PART 1
Abdul Jalal Part 1 Complete Hausa Novel · about 12 min read
_Bismillahir Rahmanir Rahim, da sunan Allah me Rahma me jin kai, Allah ka yi salati a bisa shugaban mu Annabi Muhammad (salallahu alaihi wassalam)
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa,
ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi
Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta
wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar
07063065680
Is a free book
I want comments not stickers
Comments dinku
shine kwarin gwiwata
_My first novel_
Aimin afuwa
Today's page isNot Edited
"To wai Yaya mairo me kikeso inyine
yaje ya taho da ita yace anan zatayi Hutu to korarta kikeso inyi ko kuma yazanyi
Kinsan halin Abban su Jawwad yanason Dan uwansa akan yarinyar nan beki yamin wulakanci ba"
Maama tayi maganar cike da damuwa
"Seki hade mata fuska yadda nan gaba in ance tazo miki Gida bazata zo ba akan me azo akoyawa yaranki dabi'un arna kinsan ba kunyace dasu ba har kibarta da danki su kwana daki daya da yarinyarki"
Jikin Jalila a sanyaye ta saki handle din kofar ta koma da baya idanunta na zubda hawaye bazata iya cigaba da jin wannan miyagun maganganun da cin fuskar ba
Wai itace dangin arna ababen kyama to shikenan su arna ba mutane bane
Kaman wadda kwai ya fashewa a ciki haka taja kafarta ta nufi dakinsu ta shiga ta tarar Nana da wata budurwa wadda batafi sa'arsu ba (wadda sukazo da yaya mairo)
sallama tayi a hankali
Nana na ganinta ta mike ta rungumeta
"Oyo yo Jalilana sannu ya jikin"
Murmushin dole Jalila tayiwa Nana Wanda iyakarsa bakinta "
da sauki Nana nasaku wahala sannuku Nagode"
" shhhh meye kuma wahala anan bana son irin wannan zancen gaskiya babu haka a tsakaninmu"
"To na dena Ashe bakuwa kikayi"?
" baki ganeta ba Sa'ada cefa Yar gidan Anty mero"
"Eyya banganeta bane sannunki"
Jalila tafada
Sa'ada ta Dan dubeta a yatsine "yawwa sannu"
"Nana bari in Dan watsa ruwa"
"To a fito lafiya kiyi a hankali inda wani abu daba zaki iya ba kimin magana " Nana tafada cike da kulawa
"Karki damu zan iya komai da kaina"
Towel ta dauka ta shiga toilet dayake toilet din a cikin daki yake
Tana shiga bandakin Sa'ada ta gyara zama cike da gulma
"Ke Nana yanzu Dan Allah wannan danginsu arna ne?kuma kike zaune tare da ita ko kyamarta ba kyayi?"
A fusace Nana ta kalleta
"Mene haka Sa ada ina ruwanki?
Waima tukuna ubanwa yagaya miki haka karki karamin irin wannan maganar bana so" Nana tai maganar a fusace
"Daga fadan gaskiya se ki kama min jaraba, ai dai kinsan mamanmu bazatayi karya ba ke Yar uwata ce bazanso kishiga wani hali ba ni warin arna ma naji tanayi"
"Ke Yar uwata ce Jalila ma Yar uwata ce ta shi kibarmin daki"
Jalila kam taji komai duk zancen da sukayi taji a bayan kofa ta jingina jikinta tana zubar da hawaye me kona zuciya
Jiki a sanyaye tayi wanka tafito wankan dabata da tabbacin tafita
Tana fitowa Nana ta kalli Jalila cike da damuwa zatayi magana saboda tasan taji abinda Sa'ada tafada
Amma Jalila cikin karfin hali da dakewar zuciya tace
"Nanancy yau me za a girkamana ne ne yau?"
"Kinga Jalila Dan Allah.........
Jalila katseta tayi ta hanyar cewa
" yau muyi dambu kinsan mutumina ne amma Allah yasa kin iya Dan kinsan nafiki iya girki"
Duk yadda Nana taso suyi zancen maganganun da Sa'ada tayi domin tabata hakuri Jalila taki se ta basar da zancen
Jawwad kam yakada ya raya Jalal ya bishi suje masallaci yaki yace shi inyaje Gida yayi sallarsa
Haka Jawwad ya tafi massalaccin shikadai
Bayan yadawone yace bari yaje cikin gida yakuma duba Jalila Dan haka ya nufo cikin gidan
Nana ta kalli Jalila tace
"Maama kuwa tasan kindawo"?
