Gabatarwa
Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel · about 30 min read
[10/19, 6:28 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 1&5...🍹
^^^^^^Yauce ranar da aka daura Auren Yarima Aliyu da matar sa waton Aneesha
Duk da Aneesha ba son auren take ye ba, tayi kwai ne don mahaifin ta yace Idan Har bata aure sa ba bai yafe Mata ba, ba yanda ta iya dole ta amince aka daura auren
Gefen Yarima Aliyu kuwa an sha Shadda fara wada taji aiki sosai daka ganta Kasan Babba shadda ce.....
Ango Ango
Yarima Aliyu ya juyo ganin abokin sa ne ya sa ya washe hauru "Ka ganka Har da yau din sai ka Jane tsokana"
Dan karamen murmushi yayi
"Kasan yanzu zaka zama malakin gimbiya Aneesha Idan ban jaka tsokana ba bansan ranar da zan samu Dama ba"
Murmushi yayi kaje ka sai kace wanda zai shiga kule ae sai yanda na so da amarya ta....
"Abokina gaskiya kaye dacen Mata sosai gata da tarbiya ga ilimi Wai abokina Meyasa kaki son auren mace talaka"
Kallon sa yayi "Ina cikin Wanan farin ciki zaka ye man Wanan magana????
"Haba gaya man manah kullum sai na Tambaye ka ama baka gaya man "
Hanunsa ya rika "Bana son in aure mace da bata da ilimi bana son auren mace mai kudi saboda ya wance masu kudi basa son mazan su sosai suna ganin sun waye ko girki baza su ye maka ba sai dai su saka kuyangu suye so kaga Idan na aure talaka zata bani time in ta don ni nan daka gani Ina son mace da ta iya love sosai "
tabe wa sukaye Abokina kinan "Tau Allah kasa don Allah ta aure ka saboda Kasan su talakawa sunfi son su aure masu kudi su dauki masu kudi su tafiyar su"
Shiru yayi bai ce kome ba
Ya bata fuska
Aminu ya kulla da hakan
"Just chill abokina I am just joking"
Karamen murmushi yayi a ransa kuwa yace Idan maganar sa ta zama gaskiya fa??? ? ??
Kawar da zance yayi ya cigaba da sha'anin buki
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
Bangarin Amarya Aneesha kuwa Tunda aka daura aure taye zugum Mutane sai shigowa suki suna taya ta murna Murmushi karfin Hali kwai takiye masu
Tana gudun kada Yarima Aliyu yayi Mata walakanci Domin su Diyan Sarauta suna da iza sosai bata son bayan auren su ya dawo yana ye Mata walakanci Idan son shi ni tana ye don ba wanda zai ga Yarima Aliyu yace baya son shi Domin shi Guy ne mai kyau ga shi da fari ga kasum ba, gashin sa ya na shan gyara sosai dole duk Macin da ta gansa taje tana son sa ama tana gudu kar dukiyar sa da kyawun sa ya sa ya wulakan ta ta.......
A haka taye ta saki sakin ta a zuciya Har lokacin kai Amarya yayi
Motace aka kawo... Gashi garin su kauyene sosai haka motocen da aka aiko gefin ango suka ta shiga cikin daje garin da su Aneesha suki karamen kauye ne duka gida jin da a ciki ba su kai 20 ba
Ama duk da Hakan suna kulla da tarbiyan Diyan su domin duk yaran daki garin suna zuwa islamiya Musa man Aneesha domin ta sauki
Haka akaye ta jira motoce sun kai 40 gashi ba Mutane da yawa wasu mutoce guda guda suka dauka sai sauran motocen da suka wuce empty
Aneesha kuwa ta sha lulube da tsadadin material in ta Sai kuka takiye Idan ta tuna yanda xata ye rayuwa a gidan Yarima Aliyu kuka takiye sosai Har kana jin shishikan kukan ta
Jen an Reko ta ne yasa ta dago kanta..........
Ganin Yarima Aliyu Tadan ja jikin ta shi kuwa Kara jawo ta yayi
Kin manta ni mijin ki ne yayi Mata magana cikin kune
Bata ce masa kalla ba sai goge hawayen ta takiye ya kulla da hakan ya saka hanunsa ya jaye Veil inda ya rufe Mata fuska
Hanunsa ya sa ya share Mata Hawaye
Sai taje kamar a duniya Hanunsa yafi na kowa taushi
"Meyasa kiki kuka ae kinga ni banye kuka ba ko"
Bata ce masa kalla ba don jin taye kamar an reki Mata makoshi. Jawo ta yaye ya rungumeta Har suka isa masaurauta su Yarima Tun a bakin Get kaki ganin fadawa
Gaban Aneesha ne yayi mugun faduwa
Part in ta aka ajiye ta Masha Allah gida kam yayi kyau sosai ae kuwa Yan garin su Aneesha sai kauyance sukiye domin irin kayan da aka zuba Mata
Bayan sun gama ganin gida suka shiga mota a ka mai dasu Har kauyene su
Aka bar Amarya ita ka dai sai tsoro ta ki je don ganin dakin da ta ki ciki
Ba da jima wa ba sai ga Ango ya shigo tare da abokanan sa Suka zauna Adu'a akaye daga bisani suka bar daga Amarya sai Ango
Bayan sun fita Yarima Aliyu ya karaso kusa da ita
"Gimbiya Ina ye maki barka da zuwa "
Kallon sa taye da sexy eyes in ta
Nagode Yarima
"Ki tashi mu gaba tar da sallah"
Kasa taye da kan ta "Ina fashin Sallah ne"
Shiru yayi bai ce kome ba daga bisani yace Ohk
Tashi yayi ta reko Hanunsa "Ya kamata muje mu gaida Mai Martaba"
"Gobe da safe zamuje" yace mata a fuss ce
"Dan Allah Yarima muje yanzu sufa iyaye ni Fa gashi kuma a gida daya muki Idan bamu kai gobe ba.......
Shiru taye bata ida magana ta ba Hanusa ya daura kan Lips inta shiiiiiii ki fade alkaire ko Kiye shiru
Hanunta yaja suka nufi part in mai martaba..........
Fadawa na ganin su suka zube kasa suna gai da su Aneesha ita kuwa sam bata son irin abunda fadawa kiye Har suka isa gurin mai martaba Da ga shi sai waziri ne a gurin waziri nagani sun shigo ya bata fuska
Duka wa Har kasa sukaye suka gaida mai Martaba Aneesha ta gaida Waziri kallon Hankada yayi mata duk da haka nan abun bai dameta ba
"Yarima lafiya dai ko?
"Lafiya qlw Mai martaba munzo mu gaida ka ne Yaje dadi sosai duk da ya san aikin Aneesha ne"
Allah yayi maku albarka nan fa yayi taye masu Adu'a suka ta shi suka je inda mahaifiyar Yarima ita ma taje dadin ganin su sosai don bata sa ran zasu zo ganin ba
Part in su suka nufa Yarima yayi alwarla ya gabatar da Sallah Aneesha kuwa tana zaune bata ce kalla ba bayan ya gama ya jeyo garita yayi Mata Adu'a tare da ye mata kiss a goshi
Ita kuwa sai kunya takije Gimbiya kije ki watsa ruwa ko.........
Tashi taye by mistake ta tashi faduwa Har ta rufe idon ta Domin ta sadakar
Jin an rekita ne yasa ta bude idon ta guda Yarima taga ya rekita
Kallon ta yakiye sai kace bai taba ganin ta ba ita kuwa duk ta tsargu da kallon da yakiye mata "Nagode Yarima"
Sa'an ya sakita Bathroom ta shiga ganin bata san yanda aiki, Aiki da su ba yasa ta fito
"Har kinye wanka???
Turo Baki taye nifa bansan yanda...... Taye shiru
Karasa mana??
Bansan yanda aki aiki da su ba ta rufe idon ta.........
Bude mata ido yayi
"Baga ni ba ae sai na koya maki"
Tsale tayi "Da gaski "
"Eh manah ae zan iya ye ma matata kome"
Nan ya fara koya mata yanda zata ye
Ganin gurin wanka ciki da ruwa ta zauna kusa da shi
"Wanan gulbe fa??? Daman Ana sanun su anan?? Kuma Nagan shi da kumfa haka?
Dariya yaki ye sosai har ya kai kasa
Kallon sa tayi "meye abun dariya a ciki"
Da kyar ya iya control in Dariyan sa ya jawo hanun ta suka shiga ciki ita kuwa gaban ta sai faduwa ya ki ye
Zauna wa suka ye ciki ita kuwa tsoro taki je sosai
"Dan Allah ka fida ne anan Kada ya cije ne"
Dariya yaki ye sosai
"Haba Gimbiya ba abunda zai ye maki fa"
Tashi tayi tsaye ya Tara kafar sa ta fadi cikin ruwa.. Ae kuwa ta buga masa kuwa
"Wayooo Yarima dan Allah ka cire ne anan"
Jawo ta yayi ta kankame a jikin sa sai mai da nunfashi taki ye. Hanun sa ya sa yana shafe mata ruwan da suka shiga mata ido
"Ouch wayoo Yarima ido na zafi sosai"
Sorry ya hura mata ido... Da kyar ta bude idon ta
Ta aza masa kuka
"Pls Yarima mu fita wanan wuren ina jin tsoro ni Nafe son wanka a bucket wanan abu ina jin tsoron sa sosi
Dariya yaki ye sosai
"Yarima meye abun dariya a ciki? Na gaya maka fa ina jin tsoro"
"Me zai sa kije tsoro ina tare da ki"
Hanunsa ya aza kan lips in ta da ya sha jan baki yana shafa su sai cije baki yaki ye
Hanunsa daya yana shafa fuskan ta
Kara so wa yayi gab da ita ya aza bakin shi kan nata ita kuwa rufe idon ta tayi gam zuciyar ta tana bugawa
Kissing inta ya kama ye kamar ya samu lollipop ita kam gaba daya jikin ta ya mutu Kallon ta yayi
"Yah ne kin ye shiru?
Sai a lokacin ta bude i don ta Rungume shi tayi.
"Yarima ina jin tsoro ka dai na"
Dago mata fuska yayi me zan dai na?
