BABI NA GOMA SHA SHIDA__16
Babban Goro Part 1 Complete Hausa Novel · about 13 min read
Basu dawo gidan ba sai bayan Isha'i, da sauri ta fito Motar ta tana masa sallama ta shiga gida.
Yanayin yadda ta shigo yasa Kairat da tsohuwa dake zaune falo suka tsora ta, Kairat ta dafe,
“Oh Sister miye haka dan Allah zaki shigo ba ko sallama ji duk yadda kika tsorata mu”
“Mtwsss, toh idan kun tsorata sai what ni banda lokacin ku”
Bata tsaya jiran abunda Kairat zata ce ba ta nufi Upstairs da gudu, Tana shiga ta cire kayan dake jikinta ta ɗaura tawul ta shiga banɗaki, cikin yan mintuna tayi wanka tare da alwala ta fito.
Wani ɗan karamin tawul ta janyo ta shiga goge jikinta, a gaggauce ta nufi gaban madubi ta shafa mai, bayan ta kare ta ɗauki wani zane tare da Hijab ta saka ta shiga Sallar magariba da Insha'i,
Tana karewa ta nufi wadurof ta ɗauki wata Night gown ta saka black colour, ta dawo gaban madubi ta shiga gyara gashin kanta, gafe ɗaya tayi da gashinta ta kala masa wani ɗan farin abu tare da ribon, sannan ta ɗauki hoda ta shafa bayan nan bata shafa komai ba sai man baki.
Black Tom's ta ɗauko tasa bayan tasa awani kyakkyawan agogon hannu,
shikan turare bansan iya adadin da ta saka ba, ta daɗe tana kallon kanta a madubi sannan nufo downstairs. Talatu ce ta fara yi mata magana
“Masha Allah Minal kinyi kyau”
Murmushi Minal tayi tayi mata godiya, Tsohuwa ma ta kalleta gana murmushi bata ce komai ba,
“Koma baki ce nayi kyau ba nasan nayi”
Minal ta faɗa tana kallon Tsohowa, dariya Kairat tayi
“Wallahi kuwa Minal kin kyau sosai”
“Thank you sister karku cinye ni”
Dariya sukayi har ita,nan ta zauna suka dasa fira cike da nishaɗi duk da zuciyar ta ta tana can wani guri,
SAIF.................
Kwance yake rairai saman gado, idonsa a lumshe kamar mai bachi ya rumgume hannayensa a kirji yana sauke a jiyar zuciya,
Can kuma ya buɗe ido ya tashi zauna yana duba a gogon hannunsa goma da rabi ya gani, tsaki ya ɗan ja ya tashi tsaye yana mika ya fice.
Zaune take cikin ɗakinta tana rera kuka a hankali kamar karamar yarinya, can kuma taga abun bayayi ta share hawayen ta, ta tashi ta ɗauki makulin Motar ta nufo downstairs, takun tafiyar talkaminta yasa Kairat ta lekowa daga ɗakinta, kamin ta karasa sauka Kairat tace,
“Bai zo ba ko?”
Tsayawa tayi Cak ba tare data juyo ba tace
“Eh kuma kinsan babu abunda na tsana irin Disappointed”
Busar da iskar bakinta Kairat tayi,
“Toh yanxu ina zaki?”
“Clup”
A takaice ta bada amsa still bata juyo ba, Kairat batayi unkurin hana ta duk da bata jidaɗin zuwan da zatayi ba, Sai ma rakata da tayi. bakin kofar falo ta tsaya yana kallonta har ta tada motar ta fice.
Dawowa Kairat tayi cikin falon ta zauna, ta ɗauki rimot ta danna Zeeword. bata daɗe da zaman ba taji ana buga kofa, banza tayi sai da taji an sake bugawa sannan ta tashi ta buɗe, Saif ta gani tsaye jikin kofar hannayensa sanye cikin vaki ya gumɗe baki, kofar tsaki tana kallonsa
“Sannu da zuwa”
Kai ya ɗaga mata,
“Ina Minal.?”
Bai bata amsa ba ya sake yi mata tambayar
“Ina Minal?”
“Ta gaji da jiranka yanzu ta fita”
“Ta fita? Ina taje?”
Ya tambaya yana mamakin fitar ta yanzu cikin dare tana mace,
“Club”
Kairat ta bashi amsa,
“Club”
“Daman tana zuwa Club ne?”
“Eh can ne gurin zuwanta musamman idan tana cikin bacin rai”
Ya mutsa fuska yayi,
“Wane Club.?”
“Club ďin take haďe da hotel ďin City People”
Bai Sake cewa komai ba ya buďe Motarshi ya shiga. Kairat na tsaye tana kallonshi har ya bar harabar gidan.
