Sashe 16
Walijam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaune Anwar yake a kasan Capet yayin da iyayen nashi kedaga saman Cushines din falon ,fuskan Momyn nashi ya kalllah sam babu rahama ta daure fuskan yayin da wuyan ta ya cika da tsoka irin ta masu kibannan sai tukuki take . Shikam Alhji Jalingo fuskar sa Ba yabo babu fallasa a sake .
Cike da kaunan Yaron nashi ya dago idanun shi yana sakin murmushi don a kullum kaunan yaron nashi mai yawa ce a zuciyar shi . Dafa kafadan shi yayi yana murmushi hadi da kirar shi da cewa SADAUKI na . Sunan da ya saba kirar shi da shikenan dama ,koda ake sakaya sunan nasa shi mai haifin sa ba kasafai yake boye sunan ba .
Dago da lulun idon sa yayi wanda yake firgita ba mazan ba ba matan ba yana sakin mawa mahaifin nashi murmushi wanda sai da hushiryarsa ta bayya na kamin yace " Daddy sannu da hanya ka dawo lafiya lau?.
Lafiya Soja na ,dama na kira ka ne don na shaida maka kuma na sanar maka da Auren da nasa Aka daura maka a wani garin fulani ,nasan bakasan da mgnan ba shiyasa na fadi maka don kaje sun bada nan da kwana bakwai xaa taho maka da matar ka , bakuma don komai na fada maka wannan ba sai don ka shirya a cikin gida jena ka za6i daya da zaku zauna can ,kuma ina so a sati dayannan kayi mata kayan komai da komai yanda aka saba yi mawa Mace kaje ka duba gidan idan da akwai abun da kk bukata na chanjawa sai a sauya su...zan saka Maman ka Rahmatu ta yo komai na kayan lefe gidan zaa wuce dashi direct amaryan ta tadda shi can...Alhji tambuwal ya karke maganan yana kallon Anwar da ya sunkuyar da kanshi kasa ,a xucuyar shi cewa yake " Daddy mai yasa baka son ganin farin ciki na ,har matan da zan aura dad kai ne zaka xa6a mun?? Daddy xanyi biyya nasan tun ina karami farin ciki na kakeso da nayi tunanin akasin hakan sai naga Hakan ne .
Nisawa yayi kamin yace "Tom Dad inshaallh nayi maka alkawarin zama da ita har abada ,na karbi xamin da kayi mun Allah yasaka da Alhrri dad ,amma mgnan gida A gidana xata zauna ,zan tafi da ita Can gidana na bariki mu zauna can kaman hakan zaifi Daddy .
Mashaalllh Allah yy maka Albarka cewan daddy wanda kamin ya kare maganan muryar Hajiya Haula ya katse su tana fadin ,Tom shikenan Alhji tunda kayi masa za6in matar Aure dama komai za6a masa kakeyi ,nima da akwai nawa za6in da zan masa ,ina da matan da Anwar zai aura ku gama kujiba kujiban aura masa karfan kafan ,daganan ne ni kuma xan fiddo masa da tawqn ,sai naga zaku ce Aa ne....
A hankali Alhji tambuwal cike da son kwantar mawa Dr Haula da hankali ya bude baki zai mgn amma sai ta datse shi tana mai cigaba da yarfa tsiya ,wanda tun tasowar Anwar bai ta6a ganin tayi irin shi ba .
Momy Sorry plz kiyi hakuri Daddy baiyi hakan donn...kai rufamun baki Anwar cewan momy a fusace,lokaci daya idon Anwar ya kada don allah yy shi da zuciya ,abun da mahaifiyar tasa bata ta6a masa ba amma a yau tayi masa akan wannan Yarinya.
Tashi ka tafi part din ka Anwar zamuyi mgn da Momyn ka kaji kar ka sama ranka damuwa cewan Daddy yana ta6a kafadan Anwar din .
A hankali Anwar ya mike yana fice daga falon Daddyn nashi ranshi a vace ,sosai yake kara jin tsanan wannan yarinyar fulanin .
