← Book details Auren Lagos Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 6 OF 9

Sashe 6

Auren Lagos Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

domin kuwa wata rana Abban kairiyya yakirata yake tambayarta kancewa yaronan
dake zuwa gunta hira dangidan Alhaji musa yaturo magabatansa shinkin amince ayarjemusu suturo kan kairiyya nakasa taki magana antinta dake kusa
da Abba tace Alhaji tunda tai shiru ta amince Abba yace shikenan tunda kin amince kardaga baya kibilomin dawata magana dabansantaba shidai kikeso ko
Kairiyya tadaga kai alamar hakane Abba yace shikenan shiyaronan usman da yanuna
Yanasonki zansa asanarmar yadakata domin kuwa dabi'unsa basuminba maihaifinsa yabatashi baidawani cikakiyar tarbiya

✡✡✡✡✡✡✡✡

Kairiyya da fahad sunyi akan yau zaizo yakaita sugaisa da hajiyarsa kairiyya batafada agidaba sabo dakunya datakeji gashi yamma takusa tasan yanzu yanakan hanya
dakin antinsu tanufa taje tazauna apalo kusa da anti dakewa kausar kanwar kairiyya kitso anti tace saikuma taishiru
Menene kairiyya dama anti .... dama me kimaganaman kinyi shiru dama fahad yace yau zaizo muje mugaisa da hajiyarsa wai tanason ganina
Amma kairiyya shine bakifadaba sai yanzu kinfadawa mamanku A'a anti
To saikije kifadamata wallahi anti bazan iyaba saide ko zakigayamata toma shiya fadawa abbanku bansaniba anti kigako bazakibishiba sai abbanku yasani kawai yazo kibashi hakuri kice kinmanta bakigayawa abbanku ba yabama hajiyarsa hakuri wataran zaki ln abbanki yasani amma bayauba kam; to anti zansanarmar
Inyazo kausar tace wallahi anti
Yaya kairiyya tanamatukar son mutumunan kingashiko anti bafa yaro bane daga ganinsa tuzurune😋 amma duk tamace akanshi

Kairiyya tace kekikasani magulmaciya inaruwanki

Anti tace battamana ainaganshi sun shigo ranan sungai shemu shida da abokinsa ai yata tai dace kebakisan irinsu wahala sukeyiba
Haba anti tuzurun🤪 shifa kausar bakisan sunfi rike mace da kyauba
Amma anti kuyazo yagaisheku shine baza abar yaya kairiyya ba taje tagai da hajiyarsa ba, kausar kenan shi namijine itako
Macace akwai hatsari atattare da ita dole saida sanin iyayenta tabi saurayi GU intakasance mai tarbiyya hakane antinmu; muryar yaro sukagi wai kairiyya tazo shukura tace kace tanazuwa

Koda kairiyya tafita akofar gidan anti safna tahangeshi jikin mota atsaye karasawa tayi kusa dashi taimar sallama ya amsa yaya muwuce kayi hakuri namanta bansanarwa abbanmu ba amma innasanarmar sai inje shi kenan naga kamar kina kunya zansanarmar da kaina tawaya sanan zanmar maganar zanbaki
Waya dan nakusan komawa
Kuma zanmar maganar in auranmu yazo banson komai tarkacen kayanku
Namata: dan ana daura aure Lagos zamuwuce saboda yanayin aikina; nifa banson Lagos dinan yayi nisa kuma a ina akataba aure bakaya mubamahaka anan nafadamiki
Nike kinfimun komai kenakeso bakayaba indai kayane wanda mukeso ni da ke zamusa agidanmu inna karasamana gini
Amma gidana Lagos akwai komai burina kawai namalakeki ke nakeso bansan komai daga wurin
Iyayenki sai ke

Toni zan shiga gida kagai da hajiya to shikenan zami waya da Abba anjima inya amince zankawomiki phone

Koda fahad ya koma gida maimakon yai waya da Abba kamar yanda yace Bayan yagayawa hajiyarsa komai
Saitabashi shawaran maganar batawaya bace suje shida baffansa isa susami mahaifin kairiyya anan yakebata hakuri
Akan rashin zuwan kairiyya yagayamata yanda sukayi sai cemar tayi bakomai hakan yanuna tarbiyarta
In iyayenta sun amince zatazo ai

****** ***** ******

Koda fahad sukaje harshago gun baban kairiyya Bayan sunkebe sukagayamar abindaketafe dash yanumfasa yace maganar waya ba komai yabata amma maganar bayabukatar kaya
Yana ganin kamar damatsala
Baffa sani yace wata matsala bashi ya aminceba yace bai bukata ni aganina hutunkune ai ; to
Kasan maganar mata sita gutsintsina Abu bare abun dasundauka damahimanci irin
Wanan, fahad yace baba ni aganina inaruwanmu dasu
Mudabama agarin zamuzaunaba kuma mahaifiyata tayarda ni aganina bakomai
To shi kenan Allah yasa mahaifiyar yarinyar tayadda