Bakin ta Nuna masa alaman ya dai na ye mata kiss
Kara jawo ta yayi "Bazan dai na ba don nawa ni"
Kallon sa tayi
"Ni kuma naga bakin a jiki na yaki to Meyasa kace naka ni???
Dariya yayi "you are so funny"
"Ko dai mene ka fada da Hausa yanda zan gani".
Ta daga masa gira
Shiyasa yaki sonta gata da surutu ga iya ye ko tana cikin bacci rai
Bakin ta ya reki
"Wanan baki ba zai ye shiru ba ko bare naye maganin sa"
Kiss inta ya fara Ta rufe ido tana uhmm tana Ture shi Ama a banza don ko a wasa bazata iya goga wa da Yarima ba
Haka ya cigaba da kissing nata ya kai 30mnt ita har ta gaji daga bisane ya cire bakin sa da nata dogon nunfashi taja don tun dazu ya hana ta Nishi
Hanunsa ya sa yana kokarin bude mata Riga
Kallon sa ta yi "Yarima me zakaye da riga ta "
Kyaleta yayi ya cigaba da bude mata zip
Reki Kirjin ta tayi "Yarima ba kyau fa ka kalle jikin mace"
Dan karamen tsoki ya ja
"Inji wa yace haka"
"Malam yace haka nan".
"Shi mallamen bai gaya maku mijin ki yana iya kallon gaba daya sura ki ba"
Zaro ido tayi "Yarima ka kuwa san abunda kaki fada"
Ganin ba shiru zataye ba ya sa ya saka bakin sa ya hada da nata a karo na ukku ae kuwa tayi shiru
Rigar daki jikin ta ya cire ta Yayi wulge da ita Yar karamar Bra ce a jikin ta duk da bata da manya Nono ama yarima yafi son su haka shiyasa yaki son aure yar tallakawa wada ki kare mutuncen ta kuma yaki son yarinya karama don yana da kishi sosai ya fi son shine na farko da zai fara sanin dadin matar sa
Cire mata bra yayi duk da tana Ture shi ama ga banza
Hanunsa ya sa yana murza mata Brest duk da tana jin dadin abun da ya ki ye mata wanan shine karo na farko da taje dadi an taba mata jiki
Cire bakin sa yayi da nata ya daura shi kan nipple's inta haka ya ki shan su kamar lollipop yana wasa da dayan
Da kyar ta iya cewa
"Pls yarima ka dai na ".
Dagowa yayi ya kalle ta idanun ta sunye jaaa sai a lokacin ya tuna tana period tsoki yayi yace mata "yaushi zaki gama Al'ada"
Da kyar ta iya cewa
Sauran kwana biyu
Fita yayi daga gurin wanka kiye wanka ki fito ina jiran ki
Fita yayi ya bar ta kwance a cikin ruwa wardrobe ya bude ya dauko mata pad shiga yayi cikin Bathroom ya ajiye mata kusa da ita
"Ki canza.. Kuma kiye saure idan ba haka ba zan shigo inye maki wanka kuma na saki ye maki abunda naye maki yanzu".
Girgiza kai tayi "zanye da kai na".
Ya fita daga toilet
Ita kuwa tashi tayi Gashi nipple's inta suna ye mata ciwo gurin shower ta karasa bucket Inda ki cikin toilet in ta dauko ta Tara sai da ya cika sa'anan tayi wanka daya ki akwai pant a cikin toilet ta dauka ta saka dan karamen towel ni ta dauka ta saka kallon shi tayi bai ma kai gwwiwan ta ba reki kanta tayi yau na kawo kai na
Haka ta fita cikin Bathroom in kamar wada kwai ya fashi ma a jiki Shikuwa yana zaune kan gado yana dana wayar sa
Yana ganin ta ya tashi ya karasa kusa da ita Hanun ta ya jawo
"My baby har kin gama wanka"
Daga masa kai tayi shikuwa ya ja hanunta ya kwantar da ita kan gado kashi Light yayi dakin yayi duhu ama ba sosai ba da yaki akwai haski ga bedside drower
Kallon shi taki ye
"Yarima Meyasa ka kashi haske?? Ama kaga ban saka kaya a jiki na ba"
"Ba sai kin saka kaya ba wanan ma ya isa"
"Haba yarima taya wanan zai isa kallifa duk kafa funa ba a rufe suki ba"
Shiiiii bana son jin kome
Kwanta wa yayi kan jikin ta ya saka hanunsa cikin towel in da yaki jikin ta yana wasa da Brest in ta
"Yarima ka dai na dan allah ina jin zafi"
Hanunsa ya jaye ya juya ya kwanta yayi kamar bacci yaki ye
Ita kuwa ta san yayi fushi ama bata be ta kansa ba don idan tace ta kyaleshi zata je zafi sosai
Tashi tayi ta dauko kaya ta saka duk abun da taki yana kallon ta ama yayi kamar yana bacci kwanta wa tayi bacci yayi awon gaba da ita
Shi kuwa jeyo wa yayi yaga tana bacci kansa ya aza kan jikin ta i love you shima yayi bacci........
*kuyi hakuri da wanan page ba yawa*🥺
~Note~
~Ban rubuta wanan littafi ba don ince zarafin kowa ba pls duk wada zata karanta wanan littafi zata iya karantawa but bana son kana nan maganganu if u like read if u don't like don't read ba abunda ya shafe Lipton girl~🤷🏻♀
~ku kara hakuri gurin Hausa ina da matsala gurin Hausa and ina fatan zaku karbe uzurina~☺
*pls share*💋
[10/19, 6:28 PM] 💙lipton girl💙: MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
🌤Page 5&10...🍹
^^^Shi kuwa kwanta wa yayi kan jikin ta I love you yana kallon kyakyawan fuskan ta har yayi bacci......
^^^ *Washe gari*
Aneesha ce ta fara tashi ganin Yarima akan jikin ta ya sa tayi murmushi a ranta kuwa ta ce "Ashe yarima baiyi fushi ba"
Hannun ta tasa ka cikin gashin sa domin yana matu kar burgita ganin ya fara Motse ne yasa tayi sauren jaye hanunta tayi kamar bacci ta kiye
Bude idon sa yayi ya kalle ta Kiss yayi mata a goshi sa'anan ya shiga toilet Ya dauro arwala ya nufe masallacin daki cikin gidan sallah yayi yana gama wa ya dawo part in sa ya hau kan gado ya kara jawo Aneesha a jikin sa har yayi bacci ita ma din bacci tayi
Basu falka ba sai kusan 10
Buga masu kofa aki ye Yarima ya tashi yana murza idon sa ya bude kofa Ganin Mahaifiyar sa ni ya sa ya duka har kasa ya gaidata
"Ina kwana Mom dafatan kin tashi lafiya"
Dago shi tayi "Haba yarima sau nawa zan gaya maka ka dai na duka wa kasa kana Gaida ni"
"Mom ae Wanan ba kome ne ba"
Murmushi tayi "Allah yayi maka Albarka. Ina Matar ta ka??
Sosa kan sa yayi "Tana Bacci mom"
"Ohk to ka barta tayi baccin ta dama Nazo ni inga ko kuna lafiya"
Washe baki yayi "Lafiya qlw"
Kallon sa ta yi
"My son me yaki damun ka ne naga tun Ranar da aka sa Ranar duren auren ka gaba daya ka canza so much care "
Rungumeta yayi "Sorry Mom muje falo muye magana kinsan Gimbiya ta. Tana bacci"
Murmushi tayi "Yauwa that's my son haka naki son ka fada don Nafi son in gan ka haka bana son wanan yarima Nafi son wanda yaki wasa da dariya".
Hanunta ya ja suka je falo zaunwa tayi ya aza kansa busan kafar ta
"Mom kinsan me"
Shafa masa kai taki ye
"Aa my son sai ka fada"
Gyara murya yayi
"Ina son Aneesha sosai"
"Auw so much love for her"
"Pls mom ki bare na karasa manah "
"Sorry son cigaba ina jinka"
Ya fara magana "Ina son Aneesha sosai bana son in rasata. Kinsan Ranar dauren Aure Abunda Abdul yace man??
"No sai ka fada"
"Cewa yayi idan Aneesha ta cuce ne fa ta bar ni ta kwashe man dukiya saboda wai tallakawa haka suki ba'a iya fida su cikin talauce ba "
Dogon Nunfashi ta ja ta cigaba da shafa masa kai
"Shawaran da zan baka ka manta da maganar Aminu Kada ka taba. Sa Wanan a cikin ranka I am sure Aneesha ba zata cuce ka ba saboda yarinyar tana da hankali ga kuma tunane uwa uba tarbiya bana tunanin gidan da ta fito za'a koya mata yaudara da dai sauran abunda ba shi da kyau and you know what your choice is the best"
Dago wa yayi ya kalle ta "thank you mom you are the best"
Duk maganar da sukiye Aneesha tana jin su Hawaye ne suka zuba a idon ta wanda bata san ko nami ne ba koma wa tayi cikin daki ta kwanta
"Ka kwantar da hankalin ka kaje ni zan wuce"
Tashi tayi ta fita shikuwa ya koma cikin daki ganin matar tasa tana bacci ya sa ya dauki ta ya nufe Bathroom da ita tayi kamar bacci taki ye Ruwa ya Hada kamar jiya sanu sanu ya saka ta a cikin ruwa bude idanun ta tayi ganin ta cikin ruwan gulbe ta bakin Aneesha
Ta buga kuwa
"Wayoo yarima pls ka fida ni a ciki ko jiya fa sai da nace maka bana son wanan ruwa Meyasa ka kawo ni anan??
