← Book details Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 4 OF 6

Kashi wayan ta yi

Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel · about 153 min read

"Lafiya kuwa? Fadan Ajmal


"Ina kuwa lafiya Tun shikaran jiya aka aiko man kaya but har yanzu basu Iso ba kuma na kashi kudi da yawa akan su I am so sorry baby ina son in je in duba kan Business din nawa"


"Ohk yaushi zaki dawo??
"One weak kwai zanyi insha Allah zan dawo"

"Ohk Allah ya kai mu"
Kiss tayi masa a kunce ta tashi ta nufi dakin ta ta fara hada kayan da zata bukata...


Tana gama hadawa ta fito ta nufe dakin Ajmal kiss tayi masa ta nufi hanyar waje ganin zainab tayi ta banka mata harara


Ta Fita daga gidan.....


Ita kuwa cigaba da aikin ta tayi Aneesha ce ta fito da gudu ta rungume Zainab

"Aunty zainab ina jin dadi idan na tashi ki naki fara gani"
Murmushi tayi "An tashi lafiya" lafiya qlw Aunty zee yau baki hadu da mom ba??

"Yanzu naga ta Fita tare sa jika"

"Oh ina ga tayi Tafiya"-


Kallon ta tayi "Tafiya??
Eh ae idan kinga ta Fita da jaka travel to Tafiya zata ye


"Ama shini bata tada ki ba kuka ye bankwana"

Murmushin karfi hali tayi "ae mom bata gaya man idan zata ye Tafiya"


Zainab kuwa ta tausaya wa Aneesha sosai


Kuma taji dadi yau Hajiya bata nan zata ye aikin ta cikin hankali kwance duk inda kaki kana jin Dariya Zee da Aneesha

Wai su sun samu freedom😅


Ajmal kuwa jin Dariya tayi yawa yasa ya fito daga dakin sa ganin su yayi kitchen Aneesha tana kan teble ita kuwa zainab tana gyara kayan miya


"Pls Dad for my sake"
Ba yanda ya iya don ya san halin diyar ta shi jawo shi tayi ya tsaya kusa da Zainab Kallon ta yayi dauko flower ba musu ta dauko haka ya kama nuna mata yanda zata ye ae kuwa sai ga su sun gama


"Yehhh Dad and mom sunye man pizza"

Reki bakin ta tayi "Sorry I mean Dad and Aunty"
Dauka suka ye suka nufe falo
Ajmal ya zauna kan kujera Aneesha ta jawo Zainab ta zauna da ita akan kujera zauna wa tayi tsakan su. Aunty Zee baki bani ba
Murmushi karfen hali tayi Ta dauko ta bata
"Uhmm yummy Aunty zee you are amazing. Ki ba Dad yace shima"

Zaro ido tayi tayi mata magana cikin kune.

"Aneesha kin kuwa san abunda kiki fada idan Hajiya ta gani fa??


Kara sawa tayi kusa da ita "Yanzu Mom bata nan don haka kada ki damu"


Dauka tayi ta kai ga bakin sa shi kuwa kamar jira ya kai ya bude baki ta bashi. A ranshi kuwa ya ce "Wanan yarinya is different kome ta girka sai in je ya fi dadi why? Tambar yar kan shi yaki ye wanda bai da Amasar shi


Haka suka ye Aneesha taba Dad inta shi kuma ya ba Zainab sai da suka gama ce


"Aunty Zee pls ki kwana anan kinje"

Zaro ido tayi "Taya zan kwana nan "

"Pls pls Aunty Zee"


"Aa bazan kwana anan ba nima Mama ta tana can tana jira na"

Kallon Dad inta tayi "Dad pls kace Aunty Zee ta kwana a nan"


"Tunda tace ba zata kwana ba tana da uzurinta"

Tashi tayi ta shiga dakin ta da gudu
Zainab ma ta shi tayi ta be bayan ta
Kwanta wa tayi kan gado tana kuka. Zainab naganin tana kuka hankalin ta ya tashi sosai


Karsawa tayi kusa da ita "Aneesha lafiya Meyasa kiki kuka"
Ta dago ta ita kuwa sai shi-shika taki ye kamar wada aka duba


"Aunty Zee ki rabu dani kuma ki fitar men daki bana son ganin ki"

Jawo ta tayi ta Rungumeta

"Ki dai na cewa baki son gani na kin san irin zafi dana je kuwa"
Ture ta tayi
"Baki sona Aunty Zee duk yanda naki nuna ina sonki ba zaki iya kwana a gidan ba to me zai same ki in kin kwana anan"

Share mata hawaye tayi

"Bare na tambaye ki. Yanzu da mom in ki ta ye Tafiya bata gaya maki ba kinje ciwo ko"..

