BABI NA GOMA SHA BIYU___12
Babban Goro Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
MINAL..............
Juyi take tayi saman gado tana tunanin Mummy, sai damn shafa Diary take wasu zafafan hawaye na mata zuba,
A hankali taja filo ta rungume, wani irin tsanar kanta ta karaji,
Tun jiya bata samu ta rumtsa ba gashi yau ɗin ma bachin yaki d'aukarta dan sam idanunta babu alamun bachi ciki,
Tashi tayi zaune tana cizon bakinta, ta janyo wayarta ta danna ma Deen kira, bugu ɗaya ya ɗauka,
“Hello Deen”
“Ma'am Deen kana kusa ne.? Ina son magana da kai”
Daga can cikin wayar ya amsa mata,
“A'a bana kusa Deen amman dana kare abunda nake zanzo ok”
Kasa kasa ta amsa mishi
“Ok”
ta kashe wayar, ta tsura ma Screen ɗin ido,
Motsin da taji yasa ta tashi ta nufi parlor, Kairat ta gani tsaye tana wasa da keys ɗin dake hannunta, da gudu taje ta rungume ta
“Ke lafiyar ki?”
Kairat ta tambayeta tana kokarin boye murmushin dake fuskarta,
Sakinta tayi ta kama hannayenta,
“Thank you for coming daman ina bukatar wadda zamu tattauna”
Zaunawa Kairat tayi tana faɗin “Saif ne yace min nazo”
Ajiyar zuciya ta sauke
“Kairat Mummy ta faɗa min komai ta faɗa min ko wacece ni Kairat Mummy ta wahala sosai kamin nakai matsayin da nake yanzu”
Nan Kairat ta tari numfashinta, “Kuma lokaci ɗaya kika juya mata baya idonki ya rufe kika kasa fahimtar komai kunnen ki a daɓe kika ki saurara mata”
Idonta cike da hawaye
“Nayi nadama sosai nayi dana sanin yin hakan da nayi kuma ina bakin cikin dana saka Mummy cikin bakin ciki”
“Toh idan dai har haka ne Minal kije ki bata hak'uri yanxu baki san halin da take ciki ba saboda ke Minal kuma nasan duk ta ganki zataji daɗi zata kuma yafe miki abunda kika mata kinsan Mummy bata da wani farinciki sai naki”
Shiru ta ɗanyi
“Sis kina ganin Mummy zata saurare ni kuwa zata yafe min nan take ta fahimci ne?”
“Sosai ma ai tasan ke a rashin sani kuka yi kuma kin gane kinyo ba daidai ba yanzu kika zo neman gafara zata yafe miki kinsan tana sonki sosai ai”
Haka Kairat tayi ta mata har ta karfafa mata gwuiwa.
******
Kuka sosai Dr. Salamatu tayi har sai da ta godewa Allah kukan data shekara ashirin da wani abu batayi irinshi ba, rayuwarta, ta baya dawo mata a rai wani kololo ya tsaya mata a rai.
Ajiyar zuciya take ta faman saukewa, sakamakon wano kololo da yayi ya tsaya mata tana dafa zuciyarta wai ko zata zamu sassauci amman sai kara jin abun take yi Har yaya kokarin taushe mata numfashi,
Hakan yasa ta tashi ta nufi downstairs,
tana sauka ta buɗe firig ta ɗauki gorar Swan, saman firig ɗin ta ɗauki cup ta zuba ruwan.
Sai da tasha kopi biyu sannan taji abun ya ɗan kwanta mata, dawowa tayi saman kujera ta zauna tana sauke ajiyar zuciya, jin bata samu sukuni ba yasa ta tashi ta nufi babban parlor gurin da tsohuwa da Talatu suke zaune suna kallo.
Har ta kusa isa sai kuma ta juya ta nufi upstairs, ɗakinta ta koma ta kwanta sakamakon ciyon kan da taji yana son taso mata, idonta ta rufe kamar mai bachi tana haɗiyar yawu,
“Mummy.........”