Murmushi yayi wanda ya kara fitar da kyawun sa
"Bacci ki yayi yawa har mom ta shigo ta fita baki sani ba ta zo ta ga ko kina lafiya ama ki kina nan kina bacci uhmm Gimbiya"
. reki kunen ta tayi "kayi hakuri Yarima"
"Ba kome kiye wanka ki fito kinsan yau sauran kwana daya"
Kallon sa tayi "kwana daya kuma"
Daga mata kai yayi yana nunin ta, ta fuskan ce abunda yaki nufe tayi saurin rufe fuskan ta
Ita bata Meyasa Yarima baya jin kunya gaya mata duk maganar da ta fito masa a baki ba
"Kiye saure fa ki naki jira ina jin yunwa idan kuma baki ta shi ba ni na fara wanka.. Ko in zo muye tare? Ya daga mata gira
Da saure tace "Aa kowa yayi shi ka dai"
Kafadar sa ya daga "as you wish " ya fita ya bar ta kamar yanda taye jiya haka tayi wanka ta ta fito shima din shiga yayi ya watsa ruwa ya saka kaya ita ma ta saka wata jalabiya Pink wada taje aikin Dusuna farare
Jirawa sukaye suka sauka kasa Kuyangu sun jira masu abince Kalla Kalla Kallon su yayi ko bai fadi ba sun san abunda yaki nufe suka bar su suka dai kuyan ga guda ta tsaya don ta zuba masu abinci
Ja mata kujera yayi ya zauna da ita shima din ya zauna kuyanga ta shiga bude abinci ta fara serving in su Aneesha kuwa kallon abinci ta ki ye
Yarima kuwa har ya fara ce ganin bata ce yasa ya dago kansa ya ce mata "me kiki jira baki fara cin abince ba??
A shagwaban ce tace "Yarima Bazan iya cen wanan abince ba"
Zaro ido yayi "meye matsalar wanan abince Uhmm "
Kallon sa tayi "jifa yanda yaki wani yafke kamar wanda yayi kwana biyu "
Kallon kuyanga yayi ita ma ta fita
"Haba Gimbiya wanan fa pizza ne sai kuma wanaan shawar ma da meet pie sai samosa sune kuma ba zaki iya ce ba"
Turo baki tayi "Nifa ba zan iya cin su ba bansa ba da su ba Inda zan samu kunu ko tuwo nace yafi man wanan
Zaro ido yayi "Tuwo fa kika ce kuma anan gidan??
"Eh manah to meye matsala "
Buga masa Teble ta kama ye "Ni gaskiya Bazan ce wanan abun ba a san yanda za'aye da ni don yunwa naki je"
Karamen Murmushi yayi "Gimbiya yaki ki son nayi na shiga kitchen na dafa maki abinci???
Turo baki tayi "Haba Yarima wai Meka mai dani ni wada bata ita girki ba baka san a kauyen mu ba Nafi kowa iya girki. Idan baka yarda ba yanzu nan zan dafa maka kace "
Kallon ta yayi "ki da kan ki zaki shiga kitchen????
"Sosai kuwa"
"Yarima ina kitchen "ta dafe cikin ta
Tashi yayi ya jawo Hanunta ya kai ta kitchen kallon kitchen in taki a ranta kuwa ta ce "Ae ko nan zaka iya kwana saboda girman da yaki da shi"
Taba ta yayi.. Sa'an ta dawo daga zurfin tunanen ta da taki ye
"Yarima yanzu nan zan Hada mana kunu da ko sai.. Sai dai ban iya aiki da wanan ba ta nuna cocker
"Don't worry baga ni ba ae sai na nuna maki"
Murmushi tayi Yarima ya Kira kuyanga Aneesha ta gaya mata abubuwan da taki buka ta.. Ta nuna mata ta wuce war ta
Nan fa Aneesha ta shiga fara girki bayan ta gama kunun geda ta yi k'o sai Yarima kuwa ba abunda yaki sai kallon ta yaki suna gama wa suka zuba a cikin food flask Suka koma Diner area ta jaye duk abince da akaye masu ta zuba ma yarima kunu
Kallon ta yayi "meki ki nufi da Hakan???
"Haba yarima har sai nagaya maka kai ma shi zaka sha "
Ta Washe hauru.
Zuba masa tayi ita ma ta zuba ma kan ta fara sha ta yi ajiyan zuciya tayi "Yauwa yanzu kam zan karya "
Kallon shi tayi "Bisimillah manah kace kayi shiru sai kallona kaki ye"
Murmushi karfin Hali yayi don tunda yaki a Rayuwar sa bai taba shan kunu da kosai ba...
Gani ba ce zai ye ba ya sa ta tashi Ta dauki kosai ta saka masa a baki kunu ta debo ta bashi
Ae kuwa nakin yaje dadi.. Sai yaje kamar duk abince da yaki ce bashi da dadi wanan yafi dadi
Koma wa tayi ta zauna ta cigaba da cin nata Yarima ma haka
"Uhmm Yummy Gimbiya ashe haka kika iya girki"
Dariya tayi "ae daman na gaya maka ni gwana ce a fanin girki"
Daga Kansa yayi "Na yarda da Hakan"
Haka suka ce abinci su suna hira har suka gama...
Aneesha kuwa Ita da kanta ta dauki kunu cikin flask sai kosai cikin kulla suka nufi bangaren Mom in Yarima waton Aisha
Da sallama suka shiga ko da suka shiga tana zaune tare da mai martaba suna breakfast domin shi mai martaba bai yarda ya ce abinci a fada ba ya fi son yaci tare da matar sa domin kuwa tana da haki akan sa
Aneesha Har kasa ta kai ta Gaida su cikin sakin fuska suka amsa.
Ajiye kayan da ki Hanunta tayi
"Mama ga girki da nayi"
Kallon ta tayi "Aneesha Meyasa kika shiga kitchen ina Kuyangu suki????
"Suna nan , kwai bana iya cin abinci da suka dafa shiyasa na ye kunu da kosai tau shine nace bare na kawo maku idan kuna so sai ku ce"
Ajiye na hanunta tayi ta zuba kunun ta fara sha domin kuwa ita ma tana son shan shi Mai martaba aka zuba ma shi ma ya sha ae kuwa sun yabe ta sosai kuma sun yaba da hankalin ta sun san ko bayan ransu ita da Yarima zasu iya reki masarauta
Koma sa sukaye bangaren su Dakin ta ta shiga don tana jin bacci kwanta wa tayi yarima kuw ya shigo cikin daki
Kokarin kwanta wa ya kiye busan jikin ta tayi sauren jaye wa
"Yarima wai Dan Allah meye haka.?? Duk wanan gurin ba zai ishi ka ba sai ka kwanta a jiki na???
Kallon ta ya ki ye karamar yarinya sai iya magana
" a jikin ki na naki son kwanta wa "
Kallon mamaki taki ye masa domin wata magana idan ya fadi ta yana bata mamaki
Nuna shi tayi "A jikin ka"
Ya nuna ta "eh a jiki na"
Taba shi tayi ta kwance kanta ouch ta furta
Kallon ta yaki ye
Murmushin takai ce tayi "Meyasa baka je zafi ba in jikin ka ni"
Dariya ya kama ye "Gimibiya kina bani dariya Allah"
Ita kuwa bata ga abun dariya ba a ciki
Jeyo wa tayi ta kwanta
Ya jawo ta ya manata a kirjin sa
Turo baki tayi "Yarima pls ka saki ne ina jin bacci"
Kyaleta yayi kamar bai je tana magana ba haka ta daure ta kwanta kan jikin shi har tayi bacci..... Su a basu tashi ba sai da aka kusa Sallah Azahar
Yarima ya fita ita kuma ta sauka kasa Kuyanga ta Kira tace su zauna suye hira
Ita kam mamaki taki ye ita zayayi hira da Gimbiya
Ae kuwa Aneesha ta fara bata labare yanda kauyen su yaki abunka da mai surutu....
Yarima ni ya shigo cikin gidan Ganin kuyanga Aneesha tana ta zuba wa
Tashi tayi ta zube kasa tana Gaida shi daga mata hanu yayi da saure kuwa ta fita
Aneesha ta kara so kusa da shi
"Sanu da zuwa Yarima yaushi ka dawo?? Meyasa ka kore kuyanga baka ga muna hira bani???
Murmushi yayi "lokacin da na dawo kina nan kina zuba wa"
tabe baki tayi "To Allah ya bani baki me zanye kuwa in ba zuba wa ba"
Dariya yayi ya dauki ta
"Yarima meye haka wai Meyasa kaki. Son mai dani kamar wata jariri ya"
Tafiya yaki ye yana Kallon ta
"Ae jariri ye kiki"
"Pls ka sauki ni"
Kallon ta yayi "yaushi kika iya pls "
Dariya ta aza
"Kaji ka idan ban iya pls ba ae ba matar ka naki ba tunda baka da aiki sai turance wani lokacin ma sai naga kamar kana zagina tunda ban iya ba"
Kallon ta yayi ya aza ta kan gado
Reki hanunta yayi
"Taya zan zagi Gimbiya ta "
Murguda masa baki tayi na sani
"Tau ki sani ba zan iya zagin ki ba"
"Gobe yaushi zaki ye wanka"
Kallon sa tayi
"Meye matsala ka da wanna na"
Ki dai ki bani Amsa
Shiru tayi kamar mai tunane "Zuwa 2 ina ga"
"Ohk ni zan fita zan je gidan Abokina Aminu "
Murmushi tayi "Allah ya tsare ya kai man ka lafiya "
"Ameen matata"
Ya jawo ta ya fara mata kiss
Ture shi tayi
"Wai kai yarima kome sai ka hada bakin ka da nawa"
"Eh manah ae shine soyaya da kuma zam aure don haka ki shirya gobe"
Ya fita ya bar ta cikin tunane
"Shine soyaya??? Kuma shine zaman aure???
Tambayar kan ta ta kiye wanda bata da amsa
Yarima kuwa bai dawo ba har kusan 8 na dare ita kam ta gaji da jiran sa shiyasa tana cin abinci tayi baccin ta koda ya dawo har tayi bacci dan karamen bakin ta ya Kalla mai shigin surutu ya jawo ta suka ye bacci tare
Basu falka ba sai da safe Yarima ni ya wuce massalaci suka gaba tar da sallah Kamar dai jiya haka yayi ya koma bacci Sai kusan 9 ya tashi yayi wanka ya dauki Aneesha har suka kai Bathroom idanun ta a rufe suki.
Cikin Ruwa ya Kada ta
Ae kuwa ta bude ido tana mai da nunfashi
"Yarima zaka kashi ni ne??? Wai haka aki tada mutum idan yana bacci
Murmushi yayi mata "Eh haka aki ye tunda mata ita ki tada miji ama ni matar tawa bata tada ni shiyasa ni kuma naki tada ki ta haka.. Oyah kiye wanka ni fita zanye kuma ba zan dawo ba sai dare"
Kallon mamaki taki ye masa "sai dare fa kace Yarima lafiya kuwa?? Ko dai na bata maka rai ni???
