Sashe 17
Bakin Rijiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Hafsat ina fatan kin san cewar mu iyayenki ne kuma mun isa mu sakaki komai a yanda muke so muke kuma ganin ya dace?" kallon su tayi d'aya bayan d'aya sannan ta sauke idanta akan yaa shaam dayake ta faman murmurshi a hankali hawayenda suka taru mata tun farko suka silalo,ta gyad'a mar kai alamar gamsuwa da jawabinsa sannan yaci gaba
"kuma kinsan cewar dukda muke iyaye a wurinku muma muna da iyayen dasuke sakamu abu adole koda bamaso se munyi shi?" nanma d'aga masa kai kurun tayi wannan lokacin kam tana kuka sosai,ganin yaa shaam na murmushi ta gano da babbar matsala,daddy yaci gaba
"Innah ce da kanta tayi mana umarni akan lallai mu d'aura aurenki da shammaz nanda wata d'aya me zuwa,kuma idan d'ayanmu ya sauya wannan maganar ko bayan ranta bata yafe masa ba" qirjinta ya dad'a dokawa fiye da da,ta d'ago cikeda razani ta kalleshi,idonta ya kada yayi jajir yanzu kam tama kasa kukan se quna da zuciyarta keyi,miqewa tayi ranta a b'ace ta qarewa kowa kallo sannan ta kalli Abba haris tace cikin wata murya me d'aci wacce basu santa da ita ba
"Abba na da gaske wai Innanku ne ta fad'a haka ba shiri bane wannan,na tabbatar kai kadaine zaka sanarmun zallar gaskiya" wasu yawu ya had'aya dak'yar masu d'acin gaske sannan yace dak'yar
"Inna ce ta bada umarnin nan jiya hafsat" hijabinta ta gyarawa zama sannan tace " To yayi" Ta juya da gudu zuwa waje batare da tasan me yake damunta ba ko ina zataje ba,daddy da Abba haris ne suka bi bayanta,da gudunta suma haka a haka tafito daga gate d'in gidan tana kawowa kuwa wata motar na dannowa da gudun fanfalaqi atake tayi mata ebar karan mahaukaciya.......dafe kai sukayi dukkansu bame abunyi haka aka cillata acikin drainage dake gefen titin,abbah haris na kuka kamar wani yaro yaje ya fada ya cirota,sam babu alamun numfashi a tattare ita,ta sume mamallakin motar ma daya kasance matashin saurayi dan gayu fitowa yayi ya taya abba haris daukarta suka saka ta mota suka fada atare yaja da karfin gaske sukayi gaba,anan suka bar abba a tsaya ya kasa koda motsi sabida rudu,dakyar ya iya komawa ciki ya kallesu yace
"Bana tunanin hafsat ,
Zata tashi,koda kuwa ta tashin bana tsammanin mata ingantacciyar rayuwa a yanda mota tayi mata wannan eban karan mahaukaciya ta cillata a gota" momy ce ta riga kowa miqewa jin kalamansa ta dage qirji "A ina wannan ya faru Alhj?" kallonta yayi da rinannun idanunsa yace
"A kofar gida yanzu data fita da gudu,ina jiye mata idan ba ajali bane ya fitar da ita" zarewa momy tayi tayi waje da gudu shi kuma ya bita, dak'yar ya samu kanta tazo aka dunguma mota bayan sun kira abba ya sanar musu suna asibitin uduth wurin dr. Say.......
