Sashe 14
Amanar Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read
A hankali ta zura hannu tadauki invitation card din tana karantawa ,
Tashin hankali karara ya bayyana a fuskarta, gumi yakaryo mata, harwani jiri yafara dibanta, tasa hannunta na nadama ta dafe goshinta,
Tajima a hakan sai cen kuma Ta dago kai ta kalli amrah a alokacin har kuka yasoma zomata...
TAMMAT BISSALAM
AMANAR AURE
Episode 1?
Anan zamu tsayar da labarin AMANAR AURE kashi na daya, banso ace mun tsayar da labarin nan anan ba naso ace munkai karshensa kafin mushiga AMANAR AURE
Episode 2?
Amma saka makon tarbon watan da zamu shiga wato wata mai albarka watan RAMADAN yasa muka tsayar da Labarin sai zuwa bayan sallah,
Makaranta labarin AMANAR AURE zamo kawo muku karshen wannan labarin na AMANAR AURE
Episode 1?
Acikin wani Labari mai suna AMEELAH wadda shine cigaban AMANAR AURE
Episode 1?
Kadan daga cikin labarin AMEELAH
????AMEELAH????
Wallahi, wallahi bazan barsu suji dadin auren nanba, saina nuna musu cewa, ni ba a cin amanata, kuma wlh saina nunawa hajna cewa tayi kuskuren auren mijina, kamar mahaukaciya taci gaba da sabbatu,
Tajuya gefe da gefe tana kallon falon, sai kuma ta tsayar da idonta akan kofar kichin, da gudu tashiga kichin din, tadan jima a ciki saicen tafito da wata sharbebiyar wuka, tana huci,
Tanufi hanyar fita, amrah datake gefe tana kallonta tace "ina kuma zakije"
Ameelah tajuyo edonta yayi ja sosai tace "zanje nasamesu wlh koni ko itah, SAI NAYI AJALINTA"
Kubiyomu domin jin yadda wannan labarin zai kasance AKWAI WATA RIGIMA
Love yhu oll masoyan labarin AMANAR AURE
Daga marubuta biyu wato ?RABI'ATU SK MASH DA (ABDUL JEGA) MR, SIMILES??
Next novel:-
????AMEELAH????
??HAR A ZUCIYA??
??AMANAR AURE??
Episode 2?
Love yhu oll Fans????
Tashin hankali karara ya bayyana a fuskarta, gumi yakaryo mata, harwani jiri yafara dibanta, tasa hannunta na nadama ta dafe goshinta,
Tajima a hakan sai cen kuma Ta dago kai ta kalli amrah a alokacin har kuka yasoma zomata...
TAMMAT BISSALAM
AMANAR AURE
Episode 1?
Anan zamu tsayar da labarin AMANAR AURE kashi na daya, banso ace mun tsayar da labarin nan anan ba naso ace munkai karshensa kafin mushiga AMANAR AURE
Episode 2?
Amma saka makon tarbon watan da zamu shiga wato wata mai albarka watan RAMADAN yasa muka tsayar da Labarin sai zuwa bayan sallah,
Makaranta labarin AMANAR AURE zamo kawo muku karshen wannan labarin na AMANAR AURE
Episode 1?
Acikin wani Labari mai suna AMEELAH wadda shine cigaban AMANAR AURE
Episode 1?
Kadan daga cikin labarin AMEELAH
????AMEELAH????
Wallahi, wallahi bazan barsu suji dadin auren nanba, saina nuna musu cewa, ni ba a cin amanata, kuma wlh saina nunawa hajna cewa tayi kuskuren auren mijina, kamar mahaukaciya taci gaba da sabbatu,
Tajuya gefe da gefe tana kallon falon, sai kuma ta tsayar da idonta akan kofar kichin, da gudu tashiga kichin din, tadan jima a ciki saicen tafito da wata sharbebiyar wuka, tana huci,
Tanufi hanyar fita, amrah datake gefe tana kallonta tace "ina kuma zakije"
Ameelah tajuyo edonta yayi ja sosai tace "zanje nasamesu wlh koni ko itah, SAI NAYI AJALINTA"
Kubiyomu domin jin yadda wannan labarin zai kasance AKWAI WATA RIGIMA
Love yhu oll masoyan labarin AMANAR AURE
Daga marubuta biyu wato ?RABI'ATU SK MASH DA (ABDUL JEGA) MR, SIMILES??
Next novel:-
????AMEELAH????
??HAR A ZUCIYA??
??AMANAR AURE??
Episode 2?
Love yhu oll Fans????