Kallon ta yaki ye "ba abunda kika ye man"
"Ka gaya man gaskiya domin mallamin mu yana cewa Kada mu taba bata ma mijin mu rai"
Dan murmushi yayi najin dadi
"Baki ye man komi ba kinje akwai aikin da zanye shiyasa ba zan dawo ba sai dare"
Kiss yayi mata a goshi ya fita a ranta kuwa tace ae kara ma ka fita ni ko zan samu sauki ka dai na taba ni wanka tayi ta na gama wa ta saka kaya ko yau ita ta dafa ma kan ta abinci Gashi ta gaji da zama ita ka dai Inda ma yarima yana nan da zai cire mata kewa haka tayi ta zama ita ka dai har dare yayi..........
Yarima ni ya shigo dauki da Leda a hanunsa zaune taki kan gado
Tana Ganin sa ta Turo baki
"Sanu da zuwa Yarima"
"Yau yar Albarka na jima ko"
"Eh kam tun fa safe ka fita ama sai yanzu ka dawo"
Jawo ta yayi "Sorry my wife aiki ya reki ni kinye sallah???
"Eh nayi "
"Masha Allah "
Ya dauko Leda ya zuba masu a plate ae kuwa tana Ganin Kaza ta fara jin dadi
"Laaa yarima kaza ka seyo men"
Kallon ta yayi
"Wanan nawa ni "
Zaro ido tayi "Yarima Rowa zaka yi man????
"Eh mana bakin ci jikin ki naki ni ba ni kuma kazata tawa ce"
Tabe baki tayi ta kara So kusa da shi "Wasa nakai Yarima pls ka bani nace"
Dariya yayi "kin gan ki wanan dan tsiton baki akwai shi da kwadai"
"Na dai je ni dai a bani"
Plate in ya tura mata ae kuwa ta fara ce
Shi kuwa ba abunda yaki sai Kallon ta
Dago wa tayi ta kalle shi Yarima Gashi
"No kice kwai"
Tura masa tayi a baci haka yace tayi ta bashi yana ce sai da suka gama sa'an suka shiga toilet don su wanki Hanu...........
*Lipton girl*💙
[10/19, 6:28 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 10&15...🍹
^^^suna gama wa suka shiga toilet don su wanki Hanu.....
Aneesha ce ta fara wanki Hanunta Yarima kuwa Kallon ta kwai yaki ye ya saka mata idanu
Dagowa tayi "Yarima lafiya naga kana kallo na??
Hanunsa ya daura kan nata yana wanki mata hanu ama sai shafa mata Hanu yaki ye
Jaye hanunta tayi
"Haba yarima wai wanan wane irin abu ne? Tunda zu sai taba man Hannu kaki ye"
"Na taba me zaki ye?
Kallon sa tayi ta kalle jikin shi ta san dai bazata iya da shi ba murmushi takai ce tayi
"Sai na bar maka gida ka zauna kai ka dai"
Ta jeyo ta fita daga toilet in kokaren hawa gado taki ye jin an jawo ta da karfi sai da ta razana Yarima ni ya jawo ta ya reki ta gam Har tana jin saukan nunfashin sa
"Yarima ka saka man Hanu ina jin zafi"
Kallon ta yaki ye cikin ido
"Why ki kace zaki barni??? daman kin aure ne don ki barni"
Shiru tayi me yarima yaki nufi da wanan magana
"Ni dai ka saki ne"
"Ba zan saki ki ba dole ne?
Ture shi tayi ama ga banza
"Yarima ka saka man Hanu in ba haka ba zan tafiya ta kuma in ye maka nisa sosai in da baza Gani ba "
Ae kuwa tune idanun shi suka Kada suka dawo jaaa
Kar maganar Aminu ta zamo gaskiya
Jawo ta yayi ya manata a bango
"Kada na saki Jin kince zaki barni.. Kin kuwa san yanda naki son ki"
Girgiza masa kai tayi
"Haka aki so ka reki man hanu ina cemaka ina jin zafi ama kayi banza dani. Ka mana ne a Bango duk wanan shine so? Kana taba man jiki kuma na gaya maka ba kyau ama duk da Hakan ba ka dai na ba wanan shine a ki Kira da so????
Kara jawo ta yayi yana Kallon ta
"Reki maki Hanu dana yi wanan ki kika saka ne yinsa dole Taba maki jiki kuma da nakiye wanan Haki na ni kuma dole ki bani shi kuma yanzu"
Zaro ido tayi
"Yarima kasan me kaki fada kuwa Shi Halin da kaki magana ae na baka dazu"
Hararanta yayi "Yaushi???
Guntun murmushi tayi
"Yarima na kinan Har ka manta, dazu fa na baka hakin ka "..
"Ni bansan kin bani ba "
"Ba dazu na baka kaza ba ae kaga tunda kai ka seyo ta hakin ka ni"
Dafe kansa yayi don har ciwo yaki masa a ransa kuwa yace "Yau na kawo kai na kinan wanan yarinya bata masan mene aure ba"
Sakin ta Yayi daga rekon da yayi mata
Gurin mirrow ya nufa fuskan shi daya ki gani ciki ya hango Aneesha sai lekon sa ta kiye wani irin takai ce ya jiya ya buga hanunsa ga mirrow sai da ya fashi
Aneesha kuwa ta razana da saure ta karasa kusa da shi
"Yarima lafiya Meya same ka Meyasa ka bugu hanuka??
Kayan daki kan mirrow ya waste su
"Yarima dan Allah ka gaya man me yaki faruwa"
Ture ta yayi kan ta ya bugu da teble Inda ki cikin Dakin.
Dago wa tayi ta reki goshin ta jini ya ki zuba ama duk da Hakan bai dame ta ba ta karasa kusa da shi Hanunsa ta reki
"Yarima dan Allah ka gaya man Meya faru"
Jeyo wa yayi da karfe niyar sa ya kama ye mata fada ama ganin goshin ta yana jine ya sa yaje tsoro
"Aneesha Meya same goshin ki"
Yana nuna gurin
"Yarima ka manta da wanan kai ma Hanunka yana jine fa Meya ki damun ka"
"Kada ki damu dani I will be ok"
Da saure ya karasa gurin da yaki aji First-aid ya dauko ya zauna da ita kan gado
Ya dauko swarb ita kuwa dan kwallin daki kanta ta cire ta jawo Hanun sa
"Me zakiye?
"Zan daure gurin baka ga yanda yaki jini ba"
Jaye hanunsa yayi
"Kar ki damu dani ba abunda zai same ni idan nagama maki dressing zanyi ma kai na"
Zaro ido tayi
"Ni gaskiya ban yarda ba ae kai ka fara jin ciwo don haka kai za'a fara ye ma"
Girgiza kansa yayi yana kokarin ye mat dressing
Da saure ta tashi tsaye
"Yarima idan har kana son zaman lafiya to kai za'a fara ye ma idan ba haka ba zan tafita gidan mu"
Kallon ta yaki ye
"Baza ki dai na fadin zaki barni ba ko"
Sauko wa tayi daga kan gadon ta nika mata hanunsa
Bata yayi ta fa ye masa Dressing mamakin yaki ye ya akaye ta iya ta kulla da kallon da yaki mata
"Kana mamakin yanda na iya ko?
Daga mata kai yayi kamar wani wawa ya saka mata ido
"Lokacin da naje gidan diyar waziri Fatima lokacin dana shiga dakin ta taje ciwo a hanu ana ye mata Dressing to a lokacin naga yanda akiye sai na reki a kai na"
Murmushi yayi
"Ashe dai my wife is brilliant kina da sharf brain "
Murmushi tayi don bata fahimci abunda yaki nufi ba
"Yanzu ni zanye maki"
Zaro ido tayi "Yarima wlh bana so akwai ciwo fa"
"Waya ce maki akwai ciwo ni da kin kaye man ae banji ciwo ba"
"Haba Yarima kai fa Namiji ne ni kuma mace ce kasan ku maza baku jin ciwo"
Dariya yayi "waya ce maki Hakan ae kun fi mu jure ciwo kuda ki Haihuwa"
Hanunta ta aza kan bakin ta tana mamaki "Ya aki Haihuwa?
Kara sowa tayi kusa da shi
"Yarima In tambaya ka pls zaka bani Amsa"
Daga mata kai yayi ya jawo ta ya saka ta tsakan kafar sa
"Yarima meye haka tambaya ka fa zanye shine sai ka... "
Ya aza hanunsa kan lips inta.
"Ki bare idan na gama ye maki dressing you can ask me"
Kokarin kuce wa taki ye. Ama ta kasa
Rufe idon ta tayi gam "wayoo Yarima dan Allah kada ka saka man wanan abu yana da zafi"
"Meki nan? Bude idon ki nuna man
"Bazan bude ba idan zaka ye man kaye wlh ko na gudu"
Dariya yayi ya fara ye mata ae kuwa sai kuwa taki ye.
"Wayoo Yarima dan allah ka dai na wlh akwai zafi "sai ture Hanunsa taki ye
"Yarima kashi ne zaka ye dan Allah ka dai na "
Kyaleta yayi ya cigaba da ye mata sai da ya gama sa'an ya saki ta Kallon ta yayi ganin tana kuka abun ya bashi mamaki
"Meye na abun kuka "
Sai a lokacin ta bude idon ta
"Ka cucene Yarima ina gaya maka akwai zafi shine kaye banza dani "
Hannunsa yasa yana shafe mata Hawaye
Reki masa Hanu tayi
"Kada ka saki taba ne mugu"
Zaro ido yayi "Ni kiki ce ma mugu??
Murguda masa baki tayi "Eh ance ae mugu kaki yanzu ina gaya maka ina jin zafi ka kyale ni kazo ka kama taba man jiki na ce maka bana so kuma baka dai na in ba mugu ba wa yaki yen haka???
Nuna kansa yayi "ni kiki ce ma mugu ko".
"Eh ance mugu me zaka ye?