Kamar daga sama taji kiran da muryar Minal hakan yasa tayi saurin buɗe idon ta kalli kofa,
Gurfane take kasan gwuyoyinta fuskarta shakaf da hawaye,
“Mummy ki yafe min na tuba nayi nadama nayi hakan ne dan kawai nasan ko wacece ni Mummy I'm so sorry”
Da sauri Mummy ta sauka saman gadon ta nufi kofar ta tada ita tsaye ta shigo ta ita cikin ɗakin,
Sake zubewa kasa Minal tayi ta rik'e kafafaun Mummy tana kuka kuka na gaske mai nuna tayi nadama har a cikin ranta,
“Mummy ban kai Ya ba ban miki halanci ba ban kyauta miki ba ban kuma kyauta ma kai na ba nayi babban kuskure dana yi miki mummunan zato ki yafe min kar kiyi fushi dani”
Dafata Mummy tayi tana hawaye
“Ki daina kuka Minal banga laifinki ba daman nasan sai wannan ranar tazo dole ne wata rana zaki bukaci sanin ko wacece ke, ni ban taɓa fushi dake ba, na kuma yafe miki duk abinda kika yi min”
Tashi Minal tayi tsaye ta rungume ta tana kuka,
Murmushi Kairat dake tsaye bakin kofa tayi ta kunno kai cikin ɗakin,
“Daman ai na faɗa miki Mummy zata yafe miki kinsan tana sonki sosai ai”
Sakin Mummy tayi ta share hawayenta ta kalli Kairat, “Thank you Sister”
Kumatunta Kairat taja
“You most welcome”
“Allah yayi muku albarka”
Mummy ta faɗa tana kallonsu cike da jidaďi,
Haɗa baki sukayi gurin amsawa,
“Amin Mummy”
Snap suka zube Kazan carpet Mummy Tana Kara labarta ma Minal halin rayuwar ta,
Daren ranar ɗaki ɗaya suka kwanta da Mummy ko wane zuciyar shi cike da fariciki.
WASHE GARI............
Dummm! Kake ji wani wawan dudu Kairat ta kai mata a baya, a firgice ta farka ta tashi zaune,
“Mi akayi?”
Baki Kairat ta saki
“Huh tambaya ta ma kike dubi time ko gani karfe nawa yanzu wane irim bachi ne haka?”
Sai da ta murza ido sannan ta dubi a gogon,
“Eleven pass ten”
Kairat ta bugar mata kai
“Kika kai har 11 kina bachi dan kawai jindaɗi”
Kan ta dafe
“Oh Sis kan nan ma fa ciyo yake min”
“Yau toh ni ina ruwana ya fashe mana dan Allah wake up”
Tashi tayi dan tasan ba yadda ta iya dan idan tace zata koma Kairat ba zata barta ba, bedroom ta nufa tana mika,
Bata daɗe ba fito tana faɗin “Ina Mummy Sis?”
“Ta tafi aiki tun ɗazu tana da meeting ɗin da bazata iya canceling ba kuma bata son a tashe ki ta dai ce na kula dake”
Taɓe baki Minal tayi tana rike da kofar toilet,
“Haba Dear yama za'ayi Mummy tace ki kula dani how old are you ma da zaki iya kula dani definitely Mummy ba za tace haka ba”
Tashi Kairat tayi tana dariya,
“Of course i can little girl come let me show you something”
Da gudu ta fisgi hannun Minal suka nufi downstairs, bata sake ba sai da suka kai Dinning room,
“WOW”
Minal. Ta faɗa tana kallon kalolin abincin da aka jere, saman dining ɗin,
“Kairat duk wa yayi wannan?”
“Nice mana duk wazai miki wannan idan ba ni ba”
Plantain Minal ta ɗauka ta kai baki,
“Please Sis faɗa min gaskiya”
Sai da ta ɗan tsakure ta sannan tace
“Mummy ce ta haɗa miki kinsan tana sonki ai”
Wani irin daɗi ne ya ziyarci zuciyar Minal, hannu tasa a baki tana murmushi,
“I know and I love her too”
Murmushi Kairat tayi ta mika hannu a ɗayar kujerar ta ɗauko wani ɗan karamin kwali mai zagaye da fulawowi,kamar gift ta mika mata
“And this one is from Saif”
Da sauri Minal ta karɓa taja kujera ta zauna ta shiga buɗewa,
Wani ɗan karamin Cake ne da wata yar karamar paper fara mai haske gefen cake ɗin, sai da ta gutsuri cake ɗin taci sannan ta shigo karanta takardar,
``` HELLO MINAL....
