a abunci kuma me yawan gaske,muhammad na tsaye yana jiran fitowar doctor's d'in,waya aka masa akan ga Ammy tanata fitar da kumfa a baki,she's unconcious ma self,kukan gaske ya saka ya sanya aka kawo masa ita a wannan asibitin,poison iri daya suka sha,kuma irin wanda yake dadewa yana zagayar jikine kafin yafara aiki, Ita dai kam Ammy an samo matsala sabida yashiga jikinta sosai amma ita dai da sauqi,dama yana kashe wa slowly within 24 hours Allah yasa anyi saurin ganewa aka kawosu asibiti before d time,hafsat ce da sauqi sedai zasuyi inducing nata ta haihu sabida babyn ya mutu already,muhammad yasha kuka inda atake ya soma tunanin inda sukaci abinci jiya atare,sabida police report da ake buqata, se kaiwa da kawo wa yakeyi a parlor yabaro asibitin, yasan sunsha lemo gidansu hafsat amma banda hafsat shida Ammy ne kawai, in hakane shida ita ya dace su kamu banda hafsat,yama rasa tunanin dazeyi gaba d'aya,zama yayi ya dafe kanshi,can kuma se gabanshi ya fad'i tunawan da yayi an kawo musu yoghurt anan b'ngaren na hafsat dasuka dawo jiya kuma shi be shaba,sabida baya shan abu me sugar se sugar free,ko lemon na gidansu hafsat sparkling soda ne kawai yasha, zabura yayi yaje ya samu hasano,wacce itace ta kawo drink d'in,kallonta sosai yayi ya murtuqe fuska yace
"Ashe ka dawo,tace damu watanni biyu zakayi a tafiyar shiyasa kace tazo gida,ko tafiyar ta fasu ne?" Take ya gano b'oyewa iyayen ta gaskian maganar tayi sosa kanshi yayi "Ea wato Abba tafiyar ce dai ta fasu, shine harnaje kaduna na dawo senan da sati daya"
"A toto Allah ya kaimu,tana ciki kuwa bismillah kaje parlor na na maka kiranta" haka ya wuce jiki a sanyaye yana yaba wayo irin na yarinyar wato ma cewa tawa iyayenta tafiya zeyi,yana zaune ta shigo tana turin ciki,ko sallama bata masa yau,kallonta yayi tazo ta zauna nesa dashi sosai, tasowa yayi cikeda da tsanaki ya zauna kusa da ita ya kamo hannun ta yace "Mesa zakiwa Abba qarya? Mesa bakiyi maganar ainahin abinda ya faru ba?" turo baki tayi tace bayan ta had'e girar sama data qasa
"Kai ba kanada baki ba,mesa baka sanar dasu takardar sakina ka cike ba idan mukayi wata shida da aure,ka sani wlhy muhammad bazan maka lamuni ba,nika rubutamun takar dar saki na in huta da wannan rayuwar" Sassauta murya yayi yace
"Haba mana hafsat na,dan Allah ki dena wannan zancen,tsakanina dake har gaban abada muna tare,mutuka raba" kallon shi tayi
"yaa muhammad kasan wai me ake nufi da haqiqani? Tofa ni iyakar gaskia ta kenan,sedai kotu ta raba mun aurena dakai" Langwab'e kanshi yayi ya qasqantar da kai " Hafsat dan Allah kiyi hakuri,wlhy kece hasken rayuwata,kuma ki dena cewa bana sanki wlhy nafi sanki fiye da kaina da komai ma" Miqewa tayi
"Ni banida lokacin ka,kaje ka aikomun da takardar sakina" ta barshi gun a zaune tayi ciki, a kunnen Abba yaji komai,yakuma fahimci da matsala karya suka masa,bari yayi yaga iya gudun ruwansu dukansu danya fahimci muhammad bawai niyyar sakin ne dashi ba.