"A'a naga tayi bakuwa shiyasa banjeba kar in takuramata" Jalila tabata amsa
" bafa wata bakuwa bace Yaya mairo ce yakamata tasan kin dawo ai "
"Hakane bari inje"
Yana shigowa palourn ya ga Yaya mairo da Sa'ada gefe ga Maama a zaune
"Yau manyan baki mukai kenan Anty mairo ina wuni"
"Eh kace haka mana yausha rabonka da gidana baka da zumunci Jawwad Sam wannan halin naka a dangin ubanka ka samo shi Dan mu bahaka muke ba"
Tafada cike da isa
Shikam har ga Allah Jawwad baya zuwa gidan yaya mairo dukda kasancewarta yayar mahaifiyarsa irin matan nanne masifaffu Wanda basa raina abin magana ga ta da mugun Sa ido kuma intana guri kawai so take abinda ta yanke shiza a yi ga shiga abinda ba ruwanta
Shiyasa Jawwad baya kaunar zuwa inda take yanzuma komeye na sako dangin babansa oho?
"To yanzu Dai Allah yabaki hakuri insha Allah hakan bazata sake faruwa ba insha Allah zaki dinga ganina har kigaji da zuwana"
"Kaji dashi dai"
"Maama ya jikin Jalilan kuwa?"
Ya fada cike da kulawa yana basar da zancen Yaya mairo
Maama ta Dan yatsina fuska
"Wace Jalilan kuma bayan wadda na baroku tare a asibiti "
"Maama to ai tun dazu muka dawo baki ganta bane?"
Har Jalila zata fita daga dakin "
Nana tace tsaya mutafi tare karki fadi a hanya"
"Hh Nana kenan yadda nake jina yanzu ko dambe zamuyi ai sena zaneki yi zamanki bari inje"
Dariya Nana tayi lallai kinji sauki
"Hmmm kingani ko dan Allah ji yadda yake wani nuna damuwa akanta jikar arna wallahi in baki wasa ba Zainab, yarinyar nan da uwarta se ta shanye miki ya'ya,
arna ba abun yadda bane karki tona sallar datake ganin idon mutane ne watakila a boye a can inda take ita da uwarta suna zuwa coci"
"Wlh nima bakiga wulakancin da Nana tayimin ba saboda wannan yarinyar hadda in fita in barmata daki"
Sa'ada ta tsoma baki, Sa'ada irin halinsu daya da uwata bata da kunya Sam
Daka ganta zakasan idonta a bude take fuskarta tayi Jawur saboda bleaching
Ran Jawwad ne ya baci matuka
"Haba Anty mairo wane irin cin zarafi ne wannan kuma hada mahaifiyarta wannan.......
" dalla rufemin baki sakarai Wanda besan me rayuwa take ciki ba ina magana kana gayamin wai cin zarafine, Yaya mairo ta katseshi a tsawace
Kingani ko Zainab kinga abinda nake fada miki ko kalli Jawwad ina fada yana fada saboda rashin kunya wallahi ki raba yayanki da waccan Yar arnan in ba hakaba wallahi wataran zaki gansu a church suma
"Kaga Jawwad ta shi kafita jeka"
Maama tafada tana nuna masa hanyar fita
Mikewar nan dazeyi yafita yaga Jalila a tsaye idanunta taf da hawaye alamun taji komai
Girgiza kai yayi yafice zuciyarsa a cunkushe ji yake kaman shi akayiwa wannan cin zarafin
Da gudu Jalila ta dawo daki ta shige bandaki ta rufe kofa
Abin yabawa Nana mamaki meyafaru haka
Kofar bandakin tafara bugawa a hankali
"Jalila meyafaru ne?"