***********************
Tana isa ta nufi gurin kar6ar tiket kamar yadda ta saba, bayan ta kar6a ta kunna kai cikin Club ďin. Guri ta samu ta tsaya tana kallon mutanen dake kai da kawo cikin Club ďin, bata jin shiga can ciki yau hakan yasa ta jingina da jikin ginin gurin tana wasa da makulan dake hannunta,
Ta daďe a haka sai da taji wakar Rihanna ta tashi _We Find a Love_ Sannan ta ďago da niyar shiga cikin hall ďin sai kawai taji an fisgota da wani irin karfi har sai da bangaji wani akayi waje da ita, Sai a lokacin ta kalli fuskarshi cike da mamaki tace
“Omg kardai kace min kai ma kana zuwa nan”
Hannunta kawai yaja, bai tsaya ko ina da ita ba sai gurin da yayi farkin ďin Motarsa, bayan ya sake mata hannu ya haďe fuskarsa,
“Miya kawo ki Club Minal.?”
“Just to have some fun”
“Fun?”
Ya faďa yana mamakin abunda ta furta,
“Did you hear yourself.? a nan zaki samu Fun Minal kina musulma ďiyar musulma.
idan har wani abun ne yake damunki ai sai ki ďauki Qur'ane ki karanta amman miye Amfanin zuwa Club kina mace musulma kuma cikin dare.?”
Busar da iskar bakinta tayi tana soshe-soshe, yana son kawar da maganar
“You know what yunwa nake ji sosai bari naje gida”
Tana juyawa ya katsa mata tsawa,
“Shiga Mota zamu yi magana”
kallonsa tayi
“Nace maka ina jin yunwa ina son naci wani abu”
Ido ya zaro mata,
“Do as i say”
Da sauri ta nufi Gaban motar ta shiga, dan tsorata da yadda ya ďan zare mata idon da yayi. sai da ta shiga ta zauna sannan shima ya shiga, ba tare daya kalleta ba yace
“Mi yasa kike son ganina?”
Kallonsa tayi,
“Nace maka ina jin yunwa”
“Mi yasa kike son gani na bani amsa”
Jim tayi kamar ba zatayi magana ba, can kuma ta murza hannunta
“I just miss you and..-”
Sai kuma tayi shiru, kallonta yayi
“And what.?”
“Ba komai amman daga zuwan ka sai min tsawa kana min faďa bayan ni babu wadda yakr min haka”
Ido yatsa mata yana kallon fuskarta, ta wani mararaice tana son maida kwallar data zubo mata, murmushi yayi yana mamakin yadda Minal take ďaukar kanta karamar yarinya, gatane yayi mata hawa ko tsabar iskanci ne? tambayar da yayi ma kansa kenan still yana kallon fuskar ta, ta wani turo baki tana sharar kwallah kamar karamar yarinya, murmushi ya sake yi a karo na biyu ya rufe motarsa ya tada,
Fita yayi daga harabar Club ďin gaba ďaya ya nufi wani ristoran dake kusa da gurin, yana yin fakin ya buďe Motar yana faďin
“Fita muje”
Banza tayi masa har ya fita daga motar, sai da taga sai da taga ya buďe ganbun ristoran ďin sannan ta fita ta rufa mishi baya,
Koda ta shiga har ya kama gurin zama, dube-dube take har ta hangoshi, gurin ta nufa,
zaman ta yayi daidai isowar mai wani ma'aikacin gurin,
A hankali Saif ya kalleshi
“Cope only”
Juyowa yayi gurin Minal
“And you Mrs?”
Kallon Saif tayi suka haďa ido, ko wane fuskarsa ba yabo ba fallasa, ďauke idon ta tayi ganin shi yaki ďauke nashi idon tace da mutunen,
“No need”
Kai ya gyaďa mata, Bayan ya wuce Saif ya kalleta,
“Amman kinsan saboda ke nazo nan ko? ke kika ce yunwa kike ji”
“Yes ina jin yunwa amman ba zan iya cin abinci a nan ba”
“Why?”
“Because I'm human”
Kallon mutane dake gurin yayi,
“Su kuma waďan nan mutanen fa?”
“Ba mutane bane”
“And me?”
A nan ta ďanyi murmushi,
“You are human too”
Fuskarsa ya shafa har zuwa saman kansa ya ta6e baki,
“Maybe i m not dan banga banbancina da mutanen da suke wannan gurin ba”
Murmushi tayi mai sauti,
“If not toh miye kai?”
Kafaďunsa ya ďaga
“Ban sani ba nima what i'm?”
Yanayin yadda ya mayar mata da tambayar yasa ta dariya, dariyarta yasa duk mutanen da suke gurin hankalinsu ya dawo gare ta, da sauri ta rufe baki tana matse dariyar,
“What is funny.?”
Saif ya tambaya,Cikin dariyar tace
“You are such an angle Saif”
Lumshe ido yayi ya buďe
“Angle Minal kinsan abunda Angle yake nufi kowa?”
Dai-dai lokacin mutunen ya iso, tashi Saif yayi tsaye ya ciro kuďinsa ya ďora saman tebur ďin ,
“We all done here”
Ganin hakan yasa Minal tashi tana wani abu da baki,
“Minal...”
