PART 1
Abdul Jalal Part 1 Complete Hausa Novel · about 14 min read
_Bismillahir Rahmanir Rahim, da sunan Allah me Rahma me jin kai, Allah ka yi salati a bisa shugaban mu Annabi Muhammad (salallahu alaihi wassalam)
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa,
ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi
Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta
wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar
07063065680
What's https: //chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidL
Is a free book
Ina yinku AbdulJalal novel fans irin
da duk sauran masoya wannan novel ina jin dadin comments dinku love u all
I want comments not stickers or just thanks
Your comments give me courage
-my first Novel-
Kafin su Ankara takuma yi musu wani shouting din
"Ku tafi kubani guri"
suka fice su ka bar gurin dakinta ta koma ta cigaba da sintiri to yanzu ya zatayi meye mafita washe gari takuma sawa aka nemo mata
Abiola da yarabanci sukayi magana wannan karon
(kunsan dai ni ba yarabanci nake ji ba Dan haka bansan me suka ce ba)
Naga Abiola ya daga kai ya kalleta a razane
"Ko bazakayi ba"
ta tambayeshi
"Zanyi yanda kikece"
Ya fada Kansa a kasa
"Mark u idan maganar nan ta fita wani yajita hukuncinka shine..
Tai taku biyu
" life imprisoned!!! "
Ya dago da sauri ya kalleta
"Yes " tafada tana kallonsa "you can leave"
Da la'asar har camp Abiola yaje ya lallabo Aliyu ya fito da shi kan cewar za suje yawon shakatawa ne,
Wani hadadden lambu ya kai Aliyu, an kawata lambun da kayan itatuwa masu matukar kyau gurin yayiwa Aliyu kyau matuka,
"Gaskiya gurin nan yayi kyau so cool"
Aliyu yayi maganar yana murmushi tare da shafa Kansa
"Dagaske gurin yayi maka kyau"
Sukaji muryar mace a bayansu
Abiola yasan muryar wace dan haka yakara nutsuwa tare da sunkuyar da kai
Aliyu ne ya waigo yaga me maganar sanye take da riga da skirts na atamfa kanta ba Dan kwali
matashiyar budurwace bazata fi shekara goma sha takwas ba ba dai fara ce ba amma tana da kyau black beauty ce
Takuma maimaita abinda tace
"dagaske gurin nan yai maka kyau"
Tafada tana murmushi, Wanda seda dimples dinta ya lotsa ta kara kyau
Shima Aliyu murmushi yayi mata
"Sosai makuwa gurin yayi matukar kyau kuma da kikazo seyakara haskawa kyansa ya kara fitowa"
Murmushi ta kuma yi
"That's good"
Tafada tana kallonsa
"Akwai gurare masu kyau a garin nan gurare masu saka nishadi, Wanda nasan babu su a garinku"
Tafada tana Dan kashe masa Ido
"Kinsan garin namune kika fadi haka"
"No ba kayi kama da yan garin nan ba shiyasa nasan ba Dan garin nan bane kuma bana tunanin kanajin yarenmu"
Shikam abiola gefe yakoma ya nutsu kaman bashiba
"Hmm to garinmu yafi naku kyau"
"Wane gari kenan?"
Ta tambaya
"Se dai ki canka"
Ta Dan kalleshi
"Kana kama da hausawa"
"Yes ni bahaushene"
Jikinta ne ya danyi sanyi ta dan tafi tunani
"Akwai matsalane?"
Girgiza kai tayi
"A'a babu"
"Bari in tafi kar mamana tai min fada na Dade"
Ta juya tafara tafiya
"To ai baki gayamin sunanki ba"
"Marry"
Tabashi amsa a takaice
"Maryam, a nice name"
"Ki ban lambarki mu dinga gaisawa mana kinga semuje ki nunamin inda yafi garinmu kyau"
Murmushi tayi masa ta bashi lambarta sannan ta tafi
"Abiola naga tunda yarinyar nan tazo kawani kame a gefe ko kasanta ne kokuma akwai matsalane baka gayamin ba?"
MatsalaBabba ma kuwa
Amma a fili se yace
"A'a bawani matsala kawai dai na Baku gurine"
Tun daga nan Aliyu ya jone da marry kullum cikin waya suke in tanaso ta ganshi se tace su hadu a lambu
Yayi
ta nuna masa gidansu amma se tace in mamanta ta ganta da wani zatayi mata fada ne
Sunyi matukar shakuwa soyayya suke sosai mussaman tayi masa girki sufita guraren bude ido
Dukda kasan cewarta kirista bata shigar banza sedai yawo ba dan kwali shima Aliyu ya hanata
In lokacin salla yayi zata jirashi yayi salla koma ta tuna masa, suka shaku matuka amma besan wacece ita ba,
tanayin abubuwan dasu kan bashi mamaki, indai zasu hadu ko Suyi waya setayi masa sallama, gashi lokaci zuwa lokaci yakan ji tace masha Allah, subhanallah da maka mantansu
Se yayi zaton kawai saboda yana yawan fada ne itama takeyi
A kwana a tashi gidansu marry aka fuskanci sauyi a tare da ita sakamakon yawan fita datakeyi,
Kuma fitar ma ita kadai dan haka aka tsaurara mata tsaro ta shiga damuwa sosai rashin ganin Aliyu da batayi sedai suyi waya abun ya dameta matuka,
Aliyu yace tabarshi yazo shi Inda take amma tace masa baze yiwu ba,
Wasa
suka shiga matukar damuwa saboda rashin ganin juna
Abiola yake gayawa abinda yake faruwa
Abiola ya tausayawa Aliyu ganin yadda marry ta jashi fage me matukar wahala dakuma hatsari
(Wato soyayya)
Gakuma banbancin addini da kabila ga kuma uwa uba dokar masarautarsu
Aliyu yasaka ranar zuwa kano domin yaga gida don kusan watansa hudu a kogi state haduwarsa da marry ne ya mantar dashi kewar Gida datake damunsa da farko,
Wata rana Suna waya da daddare shida marry yake gayamata yanaso yaje kano domin ganin Gida
Kuka sosai ta kama yi masa ya shiga damuwa
"Haba maryam ya haka zaki tayarmin da hankali kin hanani zuwa inda kike kinki bari mu hadu,
bakisan yadda nakeji ba ne naga kaman baki damu ba ko baki yadda dani bane bansani ba"
"Noo bahaka bane nima ina cikin damuwa an samun tsaro sosai, am sorry Aliyu akwai abunda na boye maka amma inaso mu hadu kafin ka tafi"
"A ina zamu hadu ?"