Jalila ta daidaita nutsuwarta tace
"Ina zuwa"
"OK nagane inkin fito ga abincinki nan"
Nana tafada
Itakam Jalila gefen bath ta zauna ta dunga zubarda hawaye masu kona zuciya
Why meyasa akemin wannan cin zarafin nida ummina ake kiranmu arna naga dai ba Wanda zece kaf zuri'arsa tun saga farkonsu har karshensu musulmaine,
Ummi meyasa kika auri abina kika haifeni, tun tasowata dangin mahaifina kemin wannan cin zarafin har yanzu basu dena ba yaushe wannan abun ze kare,
Wasu zafafan hawayene suka cigaba da zuba daga idonta
Bata san tsahon lokacin data dauka a bandakin ba tana wannan kukan har tagaji ta fito,
Ta canza kaya ta dai daita nutsuwarta ta fito palourn,
Yaya mairo basu tafi ba
Nana tana parlour tana karanta wani English novel "the wish"
Maama kuma tana kitchen
Kaman kullum har kasa Jalila ta tsuguna
"Anty ina yuni"
"Lafiya "
Shine abinda ta fada a wulakance
Tashige dakin maama zatayi salla
Jalila kuwa seta nuna ko a jikinta
Nana ta kalleta
"Ashe Allah yayi miki fitowa daga bandakin, sekace me haihuwa kika shiga kikayi tsit"
Murmushi Jalila tayi
"To wayasani ko itan nayi"
Sa'ada kallon Jalila
tayi a wulakance
Ta tabe baki
"A gurin arna haihuwar shege a bandaki ai ba sabon abu bane"
Sa'ada tafa da
A fusace Nana ta dago zatayi magana
Jalila ta rigata
"Aikuwa dai ba kunya sukeji ba tunda basa kunyar su raini cikin shege su Haifa su rains
wasu kuwa zubarwa sukeyi
Kinga, gara laifin arna Dana muna musulmi Wanda yasani ya take kodayake wasu ai sunan ana musulin cine ba asan ma'anarsa ba"
Tana gama fadin haka ta shige kitchen gurin maama
"Sannu da Gida maama"
"Yawwa ya jikin "
Maama tafada cike da basarwa
"Naji sauki akwai abinda zan tayaki ne"
"A'a jeki abinki"
A parlour kuwa Nana ce ta dingayiwa Sa'ada dariya tace gobe ma kikuma in baki yasan meze fada besan abinda za a mayar masa ba
Jalila kuwa daga kitchen din nan harabar gidan ta fito ta dauki kujera ta tafi gaban flowers ta zauna,,
Tanata tunani zuciyarta sam ba dadi, ga wani Abu da ya tokaremata a kirji Wanda tasan Bacin Raine, gashi rabonta da abinci tun Wanda taci da safe a asibiti Wanda Nana takawo mata dazu bataci ba ko yunwar bataji, saboda Bacin rai
taga hakan baze fishsheta ba dan haka tafara rera karatun Qur'ani cikin sauti me dadi
A hankali taji zuciyarta tana sanyi yanayin yayi mata dadi ga yammaci ga flowers din na dauke da furanni masu kyau Dan haka taci gaba da karatun cike da jin dadi da kwarin gwiwa
A hankali take jin taku ana tahowa inda take bata waigaba kuma bata dena karatunta ba
"Masha Allah "
Taji muryar Jawwad yafada seda ta kai karshen ayar sannan ta tsaya
Ko ba a gayamata ba tasan tare yake da mayennasa wato Jalal saboda taji kamshin turarensa
Gabanta ya zagayo ya tsugunna
"Dafatan ban katseki ba ya sayyada?"
Jawwad yafada
"A'a
yayana, sannu dazuwa"
" cigaba da karatunki"
"Ai na idar dama Abeena nakewa Allah ya kaimasa ladan kabarinsa,
Babban abinda zamuyi idan iyayenmu na Raye shine muyi musu biyayya kar mu yadda muyi sa'insa dasu ko mudaga musu murya,
Fushinsu masifa ne a rayuwar mu, tunda bamu ISA mu biyasu ba dawainiyar dasukayi damu ba, in sun rasu kuma muyi musu addu'a saboda bamu da tamkarsu"
"Wannan gaskiyane sister lyk no other ina alfahari dake"
Lallai yarinyar nan kullum in muka hadu seta gayamin bakaken magana waini zatayiwa wa'azi
Kijira zakiga yanda zanyi maganinki a karo na gaba
Jalal yayi wannan maganar a zuciyarsa
"Jalila nasan kinji abinda Yaya mairo tafada amma Dan Allah.........
" shhhh ni banji komai ba Yaya kamanta kawai" Jalila tayi maganar tana murmushi
"Kai ni nagaji malam Kasan banason jira ka ta shi muje kabani abinda zakabani in tafi seka dawo ka cigaba da shirmen"
Hakan yayi dai
da fitowar su Yaya mairo Maama tayo musu rakiya
"Zainab Dan Allah dubi danki kalleshi ga yadda ya gurfana a gabanta, kaman zata masa gafara wannan shegiyar yarinyar in baki da mataki akanta ba setasaki kika,
Wannan yaronnaki yadda yake rawar kai akanta seta dilmiya shi"
Jiki a sanyaye Jawwad ya mike ita kam Jalila sunkuyar da kai tayi
"Bahaka bane Anty mairo ina mata sannune"
"Ubanka kake mata ba sannu ba wadda kayi mata a asibitin bata isa ba sakarai kawai ka wani gurfana a gaban ta sekace uwarka"
Shikam Jalal tuni ransa ya gama baci yana kuma jinjina hakurin Jawwad da shine wallahi babu matar daze tsaya tana masa masifa haka
"Dan Allah Jawwad kaje kabani in tafi nagaji Kasan bana son tsayuwa kuma wannan matar tazo tanawa mutane hayaniya da shirme aka zata sawa mutane ciwon kai
JALAL
yayi maganar cike da masifa
"JALAL itama mahaifiya tace fa yayar maama ce"
Sakin baki Yaya mairo tayi tana kallon ikon Allah
Itakam Sa'ada ganin JALAL seda gabanta tayi mummunar faduwa
Maama tayi shiru saboda bata shiga shirgin abotar su tasan halin JALAL sarai
"To ni Ina ruwana kai ka taba ganin me uwa biyu
Dalla ka tsaya ana zaginka haifarka tayi meye na zaginka dan tana yar mamanka
haka akeyi?"