How are you? How particularly is Dr. Salamatu weather treating you? Ina fatar komai ya zama daidai yanzu! Na hango ki kina ta rawa cikin bachi na,```
Murmushi ne ya suɓuce mata ta lumshe ido tana tsutsar baki, har na kusan mintuna sannan ta buɗe su kan takardar,
```Ah ha! That is it i just want to see your smile and say good morning to you have some breakfast and have a nice day.```
*~Sign~*
*Mr. S B_B*
A bayan takardar aka rubuta,
*Your Brother From Another Mother*
Da murmushi ta rungume takardar tana kallon Kairat data sakar mata ido,
“Waya aiko ko shine ya kawo da kanshi?”
Hannayenta ta ware alamar ban sani ba,
“Nikan karki tambaye ni nima gani nayi a aje miya rubuce a ciki?”
Da sauri ta mayarda takardar bayanta
“Ba ruwanki please ni dai bani number shi idan akwai”
Baki da murguɗa mata
“Nima bana da ita kije can ki nema”
“Kince Mummy tace ki kula dani fa haka ake kula sa mutun ba'a bashi abunda yake so?”
“Ai kince karya nake yi right? Bazan iya kula dake ba”
“A'a na daina zaki iya Allah”
Dariya Kairat tayi ta nufi Stairs,
“Toh kici abinci saina baki yar Mummy”
Murmushi Minal tayi ta shiga cin abincin cike da shauki.
Wattpad @khadeeja_candy
Candynovels.wordpress.com
#Share
#Vote
#Comment
[9/13, 11:19 PM] Auntie Candy: BABBAN GORO....!
NA
KHADEEJA CANDY
_Never ignore a person who loves and cares for you, because one day you may realize that you’ve lost the moon while counting the stars._
Juyi take tayi saman gado tana tunanin Mummy, sai damn shafa Diary take wasu zafafan hawaye na mata zuba,
A hankali taja filo ta rungume, wani irin tsanar kanta ta karaji,
Tun jiya bata samu ta rumtsa ba gashi yau ɗin ma bachin yaki d'aukarta dan sam idanunta babu alamun bachi ciki,
Tashi tayi zaune tana cizon bakinta, ta janyo wayarta ta danna ma Deen kira, bugu ɗaya ya ɗauka,
“Hello Deen”
“Ma'am Deen kana kusa ne.? Ina son magana da kai”
Daga can cikin wayar ya amsa mata,
“A'a bana kusa Deen amman dana kare abunda nake zanzo ok”
Kasa kasa ta amsa mishi
“Ok”
ta kashe wayar, ta tsura ma Screen ɗin ido,
Motsin da taji yasa ta tashi ta nufi parlor, Kairat ta gani tsaye tana wasa da keys ɗin dake hannunta, da gudu taje ta rungume ta
“Ke lafiyar ki?”
Kairat ta tambayeta tana kokarin boye murmushin dake fuskarta,
Sakinta tayi ta kama hannayenta,
“Thank you for coming daman ina bukatar wadda zamu tattauna”
Zaunawa Kairat tayi tana faɗin “Saif ne yace min nazo”
Ajiyar zuciya ta sauke
“Kairat Mummy ta faɗa min komai ta faɗa min ko wacece ni Kairat Mummy ta wahala sosai kamin nakai matsayin da nake yanzu”
Nan Kairat ta tari numfashinta, “Kuma lokaci ɗaya kika juya mata baya idonki ya rufe kika kasa fahimtar komai kunnen ki a daɓe kika ki saurara mata”
Idonta cike da hawaye
“Nayi nadama sosai nayi dana sanin yin hakan da nayi kuma ina bakin cikin dana saka Mummy cikin bakin ciki”
“Toh idan dai har haka ne Minal kije ki bata hak'uri yanxu baki san halin da take ciki ba saboda ke Minal kuma nasan duk ta ganki zataji daɗi zata kuma yafe miki abunda kika mata kinsan Mummy bata da wani farinciki sai naki”
Shiru ta ɗanyi
“Sis kina ganin Mummy zata saurare ni kuwa zata yafe min nan take ta fahimci ne?”