Say yana zaune a office abba haris ya shigo masaa birkice,dakyar ya iya sanar masa mota ta kad'e hafsa tana waje,ai banke abban yayi ya fito da gudu,Trauma suka wuce kai tsaye da ita,babban tashin hankalin say be wuce ganin pause nata yayi qasa ba sosai,sannan gashi bata numfashi daidai abu mafi ban tsoro shine jininta dakeyin qasa sosai amaimakon ya hau,yaukam kasa yin komai yayi ya janyewa wasu likitocin suyi,har yamma suna kanta sedai ba sa'a,Dr. Shuraim ne yafito ya sameshi har iffice shida abba haris da daddy,suna ganin ya shigo suka tashi tsaye,kai tsaye wurin sayyed ya nufa ya dafa kafad'arshi,hannun nashi say yafara kallo sannan ya kalleshi da kyau,yace kafin shuraim yace wani abun
"Dr. Shuraim karkace dani abunda nake tsammani?" kallonshi shuraim yayi cikeda tausaya wa,duk sunsan hafsat itace xe aura kuma yana matukar santa yace
"To zaka ja da ikon Allah ne sayyeed?" kafin wani yace wani abun say ya sulale wurin a sume....
Mom Nua'iym
[2/7, 9:14 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅
Love story 2018
Billy galadanchi
*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)
Wattpadd@ 68billygaladanchi
*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*
21
Taimakon gaggawa suka bashi atake ya farfad'o,kallonshi Dr. D'in yayi yace "Haba sayyeed da kanka en uwanta kuma suce mana me?" kallon mamaki yake masa sannan yace
"Allah yasanya mafarki nakeyi" murmushi Dr. d'in yayi yace
"Ya zakayi da ikon Allah akanta to? Arziqinmu d'aya ma karayar iya hannu ne,se buguwa datayi aka,wanda wannan shine yake san bamu matsala sabida dama akwai wannan matsalar damuwa na d'aya idanta" sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace "Indai da ranta komai yazo mana da sauqi ai,indai inada rai da yardar Allah da izininsa seta samu lapiya" ahaka suka dunguma dunkansu dakin da take.......tunda hafsat taji likita awa su daddy bayanin cewar idantane suke tunani adawo baya kuma idan ya samu matsala lallai wannan karon gyaruwanshi se Allah,amma dai bazasukai karshen maganar ba seta farfad'o idan har bata gani da matsala idan kuma tana ganin komai to wannan daidaine,hankalinta ne ya tashi amna bata nuna ta farka ba hasalima ko motsin kirki batayi ba daga kwanciyar datake,har suka fita aka barta ita kadai,da sauri ta bud'e idon nata tana ganin hasken fitila da komai sannan ta sauke ajiyar zuciya had'e da tunano abinda ya faru,dukda tanajin azabar d'aurin da aka yiwa hannunta seta samu kanta da murmushi,ita kadai tasan ma'anar sa kuwa........
Washe gari hafsa ta farka amma qememe tanuna bata gani,wannan abun ya tashi hankalin sayyeed musamman dayake ya sani yanzu kam da matsala tunda shine na biyu,agaban su daddy sanda yayi kuka sosai yana me mata adu'a,shaam kuwa koda Dr. Shuraim yamasa bayani kasa cewa komai yayi gaba ki daya jikinsa ya masa sanyi,dana sanin abubuwa da dama ya farayi ciki kuwa hadda zuwa ya ziyarci Innah,yana ganin dayabi abun a hankali da duk haka bata zo ta faru ba,jan jikinsa yayi zuwa kofar dakin da hafsa take ciki,a hankali ya tura ya shiga ganin ba kowa ita kuma tamkar me bacci ya sanya ya matsa kusa da ita ya kurawa fuskarta ido dayake da tabbacin lallai dabeyi yunkurin tarwatsa farin cikinta ba da duk hakan bata faru ba,da fuskarta bata kumbura har haka ba,da yanzu tana gani yanda kowa ke gani da yanzu hannunta be karye ba lapiyanshi qalau,da yanzu bata kwance a wannan asibitin, dafe kanshi yayi ya furta a sarati cikin muryar kuka
"Mesa arayuwa ni shammaz na cika san kaina da yawa? Mesa zan wulaqanta jinina kuma yarinyar data zab'i zama dani ta sadaukar da farin cikinta akaina? Mesa zan sakaki a had'ari hafsat? Mesa tunda kika fara girma kika san meye so kika fara dani nake kuma kan wulaqanta miki rayuwa? Tunda kikace kina sona nake qasaki ta hanyoyi daban daban,Allah kuwan Allah ze barni kuwa? Zan iya jin dadin rayuwa bayan haqqinki na saman kaina?" fashewa yayi da kuka awurin cikeda ban tausayi sam sam bayasan abunda ze tashi hankalin hafsat yanzu,ita kuwa duk wani abinda yaje fada a kunnenta yake fad'a sedai tana d'aukar kalamanshi cikeda yaudara mara misaltuwa,sam bata yarda dashi musamman a wannan gab'ar data nemi san datake msa ta rasa gaba d'aya........