Daidai lokacin da suka kai bakin kofar fita akayi mata kiran, tare suka juyo, suna kallon wadda yayi mata kiran, yana karasowa kusa dasu sai kawai ya mika mata hannu,
“Hi Minal”
Da far'ah tace
“Isma'il”
Zata mikasa hannu Saif ya rike ya mika masa nashi, Kallon Saif mutunen yayi kamin ya sake kallon Minal yace
“You look so cute”
Kamin ta amsa Saif ya tigata,
“Thank you”
Ya fisgi hannunta suka fice daga gurin, Bayan sun shiga Mota ya kalleta yace
“Wanene wannan Minal?”
“Yayan wata friend ďita ce”
Ya kunan motae yana faďin
“Na ďauka shima abokin ki ne kamar Deen”
“Deen is my best friend ever”
“Tell me something about Deen”
Murmushi tayi,
“Deen mutun ne mai kyau hali yana da amana gashi da hakuri ga kawaici”
“Ya akayi kika haďu dashi”
“Why you ask me?”
“Nothing just”
“Naje karatun faransanci a faransa a lokacin muka haďu dashi class ďin mu ďaya dashi kuma gurin zaman mu ma ďaya gashi kuma kasar mu ma ďaya hakan yasa muka shaku dashi yana so na sosai yana nunamin kulawa, sai kuma wata kawar tawa Sarah ita kan bafaranshi yace yar faransa mu uku ne kawayen juna,
bayan mun kare makaranta muka zama AMINAN JUNA har ďayan mu baya iya siyen abu bai saya ma đayan ba a haka muka mua haďa kuďi muka siye gida a New York lokaci lokaci mukan je hutu a can, da muka dawo na nageriya sai shakuwar mu da Deen ta karu”
Tana kaiwa nan ya sauke ajiyar zuciya, yace
“Wace Hotal kike son ki ci abinci?”
“Hotal mafi tsada”
Shiru ya ďanyi kamar mai tunani sannan ya kara gudun motarsa,
Sha biyu saura kwata yayi fakin gidansu Minal. cike da jindaďi ta fita motar ta shiga cikin gidan, shi kuma ya kama hanyar gidansa,
Koda ya Isa sha biyu da shirin, yana fita motar ya nufi cikin gidan, tunane-tunane, Yana tura kofar Falon Huda ta tashi tsaye Fuskarta shakaf da hawaye, tsayawa tayi tana kallonta. ita kuma ta nufo tana kuka ta kamma hannunshi ta rike,
Wani kallo yake mata wadda ba zan iya cewa ga fassarar sa ba, can yace
“Baki bachi ba?”
Kai ta ďaga masa dan bazata iya magana ba, janta yayi ya rumgume nan ta kara fashewa da kuka,
Sunyo minti biyar a haka sannan ya ya zauna saman kujera rike da ita, sai da ta tsagaita kukan sannan ya dago kanta yace
“Baki yi bachi ba?”
“Ya za'ayi na iya bachi bayan ka fita tun wuri baka dawo ba sai yanzu kuma nasan duk saboda ni ce kake haka Dan Allah Saif ka yafe min zan iya jure komai amman banda rashinka karka min horon da zai cutar dani ko Allah mukayi ma laifi yana yafe mana dan Allah kayi hakuri Saif”
Kanta ya shafa, yana sauke ajiyar zuciya
“Na yafe miki Huda amman karki kara”
“Da gaske?”
Hancinta ya lakata,
“Na saba yi miki karya ne?”
Murmushi tayi ta girgiza kai da jajayen idanunta ta koma kirginsa ya rumgume ta.
WASHE GARI.....................
Tare suka haďa kayan kari, cikin farinciki da jindaďi ,musamman Huda dan nata baya misaltuwa daman haka take so, shi Kuma Saif ya sake jiki kamar babu abund ya ta6a shiga tsakaninsu. bayan sun karya ya shiga ďakinsa yayi shirin ofis.har gurin mota ta rakashi, ya fice tana ďaga masa hannu.
Uku da yan mintuna ya tashi daga ofis ďin, bai zame ko'ina ba sai gidansu Minal, Dr. Salamatu tayi mamakin ganinsa tana tunanin abunda zai kawo shi gidan yanzu,
Da far'ah ta tar6e tasa aka kawo masa drink, Kaďan ya kur6a ya kalleta
“Wata magana nake son muyi dake idan ba damuwa”
Kai ta ďaga masa,
“Babu komai Saif ina sauraren ka”
“Mi yasa kike kyale Minal tana taka rawar da taga dama?”
Bugun zuciyar ta ne ya karu, daman can jikin yana bata akwai wani abinda ya kawo shi gidan,
“Saif ina tunanin Minal ko abunda ya shafe ta yana tsakanin ni da ita ne”
Yi yayi kamar bai jita ba ya sake jefa mata wata tambayar,
“Baki tunanin abunda ya faru da ke zai iya faruwa da ita? ace tana y’a mace amman taje wani gurin ta kwana, tayi shigar da duk tga dama har Club take zuwa kuma duk a tana musulma ďiyar musulma ? yanzu kina ganin gatane kike nuna mata ace ta bar kuma ba zata dwo ba sai taga dama wace amsa zaki bawa Allah idan ya tambaye akan tarbiyar ta?”