..........✍🏼

Yawan comment
Yawan typing

Please read and shere

Allah yajikan iyayenmu🤲
[4/6, 08:03] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS👩‍❤‍💋‍👨*


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/

*⚜{{H.Q.W.A📚}}*

*NA* Karimatu Abdulhamid (mommyn minal)

Page 28-29

Haka Rayuwa taci gaba da shurawa. domin kuwa yau *fahad* yazo gidan su kairiyya yakawo mata waya sabuwa fil a kwali
Yace"mata nayi magana, da baba ya yarda inkawomiki, tasa hannu takar'ba tace" nagode Allah yakara bud'i

Yace" nigobe dasafe zanwuce.
Gobe gobenan tace" eh" konatsaya A'a kaje nema Allah yakare yaba da sa'a yace" Ameen nagode. Anan sukai sallama yatafi.

Koda kairiyya, tashiga gida gun Antinta, tanufa taje tazauna kusa
da ita Anti, kigani
Wai Abba ya " yarda yaban tamik'amata Anti, takar'ba.bari nakaiwa abban naku yagani tukun.to Anti koda Anti takaiwa
Abba yagani.sai taje tanunawa mamanmu tagani

Amma batace komaiba. Kuma tsakanin ita da Abba bawanda yabud'e wayar har Anti, tadawo dawayar sanan mukabud'e ahad'etake da sim aciki mtn wayace maikyau
Samsung Galaxy
Andiron ce fara k'al da ita.kausar,
Takar'ba takunna
Picture d'in Fahad
Ne yabaina kan screen d'in wayar yanasanye da unipon d'insu na Emmergretion,
Milk color yayi matuk'ar kyau

Kausar tace" LA .
Yaya kairiyya kingani ashe yana murmushi
Antinsu tashi tayi tabasugu.kairiyya tasa hannu takar'bi wayar taduba screen d'in azuciyarta tafurta" *TABARAKAL LAHU AHSANUL KALIK'EEN* ma'ana( tsarki yattabbata ga Allah ubangijin talikai) sanan tamik'awa kausar,
Wayar.kausar" tak'ira sauran k'ananta kuzo kuga wayar yaya kairiyya, su shahid sukazo sukagani suna murna sunacewa" saurayin yaya kairiyya yahad'u .

*wanan kenan*

🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯

Tunda Fahad, yatafi. Yaya Ibrahim d'an bahba maryam,
Yasako kai wai yanason kairiyya
Kairiyya, ko kallo bai ishetaba zuwansa biyu dasunan gai dasu
Mama amma yafurtawa kairiyya abin dake zuciyarsa bawanda yasani dagashi sai kairiyya sai kausar,

*anawata ga waya*

Tun tafiyar Fahad,
Mahasada sukafara kawo suka: gun baban kairiyya cewa Fahad bamutumin kirkibane yana huld'a damutanan
banza A Lagos ganeman matan banza. tun abba baikamawa haryafara yadda sabo dawa'yanda sukekawa sukar najikin Fahad ne
Gashi Abba shi abincikensa dayayi angayamar" Fahad mutumin kirkine mai temakon Al'umma, gakuma
sukar dawa'yan.
nan mutanan sukekawomar:
Abun da Abba besaniba shine wa'yanan mutanan tun mahaifin Fahad nadarai sukemar
Adawa, shine yanzu sukadawo kan Fahad burinsu afasa auren.hmm Allah yafisu nace" ni mmn minal

****** ****** *****

Kairiyya da Fahad
Soyayya segaba take suna soyewa a waya abinsu basusanma anamusu hassadaba, saidaminsa datake yaushe zaizo?? Shikwa yace"mekika tanadarmin? saitacemar" kalamai maidad'i
hakasuke soyayyarsu abun birgewa.

Mahassada:nacigaba dahasada har abin yaitasiri
Abban kairiyya yace yafasa auren😳turk'ashi

Wata rana Abba yak'ira kairiyya yake cemata" tayihak'uri da auran Fahad, dominkuwa ba alkairi alamarin
Kairiyya a take taji gabanta yafad'i tadubi mamanta dakekusa da Abba amma sai tad'auke kanta tashi kairiyya tayi
idonta taf k'walla
Tanufo sashen Antinta tanakuka😭 lafiya?anti ta tambaya anti"Abba yace inhak'ura da auransa ba alkairi, mamanmu tanaji batayiwa Abba maganaba anti kufad'amar inasonsa wallahi
inasonsa kar afasa aurenmu

Anti tace" kinutsu
Kimin bayani wayene abbanku yace kifasa Auransa?? *Fahad* ne anti,
Shi Abba yace nafasa auransa .
Akanme?yishiru inazuwa bari inje injikomiye.