Yai mata tambayar cike zakuwa
"Inda muka saba haduwa a garden"
"To shikenan kaman karfe Nawa?"
"Da yamma by God will"
"Allah ya kaimu da rai da lafiya"
"I love u Aliyu"
"Love u more my dear"
"Kamin wani Alkawari"
"Wane Alkawari ?"
"Will u marry me?"
"I will me sunan mum insha Allah in dai family dinku zasu yarda dani su bani auren ki, bantaba soyayya ba se akanki, akanki nafara kuma daga kanki nagama insha Allah"
Ajiyar zuciya tayi
"Aliyu ka kwanta karka makara sallar Asuba kaimin addu a lamuran suzo da sauki"
"Kullum inayimana kiyi bacci me dadi zanzo a mafarkinki muje yawo"
Dariya sukayi suka kashe wayar
Kaman yadda tayi masa Alkawari haka tayi kokari seda ta fito daga Gida bawanda yasani
Inda suka saba haduwa yauma anan suka hadu
Se dai sabanin sauran kwanaki dasuka saba haduwa yau fuskarta dauke take damuwa
Kusa dashi ta zauna shiru ya Dan ratsa
Sannan ya kalleta
"Baki da lafiyane?"
Ta girgiza masa kai
"Ya akai kikayi wannan ramar haka meyake damunki, tell me, meyake faruwa"
Idonta taf hawaye ta kalleshi
"In ka tafi yaushe zaka dawo?"
"Bazan Dade ba insha Allah"
"Dagaske kake zaka aureni?"
"Am serious ina sonki son da bantaba zaton zanyiwa wani makamancinsa ba bayan Dan uwana I love u with all my heart"
"Aliyu ina sonka Dan Allah in kagama service ka tafi dani garinku ka aureni musulunta zanyi"
Mamakine yacika Aliyu ba maganar da tayine ya bashi mamaki ba illa magana da tayi da harshen Hausa Wanda be taba zaton ko zo tasani da hausaba
" Noor (sunan da yake kiranta dashi kenan)
Dama kin iya Hausa?"
"Na iya Hausa"
Tabashi amsa
"How comes ban taba ji kinyiba"
Wata nannauyar ajiya zuciya ta sauke
"Mamana kiristace babana kuma musulmi ne kuma ba haushe ne family din babana dukansu musulmai ne kuma musulmi suke aure
Baba nane kadai ya auri kirista wadda ta kasance ya mace tilo a masarautarmu yan uwanta duk mazane dan haka ake matukar sonta a cikin masarautar da ta ISA aure ta dage akan wannan musulmi take so akayi
ta hakura taki Dan haka aka kyaleta ta aureshi
Tunda ta aureshi ya tafi da ita take samun cusgunawa daga dangin mahaifina suka takura mata da kyama da tsangwama a daddafe ta haifeni ta yayeni babanta yece sedai ta dawo Gida a hakura da auren ba za adinga wulakanta masa ya ba a matsayinsa na sarki me fada a aji amma ace ana wulakanta yarsa a gidan aure
Dangin mahaifina suka kwaceni shekarata takwas a hannunsu babana ya rasu a gurin kakata na zauna ita ke koyamin karatun addini shekarata takwas amma na haddace izu ashirin na Qur'ani
mamana taji rasuwar mahaifina ta daga hankalinta akan se an batani ,
An kai ruwa rana seda kakana ya hada da karfin mulkinsa sannan aka karbeni daga dangin mahaifina
A gurin kakannina ni musulma ce na iya abubuwa dayawa kuma na tashi da Hausa a bakina dana dawo nan mamana ta maidani addinin ta sannan tayi Alkawari bazata bari inyi gangancin datayi ba, family dinmu ba a auren Wanda ba yarenmu ba ko kuma ba addinin mu ba
tun daga kan mamana akasaka wannan dokar"
Tana kaiwa nan ta sauke ajiyar zuciya
"Meyasa tun farko kika boyemin hakan, why"?
