Sashe 8
Walijam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dole nasan abunyi idan baxaki iya maramana baya mu kaddamar da nufin mu ba ,ki fadamun na nema wacce xata bamu hadin kai. Hjy Haulw tayi mgnan don ranta ya soma baci da zabeena. Murmushi Zabeena tayi kamin tace habawa Mom ,wlh xanyi maki komai kikace ai kudi yafi komai ,dama ni don arxikin sa nakeson shi badon wai ina son shi har cikin zuciya ta ba.... Murmushin farin ciki Mom Haula tayi kamin sukauda hirar suna cigaba da firar rayuwa.
*********
Salati Oumma tasaki hadi da dora hanu aka tana kara kirar Sunan Shattu".
Mun shiga uku shattu yarinyar waye wannan?? Shattu ki taimKa mana ki fadi mana gskya waye yabaki yarinya eh? Oumman nata ke magana Hawaye na dada kwaranya a saman kuncin ta. Itakam shattu babu kuka babu jimami kawai ta tsaya a wurin dakin Oumman nata tayi mata fuskan shanu . Yawindo ce dake tsaye itama taajibi ya isheta da mamaki ,Aa ya isa haakan Hajo , ba tuhumace ya kamata kiyi mata ,abunda Shattu zatayi da wanda bazata iya yin shi ba dukka mun sani ,Don haka ki natsu Shatu fadi mana kinji Yarinyar wacece a bayan ki??? Yawindo tayi maganan tana kama kafadan Shatu da tayi shiru ,a sanyaye tace " yawindo diyata ce ba yarinyar kowa bace tawace! Tana jin kishi ne bara na bata ruw...kamin ta karke maganan ne taji Saukar mari tasss a saman kuncin ta ,kamin ta kuma ankarewa ne taji Umma ta shaketa tana duka ba tare da tadamu da jaririyar dake bayan ta ba. Haka ta hadeta da jikin bukka....kuka Umma keyi haka shatu da ke kuka mai ban tausayi da ta6a zuciya ga jaririyar dake ta uban tsala ihu...Subhanallah subhannal meye wannan meye kk shirin yi haka Fatima? Cewan Yawindo tana kokarin kwatan Shatu hadi da shiga tsakiya don ta banbareta ... Umma don Allah kiyi hakuri Aradun Allah Diyata ce! Diyan kin Ubanki...mu zaki jawo mawa abun kunya a rugar nan?? Baxaki kashe da bakin ciki ba sai dai mu mu kashe ki..cewan Oumma fatima tana cigaba da dukan Shatu dukan da batasan ma wata iri take mata ba.
Liman ne da sauran dattawan fulanin rugar suka shigo garken nasu ,don dama haka akeyi idan makamamcin hakan tafaru . Manyan dattawan rugar ne kadai ke shigowa garken fulanin baka ganin yaro bare kowa vaya xuwa acewan su idan kazo kayi rashin kunya kayi.kar6ar Shatu yayi yana dakata fatima! Liman yayi mgnan yana daga Oumma hannu .
Sai asannan ta dakata tana goge kwallahm dake gangaro mata...shatu kin cucemu kin cuce kanki kinjah wo mana abun kunya. Cewan Abba da yayi mgnan ransa bace .ya isa nace haba haba haba.....cewan Liman yana nanata mgnan har sau uku .
Mamana Shatu daina kuka yi shiru kinji ,yawindo maza kishiga da ita ciki a gyara ta da jaririyar . Cewan liman yana kallon yawindo ,da sauri yawindo ta kama Shatu ta nufi da ita bukan ta zuciyarta na matukar jin tausayin wannan ahali ,musamman ita shatun .
