← Book details Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 6 OF 6

Kashi wayan yayi yana kallon Anesha

Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel · about 17 min read

"Lafiya meya faru????


"Fatima ta mutu"

Zaro ido tayi ta dafe kirji what..........!!!!!


"Yes. Ya gaya mata kome


Ta tausaya wa Fatima daga bisani ta kwar da zancen domin taga Hankalin yarima a tashi yaki


A shgwabe taki kallon shi
Kafar shi ta hau tayi Huging insa. Shima din Huging inta yayi domin yayi missing in jikin ta


Cikin murya mai dadi taki magana

"Yarima na ka kwantar da hankalin ka bana son kana tunanin kome kaji "


Daga mata kai yayi don bai ji yana iya magana ba saboda irin salon da taki ye masa.
Hanunta ta saka cikin gashin sa tana wasa da shi

A kasallance ya kalle ta.

"Baby na ki bare ki ji sauki kinsan ina bukan ta ki ko???


"Yarima nifa naji sauki i am all yours"

Murmushi jin dadi yayi


"Wani hanzari ba gudu ba ina son a saki daura mana aure "


Kallon mamaki taki ye masa "Aure kuma yarima?


"Eh manah, kinsan mun jima bamu tare kuma ina son akawon maki a matsayen Amarya and kin san me a ranar sai kin samu ciki domin na gaji da ganin ki haka ba yaro "


Murmushi tayi "Duk yanda kace haka za'aye"


Ta dan bata fuska


"Lafiya naga kin bata fuska??


"Ina tunanin Ajmal ni. Yana bani tausai sosai ko ina Faiha taki kasan me Aneesha tana niman soyayar uwa sosai gashi Ajmal baya ko maganan ta duk yanda akaye akwai wani abu"


"Hakane muje mu tambaye shi ko lafiya"


Daukan ta yayi cak suka nufi gefin Ajmal sai hira suki ye


Zauni yaki falo Khadeeja da Anessha suna hiran su


Ajiye Aneesha yayi kan kujera
Ajmal dai kallon su yaki ye sun dace sosai ina ma ace zai samu mace kamar Aneesha


Khadeeja kuwa bata masan sun shigo ba sai wasa taki ye da Aneesha


Yarima ni yace "Am idan baza damu ba ina son insan ina matar ka taki"


Murmushi takai ce yayi "kasan shi aure yana da sirre ko ba haka ba"


"Hakane. Sorry ina son in sani ni idan kuna tare?


"Bamu tare ban jima da sakin ta ba"


Da karfe Aneesha ta dago kan ta tana kallon Ajmal


"Eyyah To Allah kasa hakan yafe zama Alkaire"


Ameen kwai yace


"Baby kaga my Aneesha ko tana ye man dariya"

Magana taki cikin shgwaba tana murza idon ta wai ita kuka taki ye lol.


Yarima yayi murmushi


"Meyasa taki ye maki dariya??

Little Aneesha kuwa har kasa ta kai tana Dariya


"Uhm. Uhm. Wai na bata labaren lokacin da muna yara bana baka Nodles idan ka canye naji dakin ka na fasa maka kaya. Shini taki cewa wai bani da karfe"


Yarima dariya ya kamaye

"In ban da abun ki Baby meye na kuka kuma"


Turo baki tayi


"Ba wani Baby. Yanzu baka sona kafi son Aunty Aneesha ni babu mai sona"


"Waya ce maki babu mai sok ki?

