Sashe 7
Auren Lagos Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Koda Fahad yazo yak'ira kairiyya a waya yasanarmata ya iso.fitowa tayi dazunbilelan hijjab a jikinta
Iso Tamar sukashiga gidan anti safna har palonta kairiyya takaishi, tanunamar two ster yazauna inazuwa tace"cemar, taje tak'ira anti safna tazo sukagaisa da Fahad takoma
Kairiyya tagabatarmar da abinci yace"yak'oshi ta'batarai, alamar tayifushi yace aibakifad'amin kinmin girkiba, tokayi hak'uri tace" nayi yace"tokaci A'a banci abinci a gidan mutane yace tozakatafi dashi gaskiya,inbahakaba kuma nasan matsayina agunka, tofad'amin miye matsayinaki yace
Uhum tace" kafini sani hakane matata,zantafi dashi,murmushitayi. Can yace kicire wanan abun naga matata da kyau, gaskiya A'a tace
'batarai yayi alamar yayi fushi
Kawar dazancan tayi ya hajiya tace" tanalafiyako
Uhum yace bakink'i zuwa kugaisaba,yakuma'batarai ,kayi hak'uri gobe zani nida kausar, yakawar dakai
Kayi magana mana ,nak'i yace
Ko sunana bakita'ba fad'a najibafa anyama kinasona, lemon kwakwa ta tsiyayomar to naji kasha wanan tukun. Nak'i ki"ce Fahad naji ko kin iya,niban iyaba tace" saidai insama wanisunan, to inajinki fad'i hubbyna😳tace ahankali, nibanjiba ki"kuma fad'a to Nace karife idonka, narife yace, hubbyna yamaka
Murmishi yayi Wanda kekusan sata suma good yace" naji dad'in sunanan haka zakiringa cemin harmi aure
Lemon kwakwan yad'auka yasha
Yamata sallama
Akan gobe zaizo yad'auketa itada kausar suje tagai
da hajiyarsa
Nikwa momy minal Nace kairiyya soyayya tarifemiki ido, kinmata da Abba
Zakici gidanku baruwana ehen😏
Saida kairiyya tabiyishi dakulolinan yatafi dasu akan gobe yadawo dasu
****** ******** *******
Koda kairiyya takoma gida bayan sunkwanta takefadama kausar k'anwarta tashirya gobe zasu inguwa
Kausar tace inazamu yaya kairiyya, gidansu fahad, Abba yasani kausar "tace A'a besaniba , kinfad'awa antinmu, A'a kairiyya tace tokifadamata yanzu intashigo
Gani" nashigo meza afadamin anti"tace. dama dama, dama me kairiyya kiyi magana dama Fahad munyi dashi gobe zani dani da kausar mugai da hajiyarsa, to kinsan abbanku yak'ibatunsa amma badamuwa kuje Allah yakaimu goben,kede kicigaba da addu'a Allah yasa abbanku yagane gaskiya Ameen anti inji kausar,
Allah yabarmanake antinmu ,Ameen kausar, nagode anti kairiyya tace
Bakomai 'ya'yana
Komai zaidedeta mukai amarya lagos🙈kairiyya tarife ido halamin kunya...........✍🏼
No comment
No typing
Please read and shere
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 08:08] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩❤💋👨*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* Karimatu Abdulhamid
( momyn minal)
Wanan pgn nakune masoya auren Lagos kuyi shagalinku dashi
Love u all 💋
Page 32-33
Koda Fahad yadawo yau yafaka motarsa k'ofar gidan anti safna, waya yad'aga yak'ira kairiyya, yasanar mata gashi yazo to" tacemar, kad'anjiramu munafitowa, OK yace" sanan yace kituro akar'bi kulolinan OK tace" takatse k'iran, sanan tadubi kausar tace " tinda ke" kingama shiryawa kije kirbi kulolin kikaiwa anti safna, to kausar tace " koda kausar tafito suka gaisa kulolin takar'ba tashiga gidan anti safna tabata, anti
Safna tace harkun gama shiryawa eh anti
Kausar tace" to kudawo lafiya, kugaisar da hajiyar inkunje, to" anti zataji,
Koda kausar takoma gida kairiyya tagama shirinta, sukayiwa antinsu sallama, antinsu tace Allah yakare
Kudawo lafiya, kubiya kuyiwa mama sallama nagayamata gidanmu zaku kukar'bomin sak'o to Anti " kairiyya tace kodasuka biya d'akin mama, kairiyya tace mamanmu zamuwuce maman batakulataba sai tadubi kausar tace shi Aiken dole saikunje Ku biyu mutun d'aya yajemana. Ke" kije ita tazauna tadubi kairiyya
Kausar tace mamanmu tafiya bibiyun yafidad'i.