“Sosai ma ai tasan ke a rashin sani kuka yi kuma kin gane kinyo ba daidai ba yanzu kika zo neman gafara zata yafe miki kinsan tana sonki sosai ai”
Haka Kairat tayi ta mata har ta karfafa mata gwuiwa.
******
Kuka sosai Dr. Salamatu tayi har sai da ta godewa Allah kukan data shekara ashirin da wani abu batayi irinshi ba, rayuwarta, ta baya dawo mata a rai wani kololo ya tsaya mata a rai.
Ajiyar zuciya take ta faman saukewa, sakamakon wano kololo da yayi ya tsaya mata tana dafa zuciyarta wai ko zata zamu sassauci amman sai kara jin abun take yi Har yaya kokarin taushe mata numfashi,
Hakan yasa ta tashi ta nufi downstairs,
tana sauka ta buɗe firig ta ɗauki gorar Swan, saman firig ɗin ta ɗauki cup ta zuba ruwan.
Sai da tasha kopi biyu sannan taji abun ya ɗan kwanta mata, dawowa tayi saman kujera ta zauna tana sauke ajiyar zuciya, jin bata samu sukuni ba yasa ta tashi ta nufi babban parlor gurin da tsohuwa da Talatu suke zaune suna kallo.
Har ta kusa isa sai kuma ta juya ta nufi upstairs, ɗakinta ta koma ta kwanta sakamakon ciyon kan da taji yana son taso mata, idonta ta rufe kamar mai bachi tana haɗiyar yawu,
“Mummy.........”
Kamar daga sama taji kiran da muryar Minal hakan yasa tayi saurin buɗe idon ta kalli kofa,
Gurfane take kasan gwuyoyinta fuskarta shakaf da hawaye,
“Mummy ki yafe min na tuba nayi nadama nayi hakan ne dan kawai nasan ko wacece ni Mummy I'm so sorry”
Da sauri Mummy ta sauka saman gadon ta nufi kofar ta tada ita tsaye ta shigo ta ita cikin ɗakin,
Sake zubewa kasa Minal tayi ta rik'e kafafaun Mummy tana kuka kuka na gaske mai nuna tayi nadama har a cikin ranta,
“Mummy ban kai Ya ba ban miki halanci ba ban kyauta miki ba ban kuma kyauta ma kai na ba nayi babban kuskure dana yi miki mummunan zato ki yafe min kar kiyi fushi dani”
Dafata Mummy tayi tana hawaye
“Ki daina kuka Minal banga laifinki ba daman nasan sai wannan ranar tazo dole ne wata rana zaki bukaci sanin ko wacece ke, ni ban taɓa fushi dake ba, na kuma yafe miki duk abinda kika yi min”
Tashi Minal tayi tsaye ta rungume ta tana kuka,
Murmushi Kairat dake tsaye bakin kofa tayi ta kunno kai cikin ɗakin,
“Daman ai na faɗa miki Mummy zata yafe miki kinsan tana sonki sosai ai”
Sakin Mummy tayi ta share hawayenta ta kalli Kairat, “Thank you Sister”
Kumatunta Kairat taja
“You most welcome”
“Allah yayi muku albarka”
Mummy ta faɗa tana kallonsu cike da jidaďi,
Haɗa baki sukayi gurin amsawa,
“Amin Mummy”
Snap suka zube Kazan carpet Mummy Tana Kara labarta ma Minal halin rayuwar ta,
Daren ranar ɗaki ɗaya suka kwanta da Mummy ko wane zuciyar shi cike da fariciki.
WASHE GARI............
Dummm! Kake ji wani wawan dudu Kairat ta kai mata a baya, a firgice ta farka ta tashi zaune,
“Mi akayi?”