Fadan Little Aneesha


Jawo ta tayi kusa da Ajmal

"Ina son ki kuma Dad yana sonki "


Kallon mamaki yaki ye ma yar nashi

Daga masa gira tayi


"Dad i am your daughter and i can read your mine, da farko kana son Aunty Aneesha yanzu kuma kana son Deeja"


"Waya.. Ce.. "


"Shiiii bana son jin kome dad nifa ba yarinya bace nasan yanzu Aunty Aneesha is not your wife matar Bro ce why not bazaka aure Aunty Khadeeja ba nasan zata kulla damu sosai kamar yanda Aunty Aneesha tayi pls Dad dont said no "


Jawo ta yayi ya ja mata kune "Yanzu kin girma ko, kowace magana kina fadi. Ki fara tambayar Deeja ki idan tana sona kin san ba za'aye mata auren dole ba wata killa tana da wanda taki so"


Da sauri tace "Ba wanda naki so.....!!! Ni kai naki so"

Tare suka ce Ohhhh so romantic


Mom ce ta shigo


"Autar tawa ce zata ye aure ba'a sanar da ni ba"


Fadawa tayi jikin mom ta rufe fuskan ta


Yarima ya tashi tsaye


"Mom ina son in gaya ma mai martaba ina son a saka daura mana aure ni da Aneesha so ina ga sai a hada dana su Baby ko ya kika gani??


Mom taji dadin tunanin Yarima sosai kuma ta amince da hakan


Rungume juna sukaye suna ye ma junan su congrat

Aka gaya ma Mai martaba shima din ya yarda a daura auren


Ranar juma'a za'a daura auren

*Yarima&Aneesha*
*Ajmal &Khadeeja*
*Jabir&Faiha*


Ajmal kuwa ya kira iyayen shi ya sanar da su dayaki ba'a gari daya suki ba suna kasan waje a can suki zama sunje dadi sosai domin basa son Faiha ko kadan.


Ko wani bangare ana shirye shirye


Ba wani buki ni za'aye ba walima kwai ce kuma ba'a gaya ce mutani da ya wa ba


****


Faiha kuwa ita da kanta ki shirya kan ta uhmm Amarya Jabir kinan.


"Wai ki Faiha kina da hankali kuwa? Ki da kan ki zaki yanki ma kan ki hukun ci yen aure ba zaki ma sa aye maki binciki wanda zaki aura ba kuma baki ko gaya mana shi din waye ba?


"Inaa ki kwantar da hankalin ki na riga da nasan jabir yana kirki kuma na san ba zai cuta man ba na san shi ciki da waje"


"Meki ki nufi da ciki da waje?


Dariya tayi "kin gan ki inaa akwai ki da son gulma to bare ki ji Jabir dai bun jima tare da shi tun ina da auren Ajmal muna hulda da shi shini fa Ajmal ya gano ya da kara man saki to. Meye a ciki daman auren shi ae kadara ni, yanzu na samu wanda naki so kuma zan zauna da shi ba wanda ya isa ya raba mu da shi"


Ina kuwa dafe kai tayi tana salla ti "Faiha abunda kika aikata kinan???


"Kwarai kuwa to meye a ciki?


"Tabas kin aikata babban kuskure Faiha"


"Ya isa hakan bana son wa'azin ki"

.. Tashi tayi ta bar mata waje......


****

*yauce ta kama ranar Friday*


A yauni aka daura auren su
Khadeeja da Anessha da Little Aneesha kayan su iri daya wata gown ce suka saka fara tayi masu kyau sosai daya ki duk suna da fari.

Bayan anye walima Angaye suka shigo akaye ta hotona kalla kalla aka ye buki a ka watse


Ajmal kuwa bangaren shi aka kai Khadeeja da sunan idan sunye sati zasu koma Abuja da zama.


Faiha ma ta shirya kan ta tsab sai jiran ta kai jabir ya zo ya dauki ta.
Mota daya ya aiko mata ita ka dai ta shiga basu tsaya ko ina ba sai wani gida mai daki daya sai falo da kitchen haka taki kallon gidan hankadi lalace har ta shiga cikin dakin ta zauna tana jiran ango nata ama shiru.