Kawar da fuska tayi, cike da sanyin jiki
“Saif bani da yadda zanyi ne duk lokacin data fita hankalina a tashe yake har sai naga ta dawo”
“Kuma ba zaki iya hana ta ba ko?”
“Ba zan iya hana ta ba Saif bana son abunda zai 6ata mata rai”
Kai ya jinjina,
“Lallai Annabi yayi gaskiya daman yace karshen duniya kuyanga zata haifi uwar gijiyar ta”
Jin motsin ta6a kofa yasa tayi saurin share hawayenta. Minal ve ta shigo Falon sanye da dogon wando da wata yar t-shart fara marar hannu sai wata riga mai kamar ta sanyi data ďaura a kugu, tayi fakin ďin gashin kanta guri ďaya hannunta rike da magazin.
Tana ganin Saif ta karasa gurin tana murmushi, kusa dashi ta zauna
“Sannu Saif yanxu kazo?”
“Eh yanzu na zo”
Ya bata amsa yana ďan kirkiro murmushi, juyowa tayi ta kalli Mummy tare da mikaata magazin ďin, da murmushi ta kar6a ta shig dubawa, kamin ta ďago kai ta kalleta
“Oxford University Minal?”
“Yes Mummy ita nake son junawa makarantar tana da kyau sosai ki shiga online ki gani”
Cike da damuwa Mummy tace,
“Minal ba zaki tsayar da karatun nan haka nan ba?”
Dariya tayi,
“Mummy idan banyi karatun nan ba mi xanyi?”
“Aure mana” faďar Saif dake gefenta, Mummy ta ďaga kai
“Haka ne Minal kiyi aure zaifi karatun nan kinga hankalina xai fi kwanciya”
Tashi tayi ta koma kusa da Mummy ta zauna,
“First i want you to know that a m old enough to know what I want or is good enough for me to Mummy karatun nan shi nake so kuma shine abunda tafi dacewa dani kuma mummy karki manta kema karatun nan kikayi har ika kawo inda kike yanxu har kike yi min gata and Mummy everyone has got the right to decide his own destiny”
Shiru Mummy tayi, Saif zaiyi magana ta tari numfashinsa,
“She is right Saif she old enough to decide her future”
“A wace aya ko hadisi.?”
Duk kallonshi sukayi ganin yadda ya jefo musu tambayar, Minal tace
“Saif muna maganar rayuwa ne”
“Rayuwa babu ska addini a ciki ? mi kik ďauki kanki ne sak tufafin da zasu fitar miki da tsiraici da zuwa club ko kwana wajen gida shine rayuwa? duk wani abunda Allah yace baki yinsa kin đauki rayuwar turawa kin makkalawa kanki abun kunya abun bakin ciki kina yar musulma”
Wani irin baci ran minal yayi, na take ta zaburo masa,
“Haka nake so kuma bazan chanja ra'ayi naba dan bazan bi ra'ayin kowa ba”
Tashi yayi tsaye yana nuna ta da hannu,
“Tirrrr dake Minal Tirrr da mai hali irin naki kin kaskanta kanki tunda kike koyi da kafirai ina son kisani duk abunda kake so tare dashi zaka tashi ranar alkiyama kuma duk abunda ka mutu kana aikatawa akanshi zaka tashi ranar lafira”
Hawaye ne suka wanke ma Minal fuska, lallai BABBAN GORO SAI MAGOGIN KARFE idan ba Saif ba waya isa ya tsaya gaban Minal ya faďa mata waďannan kalaman? wani kallo take masa ta rasa abunda zata ce masa dan ya riga ya gama da ita,
Ganin haka yasa Dr.Salamatu ta kalli Saif,
“Saif wannan ba..-”
Hannu na ďaga mata,
“Excuse me Dr. Salamatu dole ne ki faďa mata gaskiya dolene ki faďa mata abunda musulunci ya shar'anta mata dan musulmace ita ma ba ki kyale ta tabi son ranta ba, idan kuma ba zaki iya ba toh ki barni ni na faďa mata”
Da gudu Minal ta nufi Upstairs tana kuka, ta shige ďakinta, Saif ya kalli Dr.Salamatu,
“Ban san abunda yasa kika nuna ma Minal gatan da babu wadda ya isa ya tsayafaďa mata gaskiya ba”
Komawa tayi ta zauna saman kujera tana sauke ajiyar zuciya,
“Saif ban ta6a faďa maka wani abu game da Minal ba, Saif Minal ba ba ďaya take da sauran mutane ba”
Kallon rashin fahimta yayi mata,
“Kamar Ya.?”
_GHOST READER'S PLEASE_
_VOTE! VOTE!! VOTE!!!_
[9/13, 11:19 PM] Auntie Candy: BABBAN GORO...!