"Ohk.. Ok ni ne mugu ko"
"Eh ance kai ne mugu yarima mugu mugu "
"Gud zan nuna maki ni mugunu ne yau"
Tashi yayi tsaye ya barta zaune kan gado gurin kofa ya nufa ya sa key ya rufe
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 1&5...🍹
^^^^^^Yauce ranar da aka daura Auren Yarima Aliyu da matar sa waton Aneesha
Duk da Aneesha ba son auren take ye ba, tayi kwai ne don mahaifin ta yace Idan Har bata aure sa ba bai yafe Mata ba, ba yanda ta iya dole ta amince aka daura auren
Gefen Yarima Aliyu kuwa an sha Shadda fara wada taji aiki sosai daka ganta Kasan Babba shadda ce.....
Ango Ango
Yarima Aliyu ya juyo ganin abokin sa ne ya sa ya washe hauru "Ka ganka Har da yau din sai ka Jane tsokana"
Dan karamen murmushi yayi
"Kasan yanzu zaka zama malakin gimbiya Aneesha Idan ban jaka tsokana ba bansan ranar da zan samu Dama ba"
Murmushi yayi kaje ka sai kace wanda zai shiga kule ae sai yanda na so da amarya ta....
"Abokina gaskiya kaye dacen Mata sosai gata da tarbiya ga ilimi Wai abokina Meyasa kaki son auren mace talaka"
Kallon sa yayi "Ina cikin Wanan farin ciki zaka ye man Wanan magana????
"Haba gaya man manah kullum sai na Tambaye ka ama baka gaya man "
Hanunsa ya rika "Bana son in aure mace da bata da ilimi bana son auren mace mai kudi saboda ya wance masu kudi basa son mazan su sosai suna ganin sun waye ko girki baza su ye maka ba sai dai su saka kuyangu suye so kaga Idan na aure talaka zata bani time in ta don ni nan daka gani Ina son mace da ta iya love sosai "
tabe wa sukaye Abokina kinan "Tau Allah kasa don Allah ta aure ka saboda Kasan su talakawa sunfi son su aure masu kudi su dauki masu kudi su tafiyar su"
Shiru yayi bai ce kome ba
Ya bata fuska
Aminu ya kulla da hakan
"Just chill abokina I am just joking"
Karamen murmushi yayi a ransa kuwa yace Idan maganar sa ta zama gaskiya fa??? ? ??
Kawar da zance yayi ya cigaba da sha'anin buki
^^^^^^^^^^^^^^^^^^
Bangarin Amarya Aneesha kuwa Tunda aka daura aure taye zugum Mutane sai shigowa suki suna taya ta murna Murmushi karfin Hali kwai takiye masu
Tana gudun kada Yarima Aliyu yayi Mata walakanci Domin su Diyan Sarauta suna da iza sosai bata son bayan auren su ya dawo yana ye Mata walakanci Idan son shi ni tana ye don ba wanda zai ga Yarima Aliyu yace baya son shi Domin shi Guy ne mai kyau ga shi da fari ga kasum ba, gashin sa ya na shan gyara sosai dole duk Macin da ta gansa taje tana son sa ama tana gudu kar dukiyar sa da kyawun sa ya sa ya wulakan ta ta.......
A haka taye ta saki sakin ta a zuciya Har lokacin kai Amarya yayi
Motace aka kawo... Gashi garin su kauyene sosai haka motocen da aka aiko gefin ango suka ta shiga cikin daje garin da su Aneesha suki karamen kauye ne duka gida jin da a ciki ba su kai 20 ba
Ama duk da Hakan suna kulla da tarbiyan Diyan su domin duk yaran daki garin suna zuwa islamiya Musa man Aneesha domin ta sauki
Haka akaye ta jira motoce sun kai 40 gashi ba Mutane da yawa wasu mutoce guda guda suka dauka sai sauran motocen da suka wuce empty
Aneesha kuwa ta sha lulube da tsadadin material in ta Sai kuka takiye Idan ta tuna yanda xata ye rayuwa a gidan Yarima Aliyu kuka takiye sosai Har kana jin shishikan kukan ta
Jen an Reko ta ne yasa ta dago kanta..........
Ganin Yarima Aliyu Tadan ja jikin ta shi kuwa Kara jawo ta yayi
Kin manta ni mijin ki ne yayi Mata magana cikin kune
Bata ce masa kalla ba sai goge hawayen ta takiye ya kulla da hakan ya saka hanunsa ya jaye Veil inda ya rufe Mata fuska
Hanunsa ya sa ya share Mata Hawaye
Sai taje kamar a duniya Hanunsa yafi na kowa taushi
"Meyasa kiki kuka ae kinga ni banye kuka ba ko"
Bata ce masa kalla ba don jin taye kamar an reki Mata makoshi. Jawo ta yaye ya rungumeta Har suka isa masaurauta su Yarima Tun a bakin Get kaki ganin fadawa
Gaban Aneesha ne yayi mugun faduwa
Part in ta aka ajiye ta Masha Allah gida kam yayi kyau sosai ae kuwa Yan garin su Aneesha sai kauyance sukiye domin irin kayan da aka zuba Mata
Bayan sun gama ganin gida suka shiga mota a ka mai dasu Har kauyene su
Aka bar Amarya ita ka dai sai tsoro ta ki je don ganin dakin da ta ki ciki
Ba da jima wa ba sai ga Ango ya shigo tare da abokanan sa Suka zauna Adu'a akaye daga bisani suka bar daga Amarya sai Ango
Bayan sun fita Yarima Aliyu ya karaso kusa da ita
"Gimbiya Ina ye maki barka da zuwa "
Kallon sa taye da sexy eyes in ta
Nagode Yarima
"Ki tashi mu gaba tar da sallah"
Kasa taye da kan ta "Ina fashin Sallah ne"
Shiru yayi bai ce kome ba daga bisani yace Ohk
Tashi yayi ta reko Hanunsa "Ya kamata muje mu gaida Mai Martaba"
"Gobe da safe zamuje" yace mata a fuss ce
"Dan Allah Yarima muje yanzu sufa iyaye ni Fa gashi kuma a gida daya muki Idan bamu kai gobe ba.......
Shiru taye bata ida magana ta ba Hanusa ya daura kan Lips inta shiiiiiii ki fade alkaire ko Kiye shiru
Hanunta yaja suka nufi part in mai martaba..........
Fadawa na ganin su suka zube kasa suna gai da su Aneesha ita kuwa sam bata son irin abunda fadawa kiye Har suka isa gurin mai martaba Da ga shi sai waziri ne a gurin waziri nagani sun shigo ya bata fuska
Duka wa Har kasa sukaye suka gaida mai Martaba Aneesha ta gaida Waziri kallon Hankada yayi mata duk da haka nan abun bai dameta ba
"Yarima lafiya dai ko?
"Lafiya qlw Mai martaba munzo mu gaida ka ne Yaje dadi sosai duk da ya san aikin Aneesha ne"
Allah yayi maku albarka nan fa yayi taye masu Adu'a suka ta shi suka je inda mahaifiyar Yarima ita ma taje dadin ganin su sosai don bata sa ran zasu zo ganin ba
Part in su suka nufa Yarima yayi alwarla ya gabatar da Sallah Aneesha kuwa tana zaune bata ce kalla ba bayan ya gama ya jeyo garita yayi Mata Adu'a tare da ye mata kiss a goshi
Ita kuwa sai kunya takije Gimbiya kije ki watsa ruwa ko.........
Tashi taye by mistake ta tashi faduwa Har ta rufe idon ta Domin ta sadakar
Jin an rekita ne yasa ta bude idon ta guda Yarima taga ya rekita
Kallon ta yakiye sai kace bai taba ganin ta ba ita kuwa duk ta tsargu da kallon da yakiye mata "Nagode Yarima"
Sa'an ya sakita Bathroom ta shiga ganin bata san yanda aiki, Aiki da su ba yasa ta fito
"Har kinye wanka???
Turo Baki taye nifa bansan yanda...... Taye shiru
Karasa mana??
Bansan yanda aki aiki da su ba ta rufe idon ta.........
Bude mata ido yayi
"Baga ni ba ae sai na koya maki"
Tsale tayi "Da gaski "
"Eh manah ae zan iya ye ma matata kome"
Nan ya fara koya mata yanda zata ye
Ganin gurin wanka ciki da ruwa ta zauna kusa da shi
"Wanan gulbe fa??? Daman Ana sanun su anan?? Kuma Nagan shi da kumfa haka?
Dariya yaki ye sosai har ya kai kasa
Kallon sa tayi "meye abun dariya a ciki"
Da kyar ya iya control in Dariyan sa ya jawo hanun ta suka shiga ciki ita kuwa gaban ta sai faduwa ya ki ye
Zauna wa suka ye ciki ita kuwa tsoro taki je sosai
"Dan Allah ka fida ne anan Kada ya cije ne"
Dariya yaki ye sosai
"Haba Gimbiya ba abunda zai ye maki fa"
Tashi tayi tsaye ya Tara kafar sa ta fadi cikin ruwa.. Ae kuwa ta buga masa kuwa
"Wayooo Yarima dan Allah ka cire ne anan"
Jawo ta yayi ta kankame a jikin sa sai mai da nunfashi taki ye. Hanun sa ya sa yana shafe mata ruwan da suka shiga mata ido
"Ouch wayoo Yarima ido na zafi sosai"
Sorry ya hura mata ido... Da kyar ta bude idon ta
Ta aza masa kuka
"Pls Yarima mu fita wanan wuren ina jin tsoro ni Nafe son wanka a bucket wanan abu ina jin tsoron sa sosi
Dariya yaki ye sosai
"Yarima meye abun dariya a ciki? Na gaya maka fa ina jin tsoro"
"Me zai sa kije tsoro ina tare da ki"
Hanunsa ya aza kan lips in ta da ya sha jan baki yana shafa su sai cije baki yaki ye
Hanunsa daya yana shafa fuskan ta
Kara so wa yayi gab da ita ya aza bakin shi kan nata ita kuwa rufe idon ta tayi gam zuciyar ta tana bugawa
Kissing inta ya kama ye kamar ya samu lollipop ita kam gaba daya jikin ta ya mutu Kallon ta yayi
"Yah ne kin ye shiru?
Sai a lokacin ta bude i don ta Rungume shi tayi.
"Yarima ina jin tsoro ka dai na"
Dago mata fuska yayi me zan dai na?