****


Khadeeja kuwa zauni taki kan gado ta sha lulube sai jiran ango nata taki ye.
Shigowa yayi dauki da sallama ta amsa mashi.
Zauna wa yayi kusa da ita ya ajiye ledan daki hanun shi
Matata muje muye sallah ko

Murmushi taki ye duk da fuskan ta a rufe taki.

Daukan ta yayi suka shiga toilet tare suka ye alwarwa suka dawo sukaye sallah
Kifi suka ce da yaki khadeeja bata son kaza tafi son kifi.
Sai da suka koshi suka wanke hanu.
Suka dawo suka zauna

Khadeeja kuwa wani irin son Ajmal taki ji kamar ta jawo shi ta rungume shi kallon shi taki ye tana murmushi

Jawo ta yayi ya rungumeta yana saukan nunfashi.
Ita ma din nunfashin taki ye sanu sanu
Ta rungumeshi tight

Ajmal kuwa tunanin yayi lokacin da yaki rungume Aneesha yanzu kuma ga knwar Yarima? Lalai shikam yayi mata masu kirki banda Faiha

Kissing inta ya fara ye yana ye mata wani salo na reki ta war
Sako ya fara isa cikin kanta haka taki rufe ido kamar mai jin bacci
A sanu ya zame mata kayan jikin ta yana shan brest inta
Khadeeja kuwa an shiga duniyar da ba'a taba shiga ba🤣


*****


Yarima kuwa yana zuwa ya daga gyalen da ta saka ta rufe fuskan ta


"Masha Allah, Matata kinga yanda kika ye kyau kuwa"


Girgiza masa kai tayi


Jawo ta yayi ta fada kan kirjin sa Har suna jin nunfashin juna
Lips inta yaki kallo yana cije lips inta
"Kin shirya?
Ta daga masa kai.

A sanu ya aza lips inta akan nata wanda ya sha zanbaki wani irin sanyi yajiya ya shiga a cikin jikin shi
Haka ya fara kissing inta suna mai da nunfashi


Tada ta yayi suka fara sallah ko kaza basu tsaya ce ba yarima ya fara aiki

⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀naso nayi maku bayani abunda ya faru ama @Habiba (prince s) tace kada na fada😔 sorry guys🤪


Bare muje gurin Amarya faiha🤣


Faiha kuwa ta gaji da zama cikin daki kiran Jabir tayi ama bai daga wayan ta ba abun ya bata mamaki sosai aza kan ta tayi kan gado tana rufe ido tana budewa har bacci yayi awon gaba da ita.....


*washe gari*


Faiha ce ta tashi ganin babu Jabir babu labaren sa. Ya sa takira wayan shi ama bai daga ba.
Fitowa tayi falo tana dube dube ama bata ganshi ba karamen tsoki taja


Sai gashi ya shigo tare da wata. Cikin kwanciyar hankali suki tafiya yana ye mata sexy look har suka matso kusa da ita


Kallon shi taki ye


"Jabir, meye haka? Sanan wanan wacece? Ko ka manta da jiya aka daura mana aure?


Tsoki ya ja "ki dan allah mallama kada ki takura man bana son iskan ce ida. An daura mana aure mezan ye maki? Kada ki manta na san ki fa da auren ki. Kiki zuwa muye lalace nasan ko yanzu zaki nemi wani tunda kin aure ni kin gama dani"


"Haba jabir wanaan wace irin magana ce kasan ina sonka taya zanye maka haka dan Allah kayi hakuri wlh ba zan cuce ki ba"

Wanka mata mare yayi sai da ta kai kasa

"Yar iska banza kada ki rai na man hanakali idan ba haka ba yanzu zaki koma gidan ku"

Jawo wada yayi kusa da shi
Yana shakar turaren ta halshin sa ya sa yana shan jikin ta sai kissing inta yaki ye gaba dayan su sun fada duniyar tunani.