Zama liman yayi a saman tabarman kaba ,kamin yafara baimasu Umma hakuri hadi da shaida masu cewan kowani bawa da kaddarar shi yake tafe a duniya ,mai kyau kuwa ko marar kyau . Abun ku tausaya mawa wannan yarinya ne ,don ita haka nata kaddarar tazo dashi ba ason ranta ba. Bakusan ya akayi ba ,shin ahanyar tane ta hadu da muyagun mutane ko kaka?? Duk wannan fa abun dubane kuma abun tambaya ,amma bako daya kaawai kun fada yarinya da zagi da duka . Komai kaddara ce ku dauke shi a makofin kaddara . Inalillahi wainna ilaihir rajiun kai shattu ni yau ya zanyi Fatomo ban dauko ba an daukomun lailah haillah... Haba Fatima kiyi hakuri kaman yanda liman yace mun san kaddara ,kuma ko wani cikakken musulmi yayi imani da ita kiyi hakuri wannan shine kaddarar mu .cewan Abban Shatu yana girgixa kan takaici da damuwa idon sa ya sauya kala zuwa jah .
Don dole Umma tayi shiru tana girgixa kai kurum...nasiha da ayoyi da nafsi sosai Liman ya jawo maawa Oumma da Abba kamin ya mike su fice tare da Abba ,abba kam wurin sayar da maganin itacen gargajiyan sa ,amma duk taron mutanen nan ya kasa komai na sallaman su ,damuwa ya taru yayi masa yawa.
Jaririyar Yawindo ta fara gyarawa tsaf ,kamin ta dora mata ruwan zafi ya tafasa da magunguna ...sannan ta juye a bangaje babban na kwano takaishi bandaki .
Bin bayan ta shatu tayi ba tare da tunanin komai ba ,don ita fa sam ta manta waida wani abu shi wankan jego....Anan ne Yawindo ta gasgata abun da take sakawa a kwakwalwarta gameda Shatun...batace da ita komai ba har ta sirka mata ruwar ,ta fito tabar ta tayi wanka kaman yanda tasaba . Tunkan Shatu ta fito ta ke kyenkyesa mawa Oummsn nata abun da tagani dan gane da shattun na gasgatar mata cewar ba diyar ta bace .
Dai_dai mareeya na shigowa garken...kukan idon ta na ya kafe sai dariya Yawindo da gske ne Wannan jaririyar bana Shattu bane..? Cewar Mareeya fuskan ta dauke da murnan jin mgnan da yawindo ke fadi mawa Ammie .
Kwarai kuwa da gske ni nagani da idona ,Shatu tana nan da mutumcin ta na ya mace budurcin ta na tare da ita ... Wannan shine xancen karya!!"
Cewar inna wuro wato mahaifiyar jauro dake nufowa xuwa inda su Yawindo suke . Adai dai kuma Shatu na fitowa daga bandaki tana amsa Mareeya da cewa" wayace maki ba diyata bace?? Wannan jaririya diyatace... Kwa fadi dai gskiyar mgn Oummam hardo ta kuma katse su a karo na biyu.... Ni ba wani mgn ce mai tsawo ta kawoni wurin ku ba ,nazo ne ku ji kusani D'ana Hardo baxai Auri diyar ku ba...wacce tagama iskancewa ta yada budurcin ta a diniya ,aradu Hardo baxai auri Shatu ba na fadeku .... Habawa InnaWuri auren da aka daura tun shatu na shekara 8 a duniya a yau xakice kin warware saboda wannan dan karamin dalilin da zaa agano gskyar lamarin?.
Cewar Oumman shatu tana mikewa daga tsaye ,cike d kwantar da muryar ga innan Hardo.
A zafafe Innawuri ta juyo kaman zata bugi umman Shattu...wannan ne karamin dalili? Lailai ne fatima ,wato ke kika daure mawa yar taki gindin yin iskancin ta...ta zubat mana da mutumci d dangin mu allh ya saka mana ... Sai kuje ku raini yar shegen! Tana fadin haka ta fice fuuuuu... Kwallah ne ya hau kwarara a idon Umman shatu...wanda ganin hakan yasa shattun saurin shiga buka ,zuciyarta na mata zafi .