Idonta taf da hawaye ta kalleshi
" please Aliyu don't leave me tun randa kukazo da abiola na ganka naji ina sonka kate makamin Aliyu, in kai haka zaka ceceni daga halaka danakee ciki zan samu damar komawa addnina na musulinci"
"Lallai abiola munafiki ne shine ya kyaleni nake ta fama ko Ashe yasan komai"
"Ni nahana shi yagaya maka Dan Allah Aliyu kar kaarabu dani kayi Alkawari zaka aureni"
Kuka take sosai
"Is OK ai bance miki nafasa ba Dan haka kiyi shiru zansan yadda za ayi zanzo innemi aurenki a gidanku"
Zaro ido tayi tace baze yiwu ba ita dai kawai ya tafi da ita basu saniba
"Idan nayi haka banyiwa iyayenki adalci ba kibari inje kano in dawo zamuyi abinda yakamata"
Haka sukayi sallama kaman bazasu rabu ba
Aliyu ya dawo kano cike da tunanin noor (marry) sunyi farinciki da ganinsa, dayake da weekends ya dawo yaita zuba ido yaga Jawwad amma be Ganshi ba
"Wai INA Dana ne" ya tambayi Usman
"Hmm wallahi wani yaro ya hadu dashi a kusa da makarantarsu, sun likewa juna yaita kuka se an kaishi gurin yaron, shima yaron in aka tashi daga tasu makarantar seyabiyo shi gida direbansa da malaman makarantarsu suyita nemanshi se mun maida shi makarantarsu yayita kuka,
To shine babansa yace Dan Allah da weekends
akai Jawwad kokuma shi akawo shi akawo shi nan"
"wannan wane irin shirmen banza ne kawai Ku dauki da Ku kaiwa mutanen da Baku Sani ba to ni ban yaddaba, akan me kawai ni gayamin inane inje in dakko shi"
"Sannu sarkin azarbabi kai ko kara babu, gidan mutanen kirki ne har nan mahaifin yaron yazo ya roki alfarma yanzu yasakasu a islamiyya daya"
Inna mairo ce take wannan jawabin
"Au saboda wulakanci had da canza masa makaranta haka akeyi kaikuma kana zaune"
Seda aka gaya masa gidansu yaron yana gadon kaya Yakama hanya ya tafi dakko JAWWAD,
yana zuwa ya tarar an shiryasu me gidan ze fita da su Jawwad da wani yaro da befi sa'an jawwad ba
Da gudu Jawwad ya tafi ya rungume Aliyu ganin haka yasa shima Yaron ya tafi ya rungume Aliyu, ya rungume su gaba daya
Suka gaisa da mutumin
Aliyu Yace masa
"Dana Nazo dauka"
"Wanne kenan?"
Mutumin ya tambayeshi
"Jawwad mana"
"To ai har gida na tura aka dakko shi da izinin mahaifinsa"
"To ai nine babansa tafiya nayi ne kuma na dawo abani Dana ban yadda ya dinga zuwa wani guri yana zama ba"
Yayi maganar yana janyo hannun Jawwad aikuwa Jalal ya fashe da kuka ya bisu yana "daddy kace ya dawo min da shi"
Aliyu ba yadda beyi ba adena kai Jawwad gidansu jalal amma abu yaki,
Inma ba akai Jawwad ba za akawo JALAL sekace tagwaye
A yan kwanakin da Aliyu yayi a kano Dan uwansa ya fuskanci akwai abunda yake damunsa saboda Sam baya walwala sosai
Usman ne yaje ya sameshi adaki yana waya da marry ya jirashi ya gama sannan ya mai tambayar
"Dan uwana me yake damunka ne naga Sam Baka da walwala ko akwai wata damuwa ne"?
" akwai kam yayana"
"Me yafaru?"
Usman ya fada yana kallonsa
Be boye masa komai ba ya gaya masa halin dayake ciki
Jinjina kai yayi
"Gaskiya Dan uwa ka debo da zafi shawarar da zan Baka ka hakura bana tunanin abin nan ze yiwu kasamu wata anaan ka aura"
" a lokacin da ka dakko naka Auren waya hanaka, kamin addu a kawai bana son wanna shawarar taka , tashi kabani guri'"
Aliyu ya fada yana nuna masa hanyar fita
Satinsa daya a kano ya koma kogi state an kai ruwa rana sosai a gidansu marry da aka gano tana soyayya da musulmi kuma bahaushe
Kwanci tashi Aliyu ya kammala service dinsa
Dayazo da maganar auren marry Gida malam yace be yadda ba, ga yayan musulmi nan a garin nan dan haka ya hakura da maganar yarinyar nan.
Marry kuwa taita rashin lafiya saboda Aliyu ya tafi ga kuma anki yadda da ya aureta, mamanta ta dena kulata sarki yayi fushi da ita duk da soyayar da yake mata, ita kuma ta kafe tace ita se Aliyu
Shima nan haka Aliyu yake ta fama da malam amma yaki yadda, inna mairo CE kawai ta goyi bayansa amma malam ya kafe yace be yadda ba sedai ya auri musulma
Da wannan rikicin seda aka shafe shekara biyu ana fafa tawa da wannan rikicin
Marry taje ta samu maman ta tace itafa gaskiya zata tafi kano gurin Aliyu shi takeso bazata iya zama a garin nan ba
A gigice Maman ta taje tasamu sarki ta gaya masa, juyin duniya marry ta kafe tace itafa gaskiya tunda bazasu yadda ba tafiya zatayi,
Dan haka sarki yace to ya sallameta basu ba ita har abada karta kara dawowa, marry tace ta yadda,
Tana kuka mamanta na kuka haka ta hada kayanta ta nufo kano.........