Baki Kairat ta saki
“Huh tambaya ta ma kike dubi time ko gani karfe nawa yanzu wane irim bachi ne haka?”
Sai da ta murza ido sannan ta dubi a gogon,
“Eleven pass ten”
Kairat ta bugar mata kai
“Kika kai har 11 kina bachi dan kawai jindaɗi”
Kan ta dafe
“Oh Sis kan nan ma fa ciyo yake min”
“Yau toh ni ina ruwana ya fashe mana dan Allah wake up”
Tashi tayi dan tasan ba yadda ta iya dan idan tace zata koma Kairat ba zata barta ba, bedroom ta nufa tana mika,
Bata daɗe ba fito tana faɗin “Ina Mummy Sis?”
“Ta tafi aiki tun ɗazu tana da meeting ɗin da bazata iya canceling ba kuma bata son a tashe ki ta dai ce na kula dake”
Taɓe baki Minal tayi tana rike da kofar toilet,
“Haba Dear yama za'ayi Mummy tace ki kula dani how old are you ma da zaki iya kula dani definitely Mummy ba za tace haka ba”
Tashi Kairat tayi tana dariya,
“Of course i can little girl come let me show you something”
Da gudu ta fisgi hannun Minal suka nufi downstairs, bata sake ba sai da suka kai Dinning room,
“WOW”
Minal. Ta faɗa tana kallon kalolin abincin da aka jere, saman dining ɗin,
“Kairat duk wa yayi wannan?”
“Nice mana duk wazai miki wannan idan ba ni ba”
Plantain Minal ta ɗauka ta kai baki,
“Please Sis faɗa min gaskiya”
Sai da ta ɗan tsakure ta sannan tace
“Mummy ce ta haɗa miki kinsan tana sonki ai”
Wani irin daɗi ne ya ziyarci zuciyar Minal, hannu tasa a baki tana murmushi,
“I know and I love her too”
Murmushi Kairat tayi ta mika hannu a ɗayar kujerar ta ɗauko wani ɗan karamin kwali mai zagaye da fulawowi,kamar gift ta mika mata
“And this one is from Saif”
Da sauri Minal ta karɓa taja kujera ta zauna ta shiga buɗewa,
Wani ɗan karamin Cake ne da wata yar karamar paper fara mai haske gefen cake ɗin, sai da ta gutsuri cake ɗin taci sannan ta shigo karanta takardar,
``` HELLO MINAL....
How are you? How particularly is Dr. Salamatu weather treating you? Ina fatar komai ya zama daidai yanzu! Na hango ki kina ta rawa cikin bachi na,```
Murmushi ne ya suɓuce mata ta lumshe ido tana tsutsar baki, har na kusan mintuna sannan ta buɗe su kan takardar,
```Ah ha! That is it i just want to see your smile and say good morning to you have some breakfast and have a nice day.```
*~Sign~*
*Mr. S B_B*
A bayan takardar aka rubuta,
*Your Brother From Another Mother*
Da murmushi ta rungume takardar tana kallon Kairat data sakar mata ido,
“Waya aiko ko shine ya kawo da kanshi?”
Hannayenta ta ware alamar ban sani ba,
“Nikan karki tambaye ni nima gani nayi a aje miya rubuce a ciki?”
Da sauri ta mayarda takardar bayanta
“Ba ruwanki please ni dai bani number shi idan akwai”
Baki da murguɗa mata
“Nima bana da ita kije can ki nema”
“Kince Mummy tace ki kula dani fa haka ake kula sa mutun ba'a bashi abunda yake so?”
“Ai kince karya nake yi right? Bazan iya kula dake ba”
“A'a na daina zaki iya Allah”
Dariya Kairat tayi ta nufi Stairs,
“Toh kici abinci saina baki yar Mummy”
Murmushi Minal tayi ta shiga cin abincin cike da shauki.
Wattpad @khadeeja_candy
Candynovels.wordpress.com
#Share
#Vote
#Comment
[9/13, 11:19 PM] Auntie Candy: BABBAN GORO....!
NA
KHADEEJA CANDY
_Never ignore a person who loves and cares for you, because one day you may realize that you’ve lost the moon while counting the stars._