Sashe 12
Amanar Aure Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kama hilal tayi suka fita, hajna tana biye dasu a baya, tausayin hilal takeji matuka a zuciyarta, wace macci ce zata sami irin wannan mijin mai tausayi da nutsuwa amma tabari ya kubuce mata, gaskiya ameelah tacika maciyiya amana, duk a zuci hajna take wannan zancen, jita keyi kamar tatonawa ameelah asiri,
Bbhilal yayan tane taya zata rika bari ana cutar sa, cen kuma wata zuciyar tace itamafa halira sai an tambayeta akan taki fadan gaskiya,
Duk jikin hajna yayi sanyi a lokaci data tuna da wannan zancen lahirar,
Umma ce ta katse mata tunani dacewa "budemun kofar nan" a lokacin da suka kawo bakin kofar shiga dakin da ameelah take ciki,
Hajna tasa hannu ta bude kofar dakin,
Umma na rike da hilal suka karasa cikin dakin,
Yana shiga dakin momyn ameelah datake zaune a gefe tana kuka ta mike tsaye cike da hargowa tace "meya faru da 'ya ta, wa yake wunkurin kashemun ita, hilal kafadamun" takarasa magnar tana kuka,
Hilal yasaukar da murya yace "wlh nima momy bansaniba,"
Momy ta kallesa da mamaki tace "wannan kalmar taka ta bansani ta isheni hakan, a karo na farko, lokacin data fadi cikin dare, haka muka tambayeka meya faru da ita, amma saika furta mana wannan mummunar kalmar taka ta bansaniba, yanzuma haka zaka ce mana", kuka yahana momy karasa maganar,
abban ameelah yana gefe duk ya dau zafi jiyakeyi kamar yakai wa momy duka,
Momy tana shanshekar kuka tadago kai ta kalli hilal tace " wlh zuciyata tafara zarginka akan kaine kake yunkurin kashemun 'ya, meta maka mekake nema gareta" takarsa magan da kuka,
Abba yayi sauri karasawa wurinta yace "wannan wace irin magana ce, da wanne zaiji ciwon matarsa ko masifarki"
Cike da hargowa momy tace "nafada kuma nakara fada ina zarginsa, ta nunawa abba dan yatsa kafin taci gaba dacewa " daman nalura dacewa kaima bakason yarinyar nan, tin kafin tayi aure, meyasa" kuka yakara kubuce mata tasa hannun da toshe bakinta,
Abba yaja nunfashi yace "lallai yau kin tabbatar da cewa ke butuluce, kuma wlh yau kin tabbatar da cewa haukarki maras girma mamawace "
Hilal yafita daga jikin ummansa da tangadi yakaraso gurin momy ya sunkuyar da kansa yace " momy wlh banada abinda nake nema a gurin ameelah, kuma ni meye ribata idan nakashe ameelah"
Hajna tana gefe tana kuka ganin yadda hilal ke kuka tayi saurin karbe maganar dacewa " yaya hilal bakaine kake yunkurin kashe ameelah ba
Ameelah ce take yunkurin kasheka"......
Waiii !!! ?? kuyi hkr hannuna zafi,
Muje zuwa??
Na:-?Rabi 'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[10:43PM, 5/13/2016] Mr, Smiles??: ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??79 and 80??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Ameelah ce take yunkurin kasheka,
Duban kowa a dakin yadawo kan hajna,
Momy tayi saurin dago kanta tace " karki shigo cikin maganar mu keme kika sani"
Hajna tashare hawayen tayi taku takaraso kusa da momy tace " ai kuwa ninasan komai, domin kuwa ni yarki take gayawa komai kuma a yanzu zantona mata asiri, nagaji da ganin yadda take cutar dan uwana, zumuncin dake tsakanina da hilal yafi wadda yake, tsakanina da ameelah..,
Hilal yada mata hannu yace "kar inji kinfadi komai anan "
jinkalaman hilal yasa hajna tasaka kuka tana cewa " yaya hilal saidai kayi hkr amma wlh saina fada domin nagaji da daganin yadda ameelah takecin AMANAR AUREN ka, ameelah tana chart da samari a wayarta, tun kafin tayi aure, kuma datayi aure saita kasa dainawa, hatta ranar da aka kai ameelah dakinta har A ranar saida ameelah tayi chart har kusan karfe biyun dare, ta charting Suka hadu da wannan mutumen, wadda tayi save din Number shi da hmm, soyayya sukeyi, kuma ta nunan masa cewa ita ba matar aure bace, shikuwa saurayin yayi matukar kamuwa da sonta,
Wata rana naje gidan ameelah a ranar tasanar dani cewa
Mutum da take tare dashi a chart yanada hadari sosai.