NA
KHADEEJA CANDY
WATTPAD @khadeeja_candy
Yanayin yadda ta shigo yasa Kairat da tsohuwa dake zaune falo suka tsora ta, Kairat ta dafe,
“Oh Sister miye haka dan Allah zaki shigo ba ko sallama ji duk yadda kika tsorata mu”
“Mtwsss, toh idan kun tsorata sai what ni banda lokacin ku”
Bata tsaya jiran abunda Kairat zata ce ba ta nufi Upstairs da gudu, Tana shiga ta cire kayan dake jikinta ta ɗaura tawul ta shiga banɗaki, cikin yan mintuna tayi wanka tare da alwala ta fito.
Wani ɗan karamin tawul ta janyo ta shiga goge jikinta, a gaggauce ta nufi gaban madubi ta shafa mai, bayan ta kare ta ɗauki wani zane tare da Hijab ta saka ta shiga Sallar magariba da Insha'i,
Tana karewa ta nufi wadurof ta ɗauki wata Night gown ta saka black colour, ta dawo gaban madubi ta shiga gyara gashin kanta, gafe ɗaya tayi da gashinta ta kala masa wani ɗan farin abu tare da ribon, sannan ta ɗauki hoda ta shafa bayan nan bata shafa komai ba sai man baki.
Black Tom's ta ɗauko tasa bayan tasa awani kyakkyawan agogon hannu,
shikan turare bansan iya adadin da ta saka ba, ta daɗe tana kallon kanta a madubi sannan nufo downstairs. Talatu ce ta fara yi mata magana
“Masha Allah Minal kinyi kyau”
Murmushi Minal tayi tayi mata godiya, Tsohuwa ma ta kalleta gana murmushi bata ce komai ba,
“Koma baki ce nayi kyau ba nasan nayi”
Minal ta faɗa tana kallon Tsohowa, dariya Kairat tayi
“Wallahi kuwa Minal kin kyau sosai”
“Thank you sister karku cinye ni”
Dariya sukayi har ita,nan ta zauna suka dasa fira cike da nishaɗi duk da zuciyar ta ta tana can wani guri,
SAIF.................
Kwance yake rairai saman gado, idonsa a lumshe kamar mai bachi ya rumgume hannayensa a kirji yana sauke a jiyar zuciya,
Can kuma ya buɗe ido ya tashi zauna yana duba a gogon hannunsa goma da rabi ya gani, tsaki ya ɗan ja ya tashi tsaye yana mika ya fice.
Zaune take cikin ɗakinta tana rera kuka a hankali kamar karamar yarinya, can kuma taga abun bayayi ta share hawayen ta, ta tashi ta ɗauki makulin Motar ta nufo downstairs, takun tafiyar talkaminta yasa Kairat ta lekowa daga ɗakinta, kamin ta karasa sauka Kairat tace,
“Bai zo ba ko?”
Tsayawa tayi Cak ba tare data juyo ba tace
“Eh kuma kinsan babu abunda na tsana irin Disappointed”
Busar da iskar bakinta Kairat tayi,
“Toh yanxu ina zaki?”
“Clup”
A takaice ta bada amsa still bata juyo ba, Kairat batayi unkurin hana ta duk da bata jidaɗin zuwan da zatayi ba, Sai ma rakata da tayi. bakin kofar falo ta tsaya yana kallonta har ta tada motar ta fice.
Dawowa Kairat tayi cikin falon ta zauna, ta ɗauki rimot ta danna Zeeword. bata daɗe da zaman ba taji ana buga kofa, banza tayi sai da taji an sake bugawa sannan ta tashi ta buɗe, Saif ta gani tsaye jikin kofar hannayensa sanye cikin vaki ya gumɗe baki, kofar tsaki tana kallonsa
“Sannu da zuwa”
Kai ya ɗaga mata,
“Ina Minal.?”
Bai bata amsa ba ya sake yi mata tambayar
“Ina Minal?”
“Ta gaji da jiranka yanzu ta fita”
“Ta fita? Ina taje?”
Ya tambaya yana mamakin fitar ta yanzu cikin dare tana mace,
“Club”
Kairat ta bashi amsa,
“Club”
“Daman tana zuwa Club ne?”
“Eh can ne gurin zuwanta musamman idan tana cikin bacin rai”
Ya mutsa fuska yayi,
“Wane Club.?”
“Club ďin take haďe da hotel ďin City People”
Bai Sake cewa komai ba ya buďe Motarshi ya shiga. Kairat na tsaye tana kallonshi har ya bar harabar gidan.
