Sashe 11
Babbar Sakayyah Takun Farko Complete Hausa Novel · about 3 min read
Tun da NINEE ta fito daga gida ta nufi titi take ta neman n'a allah ya taimaka mata yakaita doguwa Amma Ina haryanzu shiru Bata samuba gashi Bata da kudi balle ta biya tatafi ,tana tsaye agurin sai ga Allah ya kawo wani me mota da alama haya yake ,Yana zuwa yayi Parking a gabanta tare da sauke gilass din motar yace " hajiya tafiya ne ina zaki Doguwa ko Abuja?" Yallabai doguwa zani saï dai bana da ko sisi wan da zanbiya natafi Dan Allah kataimaka min kamar yadda Allah ya taimakeka kakaini doguwa Dan Allah ,idan kamin wanan taimakon bakasan adadin ladan da zaka samuba Dan Allah kada kace bazaka taimakeni ba" kallonta yayi sosai Yana son ya gano wani abu acikin idonta sai da yagama karemata kallo Sanan yace shigo mutafi " murna da farinciki kamar sa kashe NINEE indakasan zata hadiyesa sabi da godiya ,Shiga tayi suka soma tafiya .
________________________________________________________
Gudu suke kwararawa a hanyar doguwa har suka Isa tashar doguwa anan me motar ya sauke NINEE bakaramar godiya tamasa ba daga Haka ta juya takama hanyar gidansu tun da take tafiya kanta yashiga juyawa sakamakon ganin canje canje da anguwar tasu tayi ,tun da take tafiya samarin anguwar da "yanmata kowa kallonta yake cikin mamaki da rashin sanin meya dawo da ita gida bayan tsawan shekaru da Bata nan.
Itako NINEE tafiya kawai take kanta tshaye Bata bi takan kowaba har ta karasa kofar gidansu , rass gabanta ya Fadi abin da yaganine ya sa ka kanta juyawa zuciyarta tashiga bugu dum dum hannu tasaka ta ruko kwadon dayake jikin kofar a datse tare da cewa" innalillahi wa'inna ilaihirraju un umma amrah duk ina suke kannena kenan ina NABEHA nashiga uku ta sulale agurin tare da fashewa da kuka Tace" idan danasan wanan bakincikin zanzo na tarar wallahi gwara nazauna na mutu a hannun sir muhsin wayyo Allah na " saki Kara tare da Dora hannunta duk biyun aka .
"Ikon Allah wanake gani haka kamar NINEE ?" Jajayen idanuwanta ta dago ta watsa masa su Tace " nice zubairu Ina su umman mu" zama rubairu yayi yace "duk da bananan abin da yafaru dasu yafaru Amma naji labari anan ne ta kwashe duk abin da yasani ya fadamata tun daga kan korar Karen da baba yayi musu da barin angusarna da sukayi ba asan inda sukeba sanan yakara dacewa " NINEE shawara zanbaki ki koma inda kika fito domin Babu me taimakon ki anan "Kinga tafiyata nabarki lafiya "daga Haka ya Mike ya cigaba da tafiya.
NINEE kuwa mikewa tayi cike da tashin hankali ta Mike daker tashiga Jan kafa tana waige waige tamarasa inda zata nufa.
*Abangaren NABEHA kuwa tun da take tafiya tana hutawa anamata kallon mahaukaciya har tagaji tayi likiss har dare tana faman tafe, yanzuma misalin karfe 8pm tana Tace bataji Bata gani sabida wahala da yunwa ga kishiruwa hakan yasa wata mota tataho hucewa ta layin tana tayi mata hown Amma ko gigau NABEHA batai ba gashi metuka motar soyake ya tsayar da motar take tsayawa har sai da yakaraso gurin motar tayi awan gaba da NABEHA Nan take tasulale akasa.
. ALHAMDULILLAH karshen book 1 kenan sai mun hadu a book 2 idan Allah ya kaimu ,abin da nafada daidai Allah ya bani ladan da kuskuren da nayi batare da nasani ba Allah ka yafemin.