Bayan la'asar marry ta sauka a kano layin Aliyu ta shiga kira bugu biyu ya dauka
"Aliyu kana ina ne?"
ta tambayeshi
"Ina gida"
Yabata amsa
"Kazo ka tafi dani Dan Allah"
"Ahh wai kina ina ne?"
"Aliyu kazo ka daukeni ina kano fa yanzu na karaso"
Zaro ido yayi
"Are u serious?"
"Dagaske nake"
A kidime ya tashi ze fita sukayi karo da Usman
"Dan uwa ina zaka, naganka a kidime haka"
"Dan uwa marry ce ta biyoni kano"
"What are u serious"
" yanzu mukayi waya da ita ta fadamin"
"Muje tare"
Usman ya fada yana Jan hannunsa suka fice
Kaman yadda ta fadamasa a tasha sukaje suka sameta rungume da akwatinta
Haka suka Dakkota suka taho gida
Suna zuwa Zainab ta karewa marry kallo
"Wannan fa daga ina"?
Tafada a yatsine saboda ta ganta tare da Usman ga kuma uban akwati
" bakuwace"
Shine kawai abinda Usman yace mata suka wuce bangaren inna mairo
Lokacin ana ta kiraye
sallar magariba dan haka suka kaita dakin inna mairo suka tafi masallaci
Bayan inna ta idar da salla ne tare da lazimi
Ta kalli marry tace mata
"Sannu da zuwa"
"Yawwa mama ina wuni"
Tafada da hausa amma a hausan tata zaka fuskanci ba cikkakiyar ba haushiya ce ba
"Lafiya kalau, amma banganeki ba "
Dan sunkuyar da kai tayi
"Tare muke da Aliyu"
Nan inna mairo ta gane wace ce
Tabata Abinci da ruwa tabata guri ta huta
Se bayan sallar isha'i sannan su Aliyu suka dawo gidan a dakin inna mairo suka hadu suna jiran zuwan malam Imam suji me ze yanke,
Zainab se sintiri take so take taji wace wannan bakuwar dasuka zo da Usman da Aliyu harda su trolley ita dai bata san taba
Akajima se ga malam imam ya dawo yazo ya samesu a zaune jungun
a dakin inna mairo
"Ya akayine na ganku a zaune kunyi shiru, bakuwa mukayine"
Inna mairo ce ta shiga korawa mamalam imam bayani
Ransa ne yayi matukar baci da jin inda jawabin NATA ya dosa, ya tashi ya bar gidan gaba daya
Seda yayi kwana biyu baya shiga harkarsu
Zainab kam ta uzzurawa Usman setaji wace ce yarinyar nan amma yaki gaya mata
A kwana na uku
Aliyu ne yasamu malam a tsakar gida yaje gabansa ya durkusa
"Baba na dama akwai lokacin da zezo kayi fushi dani haka kadena kulani Aliyun ka nefa dan autanka
Kasan bantaba dakko maka magana ba meyasa bazaka yadda da niba"
"Ya raina baze baci ba, seda na jamaka kunne akan yarinyar nan, amma saboda baka jin maganata kaje ka ja jubota ka kawomin ita gida haba Aliyu yaushe kafara dena jin maganata"?
Marry tanajin abinda ya faru a hankali ta tako ta karaso gaban malam imam ta zube
"Baba ba laifin Aliyu bane ni na kawo kaina dan girman Allah karka koreni, kafison in koma inda na baro kan addinina na baya?
Baba kaifa malamine kuma ubane dan Allah baba musulunta zanyi, ka auramin Aliyu idan na bar nan bazan koma gida ba wani gurin zanyi in ka koreni bansan inda zani ba,"
Duk wannan maganar da take cikin kuka takeyi
Aliyu ma gaban malam ya durkusa ya rike hannunsa
"dan Allah baba na ka amsa mana ka yadda in auri maryam dan Allah baba inba ita na aura ba wallahi bazan iya auren wata mace ba"
Usman ma gaban malam yaje
" baban mu tun tasowarmu kake sonmu kake kula damu, kake son abinda mukeso, baba ka amince da bukatar dan uwana,
Baba ka girmama son da maryam da Dan uwana kema junansu Wanda yasa ta baro daular da take ciki ta taho gurin mu, inka yadda da auren nan kaman kayi jihadi ne"
Inna mairo ma cewa take
"Malam a duba lamarin nan d'a na kowa ne mukanmu misaline munzo garin nan. Bamu da kowa"
Ajiyar zuciya yayi ya nisa sannan yace........
Share please
More comments more typing.................
Mss~dyjeer naga rago godiya nake
Anty Jamila a soye tabani ta hutaddani suya
Afshan
Rahmatoulaye
Salma
Afshan
Fatima zahrahs (tsofaffi)
And the remaining members
Ina alfahari daku
[8/31, 8:26 AM] Safiyya:
_ABDUL
JALAL_
(2020)
_WRITTEN BY AISHA HUMAIRA_
(Daddy's girl)
PAGE-
Bayan haka, ban rubuta wannan littafi domin cin zarafin wani ko wata ba, na yi shine domin nishadantarwa, da kuma wa'azantarwa,
ku biyoni domin jin me wannan labarin ya kunsa.