***********************
Tana isa ta nufi gurin kar6ar tiket kamar yadda ta saba, bayan ta kar6a ta kunna kai cikin Club ďin. Guri ta samu ta tsaya tana kallon mutanen dake kai da kawo cikin Club ďin, bata jin shiga can ciki yau hakan yasa ta jingina da jikin ginin gurin tana wasa da makulan dake hannunta,
Ta daďe a haka sai da taji wakar Rihanna ta tashi _We Find a Love_ Sannan ta ďago da niyar shiga cikin hall ďin sai kawai taji an fisgota da wani irin karfi har sai da bangaji wani akayi waje da ita, Sai a lokacin ta kalli fuskarshi cike da mamaki tace
“Omg kardai kace min kai ma kana zuwa nan”
Hannunta kawai yaja, bai tsaya ko ina da ita ba sai gurin da yayi farkin ďin Motarsa, bayan ya sake mata hannu ya haďe fuskarsa,
“Miya kawo ki Club Minal.?”
“Just to have some fun”
“Fun?”
Ya faďa yana mamakin abunda ta furta,
“Did you hear yourself.? a nan zaki samu Fun Minal kina musulma ďiyar musulma.
idan har wani abun ne yake damunki ai sai ki ďauki Qur'ane ki karanta amman miye Amfanin zuwa Club kina mace musulma kuma cikin dare.?”
Busar da iskar bakinta tayi tana soshe-soshe, yana son kawar da maganar
“You know what yunwa nake ji sosai bari naje gida”
Tana juyawa ya katsa mata tsawa,
“Shiga Mota zamu yi magana”
kallonsa tayi
“Nace maka ina jin yunwa ina son naci wani abu”
Ido ya zaro mata,
“Do as i say”
Da sauri ta nufi Gaban motar ta shiga, dan tsorata da yadda ya ďan zare mata idon da yayi. sai da ta shiga ta zauna sannan shima ya shiga, ba tare daya kalleta ba yace
“Mi yasa kike son ganina?”
Kallonsa tayi,
“Nace maka ina jin yunwa”
“Mi yasa kike son gani na bani amsa”
Jim tayi kamar ba zatayi magana ba, can kuma ta murza hannunta
“I just miss you and..-”
Sai kuma tayi shiru, kallonta yayi
“And what.?”
“Ba komai amman daga zuwan ka sai min tsawa kana min faďa bayan ni babu wadda yakr min haka”
Ido yatsa mata yana kallon fuskarta, ta wani mararaice tana son maida kwallar data zubo mata, murmushi yayi yana mamakin yadda Minal take ďaukar kanta karamar yarinya, gatane yayi mata hawa ko tsabar iskanci ne? tambayar da yayi ma kansa kenan still yana kallon fuskar ta, ta wani turo baki tana sharar kwallah kamar karamar yarinya, murmushi ya sake yi a karo na biyu ya rufe motarsa ya tada,
Fita yayi daga harabar Club ďin gaba ďaya ya nufi wani ristoran dake kusa da gurin, yana yin fakin ya buďe Motar yana faďin
“Fita muje”
Banza tayi masa har ya fita daga motar, sai da taga sai da taga ya buďe ganbun ristoran ďin sannan ta fita ta rufa mishi baya,
Koda ta shiga har ya kama gurin zama, dube-dube take har ta hangoshi, gurin ta nufa,
zaman ta yayi daidai isowar mai wani ma'aikacin gurin,
A hankali Saif ya kalleshi
“Cope only”
Juyowa yayi gurin Minal
“And you Mrs?”
Kallon Saif tayi suka haďa ido, ko wane fuskarsa ba yabo ba fallasa, ďauke idon ta tayi ganin shi yaki ďauke nashi idon tace da mutunen,
“No need”
Kai ya gyaďa mata, Bayan ya wuce Saif ya kalleta,
“Amman kinsan saboda ke nazo nan ko? ke kika ce yunwa kike ji”
“Yes ina jin yunwa amman ba zan iya cin abinci a nan ba”
“Why?”
“Because I'm human”
Kallon mutane dake gurin yayi,
“Su kuma waďan nan mutanen fa?”
“Ba mutane bane”
“And me?”
A nan ta ďanyi murmushi,
“You are human too”
Fuskarsa ya shafa har zuwa saman kansa ya ta6e baki,
“Maybe i m not dan banga banbancina da mutanen da suke wannan gurin ba”
Murmushi tayi mai sauti,
“If not toh miye kai?”
Kafaďunsa ya ďaga
“Ban sani ba nima what i'm?”
Yanayin yadda ya mayar mata da tambayar yasa ta dariya, dariyarta yasa duk mutanen da suke gurin hankalinsu ya dawo gare ta, da sauri ta rufe baki tana matse dariyar,
“What is funny.?”
Saif ya tambaya,Cikin dariyar tace
“You are such an angle Saif”
Lumshe ido yayi ya buďe
“Angle Minal kinsan abunda Angle yake nufi kowa?”
Dai-dai lokacin mutunen ya iso, tashi Saif yayi tsaye ya ciro kuďinsa ya ďora saman tebur ďin ,
“We all done here”
Ganin hakan yasa Minal tashi tana wani abu da baki,
“Minal...”
