Sashe 7
Amanar Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Pic nabiyu yabude a hankali tasa hannu ta dannan cikin pic din yabude, shima photon maccece amma bata kai kyau ta farin ba, a kasan photon an rubuta "wannan sunanta FARIDA, munhadu da ita ne ta Facebook, munkusan share wata biyu muna soyayya hartakaimu gamun hadu a fili, data ganni shine tace bata sona, a take gurin zuciyata tahau na kasheta halla hira"
Cab jekaga zufa a jikin ameelah, idanuwanta sunfito bulla2, jikin ta har wani rawa yake,
( nace " ameelah tahadu da jafa i, hmm farawace idan har bata daina cin AMANAR AURE ba, )
Hannunta narawa ta danna cikin photon na ukku, tashin hankali ?? Gawar maccece anyanka mata wuya gata akwace cikin jini, ameelah jitayi kamar ta burma ihu, (koni da nake gefe saida nakasa tsayuwa, saida bro Abdul yacemun "be a man plx" sannan na tsada hankalina naci gaba da rubutu)
Ameelah takasa tsayawa ta duba abin aka rubuta a kasan photon, domin tataba ganin photon a wani grp nata na whtsapp akace wani yakashe budurwarsa saboda ta yaudareshi,
Zuciyarta duka takeyi sama sama, a akan photo nan text ne kusan guda shida, a tsorace tafara karantasu,
1, wadan nan sune matan da suka yaudareni,
2, a yanzu haka babu ko daya a duniya
3, beauty karki yaudareni domin bazan iya hakurin rashin kiba
4, koda yake ai nasan kina sona bazaki yaudareniba
5, ina fatar kinfahimci maganata ko beauty, karfa kiji tsoron halina niba mugu bane, kuma bana cutawa kowa sai wadda ya cuceni,..
Kafin tagama karanta text 5 taji karar shigowar wani sakon a waje, bakuwar number data gani dazuce akayi mata text da ita,
A hankali ta duba agogon dayake saman screen na wayarta karfe 2:31 tagani, duk tsoro yakamata
Sannan takaranta text nashida
6, nasan yanzu kin tsorata dani. Dan haka zanbarki kije kiyi bacci kisamu natsuwa, Saida safe. Nyt swt drm my beauty???? "
Saman sunansa taduba taga last seen dinsa kusan minti biyu da saukarsa, bata masa reapply ba tafito, bakuwar number data gani wadda akayi mata text kuma number bata nageriya bace sakon takai hannu ta danna sakon ya bude, sakone kamar haka " ke dan kutumar banki ya inai miki magana kin wani shareni, bana son iskanci fa" .....
(To wata sabuwa inji yan chacha)
Na:- ?Rabi'atu sk msh da Mr, Smiles??