Uncle sayyeed ne yazo dakinta da dare ba kowa se ita kad'ai,ta rufe idonta ruf tamkar me bacci zama yayi a kusa da ita ya kura mata ido ba tare da yayi magana ba,taji kamshin turarensa wannan ya sanya ta bud'e idanta a hankali,tabbatarwa kanta tayi da cewar shi kadaine ya sanya ta sauke masa su,cikeda tsoro yankalleta dakyau murmushi ta sakar masa tace
"Uncle baby,wannan ita kad'aice hanyar dazanbi in raba kaina da shammaz,na tabbatar a yanda nake nakasasshiya baze aureni ba,nakuma sn bakada labarin cewar Innah ta sokoto ta rantse sena auri shammaz kota tsinewa sundaddy, banje mota ya kadeni da gangan ba,amma jin cewar idona idan na farfado yana a rufe baze taba budewa ba ya sanya naji gaba daya na samu mafita,karka sanar da kowa se bayan aure na dakai" murmushi yayi yace a sarari
"Alhamdulillah,amma hafsat kya baiwa kanki wahala duk akaina? ,
Zama a matsayin makauniya anya ba wahalar da kanki bane" murmushi ta masa
"Uncle sayyeed banida burin daya wuce na ganni a tare dakai,babu abu mafi soyuwa agarareni daya wuce na zamto mata agareka,babu abu mafi bani kwanciyar hankali illah in ganni kusa dakai kusanci mafi dad'i acikin kusance kusance,dan Allah ka tayani cimma wannan burin nawa" murmushi ya sakar mata yace
"Babu damuwa Babyn ubcle say,Allah ya baki lapiya amma kin kware a pretending" dariya tayi sannan tace
"Kaina yana masifar yimun ciwo,da kuma hannun nan,ni samosa zanci" dariya ya kwashe dashi jin excuse nata nasan cin samosa yace
"Madam ina zan samo miki samosa yanzu?" turo bakin tayi
"Ni koma a inane" To naji barinje season seven su dama 24hrs service sukeyi" bata ce dashi komai ba ya miqe yayi waje.....
Shammaz kuwa ya kasa bacci,ga haleema zaune a kusa dashi amma sam yama manta danita,ita kuwa se hotuna take faman dauka tana sakawa a snap gashi batada maraba da tsirarara,kallonshi ta d'anyi a kaikaice tace dashi
"Shaam lapiya nka kuwa ?" dan waigowa yayi ta gefenta ya marairaice
"Hafsat ne tayi accident shekarnjiya fa,kuma idonta ya kuma rufewa gashi babu chance yanzu sabida shine na biyu,ya kamata kije ki duba ta" tsaki taja
"Yo sabida nakasasshiya ta qara naqashewa shine kwana biyu duk ka canja,Allah ma yasanya ta zama gurguwa a had'a mata double" kallon mamaki ya mata sannan kamar ya maketa yace
"Tsabar ba Allah a ranki zakiwa yar uwata kuma jinina mugun fata har haka?"
"mtsww aikin banza,ai inada labarin accident din biris dai na maka wai kare ya taka sisi,in banda rainin wayau akan kanaso ka auri wannan karuwar zataje ta kara mota ya kadeta,kaji na rantse ba inda zani,kuma ka sani wlhu idan kace zakamun kishiya sena yanka tsuliyar uban kowa ma ya huta" tana kaiwa nan tayi waje,dama ya zama mujin hajiya se shiru yayi,shi yanzu damuwarsa lapiyar hafsat......