Yanda nafara Allah yabani ikon kammala shi
Ina maraba da shawarwari, sharhi, ko kuma gyara, nagode.
Domin Samun karanta
wannan littafin yi magana ta what's app akan wannan lambar
07063065680
What's https: //chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidL
Is a free book
Ina yinku AbdulJalal novel fans irin
da duk sauran masoya wannan novel ina jin dadin comments dinku love u all
I want comments not stickers or just thanks
Your comments give me courage
-my first Novel-
Kafin su Ankara takuma yi musu wani shouting din
"Ku tafi kubani guri"
suka fice su ka bar gurin dakinta ta koma ta cigaba da sintiri to yanzu ya zatayi meye mafita washe gari takuma sawa aka nemo mata
Abiola da yarabanci sukayi magana wannan karon
(kunsan dai ni ba yarabanci nake ji ba Dan haka bansan me suka ce ba)
Naga Abiola ya daga kai ya kalleta a razane
"Ko bazakayi ba"
ta tambayeshi
"Zanyi yanda kikece"
Ya fada Kansa a kasa
"Mark u idan maganar nan ta fita wani yajita hukuncinka shine..
Tai taku biyu
" life imprisoned!!! "
Ya dago da sauri ya kalleta
"Yes " tafada tana kallonsa "you can leave"
Da la'asar har camp Abiola yaje ya lallabo Aliyu ya fito da shi kan cewar za suje yawon shakatawa ne,
Wani hadadden lambu ya kai Aliyu, an kawata lambun da kayan itatuwa masu matukar kyau gurin yayiwa Aliyu kyau matuka,
"Gaskiya gurin nan yayi kyau so cool"
Aliyu yayi maganar yana murmushi tare da shafa Kansa
"Dagaske gurin yayi maka kyau"
Sukaji muryar mace a bayansu
Abiola yasan muryar wace dan haka yakara nutsuwa tare da sunkuyar da kai
Aliyu ne ya waigo yaga me maganar sanye take da riga da skirts na atamfa kanta ba Dan kwali
matashiyar budurwace bazata fi shekara goma sha takwas ba ba dai fara ce ba amma tana da kyau black beauty ce
Takuma maimaita abinda tace
"dagaske gurin nan yai maka kyau"
Tafada tana murmushi, Wanda seda dimples dinta ya lotsa ta kara kyau
Shima Aliyu murmushi yayi mata
"Sosai makuwa gurin yayi matukar kyau kuma da kikazo seyakara haskawa kyansa ya kara fitowa"
Murmushi ta kuma yi
"That's good"
Tafada tana kallonsa
"Akwai gurare masu kyau a garin nan gurare masu saka nishadi, Wanda nasan babu su a garinku"
Tafada tana Dan kashe masa Ido
"Kinsan garin namune kika fadi haka"
"No ba kayi kama da yan garin nan ba shiyasa nasan ba Dan garin nan bane kuma bana tunanin kanajin yarenmu"
Shikam abiola gefe yakoma ya nutsu kaman bashiba
"Hmm to garinmu yafi naku kyau"
"Wane gari kenan?"
Ta tambaya
"Se dai ki canka"
Ta Dan kalleshi
"Kana kama da hausawa"
"Yes ni bahaushene"
Jikinta ne ya danyi sanyi ta dan tafi tunani
"Akwai matsalane?"
Girgiza kai tayi
"A'a babu"
"Bari in tafi kar mamana tai min fada na Dade"
Ta juya tafara tafiya
"To ai baki gayamin sunanki ba"
"Marry"
Tabashi amsa a takaice
"Maryam, a nice name"
"Ki ban lambarki mu dinga gaisawa mana kinga semuje ki nunamin inda yafi garinmu kyau"
Murmushi tayi masa ta bashi lambarta sannan ta tafi
"Abiola naga tunda yarinyar nan tazo kawani kame a gefe ko kasanta ne kokuma akwai matsalane baka gayamin ba?"