[8:11PM, 5/3/2016] Mr, Smiles??: ????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??41 and 42??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Ameelah tayi rau rau da ido kamar mai shirin yin kuka, ta daura hannunta akan kypat tafara typing
Ameelah "waye dan Allah, menai maka na zagi"
New no " ni bawan Allah ne kamarki amma ba irin jinsin kiba, ni aljanine, yanzu haka duk abinda kike yi ina kallonki, watar Allah ukubar Allah tana tattare da macce mai hali irin naki, yanzu haka ina kusa dake, la'ananna wacce bata san darajar Amanar aure ba"
Bashiri ameelah ta fara duba gefe gefen ta cike da tsoro tatashi tsaye, tana kallon falon,
Saida Ta tabbatar da komai aciki sannan tamayar da edonta ga wayar tana duba sakon daya turo, tsaki taja a zuci take fadan "wannan yama rainamin hankali, ni zaicewa ba mutum bane,
Cike da bacin rai da kuma raini tafara masa reapply
Ameelah "to idan kai ba mutum bane kafito naganka, ko angaya maka ni matsoraciyace "
New no " hahaha ai bazan fito kigan niba domin ku bil adam bakuda karfin halin ganin tsarin halintarmu amma zan taba kyankyawan gashin nan naki ki tabbatar da cewa ina kusa dake "
Ameelah "?? eh nayarda kataba din...mtsw"
Taja tsaki tana kokarin rufe data taje ta kwanta domin taga karfe 3:10,
Ta rufe Datar tayi tsaye tana tunanin mutumen,
Jitayi an fizge gashinta da karfin tsiya, wata irin mahaukaciyar ihu tasaka, ko juyowoba bata yiba tafadi kasa somammiya,
( nida nake gefe saida birona yafadi, saboda tsoro, koda naduba gefen abdul shiharyakai bakin kofar fita daga falon, lolllx ...nayi kamar nabisa amma sainace to idan nabisa yazaayi nasan halin da ameelah zata shiga saina tsaya)
Kamar daga sama hilal yajiyo ihunta a cikin baccinsa, a gigice ya farka da sunan ameelah a bakinsa, yaduba bata kusa dashi, a gigice yatashi ya nufi bandaki, yaga bata ciki da gudu yafito yanufi falo,
A kwance yasame kasan cafet, da gudu yakarasa gurinta ya daga kanta yana girgizata yana kiran sunanta amma shiru, ya daura hannunsa a akan hancinta yaji bata numashi, a gigice yatashi yakoma daki yadauko makullan mota, yafito ya tallabota, ko takalmi babu a kafarsa, yafita waje a mota yasakata gidan baya, sannan yayi sauri yaje ya bude gete yadawo yashiga motar ya tada motar yafita, bai tsaya kulle gidan ba adu ar fita daga gida yayi yabarwa Allah sarkin iko... Domin yayi ikonsa akan gidan nasa,
Na:- ?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??43 and 44??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Wata karamar asibiti ta tabayan layinsu nan ya dosa, a manne yakarasa asibitin, ya kashe motar ko cire keys bai tsayaba yazagaya ya dauko ameelah ya tafito da ita daga cikin motar yamayar da kofar motar ya rufe, yanufi cikin asibin a gigice yake tafiya yana kiran sunanta, amma bata motsaba yana isa cikin asibin likitoci suka karbeta, suka nufi emergency room da ita, hilal yayi kokarin shiga dakin amma suka hanashi, wuri yasamu agefe yazauna ydafe kai yana hawaye tambayar kansa yake "meya faru da ameelah Allah katada kafadunta"
Zufa ya karyo masa yasa hannu ya shafe,...
(Bawan Allah hilal, abin tausayi, matarsa sai ci masa Amana take, da sannu Allah zai saka masa)...
Lalluben aljihunsa yafarayi, yafito da wayarsa ya kira iyayen ameelah,
3:40am
Suka karaso asibitin, yana ganinsu yatashi tsaye suka karaso gurinsa, a gigice momy tace "meya faru da ameelanah.. Hilal meya faru da ita"
hilal ya girgiza kai "momy wlh nima bansanibah kawai nazo naganta akwance ne a falo"
Cike da mamaki momy tace "falo kuma, tokai kana ina" hilal ya bude baki zaiyi magana abba yace "yanzu balokacin wannan tambaye2 ne ba, kuzo muje muji me likitoci zasu fada akan" abba yafice momy ta kalli hilal kallon rashin fahimta sannan tabi bayan abba, hilal ma yabi baynsu...