"Wannan Dan iskan fa daga ina"
Yaya mairo tafada tana kallon Jawwad
"Emm da...
" magana nake maka kana kame
nace wannan Dan iskan yaron Mara mutunci daga ina Zainab magana nake kunyi shiru kuna kallona"
Itakam Jalila silalewa tayi tabar gurin
JALAL yazo gaban Yaya mairo yatsaya "
fadi da kyau ni dan iska ne Mara mutunci, amma kinfini kama dasu tunda kema kin haifi dan iskan boye da bakowa yasan shiba
Dafa kafadarsa Jawwad tayi
"Bros Dan girman Allah kayi shiru mana Yayar uwata
ai uwace ai yakamata kaimin kara" yafada jikinsa a sanyaye
"A'a kyaleshi yacigaba da zagina"
Tafada tana zare ido
Jalal ya kalli Jawwad
"a ganinka duk wannan ba kara nayi makaba,
kai kasan in wanine yagayamin haka da wani zancen ake ba wannan ba
Dalla cikani" ya fizge hannunsa yayi waje
Da kyar Maama ta lallaba Yaya mairo ta tafi se zage
takeyi
Yau dai ansha drama a gidansu Jawwad
Jalal kuwa yana zuwa Gida
dakinsa
ya yatafi
"Mtseww munafukar mata waini ne Dan iska itama fa tanada yan iskan nan amma ta zageni, wallahi badan Jawwad ba da yanzu hakoranta se dai asaka ranar Samata na roba"
Haka yaita surutai shikadai wayarsa ce ta fara ringing
Dagawa tayi yasaka a kunnensa
"To ina zuwa"
shine kawai abinda yafada, ransa duk a bace yake yau, haka ya fito ya nufi cikin gidan
Ilham ce tai sallama ta kaiwa Jalila wayarta da ta Yar a gidansu lokacin data fadi
Sannan taga yamata cewar baban Jalal yana kiranta
"To Allah yasa ba laifi nayi masa ba"
"In munje kya gani"
Ilham tabata amsa
"Nana zo muje ki rakani"
"A'a aiki zatamin sekace za akamaki kije ki dawo"
Maama tayi maganar a takaice
Daddynsa ya tarar da mummy a zaune ba sallama balle gaisuwa fuskar nan ba fara'a
"Daddy gani"
"Yawwa Dan albarka dama magana nakeso muyi, mummynka tace ka dena zuwa makaranta, kuma wai Dubai zaka tafi? Ya akayi ne?"
Wani mugun kallo yai wa mummyn
"Eh hakane Dubai nakeso in tafi"
"Karatun fa mummy tafada a fusace
" bazanba" yabata amsa
"Kaji ko? hakafa nake fama dashi bayajin maganata baya ganin girmana,
Wallahi Jalal kar ka bari ka mutu baka dena abinda kake kana sabamin ba"
Su Jalila tun dazu suka shigo suka tarar
ana wannan fafatawar
Mikewa yayi ya nufi hanyar fita yana masifa idonsa Jawur
"Ni akayiwa laifi ni yakamata anemi yafiya kece silar komai amma kin rufe idonki laifina kawai kikegani ni akayiw laifi kuma kece kika jamin duk wata kalar rayuwa Dana keyi"
JALAL Yayi maganar cikin karaji
"Bazaka taba canzawa ba, ba adagawa iyaye murya, ba a sa'insa dasu
Amma kai hakan ba komai ne a gurinka ba, ta Yaya zakaga haske a rayuwarka
Se mutane sunce Baka da tarbiyya kaji haushi, anya kanaso kagama da duniya lafiya?"
( Jalila kenan damusar kwali ga tsoro ga ban tsoro)
Aikuwa gadan
JALAL ya nufi inda take idonsa babu alamar tausayi..
Share please
More comments more typing...........