To " kuje Allah yakiyaye Ameen mamanmu,sanan sukawuce, koda sukafito Fahad natseye jikin motar sa kallo d'aya yayiwa kairiyya yaga tanasanye dariga dazani na boil less, milk color da hijjab daide gwiwa copy color,
Saitakalminta flat
Shoe shima copy color, sai 'yar post d'inta milk color, fiskarta bawani kwaliya daga powda sai leap glow tayi mutuk'ar kyau sai kyalli takeyi, itama a'bangaran kairiyya yamata kyau, yanasanye da k'anan kaya
Wanda sukemar matuk'ar kyau
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Sun isa gidan su Fahad lafiya, Wanda kairiyya tace yai parking a waje sushiga dak'afa, sunashiga Fahad yaga motar imran
A pake alamin yazo fahad yayi musu jagora har palon hajiyarsa
Suna shiga sukai
Sallama, aka amsamusu, iyalan imran ne a palon matarsa da 'ya'yansa, saishi kansa imran din sai hajiya datake shingid'e bisa dadduma, kairiyya saifaman
Sunne kai take a lamun kunya, imran yace " kace yauka kawowa hajiyarmu 'yarta?
Matar imran tace kuzauna ga guri
Tanunamusu saman dadduma kusa da hajiya
Sukagai da hajiya
Ta" amsa cikin farin ciki tace wacece 'yartawa acinku kausar tanunawa kairiyya, Wanda kanta keduk'e a ak'ar sabo dakunya hajiya tace masha Allah
Kekuma kaunar tace, kausar tace eh hajiya, Fahad ko 'ya'yan imran sukanand'eshi sunda meshi dasurutu yace kucikani kumuje
Mugai da antinku
Nan sukazo suka mak'ale kairiyya suna anti zakibimu gidanmu tacemusu eh mamansu elham tace kucikata
Haka ya isa kuje palon inna kuyi wasa to mommy
Sanan sukaruga,
Hajiya da su kairiyya sutace
hira sama sama
Sabo da yamma tayi , nan hajiya takecewa kairiyya zatazo gidansu taga iyayenta akan maganar, ilham matar imran tace k'anwata kzo muje kgai da sauran mutan gidan, Fahad ne yakatseta da A'a bayauba sai wani karan, kawai gun inna zankaita inzasuwuce shikenan ilham tace wato bakaso adameta ko
Yace kinsan mgn wuya take bata. Kaga kenan kuyi anko ilham tace
Sallama sukayi da hajiya Wanda tabawa kausar wata Leda maikyau tace kugaida gida nagode 'yata Allah yanunamana bikinku mak'iya sujikunya, Ameen ilham tace
Agurguje yakaisu palon innan imran suka gaisa
Can suka iske shukura da nur
Sukako mak'alewa kairiyya, suna anti sama anti k'asa nanma inna tabasu Wata ledar, sukafito harabar gidan su
Ilham da su kausar sunrakosu, Fahad da imran ne agaba su sunabiye dasu
Wasila ce tashigo gidan tadawo daga unguwa sukai kici'bis tad'auke kai abinta tai cikin gidan, azuciyarta tanacewa, ko ina sukakwasa wa'yanan k'anan yaran ohomusu
Kilama k'anan wanan ilhamdince, kai ba k'anan tabane dan wa'yanan daganinsu akwai tarbiya mai kyau
Suka 'ya'yan 'yan siyasa ai se shegen shagwa'ba
Ni kwa Nace kk ka sani to masoyiyar Fahad ce🥱
Aunamanta, kar anti wasila tamakeni
Kuyi hakuri da wanan bayawa, oga na gida😍
Please read & shere
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 08:10] Muhammad Karim: *Auren Lagos*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
Romantic love story & short story👩❤💋👨