Zama tayi a saman wahalalliyar katifan ta ,tana kai hannu hadi da daukan jaririyar d babu ko kayan da xaaa samata babu ,sai wani farin zani irin ta fulani da aka rufeta dashi.... Ganin jinin dake fita saman goshin yarinyar yasata saurin kai..............
_*Littafin WALIJAAM na kudi ne kaman yanda kuka sani*_
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasu na iya mgn dani ta wannan whatsap link din👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
_Normal grp 200_
_Vip grp 500_
_Spc group 1k👌_
_Idan kati xaki turo MTN ne ._
_Idan kuma ta account ne ta nanan👇_
_0028799846_
_Farida Hashim Stanbic bank_
_Yan niger kuma zaku tura katin 500f ne kati na Airtel ta wannan number na kasa👇_
_+22797780373_
_Idan kuma Spc grp kk bukata 800f ._
_*Maman teddy🧸*_
*🐄WALIJAAM🐄*
_free page_
_11_12_
*_Ga masu bukatar wannan littafi xasuna iya mgn dani ta wannan link din 👇_*
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
_FREE page na dab da karewa ,Ki tausaya ma yar mutan mallawa kar ki fitarmun da littafi idan kin siya ,kema kar ki karantamun idan ba biya kikayi ba don Allah._
*_SADAUKARWA GA DUK KANIN FULANI🐄_*
*Alheri writers asso.📚*
_________________________
" Shatu ne ta kai hannun ta tana shafan inda jinin ke zuba mawa yarinyar ,wanda bata lura dashi ba sai a wannan lokacin hannun ta tasa tana shafa inda jinin ke fita duk da bada yawa ne yakefita ba ,amma hankalin ta ya tashi matuka. Bata ankare da shigowar mareeya ba sai maganan ta da taji tana xama gyefen ta kamin tace " Shatu kiyi hakuri komai mai wucewa ne a rayuwa kum...wani wucewa ai wannan abun da ta jawo mawa kanta baxai ta6a bille mata ko ya haifa mata da mai ido ba ,kuma tayaya zai wuce mareeya? Ai sai kin fada mana inda kika dauko wannan diya sannan...Cewan Oumman shatu da shigowar su kenan bukan ita da Yawindo.
Aa Fatima kar ki manta da maganan liman mana komai fa kadara ce,kuma mun san wannan yarinya bata aikata wannan abun da ake zargin ta dashi ba...don haka mu bita ta lalama ne muji inda ta tsinto wanga jaririya.
Nisawa Oumman shatu tayi badon hankalin ta ya kwanta ba ,ta koma tana xama jarab a kasan tabarman kaba...amsan yarinyar Yawindo tayi tana kara gyarata hadi da nadeta cikin zani tana shafa mata mankade akan raunin da akaji mata garin dukan shatu da Oumma keyi . Sai da ta gama natsata sannan yawindo ta bata dafaffan kindirmo don ya dau cikin ta sosai ,sai wani yin nan nan da ita take kaman mejegon gskennan... Sai da Yawindo ta kammala ne sannan ta bar bukan hadi da nufan wurin liman . Wanda bata boye masa komai ba ta fadesa duk abun da ta gani akan Shatu da sanar masa cewan Wannan jaririya ba Diyar ta bace.
Hamdala Liman yayi kamin yayi saurin nufan Wurin sana'ar Baffa don ya sanar masa da komai .
Mutane ne tun daga nesan rumfan Baffa tankam ,dagani kasan sunyi babban bako . Amma da liman ya matsa kusa sai yaga abun da ranshi yayi matukar baci don mahaifin Hardo ne da shi kanshi hardon sun tsaya akan Baffa basuyi duba ga Mutanen da sukazo rumfar nasa ba suke tsitsaya tsiya da masifa hadi da cin mutumci .