Koda ya isa Part din sa kaiwa da komowa ya hauyi yana tunanin irin wahalar da zai vaima wannan yarinyar da tayi gigin shigowa rayuwar sa...Alkawarin azabtarwa ya dauka iri da kala akan Shatu ,wanda sai tayi nadamar shigo masa rayuwa .
A washe gari ya tattara badon yaso ba don kawai bai son ganin Iyayen nashi cikin wannan hali da suka ki fahimtar junan su ya sashi komawa bakin aikin sa yana nufan Barikin su .................
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR
Call 08066268951
_________________________
_*Littafin WALIJAAM na kudi ne kaman yanda kuka sani*_
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasu na iya mgn dani ta wannan whatsap link din👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
_Normal grp 200_
_Vip grp 500_
_Spc group 1k👌_
_Idan kati xaki turo MTN ne ._
_Idan kuma ta account ne ta nanan👇_
_0028799846_
_Farida Hashim stanbic bank_
_Yan niger kuma zaku tura katin 500f ne na Airtel ta wannan number na kasa👇_
_+22797780373_
_Idan kuma Spc grp kk bukata 800f ._
_*Maman teddy🧸*_
*🐄WALIJAAM🐄*
Free page
23_24
_Free page na dab da karewa ,xan kammala free page a shafi na gaba ,inshaallh daga page 25 free page zai kare indai kin tsinci wani page na Walijaam to na sata ne ,kar ki karanta mun indai ba biya kikayi ba👏 ._
Alheri writer'a asso📚.
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills .*
*Ga masu bukatar sayan wannan datan zasuna iya magana ta wannan Whatsapp OR*
*Call number 👇*
08066268951
_________________________
"Koda ya isa barrack din gidan shi ya nufa ,tsawon kwana biyu baya da walwala sai dai kaman yanda yayi mawa mahaifin nashi alkawari bai sa6a masa ba domun kuwa tun ranan da ya sauka yasa aka fara sauya masa komai na gidan , Sam su Sadeq basu damu da ganin wannan sauyin yanayin daga gareshi ba don dama sun dade da sanin halin Anwar din ,sai ya kwana ya wuni bai ce mawa kowa komai ba indai ba kaine ka tanka shi ba, wannan kadanne na daga miskilancin Anwar .
Zaune duka suke kowa na abun da ya saba ,shi Sadeeq na can yana fira da mata Yayin da Anwar ke sana'ar sa Shikam Abbas sai wani murmushin nishadi yake yi don yau gurun shi ya cika ,ya jiyo labarin inda wannan yar fulanin take da zama ,a yanxu abu daya ya rage masa shine tayanda zasu na haduwa da ita .
Abbas lafiya sai wani murmushi kakeyi kana fara'a sai kace an maka albishir da gidan Aljjana?. Cewan Sadeeq yana mai datse wayan tashi hadi da kallon Abbas da har wannan lokacin murmushi yakeyi ,shikam Anwar sai a sannan ya lura da mood din Abbas din a yau hakan yasa shi bin shi da kallo da son jin mai zai fadi .
Hmm nisawa Abbas yayi har da dagowa yana mai gyara zaman shi kamin yace " ba dole nayi farin ciki ba ,wacce na dade ina nema zuciyata tana marari allah ya kusa cikamun burina , nan take ya kwashe masu duk yanda zasukayi da wannan tsohuwar bafullatanan ya fada masu .
Mamaki ne ya kama Anwar Haushi ya ciyo zuciyar sa ,wai a yanxu fulanin ne Abbas ke so ,ta6 a da kam ba ruwan shi dasu ,amma sanadin wannan yarinyar yaji ya tsane duk wasu fulani . A miskilamce yace ma Abbas " wai kai fulanin ne kakeso?? Abbas don allah ka rabu masu da yar mutane nasan halinka ,kana samun yar mutane wlh ko baka aureta ba ,kasamu kayi abun da kakeso da ita zakace ka janye ka dai na son ta, ka rabu masu da yar mutane plz... Yana mgnan ne hadi da lumshe lulun idon sa . Murmushi Abbas yayi yana lasan lips nashi na kasa kamin yace " bana mawa kaina tsammanin irin wannan son nake mata Anwar . Ina son ta kuma duk idan na tunanota a zuciyata ina jin shaawar ta fiye da kowacce diya mace ,kaga ko ai hakan akeso ana son ayi aure tare da so da Shaawar juna ina son Aysha kuma zan Aureta ,babu mai hanani sai Allah sai kuma mutuwa ,amma indai ina raye da numfashi na wlh baxan yarda a rabani da Shatu ba .