Godiya ta musamman ga masoya littafin BABBAR SAKAYYAH TAKUN FARKO saï mun hadu a TAKUN TSAKIYA Wanda daga shi sai na karshe.
Kukasani ce tare Dani safhat ako dayaushe.
HAFSAT UMAR DANGORO ce
__MARUBUCIYAR__
BURINA MUAZZAM
RAYUWAR KASKANCI
UMMUH AMANI
BABANA NE SILAH
BA MAHAIFIYATA BACE
AMATULLAH
MECE RAYUWAR
ZUCIYATA
MAR'ATUSSALIHA
And new
BABBAR SAKAYYAH.....m
________________________________________________________
Gudu suke kwararawa a hanyar doguwa har suka Isa tashar doguwa anan me motar ya sauke NINEE bakaramar godiya tamasa ba daga Haka ta juya takama hanyar gidansu tun da take tafiya kanta yashiga juyawa sakamakon ganin canje canje da anguwar tasu tayi ,tun da take tafiya samarin anguwar da "yanmata kowa kallonta yake cikin mamaki da rashin sanin meya dawo da ita gida bayan tsawan shekaru da Bata nan.
Itako NINEE tafiya kawai take kanta tshaye Bata bi takan kowaba har ta karasa kofar gidansu , rass gabanta ya Fadi abin da yaganine ya sa ka kanta juyawa zuciyarta tashiga bugu dum dum hannu tasaka ta ruko kwadon dayake jikin kofar a datse tare da cewa" innalillahi wa'inna ilaihirraju un umma amrah duk ina suke kannena kenan ina NABEHA nashiga uku ta sulale agurin tare da fashewa da kuka Tace" idan danasan wanan bakincikin zanzo na tarar wallahi gwara nazauna na mutu a hannun sir muhsin wayyo Allah na " saki Kara tare da Dora hannunta duk biyun aka .
"Ikon Allah wanake gani haka kamar NINEE ?" Jajayen idanuwanta ta dago ta watsa masa su Tace " nice zubairu Ina su umman mu" zama rubairu yayi yace "duk da bananan abin da yafaru dasu yafaru Amma naji labari anan ne ta kwashe duk abin da yasani ya fadamata tun daga kan korar Karen da baba yayi musu da barin angusarna da sukayi ba asan inda sukeba sanan yakara dacewa " NINEE shawara zanbaki ki koma inda kika fito domin Babu me taimakon ki anan "Kinga tafiyata nabarki lafiya "daga Haka ya Mike ya cigaba da tafiya.
NINEE kuwa mikewa tayi cike da tashin hankali ta Mike daker tashiga Jan kafa tana waige waige tamarasa inda zata nufa.
*Abangaren NABEHA kuwa tun da take tafiya tana hutawa anamata kallon mahaukaciya har tagaji tayi likiss har dare tana faman tafe, yanzuma misalin karfe 8pm tana Tace bataji Bata gani sabida wahala da yunwa ga kishiruwa hakan yasa wata mota tataho hucewa ta layin tana tayi mata hown Amma ko gigau NABEHA batai ba gashi metuka motar soyake ya tsayar da motar take tsayawa har sai da yakaraso gurin motar tayi awan gaba da NABEHA Nan take tasulale akasa.
. ALHAMDULILLAH karshen book 1 kenan sai mun hadu a book 2 idan Allah ya kaimu ,abin da nafada daidai Allah ya bani ladan da kuskuren da nayi batare da nasani ba Allah ka yafemin.
Godiya ta musamman ga masoya littafin BABBAR SAKAYYAH TAKUN FARKO saï mun hadu a TAKUN TSAKIYA Wanda daga shi sai na karshe.
Kukasani ce tare Dani safhat ako dayaushe.
HAFSAT UMAR DANGORO ce
__MARUBUCIYAR__
BURINA MUAZZAM
RAYUWAR KASKANCI
UMMUH AMANI
BABANA NE SILAH
BA MAHAIFIYATA BACE
AMATULLAH
MECE RAYUWAR
ZUCIYATA
MAR'ATUSSALIHA
And new
BABBAR SAKAYYAH.....m