Bazan Auri Shatu ba ni nama saketa ,taje ta auri wanda suka saba sheke ayansu har yayi mata cikin shege ya Aureta. Nidai bazan auri ragowa ba ,kuma wlh banyafe ba abun da akamun...cewar Hardo yana wucewa fuuuu yabar mahafin shi yana cigaba da zagi da cin mutunci .
*********
Salati Oumma tasaki hadi da dora hanu aka tana kara kirar Sunan Shattu".
Mun shiga uku shattu yarinyar waye wannan?? Shattu ki taimKa mana ki fadi mana gskya waye yabaki yarinya eh? Oumman nata ke magana Hawaye na dada kwaranya a saman kuncin ta. Itakam shattu babu kuka babu jimami kawai ta tsaya a wurin dakin Oumman nata tayi mata fuskan shanu . Yawindo ce dake tsaye itama taajibi ya isheta da mamaki ,Aa ya isa haakan Hajo , ba tuhumace ya kamata kiyi mata ,abunda Shattu zatayi da wanda bazata iya yin shi ba dukka mun sani ,Don haka ki natsu Shatu fadi mana kinji Yarinyar wacece a bayan ki??? Yawindo tayi maganan tana kama kafadan Shatu da tayi shiru ,a sanyaye tace " yawindo diyata ce ba yarinyar kowa bace tawace! Tana jin kishi ne bara na bata ruw...kamin ta karke maganan ne taji Saukar mari tasss a saman kuncin ta ,kamin ta kuma ankarewa ne taji Umma ta shaketa tana duka ba tare da tadamu da jaririyar dake bayan ta ba. Haka ta hadeta da jikin bukka....kuka Umma keyi haka shatu da ke kuka mai ban tausayi da ta6a zuciya ga jaririyar dake ta uban tsala ihu...Subhanallah subhannal meye wannan meye kk shirin yi haka Fatima? Cewan Yawindo tana kokarin kwatan Shatu hadi da shiga tsakiya don ta banbareta ... Umma don Allah kiyi hakuri Aradun Allah Diyata ce! Diyan kin Ubanki...mu zaki jawo mawa abun kunya a rugar nan?? Baxaki kashe da bakin ciki ba sai dai mu mu kashe ki..cewan Oumma fatima tana cigaba da dukan Shatu dukan da batasan ma wata iri take mata ba.
Liman ne da sauran dattawan fulanin rugar suka shigo garken nasu ,don dama haka akeyi idan makamamcin hakan tafaru . Manyan dattawan rugar ne kadai ke shigowa garken fulanin baka ganin yaro bare kowa vaya xuwa acewan su idan kazo kayi rashin kunya kayi.kar6ar Shatu yayi yana dakata fatima! Liman yayi mgnan yana daga Oumma hannu .
Sai asannan ta dakata tana goge kwallahm dake gangaro mata...shatu kin cucemu kin cuce kanki kinjah wo mana abun kunya. Cewan Abba da yayi mgnan ransa bace .ya isa nace haba haba haba.....cewan Liman yana nanata mgnan har sau uku .
Mamana Shatu daina kuka yi shiru kinji ,yawindo maza kishiga da ita ciki a gyara ta da jaririyar . Cewan liman yana kallon yawindo ,da sauri yawindo ta kama Shatu ta nufi da ita bukan ta zuciyarta na matukar jin tausayin wannan ahali ,musamman ita shatun .