Ikon allah Lamarin babba ne cewann Sadeeq dama shi dan zugo ne ,kamin ya saki wata irin dariya yana cewa " Har ka san sunan ma diyar fulanin ,lallai nesa tazo kusa ,sai ya kuma bushewa da dariya harda tafa hannu yana buga kafa . Abbas Wai ahhh ni na ma rasa me zance ,like is not real kai ne zakace kanason yar kauye ,wai ma yar kauyen bafullatana , Amazing abun da mamaki kam ,kai dakace bazaka auri yar nigeria ba duk wayewan ta sai kuma a yanxu naji kana fadin Yar kauyen wai bafullatana ...kawai Ya kuma bushewa da dariya . Kai oga sir ya isa haka ! Cewan Anwar don bashi yake mawa ba amma yagama kuluwa don shi Abbas baiga Auren nashi ba ,shiko yaga feture din nashi ,hmmm kana wani dariya gomma Abbas bai Aureta ba ,amma niko an aura mun fulani wife ,wanda nafi tsana a rayuwa ta na duniya na tsani fulani ,amma wai itace Dad ya auro mun kaiiii ,ya karke maganan yana dafe kai hadi da cije la66ansa na bakin ciki ,a lokaci daya idon shi ya sauya ya chanja daga fari zuwa ja.
Mamaki ne ya kamasu duka Abbas da Sadeeq ,Wai ban gane mai kake nufi ba Anwar ,plz yi mana bayani yanda zamu fahimta kaji ". Cewan Abbas yana fiddo da idon sa waje don mmki ,shi yama kasa fahimtar mgnan Abokin nasa .
Cike da dakewa Anwar yace ina nufin Daddy yy mun aure va tare da sani na ba ,kuma nan take yafara basu lbrn komai da yafaru da yanda Daddy ya aura masa matan don yakara masa bayanin komai da baiyi a gaban Dr Haula ba ,don tamaki tsayawa ta fuskance Alhji Jalingo din .
Cike da kaunan Yaron nashi ya dago idanun shi yana sakin murmushi don a kullum kaunan yaron nashi mai yawa ce a zuciyar shi . Dafa kafadan shi yayi yana murmushi hadi da kirar shi da cewa SADAUKI na . Sunan da ya saba kirar shi da shikenan dama ,koda ake sakaya sunan nasa shi mai haifin sa ba kasafai yake boye sunan ba .
Dago da lulun idon sa yayi wanda yake firgita ba mazan ba ba matan ba yana sakin mawa mahaifin nashi murmushi wanda sai da hushiryarsa ta bayya na kamin yace " Daddy sannu da hanya ka dawo lafiya lau?.
Lafiya Soja na ,dama na kira ka ne don na shaida maka kuma na sanar maka da Auren da nasa Aka daura maka a wani garin fulani ,nasan bakasan da mgnan ba shiyasa na fadi maka don kaje sun bada nan da kwana bakwai xaa taho maka da matar ka , bakuma don komai na fada maka wannan ba sai don ka shirya a cikin gida jena ka za6i daya da zaku zauna can ,kuma ina so a sati dayannan kayi mata kayan komai da komai yanda aka saba yi mawa Mace kaje ka duba gidan idan da akwai abun da kk bukata na chanjawa sai a sauya su...zan saka Maman ka Rahmatu ta yo komai na kayan lefe gidan zaa wuce dashi direct amaryan ta tadda shi can...Alhji tambuwal ya karke maganan yana kallon Anwar da ya sunkuyar da kanshi kasa ,a xucuyar shi cewa yake " Daddy mai yasa baka son ganin farin ciki na ,har matan da zan aura dad kai ne zaka xa6a mun?? Daddy xanyi biyya nasan tun ina karami farin ciki na kakeso da nayi tunanin akasin hakan sai naga Hakan ne .
