Sashe 6
So Babbar Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
"Hello Deen tsaya plx, nidai Yaya Saleema a'a kinsan lowyer da sharri, kuma koba halin kaba yanzu zasu koya maka
Nidai nace wait koh, jin tayi magana seriously yace naji ya akayi?
Kenan kai bazaka auri lowyer ba, mene aibun su?, haka kawai Yaya Saleema, ban sha'awar lowyer
Huum, nima kuma natsani banker sosai, bye bacci yazo
Kafin yace wani abu ta datse layin
Ihu yasaka jiyayi kamar ansakashi cikin aljannah Yaya Saleema nada kirki baizaci tanada sauk'in kai ba, amma wani hanzari ba gudu ba, kenan Idan har yazauna a haka bazata soshi ba
Lallai mafita yakamata ya nema, yanason aikin Bank amma akan Saleema zai iya komai, zan iya jure komaine Indai har Saleema zatayi farin ciki
Allah kabata ikon sona, to yazance mata ina sonta komai, kai ba haka ba, shirme yaringa yi har bacci yatafi dashi
Itama tunanin ta yace bazai auri lowyer ba, to me yake so? batasani ba, tanason karatun ta amma Indai Deem bayaso zata canja, kai canjawa confirm, bara Safiya tayi tunda sunada Doctors da professors a hannu abin bazai zama da wuya ba
Chancellor da vice nasa surukan sune, 'yayan su suna auran su Yaya Sameer, tsalle tai tace I find d solution, gobe ba jibi ba zanfara fighting akan haka
Deen , I love u, itama bacci ne yatafi da ita
Washe gari da Asubah Bayan an Idar da Sallah Deen yasamu Abban sa akan yanason canja course shi ya taimaka masa
To Deen akan me? naga shi kake so, ko wani abu akayi ?
Ko d'aya Abba, haka kawai naji hankali na a yanzu yafi karkata dana karanci business kodan na tallafamaka tunda naga suna Broth dukkan su kowa aikin sa yake
Indai ka yadda ka amince inason ka taimakan acanjan course na koma nasu Sultan
Babbar magana, tabbas kayi tunani kayi hankali wallahi naso kazama magajina amma kai sainaga kwata kwata bakada ra'ayi akan wani karatu Indai ba accounting ba
So ni abinda kake so shina ke so, abinda kake muradi shinake muradi farincikinka nake so, a kullum amma alhamdulillah Addu'a ta tafad'a zanyi fighting akan hakan yau insha Allah Allah yayi maka albarka
Wata matsanannciyar murna ta kama shi, baizaci Abba zai amince ba, Addu'a da fatan gamawa lafiya yafara jerowa uban
Nayi Nasara sauran nasarar samun zuciyar Yaya Saleema itama Allah kaban sa'a
Ko dayake yau su Yaya Fauzy zasu zo mayi magana akan subani tips na yadda zan Iya tunkarar Yaya Saleema da maganar so
Baccin dayake komawa bayan ketowar alfijr anan yayi mafarki wai gashi da Saleema suna soyayya tanagayamasa tana son sa itama, kuma har anfara shirin aure amma kashi saiga duhu ya mamaye wajan daga can yajoyo muryar Abban ta yana cewa bazai bashi Saleema ba, tunda Abban sa maha'incine maci amana yaje can ya nemo mata amma ba Saleema ba
Hannun su yana rik'e da juna suna kuka akan kada arabasu, dukkan su basa ganin juna duhun nan ya mamaye wajan
Fit yaji an kwace hannunta daga hannun sa, kafin yayi wani yunk'urin komai ya farka agigece
Salati yafara jikinsa sharkaf da gumi, ga hannun sa alamar shatin hannu
Ido ya zare yafara duba hannun yes shatin hannu ne, amma ya haka, baikawo mugun nufi cikin mafarkin saba Addu'a yai ya mik'e
Saleema cikin sharinta nazuwa school ta fito, tana rik'e da waya a hannunta tana karanta text na good morning da Deen ya turo murmushi tai kamar agabansa take sunba takaiwa wayar saitin inda yasaka ur lovely broth Deen
Dukkan su yan gidan sun hallara ana zaune ana hira, wajan Abba tai tace Abba dama inason gayamaka magana amma dan Allah kataimakan kuma kada katambayen dalili duk da nasan ba'ayin abu batare da Dalili ba, kuma kamun kyakyawan fahimta
Saleema kome kike so insha Allah zan miki fad'i naji, Yauwa Abba inaso Ka taimakan kasaka baki acanja course dan Allah Kasan yadda nake son wannan karatun nawa amma ikon Allah wallahi jiya da shekaran jiya bana gane komai akai, hasalima bacci da kasala itane take kamani canjawar shizaifimun alkhairi
Saleema naji na gamsu, kuma nasan Indai bada wani abu ba bazaki canja ba, naso tambayar dalili amma tunda kince nayi hak'uri da tambayar nayi shiru Allah yayi miki Albarka tashi dama fita zanyi yanzu muje makaran tar
Murna tafara, itama Sultan kallon tai yayi yace Yaya Saleema yanzu kin tashi a barrister komai zaki koma kuma oho
Zab'armun broth, Huum kefa zakiyi karatun ki ni banda zab'i, amma kinga Deen shi yafison matar sa ta karanci English kawai
Amma Idan kinada ra'ayi a kansa kiyi shi, good shi zanyi tnz peck tamasa a kumatu taje taiwa Mama suka kama hanya
Yana zaune yana tunani yajiyo wayar sa, Deen akan layi
"hello guy y kake ya jiki jiki kuma?