Sanu sanu ya fara bude mata zip dukiyar fulanin ta Ta baya na hanunshi ya sa yana matsawa ouch baby brest in ki yana da taushi ba sai murzama yaki ye


Faiha kuwa ranta ba karamen bace yayi ba

Bakin shi ya sa yana shan brest inta


Da karfe Faiha ta tashi ta ture shi


"Ki idan baki fitar man da gida ba wlh sai na kashi ki yar iska banza kwai"


Kallon ta tayi daga sama har kasa


"Ki har kina da bakin ce man yar iska kida da auren ki kina cutan mijin ki kara ni bani da aure ki fa? Zunube biyu


Jabir ya sa hanu ya ture ta ya jata suka shiga cikin daki tana jin su suna nishin dadi

Ita kuwa sai aikin kuka taki ye........


*ita rayuwa daman haka ta kunsa duk abunda kaye sai anye maka faiha yanzu kika fara gani. Masu hali irin na faiha zamu taya ku da Adu'a da ku dai na yen sa ku kare mutunci kan ku da na diyan ku. Ku sani miji yana bukatan kulla wa sosai*


*sai kiga wasu matan basu damu da mijin su ba, kira gari ku mata kuba mazan ji kulla wa a rinka ye ma mai gida abinci kalla kalla ana faran ta masa rai*

*Allah kasa mu gani*🤝


*muje zuwa*⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀


*lipton girl*💙


*MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Addu'a ga Wanda Ya ce maka Yana Son ka.*

أَحَبَّكَ الَّذِي أَحْبَبْتَنِي لَهُ.
Ahabbakal lazi ahbabtani lahu
Wanda ka so ni saboda Shi, kai ma Ya so ka.


*Book 2*
🌤Page 235&240..🍹


*The End The End*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^Ita kuwa ba abunda taki ye sai aikin kuka.
Share hawayen ta tayi.
Ta tashi ta hau kujera tunanin Ajmal ta kama ye
"Na cuce kai na da kai na inda na zauna da Ajmal da ni kai na zan fe jin dadin zama a gidan shi gashi da kudi ga ilimi ga tarbiya ama sam jabir baya da ko daya "


******


*Washe gari*


Aneesha ta bude idon ta ganin Yarima ya sa ta saki murmushi shi kuwa ya lumshe idon shi kara lafewa tayi kan jikin shi domin tana jin dadi kwanceya a jikin shi kamar wata musa haka ta lake masa a jiki


Shi kuwa bude idon shi yayi yana shafan gashin ta


"My princes kin tashi daga bace??


Murmushi tayi wanda ya kara fitar da kyawun ta
"Eh Yarima na tashi ina kwana"
Lafiya qlw yace mata


Tashi yayi ya dauki ta rufe fuskan ta tayi cikin jikin shi da yaki ba kaya ni a jikin ta ba.


Cikin Bap ya saka ta sai da ya hada mata ruwan zafi ta gasa jikin ta sukaye wanka suka fito kaya suka saka suka nufe parth in mom koda suka ji su khadeeja da Ajmal da Asma'u duk suna zauni suna hira....


Zauna wa sukaye Aneesha ta gai da Mom kan ta yana kasa


Khadeeja da ki kusa da ita tayi mata magana cikin kune


"Aunty how was your night" ta daga mata gira


Kallon mom tayi wanda tunda khadeeja ta fara magana taki kallon ta


Dukan wasa ta kai mata


Tayi mata magana kasa kasa


"Kamar yanda naki amarya jiya kima haka kiki so how was your night"


Murmushi tayi "is awesome ban ma san yanda zanye maki baya ni ba is....


"Shiiii kar ki manta fa cikin mutane muki"


Dariya sukaye suka cigaba da hira.......


*******


Faiha kuwa tana zauni a falo Wada jabir ya shigo da ita ta fita daga gidan tana hararan Faiha wata ce ta shigo da sauri ta sha gaban ta


"Ki ina zaki?