Hajna Tajuya gefen da hilal yake wadda tun alokacin data fara magana ya gazgata ta,
Suka hadu edo ita da hilal taci gaba da cewa "ya hilal idan bazaka mantaba kwana ukku da suka wuce naje gidanka, to aranar ne ameelah tasanar dani komai akan saurayin, domin kuwa shi saurayin yasanar da ita cewa shifa baa yaudararsa kuma duk maccen data yaudaresa to hukuncin kisane akanta,
Aranar nabawa ameelah shawar wari dadama akan tadaina chart da maza, amma taki ji daga karshema cemun tayi, tayi wani sabon saurayi hadande wai ko sunansa AFHAM kuma dan abuja ne..
Hilal ya zare ido?? yana kallon hajna, bakinsa na rawa yace Afham"
Momyn ameelah kuka take sosai tace "wallahi karya take, ameelah bazata iya yin wannan abunba, kazafine take mata"
Zuciyar hilal tadau zafi da karfi yadakawa momy tsawa "ya isah haka,"
Saida momy ta zabura, ganin yanayin edanunsa sunyi ja yasa takame bakinta, jikinta yadau rawa ta tazana sosai, har mamaki tarika yi a zuci "ayya kuwa wannan hilal ne, ba aljannu suka shiga jikin saba
Hawaye tab a edon hilal umma ma haka, hajna tana tsaye, tana kallon hilal habar bakinsan har wani rawa take,
Da karfi hilal yaja jikinsa, yafita waje, umma na kiran sunan sa amma yaji tsayawa,
Dataga baidawo ba, tabi bayansa ita da hajna da abban ameelah,
Dakin da Afham yake ciki ya nufa harya karasa bakin kofa, wasu likitoce da suke tsaye a bakin kofar suka hanashi shiga,
Tsawa ya daka musu saida dayan yafadi, bashiri suka bashi wuri kofar yabude ya shiga dakin...
Na:- ?Rabi'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[12:23PM, 5/17/2016] Mr, Smiles??: [12:00PM, 5/16/2016]
????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??81 and 82??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Afham yana kwance an kammala masa aiki, edonsa a bude yana kallon kafarsa, kamar zaiyi kuka,
Hilal yashigo dakin, ya isa gurinsa ya shaki wuyansa,
A daidai lokacin su umma da hajna da abban ameelah suka karaso cikin dakin, .
Afham sai kaki yake, hilal kuwa ko a jikinsa, matse wuyan yayi sosai, umma tana kuka takarasa gurinsa tana kokarin firgar hannunsa daga yuwan afham amma tagagara fitarwa,
Abban ameelah yayi saurin karasa gurin ya firge hannun hilal da sauri yasaki wuyan afham, edon afham sun fito sosai, abban ameelah yadaka hilal tsawa "meke damun kane hilal, yazakazo kasami marar lafiya kashakar masa wuya"
Hilal yana kuka yadafe kai wani irin bakin ciki yakeji da baa barshi yayi abinda yasoba,
Cikin kuka yadago kansa yace "abba shine fa "
Cike da mamaki abba yace " shine wah?"