[8/31, 8:26 AM] Safiyya:
_ABDUL
JALAL_
(2020)
_WRITTEN BY AISHA HUMAIRA_
(Daddy's girl)
PAGE-
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa,
ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi
Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta
wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar
07063065680
Is a free book
I want comments not stickers
Comments dinku
shine kwarin gwiwata
_My first novel_
Aimin afuwa
Today's page isNot Edited
"To wai Yaya mairo me kikeso inyine
yaje ya taho da ita yace anan zatayi Hutu to korarta kikeso inyi ko kuma yazanyi
Kinsan halin Abban su Jawwad yanason Dan uwansa akan yarinyar nan beki yamin wulakanci ba"
Maama tayi maganar cike da damuwa
"Seki hade mata fuska yadda nan gaba in ance tazo miki Gida bazata zo ba akan me azo akoyawa yaranki dabi'un arna kinsan ba kunyace dasu ba har kibarta da danki su kwana daki daya da yarinyarki"
Jikin Jalila a sanyaye ta saki handle din kofar ta koma da baya idanunta na zubda hawaye bazata iya cigaba da jin wannan miyagun maganganun da cin fuskar ba
Wai itace dangin arna ababen kyama to shikenan su arna ba mutane bane
Kaman wadda kwai ya fashewa a ciki haka taja kafarta ta nufi dakinsu ta shiga ta tarar Nana da wata budurwa wadda batafi sa'arsu ba (wadda sukazo da yaya mairo)
sallama tayi a hankali
Nana na ganinta ta mike ta rungumeta
"Oyo yo Jalilana sannu ya jikin"
Murmushin dole Jalila tayiwa Nana Wanda iyakarsa bakinta "
da sauki Nana nasaku wahala sannuku Nagode"
" shhhh meye kuma wahala anan bana son irin wannan zancen gaskiya babu haka a tsakaninmu"
"To na dena Ashe bakuwa kikayi"?
" baki ganeta ba Sa'ada cefa Yar gidan Anty mero"
"Eyya banganeta bane sannunki"
Jalila tafada
Sa'ada ta Dan dubeta a yatsine "yawwa sannu"
"Nana bari in Dan watsa ruwa"
"To a fito lafiya kiyi a hankali inda wani abu daba zaki iya ba kimin magana " Nana tafada cike da kulawa
"Karki damu zan iya komai da kaina"
Towel ta dauka ta shiga toilet dayake toilet din a cikin daki yake
Tana shiga bandakin Sa'ada ta gyara zama cike da gulma
"Ke Nana yanzu Dan Allah wannan danginsu arna ne?kuma kike zaune tare da ita ko kyamarta ba kyayi?"
A fusace Nana ta kalleta
"Mene haka Sa ada ina ruwanki?
Waima tukuna ubanwa yagaya miki haka karki karamin irin wannan maganar bana so" Nana tai maganar a fusace
"Daga fadan gaskiya se ki kama min jaraba, ai dai kinsan mamanmu bazatayi karya ba ke Yar uwata ce bazanso kishiga wani hali ba ni warin arna ma naji tanayi"
"Ke Yar uwata ce Jalila ma Yar uwata ce ta shi kibarmin daki"
Jalila kam taji komai duk zancen da sukayi taji a bayan kofa ta jingina jikinta tana zubar da hawaye me kona zuciya
Jiki a sanyaye tayi wanka tafito wankan dabata da tabbacin tafita
Tana fitowa Nana ta kalli Jalila cike da damuwa zatayi magana saboda tasan taji abinda Sa'ada tafada
Amma Jalila cikin karfin hali da dakewar zuciya tace
"Nanancy yau me za a girkamana ne ne yau?"
"Kinga Jalila Dan Allah.........
Jalila katseta tayi ta hanyar cewa
" yau muyi dambu kinsan mutumina ne amma Allah yasa kin iya Dan kinsan nafiki iya girki"
Duk yadda Nana taso suyi zancen maganganun da Sa'ada tayi domin tabata hakuri Jalila taki se ta basar da zancen
Jawwad kam yakada ya raya Jalal ya bishi suje masallaci yaki yace shi inyaje Gida yayi sallarsa
Haka Jawwad ya tafi massalaccin shikadai
Bayan yadawone yace bari yaje cikin gida yakuma duba Jalila Dan haka ya nufo cikin gidan
Nana ta kalli Jalila tace
"Maama kuwa tasan kindawo"?