Kallon ta taki ye daga sama har kasa

", ki wacece da zaki tambaye ni
"
"Neci matar gidan nan haka kwai zaki shigo man gida ba sallama"


"Auw sanu fa"

Bata jira amsar ta ba ta shiga cikin daki binta tayi daga baya

Ita kuwa tana zuwa ta hau kan jikin shi tana kissing insa


"Jabir meye haka? Me kaki son mai dani ni ni kada ka manta fa ni matar ka ce"


kamar ba magana taki ye ba suka cigaba da kissing in juna


Jawo ta tayi da karfe ta wanka mata mare.


"Idan baki fita gidan ba zan bala ki wlh"

Jabir ya tashi ya wanka mata mare sai da ta kai kasa.
Toilet ya shiga ruwan zafi da ki ciki ya dauko ya watsa mata


Kuwa ta buga duk da hakan hankalin su kwance suna jinta tana kuwa suka kyaleta suka cigaba da tabe taben su.


Ita kuwa wani zafi taki ji wanda tunda aka haife ta bata taba jin zafi ba ga shi tunda ga saman ta har kasan ta ya kone tana ihu ama a banza gashi ba zata iya tashi ba wayan daki hanunta takira inaa ta ta sanar da ita
Cikin yan mintuna kadan sai gata ta zo daya ki ta turo mata adrees knowking tayi ko da ta shigo jabir da shi da budurwasa basa nan daman ta zo da wani suka dauki ta suka nufe Asbt da ita


*****


Aneesha kuwa shiru tayi yarima ya kulla da fuskan ta da ya canza


"Meki ki tunani?


"Ina tunanin iyayen da suka kulla da ni yanzu na samu lafiya gashi basu sani ba"


Dogon nunfashi Yarima ya ja ya kamata muje muye masu godiya in ya so sai mu dawo da su anan


Aneesha taji dadi sosai


Da sauri Yarima ya ce


"Good idea kaga daga nan sai mu tare ni da Khadeeja"


Dukan su basu ji dadi ba


Mom ce tace "Me zai hana ku zauna anan zamu fe jin dadi kaga sai a mai da Little Aneesha anan "


Sunkuyar da kai yayi

Don ba zai iya ce ma mom Aa ba


"Ba laife idan naji zan dauko abunda naki bukata"


"Yauwa hakan yayi zan iya samu maka aiki anan kaga sai aye maka transfer ko ya ka gani?


Yaji dadi sosai


Suka yanka ticket suka nufe garin Abuja. Gaba dayan su Mai martaba kwai aka bare.


basu tsaya ko ina ba sai gidan su iyayen ta ita ta fara shiga mama naganin ta tayi sauri ta rungume ta tana kuka


"Yar nan ina kika shiga haka?


Ganin mutani suna shigowa ya sa ta mai da kallon ta gari su

Mijin mama kuwa sakin ido yayi yana kallon su

Sanu da zuwa sukaye masu aka shimfida masu tabar ma


Aneesha tayi gyaran murya
Ta nuna Yarima wanan shini mijina ta nuna Ajmal wanan kuma mijin kaunar mijina


Mama kuwa kallon mamaki taki ye mata


Nan aka shiga basu labare abunda ya faru

Ta tausaya wa Aneesha sosai.
Nan suka gaya mata korafin su


Basu yarda ba ama da mom ta saka baki bayan sa suka iya suka yarda
Gidan Ajmal suka nufa suka ya dauki kayan da yaki bukata suka koma garin su....


*****


Faiha kuwa sanu sanu ta fara bude idon ta kallon inaa ta takiye hawaye suna zuba a idon ta....


"Inaa kinga abunda ya same ni Hakin Ajmal ya fita akai na tun anan duniya na cuce Ajmal"


Kallon mamaki taki ye mata meya faru

Gaya mata tayi irin abunda tayi...