"Shine afham wadda yake soyayyah da ameelah" hilal yafada yana kuka
Afham yana kwance yana matsar wuyansa dake masa ciwo yaji ankira ameelah, da karfi yasaki wuyan yana cewa "eh nine dan Allah ina ameelah nah, wlh danta kawai nazo garin nan, dan Allah kutaimakamun kununamin inda take" yakarasa maganar yana hawayen, zafin son Ameelah yakeji har cikin zuciyarsa,
Gaban abban Ameelah yafadi, sai yanzu ya gazgata maganar hajna " tabbas ameelah tana soyayya da wasu mazan a chart, wannan wace irin masiface take kokarin kunnu kai acikin wannan zamanin namu" duk a zuci abba yake wannan zance,
Hilal yana gefe sai kuka yake, tambayar zuciyarsa yake wane irin hukunci yakama yayanke akan ameelah,
Umma na hawaye takarasa gurin hilal tarikashi, duk zukatansu sundau zafi,
Afham yacika da mamaki, ganin kowa yana hawaye, duk ya firgita, muryarsa na rawa yace " dan Allah ina Ameelah, kodai ta mutu ne,
Hajna tayi karfin hali tana kuka tace " da ace mutuwa tayi da zai fi mata sauke fiye da wannan rayuwar datake ciki"
.
A daidai lokacin hawaye suka gangaro a kan fuskar afham yace "meya faru da ita..."
Cike da hargowa hajna taci gaba da masa magana " ameelah matar aurece, ameelah akwai hijabin aure akanta, ameelah taci AMANAR AURE, kayi gaggawar zuwa kayi istigifari tun kafin Allah ya sauko da masifarsa akanku"
Tunda hajna tafara magana afham yagaga tsayar da kukansa, kuka yajeyi sosai..
Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[12:09PM, 5/16/2016]
????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??82 and 83??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Afham yana kuka yace "yanzu ameelah matar aurece amma tabarni na fara sonta"
Umma tana kuka tayi saurin katsesa dacewa " tabbas matar aurece, kaga wannan shine mijinta, ta nuna hilal"
Afham yakara fashewa da kuka, nadama ta bayyana a fuskarsa karara yana cewa " kaicona, dana kasa fahimtar iyayena, mesukamun amma nakasa bin umarninsu", jikinsa yafara ja yayi yana yunkurin tashi,
A daidai lokacin likitansa yashigo dakin, yayi sauri zuwa gurin afham ya zaunar dashi yana cewa " ina kuma zakaje, ai kafar taka bata isah takawaba"
Afham ya janye hannunsa daga rikon likitan yace " kabarni naje gurinsa yakarasa kasheni, wlh banga amfanin rayuwata ba" yana nuna hilal da dan yatsa yana kuka,
likitan ya kalli hilal cike da mamaki yana cewa "to ai wannan shine ya kadeka, kuma shiya kawoka asibitin nan a lokacin daya kawoka bakamasan inda kakeba, kakoga da ace yaso kasheka da tuni ya kasheka"
Wani irin kuka mai kara ya kubucewa afham, tabbas yasan wannan ba komai bane face iftila i, ko ince kaddara, yayi nadama sosai akan abinda ya aikatawa iyayensa,
Abban ameelah yagagara yin kuka edonsa suncika da kwallah, da sauri yafita yakoma dakin da ameelah take,
Afham yayi nadama sosai, yaso abarshi yaje gida amma likitan sa yahanashi, tare dacemasa sai yayi kwana ukku kafin yatafi,
Umma taja hilal sukabar dakin da afham yake suka dawo dakin da ameelah take,
ran umma yabace sosai dashigowar su dakin da ameelah take tafara masifa " wlh ameelah kin wahalar da hilal, kin hanashi samun natsuwa a gidan sa, takara daga murya tana cewa "Daman Allah baya hukunta Azzalumi da laifi mai sauki sai wadda yasan baxai iya dauka bah, ta juya gefen hilal, a lokacin yadaina kuka amma zuciyarsa cike da kuna, umma tace " karka kuskura kakara barin ameelah takoma Gidan ka tun kafin ta farfado ka saketah"
Hilal yadago kansa da sauri yace " a a ummana ai baa yanke hukunci cikin bacin rai kibarta tafarka, inason nasan meyasa taci amanata"
umma tayi saurin cewa " wani irin kanaso kasani ai kasani kawai bata sonka ne"