*NA* Karimatu Abdulhamid
( mommyn minal)
Page 34-35
Kodasu kairiyya, sukadawo gida 'bangaran antinsu sukanufa, antinmu mundawo kausar tace " yauwa sanunku dadawowa gaguri kuzokuzauna anti tacemusu, to" antinmu, kusamesu lafiya anti tace, kausar tace lafiya suke, sunce agaisheku, muna'amsawa anti tace" kinga abinda akabama yaya kairiyya kausar tamik'awa antinsu, kairiyya tace akaban ko akabamu, Anti tabud'e ledar farko, lifayace mai matuk'ar kyau da tsada dawani material maid'ankaran kyau, kausar tace anti wanan hajiyar ya Fahad tabayar anti tace" Allah yasakamata da alkairi, Ameen kairiyya tace ahankali, said'aya ledar anti tubud'e
Yering and cen ne
Fashion masu kyau da tsada dawani perfume mai shegen k'amshi, kausar tace " wanan hajiyar ya imran tabada, anti tace " angode Allah yasamusu da alkairi Ameen kausar tace
Anti tace wanan kayan baza'aifani dasu yanzuba, harsaikome yadedeta, amma zanunawa mamanku zanmata bayanin komai, to anti kairiyya tace "
Kausar tace anti anjima zanje innunawa anti safna, anti tace to yakamatakan,
Koda kausar tashiga nunawa anti safna kayan
Tagani tayaba, nan takecewa" kausar ai kulolin d'azuma databud'e taga wani envelope.
Tadauko tabata tace takaiwa kairiyya
Saidasuka kwanta kausar tace yaya kairiyya gasak'onki anti safna, tace nabaki. Kairiyya tasahannu takar'ba taga envelope tashi tayi taware, sababbin kud'ine
Amik'e 10k sai wani Ring na azurfa saishek'i yake Wanda saman Ring d'in azana k&f kairiyya tace kingani kausar, tashi kausar tayi
Takar'ba tagani tace" kai yaya kairiyya mutanenan akwai hidima wato wanan ladan girki yabaki abinci yayi dad'i kenan.kairiyya tace hmm takoma takonta talalimi phone d'inta tayi call din hubbina😳 ringing biyu yad'aga yace mata yanzu nakeson call dinki namuku yagajiya, bagajiya hubbina kayiwa suhajuya godiya
To zasuji yace
Shine kuma harda wahala haka kairiyya tace . da'akayi me
Yace" nagasak'onka acikin cula, yace to wafy na ta'iya girki dole abata gift tace to ni kace yayi dad'i ma aishikenan basaikaba da gift ba. Yace A'a madam, dole nabada domin kuwa hausawa sunce kyawun yabakyauta tukyici to shikenan tinda haka kace nagode Allah yasaka da alkairi Ameen Fahad yace" kihuta nasan kingaji
Have a nice sleep
dream with me kairiyya tace OK sweet dream takatse k'iran
Abban kairiyya yasamu labarin haryanzu Fahad yanazuwa, Abba yakira anti da mama da kairiyya
Sunazaune a palonsa su anti nakan kujera 3 sta Abba nakan 1 sta kairiyya nazaune ak'asa wajen k'afar anti
Abba yadubesu yace" watoni anunamin ban'isaba nahana yaronan zuwa amma kunce ban isaba kud'auremata gindi tai abin datakeso ko kunsan yanazuwa amma bawace tasanarmin. Sabodahaka zanyenke hukunci
Ibrahim zekawo kudin aure zanmusu aure nan dawata biyu
Anti tace amma abban yara tace batason Ibrahim abarta ta aurin Wanda takeso ai inaganin yafi. Yanzu aiba a auren dole. Abba yace" dama nafisa nadad'e dasanin da d'aurin gindinki take komai