"Eh sosai kuma "

"To nima haka idan ban gaya ma Mamata ba zata je ciwo sosai kinga ki bare idan na sanar da ita gobe in ta yarda sai in kwana anan"


"No Aunty Zee ban yarda da hakan ba yau naki so ki kwana anan don haka ki tashi muje mu dauki izinin mamarki "


Dafe kan ta tayi don bata son kwana anan musa man idan Dad inta yana nan

Aneesha Fita tayi a dakin ganin Dad inta a bakin kofa ya sa ta jawo Hanunshi


"Dad pls muje gidan su Aunty Zee ka nime izinin su pls dad"

Tana magana tana kuka
Tare suka aza hanunsu suna share mata hawaye kallon juna suki ye


"Shiii kinsan bana son kukan ki ko"

"Dad idan baka son kuka na kaye yanda nace"


"Ohk an gama my prince "

Tsalle ta buga "Yehhhh Thank you dad"

Aunty zee muje ta rika Hanun ta ds dayan hanunta ta reki dad inta Fita suka ye suka shiga mota tambayar ta yayi Sunan unguwar su ta gaya masa Sunan kauyen su


Ya tausaya mata sosai don tana Tafiya Gashi ba'a ko bata na machine


"Aunty Zee ama kina Tafiya sosai da me kiki koma wa gida???


Murmushi karfin hali tayi "Da abun hawa manah"


"Waya ki baki kudi??


Shiru tayi Aneesha tana da tambaya sosai


Cikin kunen ta tayi mata magana

"Ki dai na ye man wanan tamabay a gaban baban ki"

Dariya ta kama ye ita ma Zainab din Dariya takai

Shi kuwa yana kallon su ta mirrow


"Daman Aneesha tana Dariya haka bai taba jin tayi Dariya ba sai yau this girl is special "


Basu tsaya ko ina ba sai gidan su Zainab

Kallon gidan yayi

Ya tausaya masu sosai fitowa sukaye

"Alhj. Zanyi ma Mama magana "


"No ki gaya mata ta zan shigo"

Bata bashi amsa ba Aneesha ta ja hanunta

Da sallama suka shiga koda suka shiga mama tana shara tana ganin su ta tsaya

"Zainab ina kika samo wanan yarinya mai kyau haka"

Aneesha kuwa dadi taje ance mata mai kyau
Sakin hanun Aneesha tayi ta Rungume Amina
Ita kuwa taje dadin haka

"Yarinya mai kyau ya Sunan ki "

"Sunana Aneesha, "

Zainab ta shimfida Tabarma suka zauna


"Zainab baki ye man bayane ba wanan wacece"


"Uhmmm Mama wanan diyar gidan da naki aiki ce Aneesha kiyi hakuri ban baki labaren ta ba "

Nan ta bata labare abunda ya faru kome bata boye mata ba Amina kuwa taje tausan Aneesha

"Aunty Zee Dad fa yana jira a waje"

Sai a lokacin ta tuna da shi

Amina ta saka Hijab inta Aneesha ta Fita ta kira shi...
Da sallama ya shigo suka amsa mashi
Bisimillah ga gurin zaman
"Aa anan ma ya isa "ya durkusa
Tunda suka wuce yaki tunanin me zai ce abun ya daure masa kai sosai
Gyaran murya yayi

"Ina wuni na same ku lafiya"
"Lafiya qlw yah aiki"

"Alhmdl. daman ina son ki ba Zainab izini ta kwana a gidan mu don matata tayi Tafiya Aneesha kuma ta saba da Zainab idan da izinin ki sai ta kwana a can in sha Allah zanye kokarin kare ta"

Murmushi tayi "Ba matsala Na Amince idan ma baren gari zakuye zaka iya Tafiya da. Ita domin nasan halin diyata tana da tausaye sosai nasan ko na hana ta sai taje don haka na baka izini"


Washe baki yayi wanda ya kara masa kyau

"Godiya nakai Allah ya saka da Alkaire "

"Aunty Zee muje ki dauko kayan ki ko "
Jan Hanunta tayi suka shiga daki
Shikuwa Hanunsa ya saka cikin arjihu ya ciro Band in 1k guda 3 ya ajiye ma Mama


"Haba dan nan wanan ae kamar cin hanci ne dan allah ka dauki abunka mun gode"


"Ba shin Hanci ni ba kyauta ce kuma ba'a mai da kyauta"
Dan murmushi tayi "Godiya muki Allah ya saka da alkaire"

Suka ye Sallama ya Fita Zainab kuwa ta gama hada kayan ta suka ye sallama da mamar tata suka shiga mota basu tsaya ko ina ba sai gidan su Aneesha....