Sunfi minti 29 a bakin dakin da Ameelah take ciki sannan likita fito, da sauri suka taresa,
abba yace " likita meke damunta "
likita ya dube abba, momy and hilal yace " babu abinda ke damunta sock ne kawai akwai abinda ya firgitata, tasana diyarsa tasamu sock, amma batada wani matsala kowanne lokacin zata iya farkawa, idan ta farka kuma tana bukatar hutu kafin kuwuce da ita gida"
abba yace "alhamdulillah, Allah mungodema, ya juya gurin likitin "yanzu likita zamu iya shiga muganta "
likita yace " a a ba yanzuba kujira harta farka, ko kuma dayanku yashiga domin idan tafarka taga wadda tasani kusa da ita, kota samu natsuwa "
Momy tayi saurin cewa "nizan shiga likita" abba ya juyo ya kalleta, zumudin nan nata bata masa rai yake, ya harareta amma ko a jikinta, bata jira likita yayi maganaba ta tsunduma cikin dakin,
Likita yace " ita kadai ta isa ku sai kuzauna acen kafin tafarka" ya nunawa abba wuri da hannunsa sannan yafice yabar wurin,
Abba da hilal suka samu guri suka zauna suna jirar farkawar ameelah...
Na:- ?Rabi'atu sk msh da Mr, Smiles??
[8:11PM, 5/3/2016] Mr, Smiles??: [4/17, 12:39 AM]
????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??45and46??
A hankali Ameelah ta fara bude idonta, momie na zaune gefenta tayi tagumi, ta miqe da sauri ta qarasa inda take!
Qarema dakin kallo Ameelah tayi kafin abinda ya faru da ita ya fara dawo mata a qwaqwalwa! A firgice ta miqe zaune, tasa hannu ta fizge qarin ruwan da akai matah sannan ta dora hannu akai ta fasa wata razananniyar qara, jikinta sai kyarma yake nan danan taa hada xufa tana wani irin kuka marar dadin saurare!
Su abba da hilal da suke zaune a waje sukaji karar ta da sauri suka nufo dakin..
Can muka hango momie maqale jikin bango ta dafe qirji cike da tsoro, daqyar ta iya bin bango har takai qofa nan suka hado da hilal da Abbah suna shrin shgowa tare da likita!
Momie kam bata bisu ba sai dai ta tsaya riqe da qofa, su Abbah suka qarasa inda take suna tambyarta meya faru? Sai mexai faru? Muryarta ko kadan bata fita! Sai wani zazzare edo take tana kallonsu, saikace bata sansuba, edonuwanta sunyi jajir, Har lokacin jikinta bai daina 6ari ba!
A tsorace likita ke mata gwaje2..
Tashin hankali na hango muku sosae a fuskar hilal dasu Abbah, momie kam har ta fara kuka tana sambatu abinda ya qara qular da Abbah kenan!
Likita ya dade yana mata gwaje gwaje kafin ya fara musu bayani "gsky wannan aikin bana asibiti bne, rashin lafiyar Ameelah har yanzu mun kasa ganoshi, amma ina baku shawara kuje wuren malamai ku nema mata taimaka!
Momie ta dafe kirji tace "na shiga uku! Wannan wane irin ciwo ne, Allah wannan sammu ne aka mata, ture ne za'a mata, domin mu duk danginmu babu mai jinnu! Koma waye sai Allah ya saka miki!
Abbah ya watsa mata harara yace "don Allah ki shga goma ba uku ba, lafiyar 'yerki zaki nema ko kwasar ma kanki zunubi xaki tsayayi wurin zato?
Daukar Ameelah zamuyi mu koma da ita can gidanmu mu nema mata magani? Ta daga kai tana gurnanin kuka cike da tausayin 'yer tatah!
Na:- ?Rabiatu sk msh da Mr, Smiles??
[4/17, 12:55 AM]
????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??47and48??
Daga asibitin wurin wani babban malami mai bada taimako suka wuce, sun mishi bayanin abnda ke damunta malam yasa almajirinshi ya kawo mishi ruwa a kofi ya tofa mata addu'o'i a ciki sannan ya watsa mata a fuska, tai wani irin zabura ta fara ihu da kyarmar jikin, nan malam yaci gaba da mata ruqiyya!