Koda anti taje b'angaran Abba tasameshi shida mama anti tanemiguri tazauna tace" abban yara meke faruwa? Mekacewa kairiyya,anan yamusu bayanin abundayake faruwa.irin sukar abunda ake fad'amar akan Fahad, anti tace"
Amma ai saikabin cika bawai agayama magana ka kamaba. Abba yace"nabincika Antin yara ancemin shi mutumin kirkine
Amma abunduba
Anan shine wanda sukekawo
Sukar najikin mahaifinsane, kingako abinda dubawa ai. Mamanmu najinsu batace k'alaba saima tashi tayi tafuta
Anti tace ke" duniya inazaki damu jama'a sudai inbasiyi hassadaba basajin dad'i, acenajikinka sukecin dunduniyarka, Allah ya kyauta
Gaskiya abban yara kasake bincikawa amma wanan batu k'aryane kowa yasani yaronan mutumin kirkine
Kaima kasani amma kakeso kabiyemusu
Itakuma maman yara tak'imagana
Tabiyema wai itakunya😀to tabari sucutarmata da 'ya) domin kuwa tanasonshi. Ho Antinmu tamutunci kunawuta inabinki da fetir

*wai ina kairiyya*
Iyayen love❤

Yawan comment
Yawan typlng

Please read and share

Allah yajik'an iyayenmu🤲
[4/6, 08:07] Muhammad Karim: *AUREN LAGOS*


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/

*⚜{{H.Q.W.A📚}}*

Romantic love story & short story👩‍❤‍💋‍👨

Page 30-31

Kairiyya fa tashigadamuwa domin kuwa abbansu, yakafe yace"baisan maganar auranta da Fahad ba, yace
In'aure takeso tafitar dawani acikin manemanta.

A'bangaran Fahad,ma tinda kairiyya tak'irashi tafad'amar abun da Abba yace yashiga damuwa

Yanzuma yanazaune a office abin duniya
Ya isheshi.waya yad'auka yak'ira kairiyya, tana"kwance kansalaya data'idarda sallar azahar tajiwayarta,na ringin kodatasa hannu tad'aga picture d'in Fahad ne yabaiyana piking tayi takara akune shiru taji sai sautin ajiyar zuciyarsa. Salama Tamar ya"amsa ya"akeciki kairi yace Abba yasauk'o A'a tace"mar to"ykk lafiya tace"yanzu rabamu za'ayi,meyasa zasimanahaka.
Memukamusu.
Kar"kidamu my wife😳alk'awarin Allah bayatashi basu'isa surabamuba my kairi ke"tawace
Nasan abundazanyi dole
Nataho gida zanzo nasasantakomai.
Zanunawa. mak'iyana, nafik'arfinsu ke"dekicigaba damana addu'a

Anan sukai sallama yakatse k'iran,
Ya Ibrahim fa yasakai tinbawanda yasani yanzu kowa yasani kulum saiyazo yak'arishi zamansa, yakara gaba kairiyya tak'ifita ita"wani haushinshi takeji
Gani take shigowarsa rayuwarta, Abba, yak'i maganar Fahad, ita"wallahi kotarasa Fahad data aureshi gwara ta" auri usman😳

🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯

Fahad yak'ira hajiyarsa yagayamata komai da'akeciki
Kuma yace" zaishigo a satinan, to" kafin kashigo zansa baffanka isa yakaini gidansu kairiyyar tinda ita tama, gwara mije
Musan dalilin hanaka auren domin banaso karasata nayi bincike akanta antabatarmin yarinyar akwai tarbiyya. Kagakuma ance kanemawa 'ya'yanka, uwatagari, hakane hajiyarmu
Kibari karkije sai nashigo. To" Allah yakawoka lafiya ....

Yau Fahad yashigo gari da yamma yak'ira kairiyya yafad'amata yace" zaishigo anjima danbaze iyabari saigobeba
Tace" Allah yakawo minkai lafiya,yace" konajira im'ran yazo gobe Sunday saimuzo tare " gaskiya ni A'a kazonaganka yau😀to" naji mekk tanadamin saikazo tukun kagani toshikenan

Agurguje kairiyya takarb'i kud'i gun Antinta tayo cafene taje gidan anti safna Tamar girki joulop d'in kuskus da k'oda😋tamar da danbun kifin tytos
Sai lemon kwakwa damadara peak tahad'a tasa a glass jug tajefa k'ank'ara,tini gida yabud'ad'e da k'amshi anti safna namata tsiya haka kika iyagirki kairiyya, lalle Fahad yamore, hhm " anti kenan tace" aigunki nakoya
Kai" kinfini iyawa kairiyya , to yanzu
Tinda mijina bayanan yatafi damaturu in Fahad yazo kikawoshi palona
To Anti nagode bakomai ni sainatafi palon mijina,nabaku GU
Kai anti kidaitsaya anan muyi hiratare. LA rabani dajin hiran
Masoya.
Chapter 6 · 0% Book details