Nisawa yayi kamin yace "Tom Dad inshaallh nayi maka alkawarin zama da ita har abada ,na karbi xamin da kayi mun Allah yasaka da Alhrri dad ,amma mgnan gida A gidana xata zauna ,zan tafi da ita Can gidana na bariki mu zauna can kaman hakan zaifi Daddy .
Mashaalllh Allah yy maka Albarka cewan daddy wanda kamin ya kare maganan muryar Hajiya Haula ya katse su tana fadin ,Tom shikenan Alhji tunda kayi masa za6in matar Aure dama komai za6a masa kakeyi ,nima da akwai nawa za6in da zan masa ,ina da matan da Anwar zai aura ku gama kujiba kujiban aura masa karfan kafan ,daganan ne ni kuma xan fiddo masa da tawqn ,sai naga zaku ce Aa ne....
A hankali Alhji tambuwal cike da son kwantar mawa Dr Haula da hankali ya bude baki zai mgn amma sai ta datse shi tana mai cigaba da yarfa tsiya ,wanda tun tasowar Anwar bai ta6a ganin tayi irin shi ba .
Momy Sorry plz kiyi hakuri Daddy baiyi hakan donn...kai rufamun baki Anwar cewan momy a fusace,lokaci daya idon Anwar ya kada don allah yy shi da zuciya ,abun da mahaifiyar tasa bata ta6a masa ba amma a yau tayi masa akan wannan Yarinya.
Tashi ka tafi part din ka Anwar zamuyi mgn da Momyn ka kaji kar ka sama ranka damuwa cewan Daddy yana ta6a kafadan Anwar din .
A hankali Anwar ya mike yana fice daga falon Daddyn nashi ranshi a vace ,sosai yake kara jin tsanan wannan yarinyar fulanin .
Koda ya isa Part din sa kaiwa da komowa ya hauyi yana tunanin irin wahalar da zai vaima wannan yarinyar da tayi gigin shigowa rayuwar sa...Alkawarin azabtarwa ya dauka iri da kala akan Shatu ,wanda sai tayi nadamar shigo masa rayuwa .
A washe gari ya tattara badon yaso ba don kawai bai son ganin Iyayen nashi cikin wannan hali da suka ki fahimtar junan su ya sashi komawa bakin aikin sa yana nufan Barikin su .................
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR
Call 08066268951
_________________________
_*Littafin WALIJAAM na kudi ne kaman yanda kuka sani*_
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasu na iya mgn dani ta wannan whatsap link din👇*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
_Normal grp 200_
_Vip grp 500_
_Spc group 1k👌_
_Idan kati xaki turo MTN ne ._
_Idan kuma ta account ne ta nanan👇_
_0028799846_
_Farida Hashim stanbic bank_
_Yan niger kuma zaku tura katin 500f ne na Airtel ta wannan number na kasa👇_
_+22797780373_
_Idan kuma Spc grp kk bukata 800f ._
_*Maman teddy🧸*_
*🐄WALIJAAM🐄*
Free page
23_24
_Free page na dab da karewa ,xan kammala free page a shafi na gaba ,inshaallh daga page 25 free page zai kare indai kin tsinci wani page na Walijaam to na sata ne ,kar ki karanta mun indai ba biya kikayi ba👏 ._
Alheri writer'a asso📚.
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills .*
*Ga masu bukatar sayan wannan datan zasuna iya magana ta wannan Whatsapp OR*
*Call number 👇*
08066268951
_________________________
"Koda ya isa barrack din gidan shi ya nufa ,tsawon kwana biyu baya da walwala sai dai kaman yanda yayi mawa mahaifin nashi alkawari bai sa6a masa ba domun kuwa tun ranan da ya sauka yasa aka fara sauya masa komai na gidan , Sam su Sadeq basu damu da ganin wannan sauyin yanayin daga gareshi ba don dama sun dade da sanin halin Anwar din ,sai ya kwana ya wuni bai ce mawa kowa komai ba indai ba kaine ka tanka shi ba, wannan kadanne na daga miskilancin Anwar .