Duk yanda yaso Ameela tayi magana ko kadan bata fita, bugu (duka) kam ameelah ta shashi duk ta qara fita hayyacinta! Gata fara fatar jikinta tayi jaa sosai da manyan borarai,
Daqyar aka samu kafaffen Aljanin ya fita, nan ta kwanta ta fara nannauyan barci!
Cab jekaga zufa a jikin ameelah, idanuwanta sunfito bulla2, jikin ta har wani rawa yake,
( nace " ameelah tahadu da jafa i, hmm farawace idan har bata daina cin AMANAR AURE ba, )
Hannunta narawa ta danna cikin photon na ukku, tashin hankali ?? Gawar maccece anyanka mata wuya gata akwace cikin jini, ameelah jitayi kamar ta burma ihu, (koni da nake gefe saida nakasa tsayuwa, saida bro Abdul yacemun "be a man plx" sannan na tsada hankalina naci gaba da rubutu)
Ameelah takasa tsayawa ta duba abin aka rubuta a kasan photon, domin tataba ganin photon a wani grp nata na whtsapp akace wani yakashe budurwarsa saboda ta yaudareshi,
Zuciyarta duka takeyi sama sama, a akan photo nan text ne kusan guda shida, a tsorace tafara karantasu,
1, wadan nan sune matan da suka yaudareni,
2, a yanzu haka babu ko daya a duniya
3, beauty karki yaudareni domin bazan iya hakurin rashin kiba
4, koda yake ai nasan kina sona bazaki yaudareniba
5, ina fatar kinfahimci maganata ko beauty, karfa kiji tsoron halina niba mugu bane, kuma bana cutawa kowa sai wadda ya cuceni,..
Kafin tagama karanta text 5 taji karar shigowar wani sakon a waje, bakuwar number data gani dazuce akayi mata text da ita,
A hankali ta duba agogon dayake saman screen na wayarta karfe 2:31 tagani, duk tsoro yakamata
Sannan takaranta text nashida
6, nasan yanzu kin tsorata dani. Dan haka zanbarki kije kiyi bacci kisamu natsuwa, Saida safe. Nyt swt drm my beauty???? "
Saman sunansa taduba taga last seen dinsa kusan minti biyu da saukarsa, bata masa reapply ba tafito, bakuwar number data gani wadda akayi mata text kuma number bata nageriya bace sakon takai hannu ta danna sakon ya bude, sakone kamar haka " ke dan kutumar banki ya inai miki magana kin wani shareni, bana son iskanci fa" .....
(To wata sabuwa inji yan chacha)
Na:- ?Rabi'atu sk msh da Mr, Smiles??
[8:11PM, 5/3/2016] Mr, Smiles??: ????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??41 and 42??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Ameelah tayi rau rau da ido kamar mai shirin yin kuka, ta daura hannunta akan kypat tafara typing
Ameelah "waye dan Allah, menai maka na zagi"
New no " ni bawan Allah ne kamarki amma ba irin jinsin kiba, ni aljanine, yanzu haka duk abinda kike yi ina kallonki, watar Allah ukubar Allah tana tattare da macce mai hali irin naki, yanzu haka ina kusa dake, la'ananna wacce bata san darajar Amanar aure ba"
Bashiri ameelah ta fara duba gefe gefen ta cike da tsoro tatashi tsaye, tana kallon falon,
Saida Ta tabbatar da komai aciki sannan tamayar da edonta ga wayar tana duba sakon daya turo, tsaki taja a zuci take fadan "wannan yama rainamin hankali, ni zaicewa ba mutum bane,
Cike da bacin rai da kuma raini tafara masa reapply
Ameelah "to idan kai ba mutum bane kafito naganka, ko angaya maka ni matsoraciyace "
New no " hahaha ai bazan fito kigan niba domin ku bil adam bakuda karfin halin ganin tsarin halintarmu amma zan taba kyankyawan gashin nan naki ki tabbatar da cewa ina kusa dake "
Ameelah "?? eh nayarda kataba din...mtsw"
Taja tsaki tana kokarin rufe data taje ta kwanta domin taga karfe 3:10,
Ta rufe Datar tayi tsaye tana tunanin mutumen,