Sabo dahaka aure da Ibrahim bafashi Abba yace kitashi Kuban GU saikuje kufara shiri kairiyya tasakuka
Anti tad'agata sukafita, mama tadubi abba tace wato sunzigoka shine zakahaumin kan yarinya to karkaga inakawaici wallahi inson 'yata) akan me zakamata auren dole, kai haka akama...... dakata lubabatu karkinemi kixagen🥱akan 'yarki aurenede bafashi mama tace amma ai inkaki Wanda takeso ai usman yariga shi Ibrahim d'in cewa yanasonta akanme shi baza kabashi aurentaba, ke" dalla tsaya akanme zanbawa shasha auren 'yata d'anshayeshayen zandau 'yata nabashi to kima denazancan inkinajin kunyar uwarsanema can tsakaninku 'yata nariga namata miji. Mama tace inde shayeshayene aizedena Zaran sunyi auran zata iya canjashi barema ai bakayan maye yakeshaba d'anzuk'ezukene yakeyi bawuya zedena. Abba yace saikiyi aure da Ibrahim anyi angama
Wanan kenan
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Kairiyya ko nacan jikin anti na aikin kuka anti nata lalashi, kairiyya tace ni anti mama batasona tanaji abba yace zai auramin Wanda banaso amma batai maganaba. Anti tace" tinkita'baganin uwar dabatason 'yarta, tanayin hakane sbd kawaici kisan mamanki akwai kawaici, amma yanzu nasan abbanku yakaita ga'bar dabazata iyajurewaba sbd haka kiyi hakuri komai zezama normal yanzu kik'ira fahad kigayamar halin da akeciki, to anti kairiyya tace
Iso Tamar sukashiga gidan anti safna har palonta kairiyya takaishi, tanunamar two ster yazauna inazuwa tace"cemar, taje tak'ira anti safna tazo sukagaisa da Fahad takoma
Kairiyya tagabatarmar da abinci yace"yak'oshi ta'batarai, alamar tayifushi yace aibakifad'amin kinmin girkiba, tokayi hak'uri tace" nayi yace"tokaci A'a banci abinci a gidan mutane yace tozakatafi dashi gaskiya,inbahakaba kuma nasan matsayina agunka, tofad'amin miye matsayinaki yace
Uhum tace" kafini sani hakane matata,zantafi dashi,murmushitayi. Can yace kicire wanan abun naga matata da kyau, gaskiya A'a tace
'batarai yayi alamar yayi fushi
Kawar dazancan tayi ya hajiya tace" tanalafiyako
Uhum yace bakink'i zuwa kugaisaba,yakuma'batarai ,kayi hak'uri gobe zani nida kausar, yakawar dakai
Kayi magana mana ,nak'i yace
Ko sunana bakita'ba fad'a najibafa anyama kinasona, lemon kwakwa ta tsiyayomar to naji kasha wanan tukun. Nak'i ki"ce Fahad naji ko kin iya,niban iyaba tace" saidai insama wanisunan, to inajinki fad'i hubbyna😳tace ahankali, nibanjiba ki"kuma fad'a to Nace karife idonka, narife yace, hubbyna yamaka
Murmishi yayi Wanda kekusan sata suma good yace" naji dad'in sunanan haka zakiringa cemin harmi aure
Lemon kwakwan yad'auka yasha
Yamata sallama
Akan gobe zaizo yad'auketa itada kausar suje tagai
da hajiyarsa
Nikwa momy minal Nace kairiyya soyayya tarifemiki ido, kinmata da Abba
Zakici gidanku baruwana ehen😏
Saida kairiyya tabiyishi dakulolinan yatafi dasu akan gobe yadawo dasu
****** ******** *******
Koda kairiyya takoma gida bayan sunkwanta takefadama kausar k'anwarta tashirya gobe zasu inguwa