"kuma kinsan cewar dukda muke iyaye a wurinku muma muna da iyayen dasuke sakamu abu adole koda bamaso se munyi shi?" nanma d'aga masa kai kurun tayi wannan lokacin kam tana kuka sosai,ganin yaa shaam na murmushi ta gano da babbar matsala,daddy yaci gaba
"Innah ce da kanta tayi mana umarni akan lallai mu d'aura aurenki da shammaz nanda wata d'aya me zuwa,kuma idan d'ayanmu ya sauya wannan maganar ko bayan ranta bata yafe masa ba" qirjinta ya dad'a dokawa fiye da da,ta d'ago cikeda razani ta kalleshi,idonta ya kada yayi jajir yanzu kam tama kasa kukan se quna da zuciyarta keyi,miqewa tayi ranta a b'ace ta qarewa kowa kallo sannan ta kalli Abba haris tace cikin wata murya me d'aci wacce basu santa da ita ba
"Abba na da gaske wai Innanku ne ta fad'a haka ba shiri bane wannan,na tabbatar kai kadaine zaka sanarmun zallar gaskiya" wasu yawu ya had'aya dak'yar masu d'acin gaske sannan yace dak'yar
"Inna ce ta bada umarnin nan jiya hafsat" hijabinta ta gyarawa zama sannan tace " To yayi" Ta juya da gudu zuwa waje batare da tasan me yake damunta ba ko ina zataje ba,daddy da Abba haris ne suka bi bayanta,da gudunta suma haka a haka tafito daga gate d'in gidan tana kawowa kuwa wata motar na dannowa da gudun fanfalaqi atake tayi mata ebar karan mahaukaciya.......dafe kai sukayi dukkansu bame abunyi haka aka cillata acikin drainage dake gefen titin,abbah haris na kuka kamar wani yaro yaje ya fada ya cirota,sam babu alamun numfashi a tattare ita,ta sume mamallakin motar ma daya kasance matashin saurayi dan gayu fitowa yayi ya taya abba haris daukarta suka saka ta mota suka fada atare yaja da karfin gaske sukayi gaba,anan suka bar abba a tsaya ya kasa koda motsi sabida rudu,dakyar ya iya komawa ciki ya kallesu yace
"Bana tunanin hafsat ,
Zata tashi,koda kuwa ta tashin bana tsammanin mata ingantacciyar rayuwa a yanda mota tayi mata wannan eban karan mahaukaciya ta cillata a gota" momy ce ta riga kowa miqewa jin kalamansa ta dage qirji "A ina wannan ya faru Alhj?" kallonta yayi da rinannun idanunsa yace
"A kofar gida yanzu data fita da gudu,ina jiye mata idan ba ajali bane ya fitar da ita" zarewa momy tayi tayi waje da gudu shi kuma ya bita, dak'yar ya samu kanta tazo aka dunguma mota bayan sun kira abba ya sanar musu suna asibitin uduth wurin dr. Say.......
Say yana zaune a office abba haris ya shigo masaa birkice,dakyar ya iya sanar masa mota ta kad'e hafsa tana waje,ai banke abban yayi ya fito da gudu,Trauma suka wuce kai tsaye da ita,babban tashin hankalin say be wuce ganin pause nata yayi qasa ba sosai,sannan gashi bata numfashi daidai abu mafi ban tsoro shine jininta dakeyin qasa sosai amaimakon ya hau,yaukam kasa yin komai yayi ya janyewa wasu likitocin suyi,har yamma suna kanta sedai ba sa'a,Dr. Shuraim ne yafito ya sameshi har iffice shida abba haris da daddy,suna ganin ya shigo suka tashi tsaye,kai tsaye wurin sayyed ya nufa ya dafa kafad'arshi,hannun nashi say yafara kallo sannan ya kalleshi da kyau,yace kafin shuraim yace wani abun
"Dr. Shuraim karkace dani abunda nake tsammani?" kallonshi shuraim yayi cikeda tausaya wa,duk sunsan hafsat itace xe aura kuma yana matukar santa yace
"To zaka ja da ikon Allah ne sayyeed?" kafin wani yace wani abun say ya sulale wurin a sume....