MatsalaBabba ma kuwa
Amma a fili se yace
"A'a bawani matsala kawai dai na Baku gurine"
Tun daga nan Aliyu ya jone da marry kullum cikin waya suke in tanaso ta ganshi se tace su hadu a lambu
Yayi
ta nuna masa gidansu amma se tace in mamanta ta ganta da wani zatayi mata fada ne
Sunyi matukar shakuwa soyayya suke sosai mussaman tayi masa girki sufita guraren bude ido
Dukda kasan cewarta kirista bata shigar banza sedai yawo ba dan kwali shima Aliyu ya hanata
In lokacin salla yayi zata jirashi yayi salla koma ta tuna masa, suka shaku matuka amma besan wacece ita ba,
tanayin abubuwan dasu kan bashi mamaki, indai zasu hadu ko Suyi waya setayi masa sallama, gashi lokaci zuwa lokaci yakan ji tace masha Allah, subhanallah da maka mantansu
Se yayi zaton kawai saboda yana yawan fada ne itama takeyi
A kwana a tashi gidansu marry aka fuskanci sauyi a tare da ita sakamakon yawan fita datakeyi,
Kuma fitar ma ita kadai dan haka aka tsaurara mata tsaro ta shiga damuwa sosai rashin ganin Aliyu da batayi sedai suyi waya abun ya dameta matuka,
Aliyu yace tabarshi yazo shi Inda take amma tace masa baze yiwu ba,
Wasa
suka shiga matukar damuwa saboda rashin ganin juna
Abiola yake gayawa abinda yake faruwa
Abiola ya tausayawa Aliyu ganin yadda marry ta jashi fage me matukar wahala dakuma hatsari
(Wato soyayya)
Gakuma banbancin addini da kabila ga kuma uwa uba dokar masarautarsu
Aliyu yasaka ranar zuwa kano domin yaga gida don kusan watansa hudu a kogi state haduwarsa da marry ne ya mantar dashi kewar Gida datake damunsa da farko,
Wata rana Suna waya da daddare shida marry yake gayamata yanaso yaje kano domin ganin Gida
Kuka sosai ta kama yi masa ya shiga damuwa
"Haba maryam ya haka zaki tayarmin da hankali kin hanani zuwa inda kike kinki bari mu hadu,
bakisan yadda nakeji ba ne naga kaman baki damu ba ko baki yadda dani bane bansani ba"
"Noo bahaka bane nima ina cikin damuwa an samun tsaro sosai, am sorry Aliyu akwai abunda na boye maka amma inaso mu hadu kafin ka tafi"
"A ina zamu hadu ?"
Yai mata tambayar cike zakuwa
"Inda muka saba haduwa a garden"
"To shikenan kaman karfe Nawa?"
"Da yamma by God will"
"Allah ya kaimu da rai da lafiya"
"I love u Aliyu"
"Love u more my dear"
"Kamin wani Alkawari"
"Wane Alkawari ?"
"Will u marry me?"
"I will me sunan mum insha Allah in dai family dinku zasu yarda dani su bani auren ki, bantaba soyayya ba se akanki, akanki nafara kuma daga kanki nagama insha Allah"
Ajiyar zuciya tayi
"Aliyu ka kwanta karka makara sallar Asuba kaimin addu a lamuran suzo da sauki"
"Kullum inayimana kiyi bacci me dadi zanzo a mafarkinki muje yawo"
Dariya sukayi suka kashe wayar
Kaman yadda tayi masa Alkawari haka tayi kokari seda ta fito daga Gida bawanda yasani
Inda suka saba haduwa yauma anan suka hadu
Se dai sabanin sauran kwanaki dasuka saba haduwa yau fuskarta dauke take damuwa
Kusa dashi ta zauna shiru ya Dan ratsa
Sannan ya kalleta
"Baki da lafiyane?"
Ta girgiza masa kai
"Ya akai kikayi wannan ramar haka meyake damunki, tell me, meyake faruwa"
Idonta taf hawaye ta kalleshi
"In ka tafi yaushe zaka dawo?"
"Bazan Dade ba insha Allah"
"Dagaske kake zaka aureni?"
"Am serious ina sonki son da bantaba zaton zanyiwa wani makamancinsa ba bayan Dan uwana I love u with all my heart"
"Aliyu ina sonka Dan Allah in kagama service ka tafi dani garinku ka aureni musulunta zanyi"
Mamakine yacika Aliyu ba maganar da tayine ya bashi mamaki ba illa magana da tayi da harshen Hausa Wanda be taba zaton ko zo tasani da hausaba
" Noor (sunan da yake kiranta dashi kenan)
Dama kin iya Hausa?"
"Na iya Hausa"
Tabashi amsa
"How comes ban taba ji kinyiba"
Wata nannauyar ajiya zuciya ta sauke
"Mamana kiristace babana kuma musulmi ne kuma ba haushe ne family din babana dukansu musulmai ne kuma musulmi suke aure
Baba nane kadai ya auri kirista wadda ta kasance ya mace tilo a masarautarmu yan uwanta duk mazane dan haka ake matukar sonta a cikin masarautar da ta ISA aure ta dage akan wannan musulmi take so akayi
ta hakura taki Dan haka aka kyaleta ta aureshi
Tunda ta aureshi ya tafi da ita take samun cusgunawa daga dangin mahaifina suka takura mata da kyama da tsangwama a daddafe ta haifeni ta yayeni babanta yece sedai ta dawo Gida a hakura da auren ba za adinga wulakanta masa ya ba a matsayinsa na sarki me fada a aji amma ace ana wulakanta yarsa a gidan aure
Dangin mahaifina suka kwaceni shekarata takwas a hannunsu babana ya rasu a gurin kakata na zauna ita ke koyamin karatun addini shekarata takwas amma na haddace izu ashirin na Qur'ani
mamana taji rasuwar mahaifina ta daga hankalinta akan se an batani ,
An kai ruwa rana seda kakana ya hada da karfin mulkinsa sannan aka karbeni daga dangin mahaifina
A gurin kakannina ni musulma ce na iya abubuwa dayawa kuma na tashi da Hausa a bakina dana dawo nan mamana ta maidani addinin ta sannan tayi Alkawari bazata bari inyi gangancin datayi ba, family dinmu ba a auren Wanda ba yarenmu ba ko kuma ba addinin mu ba
tun daga kan mamana akasaka wannan dokar"
Tana kaiwa nan ta sauke ajiyar zuciya
"Meyasa tun farko kika boyemin hakan, why"?