Kausar tace inazamu yaya kairiyya, gidansu fahad, Abba yasani kausar "tace A'a besaniba , kinfad'awa antinmu, A'a kairiyya tace tokifadamata yanzu intashigo
Gani" nashigo meza afadamin anti"tace. dama dama, dama me kairiyya kiyi magana dama Fahad munyi dashi gobe zani dani da kausar mugai da hajiyarsa, to kinsan abbanku yak'ibatunsa amma badamuwa kuje Allah yakaimu goben,kede kicigaba da addu'a Allah yasa abbanku yagane gaskiya Ameen anti inji kausar,
Allah yabarmanake antinmu ,Ameen kausar, nagode anti kairiyya tace
Bakomai 'ya'yana
Komai zaidedeta mukai amarya lagos🙈kairiyya tarife ido halamin kunya...........✍🏼
No comment
No typing
Please read and shere
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 08:08] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩❤💋👨*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* Karimatu Abdulhamid
( momyn minal)
Wanan pgn nakune masoya auren Lagos kuyi shagalinku dashi
Love u all 💋
Page 32-33
Koda Fahad yadawo yau yafaka motarsa k'ofar gidan anti safna, waya yad'aga yak'ira kairiyya, yasanar mata gashi yazo to" tacemar, kad'anjiramu munafitowa, OK yace" sanan yace kituro akar'bi kulolinan OK tace" takatse k'iran, sanan tadubi kausar tace " tinda ke" kingama shiryawa kije kirbi kulolin kikaiwa anti safna, to kausar tace " koda kausar tafito suka gaisa kulolin takar'ba tashiga gidan anti safna tabata, anti
Safna tace harkun gama shiryawa eh anti
Kausar tace" to kudawo lafiya, kugaisar da hajiyar inkunje, to" anti zataji,
Koda kausar takoma gida kairiyya tagama shirinta, sukayiwa antinsu sallama, antinsu tace Allah yakare
Kudawo lafiya, kubiya kuyiwa mama sallama nagayamata gidanmu zaku kukar'bomin sak'o to Anti " kairiyya tace kodasuka biya d'akin mama, kairiyya tace mamanmu zamuwuce maman batakulataba sai tadubi kausar tace shi Aiken dole saikunje Ku biyu mutun d'aya yajemana. Ke" kije ita tazauna tadubi kairiyya
Kausar tace mamanmu tafiya bibiyun yafidad'i.
To " kuje Allah yakiyaye Ameen mamanmu,sanan sukawuce, koda sukafito Fahad natseye jikin motar sa kallo d'aya yayiwa kairiyya yaga tanasanye dariga dazani na boil less, milk color da hijjab daide gwiwa copy color,
Saitakalminta flat
Shoe shima copy color, sai 'yar post d'inta milk color, fiskarta bawani kwaliya daga powda sai leap glow tayi mutuk'ar kyau sai kyalli takeyi, itama a'bangaran kairiyya yamata kyau, yanasanye da k'anan kaya
Wanda sukemar matuk'ar kyau
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Sun isa gidan su Fahad lafiya, Wanda kairiyya tace yai parking a waje sushiga dak'afa, sunashiga Fahad yaga motar imran
A pake alamin yazo fahad yayi musu jagora har palon hajiyarsa
Suna shiga sukai
Sallama, aka amsamusu, iyalan imran ne a palon matarsa da 'ya'yansa, saishi kansa imran din sai hajiya datake shingid'e bisa dadduma, kairiyya saifaman
Sunne kai take a lamun kunya, imran yace " kace yauka kawowa hajiyarmu 'yarta?