"A'a naga tayi bakuwa shiyasa banjeba kar in takuramata" Jalila tabata amsa
" bafa wata bakuwa bace Yaya mairo ce yakamata tasan kin dawo ai "
"Hakane bari inje"
Yana shigowa palourn ya ga Yaya mairo da Sa'ada gefe ga Maama a zaune
"Yau manyan baki mukai kenan Anty mairo ina wuni"
"Eh kace haka mana yausha rabonka da gidana baka da zumunci Jawwad Sam wannan halin naka a dangin ubanka ka samo shi Dan mu bahaka muke ba"
Tafada cike da isa
Shikam har ga Allah Jawwad baya zuwa gidan yaya mairo dukda kasancewarta yayar mahaifiyarsa irin matan nanne masifaffu Wanda basa raina abin magana ga ta da mugun Sa ido kuma intana guri kawai so take abinda ta yanke shiza a yi ga shiga abinda ba ruwanta
Shiyasa Jawwad baya kaunar zuwa inda take yanzuma komeye na sako dangin babansa oho?
"To yanzu Dai Allah yabaki hakuri insha Allah hakan bazata sake faruwa ba insha Allah zaki dinga ganina har kigaji da zuwana"
"Kaji dashi dai"
"Maama ya jikin Jalilan kuwa?"
Ya fada cike da kulawa yana basar da zancen Yaya mairo
Maama ta Dan yatsina fuska
"Wace Jalilan kuma bayan wadda na baroku tare a asibiti "
"Maama to ai tun dazu muka dawo baki ganta bane?"
Har Jalila zata fita daga dakin "
Nana tace tsaya mutafi tare karki fadi a hanya"
"Hh Nana kenan yadda nake jina yanzu ko dambe zamuyi ai sena zaneki yi zamanki bari inje"
Dariya Nana tayi lallai kinji sauki
"Hmmm kingani ko dan Allah ji yadda yake wani nuna damuwa akanta jikar arna wallahi in baki wasa ba Zainab, yarinyar nan da uwarta se ta shanye miki ya'ya,
arna ba abun yadda bane karki tona sallar datake ganin idon mutane ne watakila a boye a can inda take ita da uwarta suna zuwa coci"
"Wlh nima bakiga wulakancin da Nana tayimin ba saboda wannan yarinyar hadda in fita in barmata daki"
Sa'ada ta tsoma baki, Sa'ada irin halinsu daya da uwata bata da kunya Sam
Daka ganta zakasan idonta a bude take fuskarta tayi Jawur saboda bleaching
Ran Jawwad ne ya baci matuka
"Haba Anty mairo wane irin cin zarafi ne wannan kuma hada mahaifiyarta wannan.......
" dalla rufemin baki sakarai Wanda besan me rayuwa take ciki ba ina magana kana gayamin wai cin zarafine, Yaya mairo ta katseshi a tsawace
Kingani ko Zainab kinga abinda nake fada miki ko kalli Jawwad ina fada yana fada saboda rashin kunya wallahi ki raba yayanki da waccan Yar arnan in ba hakaba wallahi wataran zaki gansu a church suma
"Kaga Jawwad ta shi kafita jeka"
Maama tafada tana nuna masa hanyar fita
Mikewar nan dazeyi yafita yaga Jalila a tsaye idanunta taf da hawaye alamun taji komai
Girgiza kai yayi yafice zuciyarsa a cunkushe ji yake kaman shi akayiwa wannan cin zarafin
Da gudu Jalila ta dawo daki ta shige bandaki ta rufe kofa
Abin yabawa Nana mamaki meyafaru haka
Kofar bandakin tafara bugawa a hankali
"Jalila meyafaru ne?"