Idonta taf da hawaye ta kalleshi
" please Aliyu don't leave me tun randa kukazo da abiola na ganka naji ina sonka kate makamin Aliyu, in kai haka zaka ceceni daga halaka danakee ciki zan samu damar komawa addnina na musulinci"
"Lallai abiola munafiki ne shine ya kyaleni nake ta fama ko Ashe yasan komai"
"Ni nahana shi yagaya maka Dan Allah Aliyu kar kaarabu dani kayi Alkawari zaka aureni"
Kuka take sosai
"Is OK ai bance miki nafasa ba Dan haka kiyi shiru zansan yadda za ayi zanzo innemi aurenki a gidanku"
Zaro ido tayi tace baze yiwu ba ita dai kawai ya tafi da ita basu saniba
"Idan nayi haka banyiwa iyayenki adalci ba kibari inje kano in dawo zamuyi abinda yakamata"
Haka sukayi sallama kaman bazasu rabu ba
Aliyu ya dawo kano cike da tunanin noor (marry) sunyi farinciki da ganinsa, dayake da weekends ya dawo yaita zuba ido yaga Jawwad amma be Ganshi ba
"Wai INA Dana ne" ya tambayi Usman
"Hmm wallahi wani yaro ya hadu dashi a kusa da makarantarsu, sun likewa juna yaita kuka se an kaishi gurin yaron, shima yaron in aka tashi daga tasu makarantar seyabiyo shi gida direbansa da malaman makarantarsu suyita nemanshi se mun maida shi makarantarsu yayita kuka,
To shine babansa yace Dan Allah da weekends
akai Jawwad kokuma shi akawo shi akawo shi nan"
"wannan wane irin shirmen banza ne kawai Ku dauki da Ku kaiwa mutanen da Baku Sani ba to ni ban yaddaba, akan me kawai ni gayamin inane inje in dakko shi"
"Sannu sarkin azarbabi kai ko kara babu, gidan mutanen kirki ne har nan mahaifin yaron yazo ya roki alfarma yanzu yasakasu a islamiyya daya"
Inna mairo ce take wannan jawabin
"Au saboda wulakanci had da canza masa makaranta haka akeyi kaikuma kana zaune"
Seda aka gaya masa gidansu yaron yana gadon kaya Yakama hanya ya tafi dakko JAWWAD,
yana zuwa ya tarar an shiryasu me gidan ze fita da su Jawwad da wani yaro da befi sa'an jawwad ba
Da gudu Jawwad ya tafi ya rungume Aliyu ganin haka yasa shima Yaron ya tafi ya rungume Aliyu, ya rungume su gaba daya
Suka gaisa da mutumin
Aliyu Yace masa
"Dana Nazo dauka"
"Wanne kenan?"
Mutumin ya tambayeshi
"Jawwad mana"
"To ai har gida na tura aka dakko shi da izinin mahaifinsa"
"To ai nine babansa tafiya nayi ne kuma na dawo abani Dana ban yadda ya dinga zuwa wani guri yana zama ba"
Yayi maganar yana janyo hannun Jawwad aikuwa Jalal ya fashe da kuka ya bisu yana "daddy kace ya dawo min da shi"
Aliyu ba yadda beyi ba adena kai Jawwad gidansu jalal amma abu yaki,
Inma ba akai Jawwad ba za akawo JALAL sekace tagwaye
A yan kwanakin da Aliyu yayi a kano Dan uwansa ya fuskanci akwai abunda yake damunsa saboda Sam baya walwala sosai
Usman ne yaje ya sameshi adaki yana waya da marry ya jirashi ya gama sannan ya mai tambayar
"Dan uwana me yake damunka ne naga Sam Baka da walwala ko akwai wata damuwa ne"?
" akwai kam yayana"
"Me yafaru?"
Usman ya fada yana kallonsa
Be boye masa komai ba ya gaya masa halin dayake ciki
Jinjina kai yayi
"Gaskiya Dan uwa ka debo da zafi shawarar da zan Baka ka hakura bana tunanin abin nan ze yiwu kasamu wata anaan ka aura"
" a lokacin da ka dakko naka Auren waya hanaka, kamin addu a kawai bana son wanna shawarar taka , tashi kabani guri'"
Aliyu ya fada yana nuna masa hanyar fita
Satinsa daya a kano ya koma kogi state an kai ruwa rana sosai a gidansu marry da aka gano tana soyayya da musulmi kuma bahaushe
Kwanci tashi Aliyu ya kammala service dinsa
Dayazo da maganar auren marry Gida malam yace be yadda ba, ga yayan musulmi nan a garin nan dan haka ya hakura da maganar yarinyar nan.
Marry kuwa taita rashin lafiya saboda Aliyu ya tafi ga kuma anki yadda da ya aureta, mamanta ta dena kulata sarki yayi fushi da ita duk da soyayar da yake mata, ita kuma ta kafe tace ita se Aliyu
Shima nan haka Aliyu yake ta fama da malam amma yaki yadda, inna mairo CE kawai ta goyi bayansa amma malam ya kafe yace be yadda ba sedai ya auri musulma
Da wannan rikicin seda aka shafe shekara biyu ana fafa tawa da wannan rikicin
Marry taje ta samu maman ta tace itafa gaskiya zata tafi kano gurin Aliyu shi takeso bazata iya zama a garin nan ba
A gigice Maman ta taje tasamu sarki ta gaya masa, juyin duniya marry ta kafe tace itafa gaskiya tunda bazasu yadda ba tafiya zatayi,
Dan haka sarki yace to ya sallameta basu ba ita har abada karta kara dawowa, marry tace ta yadda,
Tana kuka mamanta na kuka haka ta hada kayanta ta nufo kano.........