Fyn aboki nafa canja course yanzu haka muna school ana fighting akan inason course naku
Kai Deen itama yaya Saleema yanzu suka tafi da abba anan yagayamasa yanda sukayi
Wow Yaya Saleema taci gari, yanzu zata zama big lady, nima nacanja
To kai in tambaya ka mana, ya haka kaika canja Ita tacanja kunyi waya ne jiya?
Eh nan yaga yamasa yadda sukayi, hhhhhh Allah ya kyauta Idan tayi wari maji amma kun burgeni
Bangane ba, eh bazaka gane ba, ma had'u anjima
Bye guy Manya, Kaga banson gulma, sai mun had'u
Alhamdulillah angama komai, kuma yasamu abinka da hanya, itama haka lallai abin Manya, basu had'u ba
Yau za'aje majalisa, murna d'oki zasuga juna, tunda Deen baije gidan su ba
Yan gidan su Deen mata sunzo, sai rawar kai yake akan yabasu labari yadda za'ayi
Suna zama a parlour ya biyosu, nan ya zauna yafara fada musu komai harakawo yanzu
Yaya Ummi ce takece da Dariya harda riqe ciki, tana kallon sa tace kabari Shehu yazo yabaka ko Halifan malam kasan jiya da daddare suka sauka kuma sunce zasu zo
Ihu yasa kai Lallai maza sun dawo, munyi missing juna, kai kace banda matsala bara namusu waya akan suzo muje can tare
Yaya Fatee ce tace, amma Deen kana ganin zata yadda ba amatsayin k'ani kuma d'an uwa ta d'auke kaba?
@ut@r h@jiy@
🎶SO BABBAR CUTA🎶
®NWA
©Zainab Y Hussein
autarhajiya.WordPress.com
Dedicated to Nafeesat Anker nd princess Hassy
4⃣1⃣to4⃣5⃣
Nidai nace wait koh, jin tayi magana seriously yace naji ya akayi?
Kenan kai bazaka auri lowyer ba, mene aibun su?, haka kawai Yaya Saleema, ban sha'awar lowyer
Huum, nima kuma natsani banker sosai, bye bacci yazo
Kafin yace wani abu ta datse layin
Ihu yasaka jiyayi kamar ansakashi cikin aljannah Yaya Saleema nada kirki baizaci tanada sauk'in kai ba, amma wani hanzari ba gudu ba, kenan Idan har yazauna a haka bazata soshi ba
Lallai mafita yakamata ya nema, yanason aikin Bank amma akan Saleema zai iya komai, zan iya jure komaine Indai har Saleema zatayi farin ciki
Allah kabata ikon sona, to yazance mata ina sonta komai, kai ba haka ba, shirme yaringa yi har bacci yatafi dashi
Itama tunanin ta yace bazai auri lowyer ba, to me yake so? batasani ba, tanason karatun ta amma Indai Deem bayaso zata canja, kai canjawa confirm, bara Safiya tayi tunda sunada Doctors da professors a hannu abin bazai zama da wuya ba
Chancellor da vice nasa surukan sune, 'yayan su suna auran su Yaya Sameer, tsalle tai tace I find d solution, gobe ba jibi ba zanfara fighting akan haka
Deen , I love u, itama bacci ne yatafi da ita
Washe gari da Asubah Bayan an Idar da Sallah Deen yasamu Abban sa akan yanason canja course shi ya taimaka masa
To Deen akan me? naga shi kake so, ko wani abu akayi ?