Mom Nua'iym
[2/7, 9:14 PM] Billy Galadanchi: *💅BAKIN RIJIYA....ba wurin wasan makaho bane*💅
Love story 2018
Billy galadanchi
*HASKE WRITER'S ASSO.*(home of expert and perfect writers.)
Wattpadd@ 68billygaladanchi
*Sadaukarwa gareki qawar alkhairi ummie Aisha*
21
Taimakon gaggawa suka bashi atake ya farfad'o,kallonshi Dr. D'in yayi yace "Haba sayyeed da kanka en uwanta kuma suce mana me?" kallon mamaki yake masa sannan yace
"Allah yasanya mafarki nakeyi" murmushi Dr. d'in yayi yace
"Ya zakayi da ikon Allah akanta to? Arziqinmu d'aya ma karayar iya hannu ne,se buguwa datayi aka,wanda wannan shine yake san bamu matsala sabida dama akwai wannan matsalar damuwa na d'aya idanta" sauke ajiyar zuciya yayi sannan yace "Indai da ranta komai yazo mana da sauqi ai,indai inada rai da yardar Allah da izininsa seta samu lapiya" ahaka suka dunguma dunkansu dakin da take.......tunda hafsat taji likita awa su daddy bayanin cewar idantane suke tunani adawo baya kuma idan ya samu matsala lallai wannan karon gyaruwanshi se Allah,amma dai bazasukai karshen maganar ba seta farfad'o idan har bata gani da matsala idan kuma tana ganin komai to wannan daidaine,hankalinta ne ya tashi amna bata nuna ta farka ba hasalima ko motsin kirki batayi ba daga kwanciyar datake,har suka fita aka barta ita kadai,da sauri ta bud'e idon nata tana ganin hasken fitila da komai sannan ta sauke ajiyar zuciya had'e da tunano abinda ya faru,dukda tanajin azabar d'aurin da aka yiwa hannunta seta samu kanta da murmushi,ita kadai tasan ma'anar sa kuwa........
Washe gari hafsa ta farka amma qememe tanuna bata gani,wannan abun ya tashi hankalin sayyeed musamman dayake ya sani yanzu kam da matsala tunda shine na biyu,agaban su daddy sanda yayi kuka sosai yana me mata adu'a,shaam kuwa koda Dr. Shuraim yamasa bayani kasa cewa komai yayi gaba ki daya jikinsa ya masa sanyi,dana sanin abubuwa da dama ya farayi ciki kuwa hadda zuwa ya ziyarci Innah,yana ganin dayabi abun a hankali da duk haka bata zo ta faru ba,jan jikinsa yayi zuwa kofar dakin da hafsa take ciki,a hankali ya tura ya shiga ganin ba kowa ita kuma tamkar me bacci ya sanya ya matsa kusa da ita ya kurawa fuskarta ido dayake da tabbacin lallai dabeyi yunkurin tarwatsa farin cikinta ba da duk hakan bata faru ba,da fuskarta bata kumbura har haka ba,da yanzu tana gani yanda kowa ke gani da yanzu hannunta be karye ba lapiyanshi qalau,da yanzu bata kwance a wannan asibitin, dafe kanshi yayi ya furta a sarati cikin muryar kuka
"Mesa arayuwa ni shammaz na cika san kaina da yawa? Mesa zan wulaqanta jinina kuma yarinyar data zab'i zama dani ta sadaukar da farin cikinta akaina? Mesa zan sakaki a had'ari hafsat? Mesa tunda kika fara girma kika san meye so kika fara dani nake kuma kan wulaqanta miki rayuwa? Tunda kikace kina sona nake qasaki ta hanyoyi daban daban,Allah kuwan Allah ze barni kuwa? Zan iya jin dadin rayuwa bayan haqqinki na saman kaina?" fashewa yayi da kuka awurin cikeda ban tausayi sam sam bayasan abunda ze tashi hankalin hafsat yanzu,ita kuwa duk wani abinda yaje fada a kunnenta yake fad'a sedai tana d'aukar kalamanshi cikeda yaudara mara misaltuwa,sam bata yarda dashi musamman a wannan gab'ar data nemi san datake msa ta rasa gaba d'aya........