Haki'ka ranta ya bace ama ya zata ye dole ta hakura tunda abu yariga da ya faru
Hawaye ki zuba a idon ta
"Dan Allah ki taimaka ki kira man Ajmal na rako gafa ran shi"

Ba musu ta dauko waya ta kira shi
Suna zauni a babban falo suna hira sai ga kiran ya shigo

Dauka yayi da sallama


Inaa ta gaya masa halin da faiha taki ciki.


Ya tausaya mata sosai kuma yace ya yafe mata abunda tayi masa. Sai dai ba zai zo duba ta ba Aneesha kuma tace bata bukan ta tunda ta haife ta bata taba bata kulla wa ba yanzu yayi aure kuma khadeeja taza kulla da su fatan da zai ye mata Allah ya bata lafiya "

Ya kashe wayan...

Kuka taki ye kai co duniya. Duniya tayi man juyen mulki ya Allah ka yafe man abunda na aikata...


"Am ya kamata ace Aneesha an sanar da iyayin ki saboda su dai na zargin da suki ye maki duk da nasan labaren ya kai ga kunen su "


Suna cikin wanan maganar sai gasu sun shigo.
Aneesha ta rungume Mamata tana kuka.
Tace Aneesha ta yafe mata, lokacin da taki bukan ta bata bata hadin kai ba.

Nan suka ye kukan su daga baya aka dawo ma dariya...


*Bayan shikara Daya*
Aneesha ta haife Namiji aka saka masa Ajmal domin karamce da Ajmal yayi ma Aneesha
Haka ma Khadeeja ta same dan ta namiji aka saka ma shi Aliyu sunan yarima kinan

Abun ban sha'awa aki kiran su da little Ajmal and Little Aliyu.


Bayan shikara ukku

Aneesha ta haife yan biyu mace da namiji aka saka masu sunan iyayen da sukaye rekon ta.

Khadeeja ma ta haife yan biyu mata duka dayan aka saka mata sunan Mom in Ajmal dayan kuma mom in khadeeja


Abun ban sha'awa tare suki haihuwa da kahadeeja....


Little Aneesha kuwa an kara girma an zama yan mata


Wasa taki ye da kanen na ta Yarima ni ya shigo Anessha kuwa an dau wanka kamar sabowar amarya.

Yarima ni ya daga mata gira ta fahimce abunda yaki nufe.

Tashi tayi ta shiga cikin daki ya beyo ta daga baya reki ta yayi
"I really miss you. Ina son yan ki samu wani ciki "


Zaro ido tayi "Haba daddyn yan biyu haihuwa kuma ana zauni lafiya klau duk yaushi na haihu?


Murmushi yayi "ina son aka ra man wasu.

Jeyo ta yayi


"Gaskiya nafi kowa sa'a a duniya samun irin mata irin ki ae suna da wuya a duniyar nan i really love you , zan cigaba da son ki har karshin rayuwa ta kice kome na idan babu ki babu ni"


Aza hanunta tayi kan lips insa
Shiii "Ni da kai muna nan har abada ba wanda zai rabu mu sai mutuwa"


Murmushi yayi "ina fatan yanzu babu wani wanda zai zo muye sa'insa da shi na *Matar ka ko matata*


Murmushi tayi "Babu wanda zai zo nayi maka alkawaren ko da na manta kome ba zan manta da kai ba you are always in my hearth i really love you"

Kiss tayi masa

Yayi huging inta tight..

Diyan su ni suka shigo suka rungume iyayen na su


*Alhmdl Alhmdl Alhmdl*

💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*Anan na kawo karshin wanan littafin Mai suna Matar ka ko matata kuskuren da nayi a ciki Allah ya yafe man masu hali irin na waziri da fatima and faiha Allah ya shirya ku ya sa ku gani gaskiya*🤝


*sai mun hadu daku a new book dina*😘


*Wanda ki bukatar wanan littafin daga farko wa'inda aka bare baya zasu iya ye man magana ta wanan number only female pls*
*09066059690*


*lipton girl*💙
Chapter 6 · 0% Book details