Matar imran tace kuzauna ga guri
Tanunamusu saman dadduma kusa da hajiya
Sukagai da hajiya
Ta" amsa cikin farin ciki tace wacece 'yartawa acinku kausar tanunawa kairiyya, Wanda kanta keduk'e a ak'ar sabo dakunya hajiya tace masha Allah
Kekuma kaunar tace, kausar tace eh hajiya, Fahad ko 'ya'yan imran sukanand'eshi sunda meshi dasurutu yace kucikani kumuje
Mugai da antinku
Nan sukazo suka mak'ale kairiyya suna anti zakibimu gidanmu tacemusu eh mamansu elham tace kucikata
Haka ya isa kuje palon inna kuyi wasa to mommy
Sanan sukaruga,
Hajiya da su kairiyya sutace
hira sama sama
Sabo da yamma tayi , nan hajiya takecewa kairiyya zatazo gidansu taga iyayenta akan maganar, ilham matar imran tace k'anwata kzo muje kgai da sauran mutan gidan, Fahad ne yakatseta da A'a bayauba sai wani karan, kawai gun inna zankaita inzasuwuce shikenan ilham tace wato bakaso adameta ko
Yace kinsan mgn wuya take bata. Kaga kenan kuyi anko ilham tace
Sallama sukayi da hajiya Wanda tabawa kausar wata Leda maikyau tace kugaida gida nagode 'yata Allah yanunamana bikinku mak'iya sujikunya, Ameen ilham tace
Agurguje yakaisu palon innan imran suka gaisa
Can suka iske shukura da nur
Sukako mak'alewa kairiyya, suna anti sama anti k'asa nanma inna tabasu Wata ledar, sukafito harabar gidan su
Ilham da su kausar sunrakosu, Fahad da imran ne agaba su sunabiye dasu
Wasila ce tashigo gidan tadawo daga unguwa sukai kici'bis tad'auke kai abinta tai cikin gidan, azuciyarta tanacewa, ko ina sukakwasa wa'yanan k'anan yaran ohomusu
Kilama k'anan wanan ilhamdince, kai ba k'anan tabane dan wa'yanan daganinsu akwai tarbiya mai kyau
Suka 'ya'yan 'yan siyasa ai se shegen shagwa'ba
Ni kwa Nace kk ka sani to masoyiyar Fahad ce🥱
Aunamanta, kar anti wasila tamakeni
Kuyi hakuri da wanan bayawa, oga na gida😍
Please read & shere
Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 08:10] Muhammad Karim: *Auren Lagos*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
Romantic love story & short story👩❤💋👨
*NA* Karimatu Abdulhamid
( mommyn minal)
Page 34-35
Kodasu kairiyya, sukadawo gida 'bangaran antinsu sukanufa, antinmu mundawo kausar tace " yauwa sanunku dadawowa gaguri kuzokuzauna anti tacemusu, to" antinmu, kusamesu lafiya anti tace, kausar tace lafiya suke, sunce agaisheku, muna'amsawa anti tace" kinga abinda akabama yaya kairiyya kausar tamik'awa antinsu, kairiyya tace akaban ko akabamu, Anti tabud'e ledar farko, lifayace mai matuk'ar kyau da tsada dawani material maid'ankaran kyau, kausar tace anti wanan hajiyar ya Fahad tabayar anti tace" Allah yasakamata da alkairi, Ameen kairiyya tace ahankali, said'aya ledar anti tubud'e
Yering and cen ne
Fashion masu kyau da tsada dawani perfume mai shegen k'amshi, kausar tace " wanan hajiyar ya imran tabada, anti tace " angode Allah yasamusu da alkairi Ameen kausar tace
Anti tace wanan kayan baza'aifani dasu yanzuba, harsaikome yadedeta, amma zanunawa mamanku zanmata bayanin komai, to anti kairiyya tace "
Kausar tace anti anjima zanje innunawa anti safna, anti tace to yakamatakan,
Koda kausar tashiga nunawa anti safna kayan
Tagani tayaba, nan takecewa" kausar ai kulolin d'azuma databud'e taga wani envelope.