Haka dai muhammad yafi sati biyu yana yawo kullum seya yiwa hafsat magiya,sunbar su Abba akan yana zuwa dubata ne wai ayyuka sun mata yawa gwara ta zauna anan,yaudai dayaje yaga hafsat borin nata yafi na kullum se kawai ya wuce gidansu,kai tsaye part d'in mahaifiyarshi ya wuce tana zaune ta idar da sallah,kallonsa tayi tace
"Baban mamana lapiya dai?" dafe kanshi yayi yace
"Ammy Hafsat ce" da mamaki ta kalleshi "Meya samu hafsat me sunan me gida?" Hawayen daine suka kwaranyo daga idanshi dayaketa tarewa,kwashe komai yayi ya sanar da ita tun daga farko haduwarsu har kawo wannan abun daya faru
"Haba me sunan me gida,tayaya ina ganinka da hankali zaka aikata hakan? Da iliminka da komai,zaka je kayi auren yarjeje niya hadda kafewa da iyayen yarinyar suma roqeka,shiyasa mana akayi aure cikin qanqanin lokaci wlhy ka bani kunya kuma ni maza ka bani wuri" da sauri ya d'ago ya kalleta yace cikin rudu
"Ammy karkimun haka,kece gatana banida kowa seke,dan Allah ki baiwa hafsat hakuri wlhy Ammy ina santa sosai bazan iya zama babu ita ba" kallonshi tayi sosai ta jima tana nazarin kalamanshi sannan da yanayin shi,saboda bazata iya tuna when last taga yana kuka ba lallai lamarin babbane
"Yanzu ya kakeso ayi?"
"Ammy kije ki baiwa hafsat haquri,cewa fa tayi lallai sedai muje court" kan wani yayi magana se kawai wayanshi yayi qara,hafsa ce da sauri ya d'aga sabida batama d'aga wayarshi
"Wai kazo inji Abba haris" tafada da kukan ta da komai,gayawa Ammy yayi ta ce ya jira suje tare.
Koda sukaje Abba haris fad'a sosai yayiwa muhammad da hafsat sannan yace ko bayan ranshi karyaji ana zancen wannan agreements din kuma lallai hafsa seyaci mata mutunci,haka suka kwasa suka wuce gida Hafsat tanata uban kuka,acan ma Ammy hakuri ta ringa bata seda taga ta sauka sannan ta musu sallama.
Cikin dare sun kwanta batare da kowa yawa dan uwansa magana ba,se kawai hafsat ta tashi tayita uban kuka,tana tausayawa kanta sabida ita kadai tasan wuyar datasha sabida rashin muhammad kusa da ita ta kasa gane wane kalan baqin jinine da ita maza basa santa,jin kukanta ya sanya ya tashi zaune,janyota yayi jikinsa yace
"Haba hafsat,yanzu tsabar k'iyayyar da kikemun ne ya sanya kika zauna tsakiyan dare kina kuka,inama ace ina hanyar dazan sassauta miki wannan azabar wlhy danayi bazan iya rayuwa baki ba hafsat kece farin cikina wlhy ina matukar qaunarki ki yarda dani,ina sanki fiyeda tunaninki" banza ta masa ya riqota ya juyoda ita ta fuskan cesa sosai
"Menene damuwanki dani hafsat? Mena miki wanda bakyaso? Mesa bakya sona"
"yaa muhammad tsoro nakeji wlhy tsoro nakeji" hannunshi ya sanya ya d'ago mata hab'a
"meyake bai tsoro? Tsoron me kikeji hafsat?"
"Ina tsoron son danake maka,ina mamakin qaunar danake maka,ina mamakin zuciya ta,yanda nakeji game dakai ban tab'a jin hakan gameda ko wane namiji ba,wai kasan sanda nake gida bana bacci,juyi nake ina tunaninka,Idan ma na samu baccin ya d'aukeni yinshi nakeyi cikeda mafarkai barkatai duk naka,na saba da kwanci cikin ni'imtaccen jikin kannan,bana iya cin abunci sabida na saba munacin abincin a k'warya d'aya bana iya komai,wankan ma da kakemun bana iya yiwa kaina,kalli fa duk nayi baqi,yaa muhammad baka kula na rame ba,dan Allah karkamun kamar sauran maza ka soni niba dodo bace mutum ce,ka qaunaceni niba jab'a bace bare kace zaka guji wari,wlhy yaa muhammd se bayan naje gida na gano rayuwata a tarwatse take idan baka cikinta" Wani sanyi ne yaji yana ratsa ilahirin jikinshi rungumeta yayi tsaaam ya manna sumba a wuya
"Ina sanki fiyeda tunaninki,ina qaunarki fiyeda yanda danakewa kaina,bakida ta biyu a wurina kuma bazaki taba samu va,wlhy ki yarda dani hafsat ina sanki sosai ki dena tsoro na ina kuma qaunarki fiyeda tunanin me tunani" murmushi ta masa,ta narke fuska sosai cikin shagwab'a tace
"Yaa muhammad Nayi misaing nama wlhy,nasha wahala plss nika bani insha"
"Bayan kin gama bani wahala,rashin na kusan sati biyu da kwanaki abana iya runtswa sena rama bazan baki ba" kwantar da kanta tayi saman qirjinsa