Zama liman yayi a saman tabarman kaba ,kamin yafara baimasu Umma hakuri hadi da shaida masu cewan kowani bawa da kaddarar shi yake tafe a duniya ,mai kyau kuwa ko marar kyau . Abun ku tausaya mawa wannan yarinya ne ,don ita haka nata kaddarar tazo dashi ba ason ranta ba. Bakusan ya akayi ba ,shin ahanyar tane ta hadu da muyagun mutane ko kaka?? Duk wannan fa abun dubane kuma abun tambaya ,amma bako daya kaawai kun fada yarinya da zagi da duka . Komai kaddara ce ku dauke shi a makofin kaddara . Inalillahi wainna ilaihir rajiun kai shattu ni yau ya zanyi Fatomo ban dauko ba an daukomun lailah haillah... Haba Fatima kiyi hakuri kaman yanda liman yace mun san kaddara ,kuma ko wani cikakken musulmi yayi imani da ita kiyi hakuri wannan shine kaddarar mu .cewan Abban Shatu yana girgixa kan takaici da damuwa idon sa ya sauya kala zuwa jah .
Don dole Umma tayi shiru tana girgixa kai kurum...nasiha da ayoyi da nafsi sosai Liman ya jawo maawa Oumma da Abba kamin ya mike su fice tare da Abba ,abba kam wurin sayar da maganin itacen gargajiyan sa ,amma duk taron mutanen nan ya kasa komai na sallaman su ,damuwa ya taru yayi masa yawa.
Jaririyar Yawindo ta fara gyarawa tsaf ,kamin ta dora mata ruwan zafi ya tafasa da magunguna ...sannan ta juye a bangaje babban na kwano takaishi bandaki .
Bin bayan ta shatu tayi ba tare da tunanin komai ba ,don ita fa sam ta manta waida wani abu shi wankan jego....Anan ne Yawindo ta gasgata abun da take sakawa a kwakwalwarta gameda Shatun...batace da ita komai ba har ta sirka mata ruwar ,ta fito tabar ta tayi wanka kaman yanda tasaba . Tunkan Shatu ta fito ta ke kyenkyesa mawa Oummsn nata abun da tagani dan gane da shattun na gasgatar mata cewar ba diyar ta bace .
Dai_dai mareeya na shigowa garken...kukan idon ta na ya kafe sai dariya Yawindo da gske ne Wannan jaririyar bana Shattu bane..? Cewar Mareeya fuskan ta dauke da murnan jin mgnan da yawindo ke fadi mawa Ammie .
Kwarai kuwa da gske ni nagani da idona ,Shatu tana nan da mutumcin ta na ya mace budurcin ta na tare da ita ... Wannan shine xancen karya!!"
Cewar inna wuro wato mahaifiyar jauro dake nufowa xuwa inda su Yawindo suke . Adai dai kuma Shatu na fitowa daga bandaki tana amsa Mareeya da cewa" wayace maki ba diyata bace?? Wannan jaririya diyatace... Kwa fadi dai gskiyar mgn Oummam hardo ta kuma katse su a karo na biyu.... Ni ba wani mgn ce mai tsawo ta kawoni wurin ku ba ,nazo ne ku ji kusani D'ana Hardo baxai Auri diyar ku ba...wacce tagama iskancewa ta yada budurcin ta a diniya ,aradu Hardo baxai auri Shatu ba na fadeku .... Habawa InnaWuri auren da aka daura tun shatu na shekara 8 a duniya a yau xakice kin warware saboda wannan dan karamin dalilin da zaa agano gskyar lamarin?.
Cewar Oumman shatu tana mikewa daga tsaye ,cike d kwantar da muryar ga innan Hardo.
A zafafe Innawuri ta juyo kaman zata bugi umman Shattu...wannan ne karamin dalili? Lailai ne fatima ,wato ke kika daure mawa yar taki gindin yin iskancin ta...ta zubat mana da mutumci d dangin mu allh ya saka mana ... Sai kuje ku raini yar shegen! Tana fadin haka ta fice fuuuuu... Kwallah ne ya hau kwarara a idon Umman shatu...wanda ganin hakan yasa shattun saurin shiga buka ,zuciyarta na mata zafi .
Zama tayi a saman wahalalliyar katifan ta ,tana kai hannu hadi da daukan jaririyar d babu ko kayan da xaaa samata babu ,sai wani farin zani irin ta fulani da aka rufeta dashi.... Ganin jinin dake fita saman goshin yarinyar yasata saurin kai..............