Ko d'aya Abba, haka kawai naji hankali na a yanzu yafi karkata dana karanci business kodan na tallafamaka tunda naga suna Broth dukkan su kowa aikin sa yake
Indai ka yadda ka amince inason ka taimakan acanjan course na koma nasu Sultan
Babbar magana, tabbas kayi tunani kayi hankali wallahi naso kazama magajina amma kai sainaga kwata kwata bakada ra'ayi akan wani karatu Indai ba accounting ba
So ni abinda kake so shina ke so, abinda kake muradi shinake muradi farincikinka nake so, a kullum amma alhamdulillah Addu'a ta tafad'a zanyi fighting akan hakan yau insha Allah Allah yayi maka albarka
Wata matsanannciyar murna ta kama shi, baizaci Abba zai amince ba, Addu'a da fatan gamawa lafiya yafara jerowa uban
Nayi Nasara sauran nasarar samun zuciyar Yaya Saleema itama Allah kaban sa'a
Ko dayake yau su Yaya Fauzy zasu zo mayi magana akan subani tips na yadda zan Iya tunkarar Yaya Saleema da maganar so
Baccin dayake komawa bayan ketowar alfijr anan yayi mafarki wai gashi da Saleema suna soyayya tanagayamasa tana son sa itama, kuma har anfara shirin aure amma kashi saiga duhu ya mamaye wajan daga can yajoyo muryar Abban ta yana cewa bazai bashi Saleema ba, tunda Abban sa maha'incine maci amana yaje can ya nemo mata amma ba Saleema ba
Hannun su yana rik'e da juna suna kuka akan kada arabasu, dukkan su basa ganin juna duhun nan ya mamaye wajan
Fit yaji an kwace hannunta daga hannun sa, kafin yayi wani yunk'urin komai ya farka agigece
Salati yafara jikinsa sharkaf da gumi, ga hannun sa alamar shatin hannu
Ido ya zare yafara duba hannun yes shatin hannu ne, amma ya haka, baikawo mugun nufi cikin mafarkin saba Addu'a yai ya mik'e
Saleema cikin sharinta nazuwa school ta fito, tana rik'e da waya a hannunta tana karanta text na good morning da Deen ya turo murmushi tai kamar agabansa take sunba takaiwa wayar saitin inda yasaka ur lovely broth Deen
Dukkan su yan gidan sun hallara ana zaune ana hira, wajan Abba tai tace Abba dama inason gayamaka magana amma dan Allah kataimakan kuma kada katambayen dalili duk da nasan ba'ayin abu batare da Dalili ba, kuma kamun kyakyawan fahimta
Saleema kome kike so insha Allah zan miki fad'i naji, Yauwa Abba inaso Ka taimakan kasaka baki acanja course dan Allah Kasan yadda nake son wannan karatun nawa amma ikon Allah wallahi jiya da shekaran jiya bana gane komai akai, hasalima bacci da kasala itane take kamani canjawar shizaifimun alkhairi
Saleema naji na gamsu, kuma nasan Indai bada wani abu ba bazaki canja ba, naso tambayar dalili amma tunda kince nayi hak'uri da tambayar nayi shiru Allah yayi miki Albarka tashi dama fita zanyi yanzu muje makaran tar
Murna tafara, itama Sultan kallon tai yayi yace Yaya Saleema yanzu kin tashi a barrister komai zaki koma kuma oho
Zab'armun broth, Huum kefa zakiyi karatun ki ni banda zab'i, amma kinga Deen shi yafison matar sa ta karanci English kawai
Amma Idan kinada ra'ayi a kansa kiyi shi, good shi zanyi tnz peck tamasa a kumatu taje taiwa Mama suka kama hanya
Yana zaune yana tunani yajiyo wayar sa, Deen akan layi
"hello guy y kake ya jiki jiki kuma?
Fyn aboki nafa canja course yanzu haka muna school ana fighting akan inason course naku
Kai Deen itama yaya Saleema yanzu suka tafi da abba anan yagayamasa yanda sukayi
Wow Yaya Saleema taci gari, yanzu zata zama big lady, nima nacanja
To kai in tambaya ka mana, ya haka kaika canja Ita tacanja kunyi waya ne jiya?
Eh nan yaga yamasa yadda sukayi, hhhhhh Allah ya kyauta Idan tayi wari maji amma kun burgeni
Bangane ba, eh bazaka gane ba, ma had'u anjima
Bye guy Manya, Kaga banson gulma, sai mun had'u
Alhamdulillah angama komai, kuma yasamu abinka da hanya, itama haka lallai abin Manya, basu had'u ba
Yau za'aje majalisa, murna d'oki zasuga juna, tunda Deen baije gidan su ba
Yan gidan su Deen mata sunzo, sai rawar kai yake akan yabasu labari yadda za'ayi
Suna zama a parlour ya biyosu, nan ya zauna yafara fada musu komai harakawo yanzu
Yaya Ummi ce takece da Dariya harda riqe ciki, tana kallon sa tace kabari Shehu yazo yabaka ko Halifan malam kasan jiya da daddare suka sauka kuma sunce zasu zo
Ihu yasa kai Lallai maza sun dawo, munyi missing juna, kai kace banda matsala bara namusu waya akan suzo muje can tare
Yaya Fatee ce tace, amma Deen kana ganin zata yadda ba amatsayin k'ani kuma d'an uwa ta d'auke kaba?
@ut@r h@jiy@
🎶SO BABBAR CUTA🎶
®NWA
©Zainab Y Hussein
autarhajiya.WordPress.com
Dedicated to Nafeesat Anker nd princess Hassy
4⃣1⃣to4⃣5⃣