Uncle sayyeed ne yazo dakinta da dare ba kowa se ita kad'ai,ta rufe idonta ruf tamkar me bacci zama yayi a kusa da ita ya kura mata ido ba tare da yayi magana ba,taji kamshin turarensa wannan ya sanya ta bud'e idanta a hankali,tabbatarwa kanta tayi da cewar shi kadaine ya sanya ta sauke masa su,cikeda tsoro yankalleta dakyau murmushi ta sakar masa tace
"Uncle baby,wannan ita kad'aice hanyar dazanbi in raba kaina da shammaz,na tabbatar a yanda nake nakasasshiya baze aureni ba,nakuma sn bakada labarin cewar Innah ta sokoto ta rantse sena auri shammaz kota tsinewa sundaddy, banje mota ya kadeni da gangan ba,amma jin cewar idona idan na farfado yana a rufe baze taba budewa ba ya sanya naji gaba daya na samu mafita,karka sanar da kowa se bayan aure na dakai" murmushi yayi yace a sarari
"Alhamdulillah,amma hafsat kya baiwa kanki wahala duk akaina? ,
Zama a matsayin makauniya anya ba wahalar da kanki bane" murmushi ta masa
"Uncle sayyeed banida burin daya wuce na ganni a tare dakai,babu abu mafi soyuwa agarareni daya wuce na zamto mata agareka,babu abu mafi bani kwanciyar hankali illah in ganni kusa dakai kusanci mafi dad'i acikin kusance kusance,dan Allah ka tayani cimma wannan burin nawa" murmushi ya sakar mata yace
"Babu damuwa Babyn ubcle say,Allah ya baki lapiya amma kin kware a pretending" dariya tayi sannan tace
"Kaina yana masifar yimun ciwo,da kuma hannun nan,ni samosa zanci" dariya ya kwashe dashi jin excuse nata nasan cin samosa yace
"Madam ina zan samo miki samosa yanzu?" turo bakin tayi
"Ni koma a inane" To naji barinje season seven su dama 24hrs service sukeyi" bata ce dashi komai ba ya miqe yayi waje.....
Shammaz kuwa ya kasa bacci,ga haleema zaune a kusa dashi amma sam yama manta danita,ita kuwa se hotuna take faman dauka tana sakawa a snap gashi batada maraba da tsirarara,kallonshi ta d'anyi a kaikaice tace dashi
"Shaam lapiya nka kuwa ?" dan waigowa yayi ta gefenta ya marairaice
"Hafsat ne tayi accident shekarnjiya fa,kuma idonta ya kuma rufewa gashi babu chance yanzu sabida shine na biyu,ya kamata kije ki duba ta" tsaki taja
"Yo sabida nakasasshiya ta qara naqashewa shine kwana biyu duk ka canja,Allah ma yasanya ta zama gurguwa a had'a mata double" kallon mamaki ya mata sannan kamar ya maketa yace
"Tsabar ba Allah a ranki zakiwa yar uwata kuma jinina mugun fata har haka?"
"mtsww aikin banza,ai inada labarin accident din biris dai na maka wai kare ya taka sisi,in banda rainin wayau akan kanaso ka auri wannan karuwar zataje ta kara mota ya kadeta,kaji na rantse ba inda zani,kuma ka sani wlhu idan kace zakamun kishiya sena yanka tsuliyar uban kowa ma ya huta" tana kaiwa nan tayi waje,dama ya zama mujin hajiya se shiru yayi,shi yanzu damuwarsa lapiyar hafsat......