Daidai lokacin da suka kai bakin kofar fita akayi mata kiran, tare suka juyo, suna kallon wadda yayi mata kiran, yana karasowa kusa dasu sai kawai ya mika mata hannu,
“Hi Minal”
Da far'ah tace
“Isma'il”
Zata mikasa hannu Saif ya rike ya mika masa nashi, Kallon Saif mutunen yayi kamin ya sake kallon Minal yace
“You look so cute”
Kamin ta amsa Saif ya tigata,
“Thank you”
Ya fisgi hannunta suka fice daga gurin, Bayan sun shiga Mota ya kalleta yace
“Wanene wannan Minal?”
“Yayan wata friend ďita ce”
Ya kunan motae yana faďin
“Na ďauka shima abokin ki ne kamar Deen”
“Deen is my best friend ever”
“Tell me something about Deen”
Murmushi tayi,
“Deen mutun ne mai kyau hali yana da amana gashi da hakuri ga kawaici”
“Ya akayi kika haďu dashi”
“Why you ask me?”
“Nothing just”
“Naje karatun faransanci a faransa a lokacin muka haďu dashi class ďin mu ďaya dashi kuma gurin zaman mu ma ďaya gashi kuma kasar mu ma ďaya hakan yasa muka shaku dashi yana so na sosai yana nunamin kulawa, sai kuma wata kawar tawa Sarah ita kan bafaranshi yace yar faransa mu uku ne kawayen juna,
bayan mun kare makaranta muka zama AMINAN JUNA har ďayan mu baya iya siyen abu bai saya ma đayan ba a haka muka mua haďa kuďi muka siye gida a New York lokaci lokaci mukan je hutu a can, da muka dawo na nageriya sai shakuwar mu da Deen ta karu”
Tana kaiwa nan ya sauke ajiyar zuciya, yace
“Wace Hotal kike son ki ci abinci?”
“Hotal mafi tsada”
Shiru ya ďanyi kamar mai tunani sannan ya kara gudun motarsa,
Sha biyu saura kwata yayi fakin gidansu Minal. cike da jindaďi ta fita motar ta shiga cikin gidan, shi kuma ya kama hanyar gidansa,
Koda ya Isa sha biyu da shirin, yana fita motar ya nufi cikin gidan, tunane-tunane, Yana tura kofar Falon Huda ta tashi tsaye Fuskarta shakaf da hawaye, tsayawa tayi tana kallonta. ita kuma ta nufo tana kuka ta kamma hannunshi ta rike,
Wani kallo yake mata wadda ba zan iya cewa ga fassarar sa ba, can yace
“Baki bachi ba?”
Kai ta ďaga masa dan bazata iya magana ba, janta yayi ya rumgume nan ta kara fashewa da kuka,
Sunyo minti biyar a haka sannan ya ya zauna saman kujera rike da ita, sai da ta tsagaita kukan sannan ya dago kanta yace
“Baki yi bachi ba?”
“Ya za'ayi na iya bachi bayan ka fita tun wuri baka dawo ba sai yanzu kuma nasan duk saboda ni ce kake haka Dan Allah Saif ka yafe min zan iya jure komai amman banda rashinka karka min horon da zai cutar dani ko Allah mukayi ma laifi yana yafe mana dan Allah kayi hakuri Saif”
Kanta ya shafa, yana sauke ajiyar zuciya
“Na yafe miki Huda amman karki kara”
“Da gaske?”
Hancinta ya lakata,
“Na saba yi miki karya ne?”
Murmushi tayi ta girgiza kai da jajayen idanunta ta koma kirginsa ya rumgume ta.
WASHE GARI.....................
Tare suka haďa kayan kari, cikin farinciki da jindaďi ,musamman Huda dan nata baya misaltuwa daman haka take so, shi Kuma Saif ya sake jiki kamar babu abund ya ta6a shiga tsakaninsu. bayan sun karya ya shiga ďakinsa yayi shirin ofis.har gurin mota ta rakashi, ya fice tana ďaga masa hannu.
Uku da yan mintuna ya tashi daga ofis ďin, bai zame ko'ina ba sai gidansu Minal, Dr. Salamatu tayi mamakin ganinsa tana tunanin abunda zai kawo shi gidan yanzu,
Da far'ah ta tar6e tasa aka kawo masa drink, Kaďan ya kur6a ya kalleta
“Wata magana nake son muyi dake idan ba damuwa”
Kai ta ďaga masa,
“Babu komai Saif ina sauraren ka”
“Mi yasa kike kyale Minal tana taka rawar da taga dama?”
Bugun zuciyar ta ne ya karu, daman can jikin yana bata akwai wani abinda ya kawo shi gidan,
“Saif ina tunanin Minal ko abunda ya shafe ta yana tsakanin ni da ita ne”
Yi yayi kamar bai jita ba ya sake jefa mata wata tambayar,
“Baki tunanin abunda ya faru da ke zai iya faruwa da ita? ace tana y’a mace amman taje wani gurin ta kwana, tayi shigar da duk tga dama har Club take zuwa kuma duk a tana musulma ďiyar musulma ? yanzu kina ganin gatane kike nuna mata ace ta bar kuma ba zata dwo ba sai taga dama wace amsa zaki bawa Allah idan ya tambaye akan tarbiyar ta?”