Hilal yamike tsaye yanaji ajikinsa bazai iya sakin ameelah ba, har yanzu yana sonta, "ummana kiyi hkr tafarfado duk wani hukunci daya dace a yanke sai a aiwatar"
Bbhilal yayan tane taya zata rika bari ana cutar sa, cen kuma wata zuciyar tace itamafa halira sai an tambayeta akan taki fadan gaskiya,
Duk jikin hajna yayi sanyi a lokaci data tuna da wannan zancen lahirar,
Umma ce ta katse mata tunani dacewa "budemun kofar nan" a lokacin da suka kawo bakin kofar shiga dakin da ameelah take ciki,
Hajna tasa hannu ta bude kofar dakin,
Umma na rike da hilal suka karasa cikin dakin,
Yana shiga dakin momyn ameelah datake zaune a gefe tana kuka ta mike tsaye cike da hargowa tace "meya faru da 'ya ta, wa yake wunkurin kashemun ita, hilal kafadamun" takarasa magnar tana kuka,
Hilal yasaukar da murya yace "wlh nima momy bansaniba,"
Momy ta kallesa da mamaki tace "wannan kalmar taka ta bansani ta isheni hakan, a karo na farko, lokacin data fadi cikin dare, haka muka tambayeka meya faru da ita, amma saika furta mana wannan mummunar kalmar taka ta bansaniba, yanzuma haka zaka ce mana", kuka yahana momy karasa maganar,
abban ameelah yana gefe duk ya dau zafi jiyakeyi kamar yakai wa momy duka,
Momy tana shanshekar kuka tadago kai ta kalli hilal tace " wlh zuciyata tafara zarginka akan kaine kake yunkurin kashemun 'ya, meta maka mekake nema gareta" takarsa magan da kuka,
Abba yayi sauri karasawa wurinta yace "wannan wace irin magana ce, da wanne zaiji ciwon matarsa ko masifarki"
Cike da hargowa momy tace "nafada kuma nakara fada ina zarginsa, ta nunawa abba dan yatsa kafin taci gaba dacewa " daman nalura dacewa kaima bakason yarinyar nan, tin kafin tayi aure, meyasa" kuka yakara kubuce mata tasa hannun da toshe bakinta,
Abba yaja nunfashi yace "lallai yau kin tabbatar da cewa ke butuluce, kuma wlh yau kin tabbatar da cewa haukarki maras girma mamawace "
Hilal yafita daga jikin ummansa da tangadi yakaraso gurin momy ya sunkuyar da kansa yace " momy wlh banada abinda nake nema a gurin ameelah, kuma ni meye ribata idan nakashe ameelah"
Hajna tana gefe tana kuka ganin yadda hilal ke kuka tayi saurin karbe maganar dacewa " yaya hilal bakaine kake yunkurin kashe ameelah ba
Ameelah ce take yunkurin kasheka"......
Waiii !!! ?? kuyi hkr hannuna zafi,
Muje zuwa??
Na:-?Rabi 'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[10:43PM, 5/13/2016] Mr, Smiles??: ????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??79 and 80??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Ameelah ce take yunkurin kasheka,
Duban kowa a dakin yadawo kan hajna,
Momy tayi saurin dago kanta tace " karki shigo cikin maganar mu keme kika sani"
Hajna tashare hawayen tayi taku takaraso kusa da momy tace " ai kuwa ninasan komai, domin kuwa ni yarki take gayawa komai kuma a yanzu zantona mata asiri, nagaji da ganin yadda take cutar dan uwana, zumuncin dake tsakanina da hilal yafi wadda yake, tsakanina da ameelah..,
Hilal yada mata hannu yace "kar inji kinfadi komai anan "
jinkalaman hilal yasa hajna tasaka kuka tana cewa " yaya hilal saidai kayi hkr amma wlh saina fada domin nagaji da daganin yadda ameelah takecin AMANAR AUREN ka, ameelah tana chart da samari a wayarta, tun kafin tayi aure, kuma datayi aure saita kasa dainawa, hatta ranar da aka kai ameelah dakinta har A ranar saida ameelah tayi chart har kusan karfe biyun dare, ta charting Suka hadu da wannan mutumen, wadda tayi save din Number shi da hmm, soyayya sukeyi, kuma ta nunan masa cewa ita ba matar aure bace, shikuwa saurayin yayi matukar kamuwa da sonta,
Wata rana naje gidan ameelah a ranar tasanar dani cewa
Mutum da take tare dashi a chart yanada hadari sosai.