Jitayi an fizge gashinta da karfin tsiya, wata irin mahaukaciyar ihu tasaka, ko juyowoba bata yiba tafadi kasa somammiya,
( nida nake gefe saida birona yafadi, saboda tsoro, koda naduba gefen abdul shiharyakai bakin kofar fita daga falon, lolllx ...nayi kamar nabisa amma sainace to idan nabisa yazaayi nasan halin da ameelah zata shiga saina tsaya)
Kamar daga sama hilal yajiyo ihunta a cikin baccinsa, a gigice ya farka da sunan ameelah a bakinsa, yaduba bata kusa dashi, a gigice yatashi ya nufi bandaki, yaga bata ciki da gudu yafito yanufi falo,
A kwance yasame kasan cafet, da gudu yakarasa gurinta ya daga kanta yana girgizata yana kiran sunanta amma shiru, ya daura hannunsa a akan hancinta yaji bata numashi, a gigice yatashi yakoma daki yadauko makullan mota, yafito ya tallabota, ko takalmi babu a kafarsa, yafita waje a mota yasakata gidan baya, sannan yayi sauri yaje ya bude gete yadawo yashiga motar ya tada motar yafita, bai tsaya kulle gidan ba adu ar fita daga gida yayi yabarwa Allah sarkin iko... Domin yayi ikonsa akan gidan nasa,
Na:- ?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??43 and 44??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Wata karamar asibiti ta tabayan layinsu nan ya dosa, a manne yakarasa asibitin, ya kashe motar ko cire keys bai tsayaba yazagaya ya dauko ameelah ya tafito da ita daga cikin motar yamayar da kofar motar ya rufe, yanufi cikin asibin a gigice yake tafiya yana kiran sunanta, amma bata motsaba yana isa cikin asibin likitoci suka karbeta, suka nufi emergency room da ita, hilal yayi kokarin shiga dakin amma suka hanashi, wuri yasamu agefe yazauna ydafe kai yana hawaye tambayar kansa yake "meya faru da ameelah Allah katada kafadunta"
Zufa ya karyo masa yasa hannu ya shafe,...
(Bawan Allah hilal, abin tausayi, matarsa sai ci masa Amana take, da sannu Allah zai saka masa)...
Lalluben aljihunsa yafarayi, yafito da wayarsa ya kira iyayen ameelah,
3:40am
Suka karaso asibitin, yana ganinsu yatashi tsaye suka karaso gurinsa, a gigice momy tace "meya faru da ameelanah.. Hilal meya faru da ita"
hilal ya girgiza kai "momy wlh nima bansanibah kawai nazo naganta akwance ne a falo"
Cike da mamaki momy tace "falo kuma, tokai kana ina" hilal ya bude baki zaiyi magana abba yace "yanzu balokacin wannan tambaye2 ne ba, kuzo muje muji me likitoci zasu fada akan" abba yafice momy ta kalli hilal kallon rashin fahimta sannan tabi bayan abba, hilal ma yabi baynsu...
Sunfi minti 29 a bakin dakin da Ameelah take ciki sannan likita fito, da sauri suka taresa,
abba yace " likita meke damunta "
likita ya dube abba, momy and hilal yace " babu abinda ke damunta sock ne kawai akwai abinda ya firgitata, tasana diyarsa tasamu sock, amma batada wani matsala kowanne lokacin zata iya farkawa, idan ta farka kuma tana bukatar hutu kafin kuwuce da ita gida"
abba yace "alhamdulillah, Allah mungodema, ya juya gurin likitin "yanzu likita zamu iya shiga muganta "
likita yace " a a ba yanzuba kujira harta farka, ko kuma dayanku yashiga domin idan tafarka taga wadda tasani kusa da ita, kota samu natsuwa "
Momy tayi saurin cewa "nizan shiga likita" abba ya juyo ya kalleta, zumudin nan nata bata masa rai yake, ya harareta amma ko a jikinta, bata jira likita yayi maganaba ta tsunduma cikin dakin,
Likita yace " ita kadai ta isa ku sai kuzauna acen kafin tafarka" ya nunawa abba wuri da hannunsa sannan yafice yabar wurin,
Abba da hilal suka samu guri suka zauna suna jirar farkawar ameelah...