Bakin ta Nuna masa alaman ya dai na ye mata kiss
Kara jawo ta yayi "Bazan dai na ba don nawa ni"
Kallon sa tayi
"Ni kuma naga bakin a jiki na yaki to Meyasa kace naka ni???
Dariya yayi "you are so funny"
"Ko dai mene ka fada da Hausa yanda zan gani".
Ta daga masa gira
Shiyasa yaki sonta gata da surutu ga iya ye ko tana cikin bacci rai
Bakin ta ya reki
"Wanan baki ba zai ye shiru ba ko bare naye maganin sa"
Kiss inta ya fara Ta rufe ido tana uhmm tana Ture shi Ama a banza don ko a wasa bazata iya goga wa da Yarima ba
Haka ya cigaba da kissing nata ya kai 30mnt ita har ta gaji daga bisane ya cire bakin sa da nata dogon nunfashi taja don tun dazu ya hana ta Nishi
Hanunsa ya sa yana kokarin bude mata Riga
Kallon sa ta yi "Yarima me zakaye da riga ta "
Kyaleta yayi ya cigaba da bude mata zip
Reki Kirjin ta tayi "Yarima ba kyau fa ka kalle jikin mace"
Dan karamen tsoki ya ja
"Inji wa yace haka"
"Malam yace haka nan".
"Shi mallamen bai gaya maku mijin ki yana iya kallon gaba daya sura ki ba"
Zaro ido tayi "Yarima ka kuwa san abunda kaki fada"
Ganin ba shiru zataye ba ya sa ya saka bakin sa ya hada da nata a karo na ukku ae kuwa tayi shiru
Rigar daki jikin ta ya cire ta Yayi wulge da ita Yar karamar Bra ce a jikin ta duk da bata da manya Nono ama yarima yafi son su haka shiyasa yaki son aure yar tallakawa wada ki kare mutuncen ta kuma yaki son yarinya karama don yana da kishi sosai ya fi son shine na farko da zai fara sanin dadin matar sa
Cire mata bra yayi duk da tana Ture shi ama ga banza
Hanunsa ya sa yana murza mata Brest duk da tana jin dadin abun da ya ki ye mata wanan shine karo na farko da taje dadi an taba mata jiki
Cire bakin sa yayi da nata ya daura shi kan nipple's inta haka ya ki shan su kamar lollipop yana wasa da dayan
Da kyar ta iya cewa
"Pls yarima ka dai na ".
Dagowa yayi ya kalle ta idanun ta sunye jaaa sai a lokacin ya tuna tana period tsoki yayi yace mata "yaushi zaki gama Al'ada"
Da kyar ta iya cewa
Sauran kwana biyu
Fita yayi daga gurin wanka kiye wanka ki fito ina jiran ki
Fita yayi ya bar ta kwance a cikin ruwa wardrobe ya bude ya dauko mata pad shiga yayi cikin Bathroom ya ajiye mata kusa da ita
"Ki canza.. Kuma kiye saure idan ba haka ba zan shigo inye maki wanka kuma na saki ye maki abunda naye maki yanzu".
Girgiza kai tayi "zanye da kai na".
Ya fita daga toilet
Ita kuwa tashi tayi Gashi nipple's inta suna ye mata ciwo gurin shower ta karasa bucket Inda ki cikin toilet in ta dauko ta Tara sai da ya cika sa'anan tayi wanka daya ki akwai pant a cikin toilet ta dauka ta saka dan karamen towel ni ta dauka ta saka kallon shi tayi bai ma kai gwwiwan ta ba reki kanta tayi yau na kawo kai na
Haka ta fita cikin Bathroom in kamar wada kwai ya fashi ma a jiki Shikuwa yana zaune kan gado yana dana wayar sa
Yana ganin ta ya tashi ya karasa kusa da ita Hanun ta ya jawo
"My baby har kin gama wanka"
Daga masa kai tayi shikuwa ya ja hanunta ya kwantar da ita kan gado kashi Light yayi dakin yayi duhu ama ba sosai ba da yaki akwai haski ga bedside drower
Kallon shi taki ye
"Yarima Meyasa ka kashi haske?? Ama kaga ban saka kaya a jiki na ba"
"Ba sai kin saka kaya ba wanan ma ya isa"
"Haba yarima taya wanan zai isa kallifa duk kafa funa ba a rufe suki ba"
Shiiiii bana son jin kome
Kwanta wa yayi kan jikin ta ya saka hanunsa cikin towel in da yaki jikin ta yana wasa da Brest in ta
"Yarima ka dai na dan allah ina jin zafi"
Hanunsa ya jaye ya juya ya kwanta yayi kamar bacci yaki ye
Ita kuwa ta san yayi fushi ama bata be ta kansa ba don idan tace ta kyaleshi zata je zafi sosai
Tashi tayi ta dauko kaya ta saka duk abun da taki yana kallon ta ama yayi kamar yana bacci kwanta wa tayi bacci yayi awon gaba da ita
Shi kuwa jeyo wa yayi yaga tana bacci kansa ya aza kan jikin ta i love you shima yayi bacci........
*kuyi hakuri da wanan page ba yawa*🥺
~Note~
~Ban rubuta wanan littafi ba don ince zarafin kowa ba pls duk wada zata karanta wanan littafi zata iya karantawa but bana son kana nan maganganu if u like read if u don't like don't read ba abunda ya shafe Lipton girl~🤷🏻♀
~ku kara hakuri gurin Hausa ina da matsala gurin Hausa and ina fatan zaku karbe uzurina~☺
*pls share*💋
[10/19, 6:28 PM] 💙lipton girl💙: MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
🌤Page 5&10...🍹
^^^Shi kuwa kwanta wa yayi kan jikin ta I love you yana kallon kyakyawan fuskan ta har yayi bacci......
^^^ *Washe gari*
Aneesha ce ta fara tashi ganin Yarima akan jikin ta ya sa tayi murmushi a ranta kuwa ta ce "Ashe yarima baiyi fushi ba"
Hannun ta tasa ka cikin gashin sa domin yana matu kar burgita ganin ya fara Motse ne yasa tayi sauren jaye hanunta tayi kamar bacci ta kiye
Bude idon sa yayi ya kalle ta Kiss yayi mata a goshi sa'anan ya shiga toilet Ya dauro arwala ya nufe masallacin daki cikin gidan sallah yayi yana gama wa ya dawo part in sa ya hau kan gado ya kara jawo Aneesha a jikin sa har yayi bacci ita ma din bacci tayi
Basu falka ba sai kusan 10
Buga masu kofa aki ye Yarima ya tashi yana murza idon sa ya bude kofa Ganin Mahaifiyar sa ni ya sa ya duka har kasa ya gaidata
"Ina kwana Mom dafatan kin tashi lafiya"
Dago shi tayi "Haba yarima sau nawa zan gaya maka ka dai na duka wa kasa kana Gaida ni"
"Mom ae Wanan ba kome ne ba"
Murmushi tayi "Allah yayi maka Albarka. Ina Matar ta ka??
Sosa kan sa yayi "Tana Bacci mom"
"Ohk to ka barta tayi baccin ta dama Nazo ni inga ko kuna lafiya"
Washe baki yayi "Lafiya qlw"
Kallon sa ta yi
"My son me yaki damun ka ne naga tun Ranar da aka sa Ranar duren auren ka gaba daya ka canza so much care "
Rungumeta yayi "Sorry Mom muje falo muye magana kinsan Gimbiya ta. Tana bacci"
Murmushi tayi "Yauwa that's my son haka naki son ka fada don Nafi son in gan ka haka bana son wanan yarima Nafi son wanda yaki wasa da dariya".
Hanunta ya ja suka je falo zaunwa tayi ya aza kansa busan kafar ta
"Mom kinsan me"
Shafa masa kai taki ye
"Aa my son sai ka fada"
Gyara murya yayi
"Ina son Aneesha sosai"
"Auw so much love for her"
"Pls mom ki bare na karasa manah "
"Sorry son cigaba ina jinka"
Ya fara magana "Ina son Aneesha sosai bana son in rasata. Kinsan Ranar dauren Aure Abunda Abdul yace man??
"No sai ka fada"
"Cewa yayi idan Aneesha ta cuce ne fa ta bar ni ta kwashe man dukiya saboda wai tallakawa haka suki ba'a iya fida su cikin talauce ba "
Dogon Nunfashi ta ja ta cigaba da shafa masa kai
"Shawaran da zan baka ka manta da maganar Aminu Kada ka taba. Sa Wanan a cikin ranka I am sure Aneesha ba zata cuce ka ba saboda yarinyar tana da hankali ga kuma tunane uwa uba tarbiya bana tunanin gidan da ta fito za'a koya mata yaudara da dai sauran abunda ba shi da kyau and you know what your choice is the best"
Dago wa yayi ya kalle ta "thank you mom you are the best"
Duk maganar da sukiye Aneesha tana jin su Hawaye ne suka zuba a idon ta wanda bata san ko nami ne ba koma wa tayi cikin daki ta kwanta
"Ka kwantar da hankalin ka kaje ni zan wuce"
Tashi tayi ta fita shikuwa ya koma cikin daki ganin matar tasa tana bacci ya sa ya dauki ta ya nufe Bathroom da ita tayi kamar bacci taki ye Ruwa ya Hada kamar jiya sanu sanu ya saka ta a cikin ruwa bude idanun ta tayi ganin ta cikin ruwan gulbe ta bakin Aneesha
Ta buga kuwa
"Wayoo yarima pls ka fida ni a ciki ko jiya fa sai da nace maka bana son wanan ruwa Meyasa ka kawo ni anan??