Hajna Tajuya gefen da hilal yake wadda tun alokacin data fara magana ya gazgata ta,
Suka hadu edo ita da hilal taci gaba da cewa "ya hilal idan bazaka mantaba kwana ukku da suka wuce naje gidanka, to aranar ne ameelah tasanar dani komai akan saurayin, domin kuwa shi saurayin yasanar da ita cewa shifa baa yaudararsa kuma duk maccen data yaudaresa to hukuncin kisane akanta,
Aranar nabawa ameelah shawar wari dadama akan tadaina chart da maza, amma taki ji daga karshema cemun tayi, tayi wani sabon saurayi hadande wai ko sunansa AFHAM kuma dan abuja ne..
Hilal ya zare ido?? yana kallon hajna, bakinsa na rawa yace Afham"
Momyn ameelah kuka take sosai tace "wallahi karya take, ameelah bazata iya yin wannan abunba, kazafine take mata"
Zuciyar hilal tadau zafi da karfi yadakawa momy tsawa "ya isah haka,"
Saida momy ta zabura, ganin yanayin edanunsa sunyi ja yasa takame bakinta, jikinta yadau rawa ta tazana sosai, har mamaki tarika yi a zuci "ayya kuwa wannan hilal ne, ba aljannu suka shiga jikin saba
Hawaye tab a edon hilal umma ma haka, hajna tana tsaye, tana kallon hilal habar bakinsan har wani rawa take,
Da karfi hilal yaja jikinsa, yafita waje, umma na kiran sunan sa amma yaji tsayawa,
Dataga baidawo ba, tabi bayansa ita da hajna da abban ameelah,
Dakin da Afham yake ciki ya nufa harya karasa bakin kofa, wasu likitoce da suke tsaye a bakin kofar suka hanashi shiga,
Tsawa ya daka musu saida dayan yafadi, bashiri suka bashi wuri kofar yabude ya shiga dakin...
Na:- ?Rabi'atu sk mash Da Mr, Smiles??
[12:23PM, 5/17/2016] Mr, Smiles??: [12:00PM, 5/16/2016]
????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??81 and 82??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Afham yana kwance an kammala masa aiki, edonsa a bude yana kallon kafarsa, kamar zaiyi kuka,
Hilal yashigo dakin, ya isa gurinsa ya shaki wuyansa,
A daidai lokacin su umma da hajna da abban ameelah suka karaso cikin dakin, .
Afham sai kaki yake, hilal kuwa ko a jikinsa, matse wuyan yayi sosai, umma tana kuka takarasa gurinsa tana kokarin firgar hannunsa daga yuwan afham amma tagagara fitarwa,
Abban ameelah yayi saurin karasa gurin ya firge hannun hilal da sauri yasaki wuyan afham, edon afham sun fito sosai, abban ameelah yadaka hilal tsawa "meke damun kane hilal, yazakazo kasami marar lafiya kashakar masa wuya"
Hilal yana kuka yadafe kai wani irin bakin ciki yakeji da baa barshi yayi abinda yasoba,
Cikin kuka yadago kansa yace "abba shine fa "
Cike da mamaki abba yace " shine wah?"
"Shine afham wadda yake soyayyah da ameelah" hilal yafada yana kuka
Afham yana kwance yana matsar wuyansa dake masa ciwo yaji ankira ameelah, da karfi yasaki wuyan yana cewa "eh nine dan Allah ina ameelah nah, wlh danta kawai nazo garin nan, dan Allah kutaimakamun kununamin inda take" yakarasa maganar yana hawayen, zafin son Ameelah yakeji har cikin zuciyarsa,
Gaban abban Ameelah yafadi, sai yanzu ya gazgata maganar hajna " tabbas ameelah tana soyayya da wasu mazan a chart, wannan wace irin masiface take kokarin kunnu kai acikin wannan zamanin namu" duk a zuci abba yake wannan zance,
Hilal yana gefe sai kuka yake, tambayar zuciyarsa yake wane irin hukunci yakama yayanke akan ameelah,
Umma na hawaye takarasa gurin hilal tarikashi, duk zukatansu sundau zafi,
Afham yacika da mamaki, ganin kowa yana hawaye, duk ya firgita, muryarsa na rawa yace " dan Allah ina Ameelah, kodai ta mutu ne,
Hajna tayi karfin hali tana kuka tace " da ace mutuwa tayi da zai fi mata sauke fiye da wannan rayuwar datake ciki"
.