Kawar da fuska tayi, cike da sanyin jiki
“Saif bani da yadda zanyi ne duk lokacin data fita hankalina a tashe yake har sai naga ta dawo”
“Kuma ba zaki iya hana ta ba ko?”
“Ba zan iya hana ta ba Saif bana son abunda zai 6ata mata rai”
Kai ya jinjina,
“Lallai Annabi yayi gaskiya daman yace karshen duniya kuyanga zata haifi uwar gijiyar ta”
Jin motsin ta6a kofa yasa tayi saurin share hawayenta. Minal ve ta shigo Falon sanye da dogon wando da wata yar t-shart fara marar hannu sai wata riga mai kamar ta sanyi data ďaura a kugu, tayi fakin ďin gashin kanta guri ďaya hannunta rike da magazin.
Tana ganin Saif ta karasa gurin tana murmushi, kusa dashi ta zauna
“Sannu Saif yanxu kazo?”
“Eh yanzu na zo”
Ya bata amsa yana ďan kirkiro murmushi, juyowa tayi ta kalli Mummy tare da mikaata magazin ďin, da murmushi ta kar6a ta shig dubawa, kamin ta ďago kai ta kalleta
“Oxford University Minal?”
“Yes Mummy ita nake son junawa makarantar tana da kyau sosai ki shiga online ki gani”
Cike da damuwa Mummy tace,
“Minal ba zaki tsayar da karatun nan haka nan ba?”
Dariya tayi,
“Mummy idan banyi karatun nan ba mi xanyi?”
“Aure mana” faďar Saif dake gefenta, Mummy ta ďaga kai
“Haka ne Minal kiyi aure zaifi karatun nan kinga hankalina xai fi kwanciya”
Tashi tayi ta koma kusa da Mummy ta zauna,
“First i want you to know that a m old enough to know what I want or is good enough for me to Mummy karatun nan shi nake so kuma shine abunda tafi dacewa dani kuma mummy karki manta kema karatun nan kikayi har ika kawo inda kike yanxu har kike yi min gata and Mummy everyone has got the right to decide his own destiny”
Shiru Mummy tayi, Saif zaiyi magana ta tari numfashinsa,
“She is right Saif she old enough to decide her future”
“A wace aya ko hadisi.?”
Duk kallonshi sukayi ganin yadda ya jefo musu tambayar, Minal tace
“Saif muna maganar rayuwa ne”
“Rayuwa babu ska addini a ciki ? mi kik ďauki kanki ne sak tufafin da zasu fitar miki da tsiraici da zuwa club ko kwana wajen gida shine rayuwa? duk wani abunda Allah yace baki yinsa kin đauki rayuwar turawa kin makkalawa kanki abun kunya abun bakin ciki kina yar musulma”
Wani irin baci ran minal yayi, na take ta zaburo masa,
“Haka nake so kuma bazan chanja ra'ayi naba dan bazan bi ra'ayin kowa ba”
Tashi yayi tsaye yana nuna ta da hannu,
“Tirrrr dake Minal Tirrr da mai hali irin naki kin kaskanta kanki tunda kike koyi da kafirai ina son kisani duk abunda kake so tare dashi zaka tashi ranar alkiyama kuma duk abunda ka mutu kana aikatawa akanshi zaka tashi ranar lafira”
Hawaye ne suka wanke ma Minal fuska, lallai BABBAN GORO SAI MAGOGIN KARFE idan ba Saif ba waya isa ya tsaya gaban Minal ya faďa mata waďannan kalaman? wani kallo take masa ta rasa abunda zata ce masa dan ya riga ya gama da ita,
Ganin haka yasa Dr.Salamatu ta kalli Saif,
“Saif wannan ba..-”
Hannu na ďaga mata,
“Excuse me Dr. Salamatu dole ne ki faďa mata gaskiya dolene ki faďa mata abunda musulunci ya shar'anta mata dan musulmace ita ma ba ki kyale ta tabi son ranta ba, idan kuma ba zaki iya ba toh ki barni ni na faďa mata”
Da gudu Minal ta nufi Upstairs tana kuka, ta shige ďakinta, Saif ya kalli Dr.Salamatu,
“Ban san abunda yasa kika nuna ma Minal gatan da babu wadda ya isa ya tsayafaďa mata gaskiya ba”
Komawa tayi ta zauna saman kujera tana sauke ajiyar zuciya,
“Saif ban ta6a faďa maka wani abu game da Minal ba, Saif Minal ba ba ďaya take da sauran mutane ba”
Kallon rashin fahimta yayi mata,
“Kamar Ya.?”
_GHOST READER'S PLEASE_
_VOTE! VOTE!! VOTE!!!_
[9/13, 11:19 PM] Auntie Candy: BABBAN GORO...!
NA
KHADEEJA CANDY
WATTPAD @khadeeja_candy