Murmushi yayi wanda ya kara fitar da kyawun sa
"Bacci ki yayi yawa har mom ta shigo ta fita baki sani ba ta zo ta ga ko kina lafiya ama ki kina nan kina bacci uhmm Gimbiya"
. reki kunen ta tayi "kayi hakuri Yarima"
"Ba kome kiye wanka ki fito kinsan yau sauran kwana daya"
Kallon sa tayi "kwana daya kuma"
Daga mata kai yayi yana nunin ta, ta fuskan ce abunda yaki nufe tayi saurin rufe fuskan ta
Ita bata Meyasa Yarima baya jin kunya gaya mata duk maganar da ta fito masa a baki ba
"Kiye saure fa ki naki jira ina jin yunwa idan kuma baki ta shi ba ni na fara wanka.. Ko in zo muye tare? Ya daga mata gira
Da saure tace "Aa kowa yayi shi ka dai"
Kafadar sa ya daga "as you wish " ya fita ya bar ta kamar yanda taye jiya haka tayi wanka ta ta fito shima din shiga yayi ya watsa ruwa ya saka kaya ita ma ta saka wata jalabiya Pink wada taje aikin Dusuna farare
Jirawa sukaye suka sauka kasa Kuyangu sun jira masu abince Kalla Kalla Kallon su yayi ko bai fadi ba sun san abunda yaki nufe suka bar su suka dai kuyan ga guda ta tsaya don ta zuba masu abinci
Ja mata kujera yayi ya zauna da ita shima din ya zauna kuyanga ta shiga bude abinci ta fara serving in su Aneesha kuwa kallon abinci ta ki ye
Yarima kuwa har ya fara ce ganin bata ce yasa ya dago kansa ya ce mata "me kiki jira baki fara cin abince ba??
A shagwaban ce tace "Yarima Bazan iya cen wanan abince ba"
Zaro ido yayi "meye matsalar wanan abince Uhmm "
Kallon sa tayi "jifa yanda yaki wani yafke kamar wanda yayi kwana biyu "
Kallon kuyanga yayi ita ma ta fita
"Haba Gimbiya wanan fa pizza ne sai kuma wanaan shawar ma da meet pie sai samosa sune kuma ba zaki iya ce ba"
Turo baki tayi "Nifa ba zan iya cin su ba bansa ba da su ba Inda zan samu kunu ko tuwo nace yafi man wanan
Zaro ido yayi "Tuwo fa kika ce kuma anan gidan??
"Eh manah to meye matsala "
Buga masa Teble ta kama ye "Ni gaskiya Bazan ce wanan abun ba a san yanda za'aye da ni don yunwa naki je"
Karamen Murmushi yayi "Gimbiya yaki ki son nayi na shiga kitchen na dafa maki abinci???
Turo baki tayi "Haba Yarima wai Meka mai dani ni wada bata ita girki ba baka san a kauyen mu ba Nafi kowa iya girki. Idan baka yarda ba yanzu nan zan dafa maka kace "
Kallon ta yayi "ki da kan ki zaki shiga kitchen????
"Sosai kuwa"
"Yarima ina kitchen "ta dafe cikin ta
Tashi yayi ya jawo Hanunta ya kai ta kitchen kallon kitchen in taki a ranta kuwa ta ce "Ae ko nan zaka iya kwana saboda girman da yaki da shi"
Taba ta yayi.. Sa'an ta dawo daga zurfin tunanen ta da taki ye
"Yarima yanzu nan zan Hada mana kunu da ko sai.. Sai dai ban iya aiki da wanan ba ta nuna cocker
"Don't worry baga ni ba ae sai na nuna maki"
Murmushi tayi Yarima ya Kira kuyanga Aneesha ta gaya mata abubuwan da taki buka ta.. Ta nuna mata ta wuce war ta
Nan fa Aneesha ta shiga fara girki bayan ta gama kunun geda ta yi k'o sai Yarima kuwa ba abunda yaki sai kallon ta yaki suna gama wa suka zuba a cikin food flask Suka koma Diner area ta jaye duk abince da akaye masu ta zuba ma yarima kunu
Kallon ta yayi "meki ki nufi da Hakan???
"Haba yarima har sai nagaya maka kai ma shi zaka sha "
Ta Washe hauru.
Zuba masa tayi ita ma ta zuba ma kan ta fara sha ta yi ajiyan zuciya tayi "Yauwa yanzu kam zan karya "
Kallon shi tayi "Bisimillah manah kace kayi shiru sai kallona kaki ye"
Murmushi karfin Hali yayi don tunda yaki a Rayuwar sa bai taba shan kunu da kosai ba...
Gani ba ce zai ye ba ya sa ta tashi Ta dauki kosai ta saka masa a baki kunu ta debo ta bashi
Ae kuwa nakin yaje dadi.. Sai yaje kamar duk abince da yaki ce bashi da dadi wanan yafi dadi
Koma wa tayi ta zauna ta cigaba da cin nata Yarima ma haka
"Uhmm Yummy Gimbiya ashe haka kika iya girki"
Dariya tayi "ae daman na gaya maka ni gwana ce a fanin girki"
Daga Kansa yayi "Na yarda da Hakan"
Haka suka ce abinci su suna hira har suka gama...
Aneesha kuwa Ita da kanta ta dauki kunu cikin flask sai kosai cikin kulla suka nufi bangaren Mom in Yarima waton Aisha
Da sallama suka shiga ko da suka shiga tana zaune tare da mai martaba suna breakfast domin shi mai martaba bai yarda ya ce abinci a fada ba ya fi son yaci tare da matar sa domin kuwa tana da haki akan sa
Aneesha Har kasa ta kai ta Gaida su cikin sakin fuska suka amsa.
Ajiye kayan da ki Hanunta tayi
"Mama ga girki da nayi"
Kallon ta tayi "Aneesha Meyasa kika shiga kitchen ina Kuyangu suki????
"Suna nan , kwai bana iya cin abinci da suka dafa shiyasa na ye kunu da kosai tau shine nace bare na kawo maku idan kuna so sai ku ce"
Ajiye na hanunta tayi ta zuba kunun ta fara sha domin kuwa ita ma tana son shan shi Mai martaba aka zuba ma shi ma ya sha ae kuwa sun yabe ta sosai kuma sun yaba da hankalin ta sun san ko bayan ransu ita da Yarima zasu iya reki masarauta
Koma sa sukaye bangaren su Dakin ta ta shiga don tana jin bacci kwanta wa tayi yarima kuw ya shigo cikin daki
Kokarin kwanta wa ya kiye busan jikin ta tayi sauren jaye wa
"Yarima wai Dan Allah meye haka.?? Duk wanan gurin ba zai ishi ka ba sai ka kwanta a jiki na???
Kallon ta ya ki ye karamar yarinya sai iya magana
" a jikin ki na naki son kwanta wa "
Kallon mamaki taki ye masa domin wata magana idan ya fadi ta yana bata mamaki
Nuna shi tayi "A jikin ka"
Ya nuna ta "eh a jiki na"
Taba shi tayi ta kwance kanta ouch ta furta
Kallon ta yaki ye
Murmushin takai ce tayi "Meyasa baka je zafi ba in jikin ka ni"
Dariya ya kama ye "Gimibiya kina bani dariya Allah"
Ita kuwa bata ga abun dariya ba a ciki
Jeyo wa tayi ta kwanta
Ya jawo ta ya manata a kirjin sa
Turo baki tayi "Yarima pls ka saki ne ina jin bacci"
Kyaleta yayi kamar bai je tana magana ba haka ta daure ta kwanta kan jikin shi har tayi bacci..... Su a basu tashi ba sai da aka kusa Sallah Azahar
Yarima ya fita ita kuma ta sauka kasa Kuyanga ta Kira tace su zauna suye hira
Ita kam mamaki taki ye ita zayayi hira da Gimbiya
Ae kuwa Aneesha ta fara bata labare yanda kauyen su yaki abunka da mai surutu....
Yarima ni ya shigo cikin gidan Ganin kuyanga Aneesha tana ta zuba wa
Tashi tayi ta zube kasa tana Gaida shi daga mata hanu yayi da saure kuwa ta fita
Aneesha ta kara so kusa da shi
"Sanu da zuwa Yarima yaushi ka dawo?? Meyasa ka kore kuyanga baka ga muna hira bani???
Murmushi yayi "lokacin da na dawo kina nan kina zuba wa"
tabe baki tayi "To Allah ya bani baki me zanye kuwa in ba zuba wa ba"
Dariya yayi ya dauki ta
"Yarima meye haka wai Meyasa kaki. Son mai dani kamar wata jariri ya"
Tafiya yaki ye yana Kallon ta
"Ae jariri ye kiki"
"Pls ka sauki ni"
Kallon ta yayi "yaushi kika iya pls "
Dariya ta aza
"Kaji ka idan ban iya pls ba ae ba matar ka naki ba tunda baka da aiki sai turance wani lokacin ma sai naga kamar kana zagina tunda ban iya ba"
Kallon ta yayi ya aza ta kan gado
Reki hanunta yayi
"Taya zan zagi Gimbiya ta "
Murguda masa baki tayi na sani
"Tau ki sani ba zan iya zagin ki ba"
"Gobe yaushi zaki ye wanka"
Kallon sa tayi
"Meye matsala ka da wanna na"
Ki dai ki bani Amsa
Shiru tayi kamar mai tunane "Zuwa 2 ina ga"
"Ohk ni zan fita zan je gidan Abokina Aminu "
Murmushi tayi "Allah ya tsare ya kai man ka lafiya "
"Ameen matata"
Ya jawo ta ya fara mata kiss
Ture shi tayi
"Wai kai yarima kome sai ka hada bakin ka da nawa"
"Eh manah ae shine soyaya da kuma zam aure don haka ki shirya gobe"
Ya fita ya bar ta cikin tunane
"Shine soyaya??? Kuma shine zaman aure???
Tambayar kan ta ta kiye wanda bata da amsa
Yarima kuwa bai dawo ba har kusan 8 na dare ita kam ta gaji da jiran sa shiyasa tana cin abinci tayi baccin ta koda ya dawo har tayi bacci dan karamen bakin ta ya Kalla mai shigin surutu ya jawo ta suka ye bacci tare
Basu falka ba sai da safe Yarima ni ya wuce massalaci suka gaba tar da sallah Kamar dai jiya haka yayi ya koma bacci Sai kusan 9 ya tashi yayi wanka ya dauki Aneesha har suka kai Bathroom idanun ta a rufe suki.
Cikin Ruwa ya Kada ta
Ae kuwa ta bude ido tana mai da nunfashi
"Yarima zaka kashi ni ne??? Wai haka aki tada mutum idan yana bacci
Murmushi yayi mata "Eh haka aki ye tunda mata ita ki tada miji ama ni matar tawa bata tada ni shiyasa ni kuma naki tada ki ta haka.. Oyah kiye wanka ni fita zanye kuma ba zan dawo ba sai dare"
Kallon mamaki taki ye masa "sai dare fa kace Yarima lafiya kuwa?? Ko dai na bata maka rai ni???