A daidai lokacin hawaye suka gangaro a kan fuskar afham yace "meya faru da ita..."
Cike da hargowa hajna taci gaba da masa magana " ameelah matar aurece, ameelah akwai hijabin aure akanta, ameelah taci AMANAR AURE, kayi gaggawar zuwa kayi istigifari tun kafin Allah ya sauko da masifarsa akanku"
Tunda hajna tafara magana afham yagaga tsayar da kukansa, kuka yajeyi sosai..
Na:-?Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles??
[12:09PM, 5/16/2016]
????Amanar aure????
???????? www.gidannovels.blogspot.com
??82 and 83??
Via OHW???? www.gidannovels.blogspot.com
Afham yana kuka yace "yanzu ameelah matar aurece amma tabarni na fara sonta"
Umma tana kuka tayi saurin katsesa dacewa " tabbas matar aurece, kaga wannan shine mijinta, ta nuna hilal"
Afham yakara fashewa da kuka, nadama ta bayyana a fuskarsa karara yana cewa " kaicona, dana kasa fahimtar iyayena, mesukamun amma nakasa bin umarninsu", jikinsa yafara ja yayi yana yunkurin tashi,
A daidai lokacin likitansa yashigo dakin, yayi sauri zuwa gurin afham ya zaunar dashi yana cewa " ina kuma zakaje, ai kafar taka bata isah takawaba"
Afham ya janye hannunsa daga rikon likitan yace " kabarni naje gurinsa yakarasa kasheni, wlh banga amfanin rayuwata ba" yana nuna hilal da dan yatsa yana kuka,
likitan ya kalli hilal cike da mamaki yana cewa "to ai wannan shine ya kadeka, kuma shiya kawoka asibitin nan a lokacin daya kawoka bakamasan inda kakeba, kakoga da ace yaso kasheka da tuni ya kasheka"
Wani irin kuka mai kara ya kubucewa afham, tabbas yasan wannan ba komai bane face iftila i, ko ince kaddara, yayi nadama sosai akan abinda ya aikatawa iyayensa,
Abban ameelah yagagara yin kuka edonsa suncika da kwallah, da sauri yafita yakoma dakin da ameelah take,
Afham yayi nadama sosai, yaso abarshi yaje gida amma likitan sa yahanashi, tare dacemasa sai yayi kwana ukku kafin yatafi,
Umma taja hilal sukabar dakin da afham yake suka dawo dakin da ameelah take,
ran umma yabace sosai dashigowar su dakin da ameelah take tafara masifa " wlh ameelah kin wahalar da hilal, kin hanashi samun natsuwa a gidan sa, takara daga murya tana cewa "Daman Allah baya hukunta Azzalumi da laifi mai sauki sai wadda yasan baxai iya dauka bah, ta juya gefen hilal, a lokacin yadaina kuka amma zuciyarsa cike da kuna, umma tace " karka kuskura kakara barin ameelah takoma Gidan ka tun kafin ta farfado ka saketah"
Hilal yadago kansa da sauri yace " a a ummana ai baa yanke hukunci cikin bacin rai kibarta tafarka, inason nasan meyasa taci amanata"
umma tayi saurin cewa " wani irin kanaso kasani ai kasani kawai bata sonka ne"
Hilal yamike tsaye yanaji ajikinsa bazai iya sakin ameelah ba, har yanzu yana sonta, "ummana kiyi hkr tafarfado duk wani hukunci daya dace a yanke sai a aiwatar"