_*Littafin WALIJAAM na kudi ne kaman yanda kuka sani*_
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasu na iya mgn dani ta wannan whatsap link din👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
_Normal grp 200_
_Vip grp 500_
_Spc group 1k👌_
_Idan kati xaki turo MTN ne ._
_Idan kuma ta account ne ta nanan👇_
_0028799846_
_Farida Hashim Stanbic bank_
_Yan niger kuma zaku tura katin 500f ne kati na Airtel ta wannan number na kasa👇_
_+22797780373_
_Idan kuma Spc grp kk bukata 800f ._
_*Maman teddy🧸*_
*🐄WALIJAAM🐄*
_free page_
_11_12_
*_Ga masu bukatar wannan littafi xasuna iya mgn dani ta wannan link din 👇_*
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
_FREE page na dab da karewa ,Ki tausaya ma yar mutan mallawa kar ki fitarmun da littafi idan kin siya ,kema kar ki karantamun idan ba biya kikayi ba don Allah._
*_SADAUKARWA GA DUK KANIN FULANI🐄_*
*Alheri writers asso.📚*
_________________________
" Shatu ne ta kai hannun ta tana shafan inda jinin ke zuba mawa yarinyar ,wanda bata lura dashi ba sai a wannan lokacin hannun ta tasa tana shafa inda jinin ke fita duk da bada yawa ne yakefita ba ,amma hankalin ta ya tashi matuka. Bata ankare da shigowar mareeya ba sai maganan ta da taji tana xama gyefen ta kamin tace " Shatu kiyi hakuri komai mai wucewa ne a rayuwa kum...wani wucewa ai wannan abun da ta jawo mawa kanta baxai ta6a bille mata ko ya haifa mata da mai ido ba ,kuma tayaya zai wuce mareeya? Ai sai kin fada mana inda kika dauko wannan diya sannan...Cewan Oumman shatu da shigowar su kenan bukan ita da Yawindo.
Aa Fatima kar ki manta da maganan liman mana komai fa kadara ce,kuma mun san wannan yarinya bata aikata wannan abun da ake zargin ta dashi ba...don haka mu bita ta lalama ne muji inda ta tsinto wanga jaririya.
Nisawa Oumman shatu tayi badon hankalin ta ya kwanta ba ,ta koma tana xama jarab a kasan tabarman kaba...amsan yarinyar Yawindo tayi tana kara gyarata hadi da nadeta cikin zani tana shafa mata mankade akan raunin da akaji mata garin dukan shatu da Oumma keyi . Sai da ta gama natsata sannan yawindo ta bata dafaffan kindirmo don ya dau cikin ta sosai ,sai wani yin nan nan da ita take kaman mejegon gskennan... Sai da Yawindo ta kammala ne sannan ta bar bukan hadi da nufan wurin liman . Wanda bata boye masa komai ba ta fadesa duk abun da ta gani akan Shatu da sanar masa cewan Wannan jaririya ba Diyar ta bace.
Hamdala Liman yayi kamin yayi saurin nufan Wurin sana'ar Baffa don ya sanar masa da komai .
Mutane ne tun daga nesan rumfan Baffa tankam ,dagani kasan sunyi babban bako . Amma da liman ya matsa kusa sai yaga abun da ranshi yayi matukar baci don mahaifin Hardo ne da shi kanshi hardon sun tsaya akan Baffa basuyi duba ga Mutanen da sukazo rumfar nasa ba suke tsitsaya tsiya da masifa hadi da cin mutumci .
Bazan Auri Shatu ba ni nama saketa ,taje ta auri wanda suka saba sheke ayansu har yayi mata cikin shege ya Aureta. Nidai bazan auri ragowa ba ,kuma wlh banyafe ba abun da akamun...cewar Hardo yana wucewa fuuuu yabar mahafin shi yana cigaba da zagi da cin mutunci .