Jalila ta daidaita nutsuwarta tace
"Ina zuwa"
"OK nagane inkin fito ga abincinki nan"
Nana tafada
Itakam Jalila gefen bath ta zauna ta dunga zubarda hawaye masu kona zuciya
Why meyasa akemin wannan cin zarafin nida ummina ake kiranmu arna naga dai ba Wanda zece kaf zuri'arsa tun saga farkonsu har karshensu musulmaine,
Ummi meyasa kika auri abina kika haifeni, tun tasowata dangin mahaifina kemin wannan cin zarafin har yanzu basu dena ba yaushe wannan abun ze kare,
Wasu zafafan hawayene suka cigaba da zuba daga idonta
Bata san tsahon lokacin data dauka a bandakin ba tana wannan kukan har tagaji ta fito,
Ta canza kaya ta dai daita nutsuwarta ta fito palourn,
Yaya mairo basu tafi ba
Nana tana parlour tana karanta wani English novel "the wish"
Maama kuma tana kitchen
Kaman kullum har kasa Jalila ta tsuguna
"Anty ina yuni"
"Lafiya "
Shine abinda ta fada a wulakance
Tashige dakin maama zatayi salla
Jalila kuwa seta nuna ko a jikinta
Nana ta kalleta
"Ashe Allah yayi miki fitowa daga bandakin, sekace me haihuwa kika shiga kikayi tsit"
Murmushi Jalila tayi
"To wayasani ko itan nayi"
Sa'ada kallon Jalila
tayi a wulakance
Ta tabe baki
"A gurin arna haihuwar shege a bandaki ai ba sabon abu bane"
Sa'ada tafa da
A fusace Nana ta dago zatayi magana
Jalila ta rigata
"Aikuwa dai ba kunya sukeji ba tunda basa kunyar su raini cikin shege su Haifa su rains
wasu kuwa zubarwa sukeyi
Kinga, gara laifin arna Dana muna musulmi Wanda yasani ya take kodayake wasu ai sunan ana musulin cine ba asan ma'anarsa ba"
Tana gama fadin haka ta shige kitchen gurin maama
"Sannu da Gida maama"
"Yawwa ya jikin "
Maama tafada cike da basarwa
"Naji sauki akwai abinda zan tayaki ne"
"A'a jeki abinki"
A parlour kuwa Nana ce ta dingayiwa Sa'ada dariya tace gobe ma kikuma in baki yasan meze fada besan abinda za a mayar masa ba
Jalila kuwa daga kitchen din nan harabar gidan ta fito ta dauki kujera ta tafi gaban flowers ta zauna,,
Tanata tunani zuciyarta sam ba dadi, ga wani Abu da ya tokaremata a kirji Wanda tasan Bacin Raine, gashi rabonta da abinci tun Wanda taci da safe a asibiti Wanda Nana takawo mata dazu bataci ba ko yunwar bataji, saboda Bacin rai
taga hakan baze fishsheta ba dan haka tafara rera karatun Qur'ani cikin sauti me dadi
A hankali taji zuciyarta tana sanyi yanayin yayi mata dadi ga yammaci ga flowers din na dauke da furanni masu kyau Dan haka taci gaba da karatun cike da jin dadi da kwarin gwiwa
A hankali take jin taku ana tahowa inda take bata waigaba kuma bata dena karatunta ba
"Masha Allah "
Taji muryar Jawwad yafada seda ta kai karshen ayar sannan ta tsaya
Ko ba a gayamata ba tasan tare yake da mayennasa wato Jalal saboda taji kamshin turarensa
Gabanta ya zagayo ya tsugunna
"Dafatan ban katseki ba ya sayyada?"
Jawwad yafada
"A'a
yayana, sannu dazuwa"
" cigaba da karatunki"
"Ai na idar dama Abeena nakewa Allah ya kaimasa ladan kabarinsa,
Babban abinda zamuyi idan iyayenmu na Raye shine muyi musu biyayya kar mu yadda muyi sa'insa dasu ko mudaga musu murya,
Fushinsu masifa ne a rayuwar mu, tunda bamu ISA mu biyasu ba dawainiyar dasukayi damu ba, in sun rasu kuma muyi musu addu'a saboda bamu da tamkarsu"
"Wannan gaskiyane sister lyk no other ina alfahari dake"
Lallai yarinyar nan kullum in muka hadu seta gayamin bakaken magana waini zatayiwa wa'azi
Kijira zakiga yanda zanyi maganinki a karo na gaba
Jalal yayi wannan maganar a zuciyarsa
"Jalila nasan kinji abinda Yaya mairo tafada amma Dan Allah.........
" shhhh ni banji komai ba Yaya kamanta kawai" Jalila tayi maganar tana murmushi
"Kai ni nagaji malam Kasan banason jira ka ta shi muje kabani abinda zakabani in tafi seka dawo ka cigaba da shirmen"
Hakan yayi dai
da fitowar su Yaya mairo Maama tayo musu rakiya
"Zainab Dan Allah dubi danki kalleshi ga yadda ya gurfana a gabanta, kaman zata masa gafara wannan shegiyar yarinyar in baki da mataki akanta ba setasaki kika,
Wannan yaronnaki yadda yake rawar kai akanta seta dilmiya shi"
Jiki a sanyaye Jawwad ya mike ita kam Jalila sunkuyar da kai tayi
"Bahaka bane Anty mairo ina mata sannune"
"Ubanka kake mata ba sannu ba wadda kayi mata a asibitin bata isa ba sakarai kawai ka wani gurfana a gaban ta sekace uwarka"
Shikam Jalal tuni ransa ya gama baci yana kuma jinjina hakurin Jawwad da shine wallahi babu matar daze tsaya tana masa masifa haka
"Dan Allah Jawwad kaje kabani in tafi nagaji Kasan bana son tsayuwa kuma wannan matar tazo tanawa mutane hayaniya da shirme aka zata sawa mutane ciwon kai
JALAL
yayi maganar cike da masifa
"JALAL itama mahaifiya tace fa yayar maama ce"
Sakin baki Yaya mairo tayi tana kallon ikon Allah
Itakam Sa'ada ganin JALAL seda gabanta tayi mummunar faduwa
Maama tayi shiru saboda bata shiga shirgin abotar su tasan halin JALAL sarai
"To ni Ina ruwana kai ka taba ganin me uwa biyu
Dalla ka tsaya ana zaginka haifarka tayi meye na zaginka dan tana yar mamanka
haka akeyi?"