Kallon ta yaki ye "ba abunda kika ye man"
"Ka gaya man gaskiya domin mallamin mu yana cewa Kada mu taba bata ma mijin mu rai"
Dan murmushi yayi najin dadi
"Baki ye man komi ba kinje akwai aikin da zanye shiyasa ba zan dawo ba sai dare"
Kiss yayi mata a goshi ya fita a ranta kuwa tace ae kara ma ka fita ni ko zan samu sauki ka dai na taba ni wanka tayi ta na gama wa ta saka kaya ko yau ita ta dafa ma kan ta abinci Gashi ta gaji da zama ita ka dai Inda ma yarima yana nan da zai cire mata kewa haka tayi ta zama ita ka dai har dare yayi..........
Yarima ni ya shigo dauki da Leda a hanunsa zaune taki kan gado
Tana Ganin sa ta Turo baki
"Sanu da zuwa Yarima"
"Yau yar Albarka na jima ko"
"Eh kam tun fa safe ka fita ama sai yanzu ka dawo"
Jawo ta yayi "Sorry my wife aiki ya reki ni kinye sallah???
"Eh nayi "
"Masha Allah "
Ya dauko Leda ya zuba masu a plate ae kuwa tana Ganin Kaza ta fara jin dadi
"Laaa yarima kaza ka seyo men"
Kallon ta yayi
"Wanan nawa ni "
Zaro ido tayi "Yarima Rowa zaka yi man????
"Eh mana bakin ci jikin ki naki ni ba ni kuma kazata tawa ce"
Tabe baki tayi ta kara So kusa da shi "Wasa nakai Yarima pls ka bani nace"
Dariya yayi "kin gan ki wanan dan tsiton baki akwai shi da kwadai"
"Na dai je ni dai a bani"
Plate in ya tura mata ae kuwa ta fara ce
Shi kuwa ba abunda yaki sai Kallon ta
Dago wa tayi ta kalle shi Yarima Gashi
"No kice kwai"
Tura masa tayi a baci haka yace tayi ta bashi yana ce sai da suka gama sa'an suka shiga toilet don su wanki Hanu...........
*Lipton girl*💙
[10/19, 6:28 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 10&15...🍹
^^^suna gama wa suka shiga toilet don su wanki Hanu.....
Aneesha ce ta fara wanki Hanunta Yarima kuwa Kallon ta kwai yaki ye ya saka mata idanu
Dagowa tayi "Yarima lafiya naga kana kallo na??
Hanunsa ya daura kan nata yana wanki mata hanu ama sai shafa mata Hanu yaki ye
Jaye hanunta tayi
"Haba yarima wai wanan wane irin abu ne? Tunda zu sai taba man Hannu kaki ye"
"Na taba me zaki ye?
Kallon sa tayi ta kalle jikin shi ta san dai bazata iya da shi ba murmushi takai ce tayi
"Sai na bar maka gida ka zauna kai ka dai"
Ta jeyo ta fita daga toilet in kokaren hawa gado taki ye jin an jawo ta da karfi sai da ta razana Yarima ni ya jawo ta ya reki ta gam Har tana jin saukan nunfashin sa
"Yarima ka saka man Hanu ina jin zafi"
Kallon ta yaki ye cikin ido
"Why ki kace zaki barni??? daman kin aure ne don ki barni"
Shiru tayi me yarima yaki nufi da wanan magana
"Ni dai ka saki ne"
"Ba zan saki ki ba dole ne?
Ture shi tayi ama ga banza
"Yarima ka saka man Hanu in ba haka ba zan tafiya ta kuma in ye maka nisa sosai in da baza Gani ba "
Ae kuwa tune idanun shi suka Kada suka dawo jaaa
Kar maganar Aminu ta zamo gaskiya
Jawo ta yayi ya manata a bango
"Kada na saki Jin kince zaki barni.. Kin kuwa san yanda naki son ki"
Girgiza masa kai tayi
"Haka aki so ka reki man hanu ina cemaka ina jin zafi ama kayi banza dani. Ka mana ne a Bango duk wanan shine so? Kana taba man jiki kuma na gaya maka ba kyau ama duk da Hakan ba ka dai na ba wanan shine a ki Kira da so????
Kara jawo ta yayi yana Kallon ta
"Reki maki Hanu dana yi wanan ki kika saka ne yinsa dole Taba maki jiki kuma da nakiye wanan Haki na ni kuma dole ki bani shi kuma yanzu"
Zaro ido tayi
"Yarima kasan me kaki fada kuwa Shi Halin da kaki magana ae na baka dazu"
Hararanta yayi "Yaushi???
Guntun murmushi tayi
"Yarima na kinan Har ka manta, dazu fa na baka hakin ka "..
"Ni bansan kin bani ba "
"Ba dazu na baka kaza ba ae kaga tunda kai ka seyo ta hakin ka ni"
Dafe kansa yayi don har ciwo yaki masa a ransa kuwa yace "Yau na kawo kai na kinan wanan yarinya bata masan mene aure ba"
Sakin ta Yayi daga rekon da yayi mata
Gurin mirrow ya nufa fuskan shi daya ki gani ciki ya hango Aneesha sai lekon sa ta kiye wani irin takai ce ya jiya ya buga hanunsa ga mirrow sai da ya fashi
Aneesha kuwa ta razana da saure ta karasa kusa da shi
"Yarima lafiya Meya same ka Meyasa ka bugu hanuka??
Kayan daki kan mirrow ya waste su
"Yarima dan Allah ka gaya man me yaki faruwa"
Ture ta yayi kan ta ya bugu da teble Inda ki cikin Dakin.
Dago wa tayi ta reki goshin ta jini ya ki zuba ama duk da Hakan bai dame ta ba ta karasa kusa da shi Hanunsa ta reki
"Yarima dan Allah ka gaya man Meya faru"
Jeyo wa yayi da karfe niyar sa ya kama ye mata fada ama ganin goshin ta yana jine ya sa yaje tsoro
"Aneesha Meya same goshin ki"
Yana nuna gurin
"Yarima ka manta da wanan kai ma Hanunka yana jine fa Meya ki damun ka"
"Kada ki damu dani I will be ok"
Da saure ya karasa gurin da yaki aji First-aid ya dauko ya zauna da ita kan gado
Ya dauko swarb ita kuwa dan kwallin daki kanta ta cire ta jawo Hanun sa
"Me zakiye?
"Zan daure gurin baka ga yanda yaki jini ba"
Jaye hanunsa yayi
"Kar ki damu dani ba abunda zai same ni idan nagama maki dressing zanyi ma kai na"
Zaro ido tayi
"Ni gaskiya ban yarda ba ae kai ka fara jin ciwo don haka kai za'a fara ye ma"
Girgiza kansa yayi yana kokarin ye mat dressing
Da saure ta tashi tsaye
"Yarima idan har kana son zaman lafiya to kai za'a fara ye ma idan ba haka ba zan tafita gidan mu"
Kallon ta yaki ye
"Baza ki dai na fadin zaki barni ba ko"
Sauko wa tayi daga kan gadon ta nika mata hanunsa
Bata yayi ta fa ye masa Dressing mamakin yaki ye ya akaye ta iya ta kulla da kallon da yaki mata
"Kana mamakin yanda na iya ko?
Daga mata kai yayi kamar wani wawa ya saka mata ido
"Lokacin da naje gidan diyar waziri Fatima lokacin dana shiga dakin ta taje ciwo a hanu ana ye mata Dressing to a lokacin naga yanda akiye sai na reki a kai na"
Murmushi yayi
"Ashe dai my wife is brilliant kina da sharf brain "
Murmushi tayi don bata fahimci abunda yaki nufi ba
"Yanzu ni zanye maki"
Zaro ido tayi "Yarima wlh bana so akwai ciwo fa"
"Waya ce maki akwai ciwo ni da kin kaye man ae banji ciwo ba"
"Haba Yarima kai fa Namiji ne ni kuma mace ce kasan ku maza baku jin ciwo"
Dariya yayi "waya ce maki Hakan ae kun fi mu jure ciwo kuda ki Haihuwa"
Hanunta ta aza kan bakin ta tana mamaki "Ya aki Haihuwa?
Kara sowa tayi kusa da shi
"Yarima In tambaya ka pls zaka bani Amsa"
Daga mata kai yayi ya jawo ta ya saka ta tsakan kafar sa
"Yarima meye haka tambaya ka fa zanye shine sai ka... "
Ya aza hanunsa kan lips inta.
"Ki bare idan na gama ye maki dressing you can ask me"
Kokarin kuce wa taki ye. Ama ta kasa
Rufe idon ta tayi gam "wayoo Yarima dan Allah kada ka saka man wanan abu yana da zafi"
"Meki nan? Bude idon ki nuna man
"Bazan bude ba idan zaka ye man kaye wlh ko na gudu"
Dariya yayi ya fara ye mata ae kuwa sai kuwa taki ye.
"Wayoo Yarima dan allah ka dai na wlh akwai zafi "sai ture Hanunsa taki ye
"Yarima kashi ne zaka ye dan Allah ka dai na "
Kyaleta yayi ya cigaba da ye mata sai da ya gama sa'an ya saki ta Kallon ta yayi ganin tana kuka abun ya bashi mamaki
"Meye na abun kuka "
Sai a lokacin ta bude idon ta
"Ka cucene Yarima ina gaya maka akwai zafi shine kaye banza dani "
Hannunsa yasa yana shafe mata Hawaye
Reki masa Hanu tayi
"Kada ka saki taba ne mugu"
Zaro ido yayi "Ni kiki ce ma mugu??
Murguda masa baki tayi "Eh ance ae mugu kaki yanzu ina gaya maka ina jin zafi ka kyale ni kazo ka kama taba man jiki na ce maka bana so kuma baka dai na in ba mugu ba wa yaki yen haka???
Nuna kansa yayi "ni kiki ce ma mugu ko".
"Eh ance mugu me zaka ye?
"Ohk.. Ok ni ne mugu ko"
"Eh ance kai ne mugu yarima mugu mugu "
"Gud zan nuna maki ni mugunu ne yau"
Tashi yayi tsaye ya barta zaune kan gado gurin kofa ya nufa ya sa key ya rufe