"Dan Allah ka bani harshenka in tsotsa,nayi missing tsotsarshi sosai,duk sanda zansh swt sabida ya debemun kewar shi senaji taste din ba iri daya ba sam, kuma inaso insha wannan ta daura yatsanta saman lips nashi, da wannan ta nuna breast dinshi da kuma" seta rufe fuskarta da tafukan hannayenta duka biyu, dago da kanta yayi ya cura bakinshi acikin nata mamaki ta bashi yanda ta kaiwa harshensa cafka,tashiga tsotsa sekace wata zararriya, baji ba gani haka ta lasheshi,harshenta ne har saman wuyansa da kunnensa ranar dai muhammad ne ya zama starin mota itako driver,Har yan twins dinshi na qasan abar tabi tana tsotsa tana wasa da dasu, ihun dadi kam ya shashi ba adadi,daga qarshe suka faranta ran junansu basu suka saurarawa juna ba seda suka gaji over sannan tukunna,da shagwaba tace ita bacci zatayi dakyar ya lallab'ata tayi wanka,har sun kwanta tace dashi
"yaa muhammad dan Allah duk abinda na maka wanda na sani da wanda ban saniba ka yafemun,kuma ko bayan bananan ka roqar mun yafiyar kowa,haka kawai se in riqajin kamar mutuwa zanyi" kallonta sosai yayi sannan yace bayn ya rungumeta "Meya kawo wannan maganar kuma hafsat na? Dan Allah ki dena inshaa Allah bazaki mutu yanzu ba" murnushi dai ta masa batace komai ba.
Da Asuba juyin duniya yayi hafsa ta tashi tayi sallah amma shiru,haryaje masallaci ya dawo bata farka ba,ya dinga tashinta amma ina koda ya birki tota se kumfa yagani a bakinta idanta ya juye yayi fari fat ba alamun numfashi a tare da ita....
Mom Nu'aiym
[2/23, 8:56 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅
Love story 2018
Billy galadanchi
*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)
Wattpadd@ 68billygaladanchi
*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*
35
Gaba d'aya muhammad hankalinshi ya gama tashi, da gudunshi kuwa yayi hanyar waje,buzun megadinsu yace wa
"Bani gawayi da sauri bani gawayi" cikin rashin fahimta me gadin yace "Ranka shi dad'e Me wuta kho mara hi?" cikin takaici yace mara dan Allah yi maza ka daka mun me yawa yanzunnan sauri nake,dashi aka daka gawayin yaje ya jute a cup ya zuba ruwan dimi, da sauri ya dawo ya goge mata baki ya ringa sanya cokali yana mata d'urensa a baki gashi bata cikin hayyacin ta, haka harya samu ta hafiye fiye da rabin shi,aikam segashi tafara amai me baqi da kore sosai sosai, tun tana iya yunkurawa harta soma yinsa daga kwance ganin wannan jiran baze haifar masa da komai ba ya sanya ya kwashe ta xuwa asibiti ya gano poison taci,duk ya gama diriri cewa kuma tunaninsa ya tsaya cak, karb'ar gaggawa aka mata a asibiti,kuma atake suka gano poison ne taci a abunci kuma me yawan gaske,muhammad na tsaye yana jiran fitowar doctor's d'in,waya aka masa akan ga Ammy tanata fitar da kumfa a baki,she's unconcious ma self,kukan gaske ya saka ya sanya aka kawo masa ita a wannan asibitin,poison iri daya suka sha,kuma irin wanda yake dadewa yana zagayar jikine kafin yafara aiki, Ita dai kam Ammy an samo matsala sabida yashiga jikinta sosai amma ita dai da sauqi,dama yana kashe wa slowly within 24 hours Allah yasa anyi saurin ganewa aka kawosu asibiti before d time,hafsat ce da sauqi sedai zasuyi inducing nata ta haihu sabida babyn ya mutu already,muhammad yasha kuka inda atake ya soma tunanin inda sukaci abinci jiya atare,sabida police report da ake buqata, se kaiwa da kawo wa yakeyi a parlor yabaro asibitin, yasan sunsha lemo gidansu hafsat amma banda hafsat shida Ammy ne kawai, in hakane shida ita ya dace su kamu banda hafsat,yama rasa tunanin dazeyi gaba d'aya,zama yayi ya dafe kanshi,can kuma se gabanshi ya fad'i tunawan da yayi an kawo musu yoghurt anan b'ngaren na hafsat dasuka dawo jiya kuma shi be shaba,sabida baya shan abu me sugar se sugar free,ko lemon na gidansu hafsat sparkling soda ne kawai yasha, zabura yayi yaje ya samu hasano,wacce itace ta kawo drink d'in,kallonta sosai yayi ya murtuqe fuska yace