Zaune duka suke kowa na abun da ya saba ,shi Sadeeq na can yana fira da mata Yayin da Anwar ke sana'ar sa Shikam Abbas sai wani murmushin nishadi yake yi don yau gurun shi ya cika ,ya jiyo labarin inda wannan yar fulanin take da zama ,a yanxu abu daya ya rage masa shine tayanda zasu na haduwa da ita .
Abbas lafiya sai wani murmushi kakeyi kana fara'a sai kace an maka albishir da gidan Aljjana?. Cewan Sadeeq yana mai datse wayan tashi hadi da kallon Abbas da har wannan lokacin murmushi yakeyi ,shikam Anwar sai a sannan ya lura da mood din Abbas din a yau hakan yasa shi bin shi da kallo da son jin mai zai fadi .
Hmm nisawa Abbas yayi har da dagowa yana mai gyara zaman shi kamin yace " ba dole nayi farin ciki ba ,wacce na dade ina nema zuciyata tana marari allah ya kusa cikamun burina , nan take ya kwashe masu duk yanda zasukayi da wannan tsohuwar bafullatanan ya fada masu .
Mamaki ne ya kama Anwar Haushi ya ciyo zuciyar sa ,wai a yanxu fulanin ne Abbas ke so ,ta6 a da kam ba ruwan shi dasu ,amma sanadin wannan yarinyar yaji ya tsane duk wasu fulani . A miskilamce yace ma Abbas " wai kai fulanin ne kakeso?? Abbas don allah ka rabu masu da yar mutane nasan halinka ,kana samun yar mutane wlh ko baka aureta ba ,kasamu kayi abun da kakeso da ita zakace ka janye ka dai na son ta, ka rabu masu da yar mutane plz... Yana mgnan ne hadi da lumshe lulun idon sa . Murmushi Abbas yayi yana lasan lips nashi na kasa kamin yace " bana mawa kaina tsammanin irin wannan son nake mata Anwar . Ina son ta kuma duk idan na tunanota a zuciyata ina jin shaawar ta fiye da kowacce diya mace ,kaga ko ai hakan akeso ana son ayi aure tare da so da Shaawar juna ina son Aysha kuma zan Aureta ,babu mai hanani sai Allah sai kuma mutuwa ,amma indai ina raye da numfashi na wlh baxan yarda a rabani da Shatu ba .
Ikon allah Lamarin babba ne cewann Sadeeq dama shi dan zugo ne ,kamin ya saki wata irin dariya yana cewa " Har ka san sunan ma diyar fulanin ,lallai nesa tazo kusa ,sai ya kuma bushewa da dariya harda tafa hannu yana buga kafa . Abbas Wai ahhh ni na ma rasa me zance ,like is not real kai ne zakace kanason yar kauye ,wai ma yar kauyen bafullatana , Amazing abun da mamaki kam ,kai dakace bazaka auri yar nigeria ba duk wayewan ta sai kuma a yanxu naji kana fadin Yar kauyen wai bafullatana ...kawai Ya kuma bushewa da dariya . Kai oga sir ya isa haka ! Cewan Anwar don bashi yake mawa ba amma yagama kuluwa don shi Abbas baiga Auren nashi ba ,shiko yaga feture din nashi ,hmmm kana wani dariya gomma Abbas bai Aureta ba ,amma niko an aura mun fulani wife ,wanda nafi tsana a rayuwa ta na duniya na tsani fulani ,amma wai itace Dad ya auro mun kaiiii ,ya karke maganan yana dafe kai hadi da cije la66ansa na bakin ciki ,a lokaci daya idon shi ya sauya ya chanja daga fari zuwa ja.
Mamaki ne ya kamasu duka Abbas da Sadeeq ,Wai ban gane mai kake nufi ba Anwar ,plz yi mana bayani yanda zamu fahimta kaji ". Cewan Abbas yana fiddo da idon sa waje don mmki ,shi yama kasa fahimtar mgnan Abokin nasa .
Cike da dakewa Anwar yace ina nufin Daddy yy mun aure va tare da sani na ba ,kuma nan take yafara basu lbrn komai da yafaru da yanda Daddy ya aura masa matan don yakara masa bayanin komai da baiyi a gaban Dr Haula ba ,don tamaki tsayawa ta fuskance Alhji Jalingo din .