"Wannan Dan iskan fa daga ina"
Yaya mairo tafada tana kallon Jawwad
"Emm da...
" magana nake maka kana kame
nace wannan Dan iskan yaron Mara mutunci daga ina Zainab magana nake kunyi shiru kuna kallona"
Itakam Jalila silalewa tayi tabar gurin
JALAL yazo gaban Yaya mairo yatsaya "
fadi da kyau ni dan iska ne Mara mutunci, amma kinfini kama dasu tunda kema kin haifi dan iskan boye da bakowa yasan shiba
Dafa kafadarsa Jawwad tayi
"Bros Dan girman Allah kayi shiru mana Yayar uwata
ai uwace ai yakamata kaimin kara" yafada jikinsa a sanyaye
"A'a kyaleshi yacigaba da zagina"
Tafada tana zare ido
Jalal ya kalli Jawwad
"a ganinka duk wannan ba kara nayi makaba,
kai kasan in wanine yagayamin haka da wani zancen ake ba wannan ba
Dalla cikani" ya fizge hannunsa yayi waje
Da kyar Maama ta lallaba Yaya mairo ta tafi se zage
takeyi
Yau dai ansha drama a gidansu Jawwad
Jalal kuwa yana zuwa Gida
dakinsa
ya yatafi
"Mtseww munafukar mata waini ne Dan iska itama fa tanada yan iskan nan amma ta zageni, wallahi badan Jawwad ba da yanzu hakoranta se dai asaka ranar Samata na roba"
Haka yaita surutai shikadai wayarsa ce ta fara ringing
Dagawa tayi yasaka a kunnensa
"To ina zuwa"
shine kawai abinda yafada, ransa duk a bace yake yau, haka ya fito ya nufi cikin gidan
Ilham ce tai sallama ta kaiwa Jalila wayarta da ta Yar a gidansu lokacin data fadi
Sannan taga yamata cewar baban Jalal yana kiranta
"To Allah yasa ba laifi nayi masa ba"
"In munje kya gani"
Ilham tabata amsa
"Nana zo muje ki rakani"
"A'a aiki zatamin sekace za akamaki kije ki dawo"
Maama tayi maganar a takaice
Daddynsa ya tarar da mummy a zaune ba sallama balle gaisuwa fuskar nan ba fara'a
"Daddy gani"
"Yawwa Dan albarka dama magana nakeso muyi, mummynka tace ka dena zuwa makaranta, kuma wai Dubai zaka tafi? Ya akayi ne?"
Wani mugun kallo yai wa mummyn
"Eh hakane Dubai nakeso in tafi"
"Karatun fa mummy tafada a fusace
" bazanba" yabata amsa
"Kaji ko? hakafa nake fama dashi bayajin maganata baya ganin girmana,
Wallahi Jalal kar ka bari ka mutu baka dena abinda kake kana sabamin ba"
Su Jalila tun dazu suka shigo suka tarar
ana wannan fafatawar
Mikewa yayi ya nufi hanyar fita yana masifa idonsa Jawur
"Ni akayiwa laifi ni yakamata anemi yafiya kece silar komai amma kin rufe idonki laifina kawai kikegani ni akayiw laifi kuma kece kika jamin duk wata kalar rayuwa Dana keyi"
JALAL Yayi maganar cikin karaji
"Bazaka taba canzawa ba, ba adagawa iyaye murya, ba a sa'insa dasu
Amma kai hakan ba komai ne a gurinka ba, ta Yaya zakaga haske a rayuwarka
Se mutane sunce Baka da tarbiyya kaji haushi, anya kanaso kagama da duniya lafiya?"
( Jalila kenan damusar kwali ga tsoro ga ban tsoro)
Aikuwa gadan
JALAL ya nufi inda take idonsa babu alamar tausayi..
Share please
More comments more typing...........
[8/31, 8:26 AM] Safiyya:
_ABDUL
JALAL_
(2020)
_WRITTEN BY AISHA HUMAIRA_
(Daddy's girl)
PAGE-