Na:- ?Rabi'atu sk msh da Mr, Smiles??
[8:11PM, 5/3/2016] Mr, Smiles??: [4/17, 12:39 AM]
????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??45and46??
A hankali Ameelah ta fara bude idonta, momie na zaune gefenta tayi tagumi, ta miqe da sauri ta qarasa inda take!
Qarema dakin kallo Ameelah tayi kafin abinda ya faru da ita ya fara dawo mata a qwaqwalwa! A firgice ta miqe zaune, tasa hannu ta fizge qarin ruwan da akai matah sannan ta dora hannu akai ta fasa wata razananniyar qara, jikinta sai kyarma yake nan danan taa hada xufa tana wani irin kuka marar dadin saurare!
Su abba da hilal da suke zaune a waje sukaji karar ta da sauri suka nufo dakin..
Can muka hango momie maqale jikin bango ta dafe qirji cike da tsoro, daqyar ta iya bin bango har takai qofa nan suka hado da hilal da Abbah suna shrin shgowa tare da likita!
Momie kam bata bisu ba sai dai ta tsaya riqe da qofa, su Abbah suka qarasa inda take suna tambyarta meya faru? Sai mexai faru? Muryarta ko kadan bata fita! Sai wani zazzare edo take tana kallonsu, saikace bata sansuba, edonuwanta sunyi jajir, Har lokacin jikinta bai daina 6ari ba!
A tsorace likita ke mata gwaje2..
Tashin hankali na hango muku sosae a fuskar hilal dasu Abbah, momie kam har ta fara kuka tana sambatu abinda ya qara qular da Abbah kenan!
Likita ya dade yana mata gwaje gwaje kafin ya fara musu bayani "gsky wannan aikin bana asibiti bne, rashin lafiyar Ameelah har yanzu mun kasa ganoshi, amma ina baku shawara kuje wuren malamai ku nema mata taimaka!
Momie ta dafe kirji tace "na shiga uku! Wannan wane irin ciwo ne, Allah wannan sammu ne aka mata, ture ne za'a mata, domin mu duk danginmu babu mai jinnu! Koma waye sai Allah ya saka miki!
Abbah ya watsa mata harara yace "don Allah ki shga goma ba uku ba, lafiyar 'yerki zaki nema ko kwasar ma kanki zunubi xaki tsayayi wurin zato?
Daukar Ameelah zamuyi mu koma da ita can gidanmu mu nema mata magani? Ta daga kai tana gurnanin kuka cike da tausayin 'yer tatah!
Na:- ?Rabiatu sk msh da Mr, Smiles??
[4/17, 12:55 AM]
????Amanar Aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??47and48??
Daga asibitin wurin wani babban malami mai bada taimako suka wuce, sun mishi bayanin abnda ke damunta malam yasa almajirinshi ya kawo mishi ruwa a kofi ya tofa mata addu'o'i a ciki sannan ya watsa mata a fuska, tai wani irin zabura ta fara ihu da kyarmar jikin, nan malam yaci gaba da mata ruqiyya!
Duk yanda yaso Ameela tayi magana ko kadan bata fita, bugu (duka) kam ameelah ta shashi duk ta qara fita hayyacinta! Gata fara fatar jikinta tayi jaa sosai da manyan borarai,
Daqyar aka samu kafaffen Aljanin ya fita, nan ta kwanta ta fara nannauyan barci!