Tadauko tabata tace takaiwa kairiyya
Saidasuka kwanta kausar tace yaya kairiyya gasak'onki anti safna, tace nabaki. Kairiyya tasahannu takar'ba taga envelope tashi tayi taware, sababbin kud'ine
Amik'e 10k sai wani Ring na azurfa saishek'i yake Wanda saman Ring d'in azana k&f kairiyya tace kingani kausar, tashi kausar tayi
Takar'ba tagani tace" kai yaya kairiyya mutanenan akwai hidima wato wanan ladan girki yabaki abinci yayi dad'i kenan.kairiyya tace hmm takoma takonta talalimi phone d'inta tayi call din hubbina😳 ringing biyu yad'aga yace mata yanzu nakeson call dinki namuku yagajiya, bagajiya hubbina kayiwa suhajuya godiya
To zasuji yace
Shine kuma harda wahala haka kairiyya tace . da'akayi me
Yace" nagasak'onka acikin cula, yace to wafy na ta'iya girki dole abata gift tace to ni kace yayi dad'i ma aishikenan basaikaba da gift ba. Yace A'a madam, dole nabada domin kuwa hausawa sunce kyawun yabakyauta tukyici to shikenan tinda haka kace nagode Allah yasaka da alkairi Ameen Fahad yace" kihuta nasan kingaji
Have a nice sleep
dream with me kairiyya tace OK sweet dream takatse k'iran
Abban kairiyya yasamu labarin haryanzu Fahad yanazuwa, Abba yakira anti da mama da kairiyya
Sunazaune a palonsa su anti nakan kujera 3 sta Abba nakan 1 sta kairiyya nazaune ak'asa wajen k'afar anti
Abba yadubesu yace" watoni anunamin ban'isaba nahana yaronan zuwa amma kunce ban isaba kud'auremata gindi tai abin datakeso ko kunsan yanazuwa amma bawace tasanarmin. Sabodahaka zanyenke hukunci
Ibrahim zekawo kudin aure zanmusu aure nan dawata biyu
Anti tace amma abban yara tace batason Ibrahim abarta ta aurin Wanda takeso ai inaganin yafi. Yanzu aiba a auren dole. Abba yace" dama nafisa nadad'e dasanin da d'aurin gindinki take komai
Sabo dahaka aure da Ibrahim bafashi Abba yace kitashi Kuban GU saikuje kufara shiri kairiyya tasakuka
Anti tad'agata sukafita, mama tadubi abba tace wato sunzigoka shine zakahaumin kan yarinya to karkaga inakawaici wallahi inson 'yata) akan me zakamata auren dole, kai haka akama...... dakata lubabatu karkinemi kixagen🥱akan 'yarki aurenede bafashi mama tace amma ai inkaki Wanda takeso ai usman yariga shi Ibrahim d'in cewa yanasonta akanme shi baza kabashi aurentaba, ke" dalla tsaya akanme zanbawa shasha auren 'yata d'anshayeshayen zandau 'yata nabashi to kima denazancan inkinajin kunyar uwarsanema can tsakaninku 'yata nariga namata miji. Mama tace inde shayeshayene aizedena Zaran sunyi auran zata iya canjashi barema ai bakayan maye yakeshaba d'anzuk'ezukene yakeyi bawuya zedena. Abba yace saikiyi aure da Ibrahim anyi angama
Wanan kenan
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
Kairiyya ko nacan jikin anti na aikin kuka anti nata lalashi, kairiyya tace ni anti mama batasona tanaji abba yace zai auramin Wanda banaso amma batai maganaba. Anti tace" tinkita'baganin uwar dabatason 'yarta, tanayin hakane sbd kawaici kisan mamanki akwai kawaici, amma yanzu nasan abbanku yakaita ga'bar dabazata iyajurewaba sbd haka kiyi hakuri komai zezama normal yanzu kik'ira fahad kigayamar halin da akeciki, to anti kairiyya tace