Bayan la'asar marry ta sauka a kano layin Aliyu ta shiga kira bugu biyu ya dauka
"Aliyu kana ina ne?"
ta tambayeshi
"Ina gida"
Yabata amsa
"Kazo ka tafi dani Dan Allah"
"Ahh wai kina ina ne?"
"Aliyu kazo ka daukeni ina kano fa yanzu na karaso"
Zaro ido yayi
"Are u serious?"
"Dagaske nake"
A kidime ya tashi ze fita sukayi karo da Usman
"Dan uwa ina zaka, naganka a kidime haka"
"Dan uwa marry ce ta biyoni kano"
"What are u serious"
" yanzu mukayi waya da ita ta fadamin"
"Muje tare"
Usman ya fada yana Jan hannunsa suka fice
Kaman yadda ta fadamasa a tasha sukaje suka sameta rungume da akwatinta
Haka suka Dakkota suka taho gida
Suna zuwa Zainab ta karewa marry kallo
"Wannan fa daga ina"?
Tafada a yatsine saboda ta ganta tare da Usman ga kuma uban akwati
" bakuwace"
Shine kawai abinda Usman yace mata suka wuce bangaren inna mairo
Lokacin ana ta kiraye
sallar magariba dan haka suka kaita dakin inna mairo suka tafi masallaci
Bayan inna ta idar da salla ne tare da lazimi
Ta kalli marry tace mata
"Sannu da zuwa"
"Yawwa mama ina wuni"
Tafada da hausa amma a hausan tata zaka fuskanci ba cikkakiyar ba haushiya ce ba
"Lafiya kalau, amma banganeki ba "
Dan sunkuyar da kai tayi
"Tare muke da Aliyu"
Nan inna mairo ta gane wace ce
Tabata Abinci da ruwa tabata guri ta huta
Se bayan sallar isha'i sannan su Aliyu suka dawo gidan a dakin inna mairo suka hadu suna jiran zuwan malam Imam suji me ze yanke,
Zainab se sintiri take so take taji wace wannan bakuwar dasuka zo da Usman da Aliyu harda su trolley ita dai bata san taba
Akajima se ga malam imam ya dawo yazo ya samesu a zaune jungun
a dakin inna mairo
"Ya akayine na ganku a zaune kunyi shiru, bakuwa mukayine"
Inna mairo ce ta shiga korawa mamalam imam bayani
Ransa ne yayi matukar baci da jin inda jawabin NATA ya dosa, ya tashi ya bar gidan gaba daya
Seda yayi kwana biyu baya shiga harkarsu
Zainab kam ta uzzurawa Usman setaji wace ce yarinyar nan amma yaki gaya mata
A kwana na uku
Aliyu ne yasamu malam a tsakar gida yaje gabansa ya durkusa
"Baba na dama akwai lokacin da zezo kayi fushi dani haka kadena kulani Aliyun ka nefa dan autanka
Kasan bantaba dakko maka magana ba meyasa bazaka yadda da niba"
"Ya raina baze baci ba, seda na jamaka kunne akan yarinyar nan, amma saboda baka jin maganata kaje ka ja jubota ka kawomin ita gida haba Aliyu yaushe kafara dena jin maganata"?
Marry tanajin abinda ya faru a hankali ta tako ta karaso gaban malam imam ta zube
"Baba ba laifin Aliyu bane ni na kawo kaina dan girman Allah karka koreni, kafison in koma inda na baro kan addinina na baya?
Baba kaifa malamine kuma ubane dan Allah baba musulunta zanyi, ka auramin Aliyu idan na bar nan bazan koma gida ba wani gurin zanyi in ka koreni bansan inda zani ba,"
Duk wannan maganar da take cikin kuka takeyi
Aliyu ma gaban malam ya durkusa ya rike hannunsa
"dan Allah baba na ka amsa mana ka yadda in auri maryam dan Allah baba inba ita na aura ba wallahi bazan iya auren wata mace ba"
Usman ma gaban malam yaje
" baban mu tun tasowarmu kake sonmu kake kula damu, kake son abinda mukeso, baba ka amince da bukatar dan uwana,
Baba ka girmama son da maryam da Dan uwana kema junansu Wanda yasa ta baro daular da take ciki ta taho gurin mu, inka yadda da auren nan kaman kayi jihadi ne"
Inna mairo ma cewa take
"Malam a duba lamarin nan d'a na kowa ne mukanmu misaline munzo garin nan. Bamu da kowa"
Ajiyar zuciya yayi ya nisa sannan yace........
Share please
More comments more typing.................
Mss~dyjeer naga rago godiya nake
Anty Jamila a soye tabani ta hutaddani suya
Afshan
Rahmatoulaye
Salma
Afshan
Fatima zahrahs (tsofaffi)
And the remaining members
Ina alfahari daku
[8/31, 8:26 AM] Safiyya:
_ABDUL
JALAL_
(2020)
_WRITTEN BY AISHA HUMAIRA_
(Daddy's girl)
PAGE-