Suna zuwa Ya nufi dakin shi ita kuka Aneesha da zainab suka shiga daki

Dayaki magrib ta gaba to suka shiga toilet sukaye arwala sallah suka gabato Zainab ta dauko Al -Qur'ani Ta ba Aneesha duk da bata ye nissa ba ama tayi Hizo 5
Karatu suka fara da k'ira'a mai dadi duk Inda kaki kana jin su

Ajmal.daki dakin shi ya sauko kasa lekon su yaki ganin Aneesha da zainab suna karatu yasa yaje dadi sosai..
Tunda yaki bai taba ganin Aneesha tayi sallah tana karatun Al-qurani ba ama zuwan Zainab kome ya canza ya tabata zata ba diyar shi tarbiyya sosai wanda Faiha ta kasa bata. da kinshi ya koma shima ya dauko al-quran yana karanta wa ana kiran isha'i ya Fita masallaci yayi sallah ko da ya dawo yana dauki da Leda guda biyu dakin su ya nufa wanda har sun gama sallah Aneesha na kwance kan kafar zainab tana bata labare shigowa Ajmal yasa ta tsaya Aneesha kuwa ta tashi zaune

"Dad Meka seyo mana?

Zaunawa yayi kan gado ya fida Ice Cream
Aneesha na ganin ice cream ta kama jin dadi

"Wow my Favorite ice cream thank you Dad today I am really Happy you know what that it's like perfect Family"

Kallon to yayi ya kalle zainab
Ice cream ta jawo ta fara sha. Aunt zee ba ki sha ba Dad pls ka bata ta sha
Guda ya dauko ya bata ita kuma sai jin kunya taki ye
"Dad ka bata a baki ta sha ka san bata saba shan su ba pls dad "
Shagwabe fuska yayi kamar karamen yaro "Aneesha yaushi kika dawo haka sai son rigima"

"Lokacin da New Mom tazo"..


Ita dai zainab ba gani maganar ta taki ye ba

Shikuwa bai san Meyasa taki ce mata mom ba kuma ta kira ta da perfect family

"Pls Dad feed her"

Ansa yayi ya debo a spoon ita kuwa ta bude baki ya bata
"Aunty Zee kima ki ba Dad"
Kallon ta taki ye "ki kuma fa?

" ni zan ba kai na ku dai ku sha"
Spoon ta amsa ta bashi shima din ya sha yana ba Aneesha ya zuba a bakin ta Hankie ya dauko ya kara so kusa da ita yana kokarin goge mata Wanda har suna jin nunfashin junan su. Gaban Zainab kuwa sai bugawa yaki ye rufe ido tayi shikuwa ya goge mata
Yana jaye wa tayi ajiyan zuciya a haka sukaye sai da suka shanye


Rungume Dad in nata tayi "Thank you dad you are so amazing "
Hama ta kamaye alaman bacci
"Dad I am felling Sleeping "
Hanunsu ta jawo ta kwanta tsakan su ta rufe ido
"Aunty Zee ki kashi light zanyi bacci "
"Baby kin manta ba anan zan kwana ba"

"Pls Dad ka kwanta dani yau na san baka kwana nan but pls yau kayi ina son in kwanta da kai"
Zainab kuwa jayi Hanunta tayi tana kokarin tashi
Reki mata Hanu tayi "Aunty Zee ina zaki je???

"Zanje dakin masu aiki na kwanta"
"Pls Aunty Zee ki dai na cewa na masu aiki ni ban dauki ki a matsayen mai aiki ba na dauki tamkar Uwata don haka pls ki kwanta dani"

Shikuwa mamaki yaki yanda Aneesha ki wadanan maganganu duk ta canza kamar ba ita ba.

"Dad ka ce ma Aunty Zee ta kwanta"

Kallon ta yayi

"Pls ki kwanta kinga tana son ki kwanta kusa da ita"


"Ama Alhj. Taya zan kwanta bayan kai ma nan zaka kwanta".

"Kada ki damu ba abunda zai faru yanzu dai ki kwanta har tayi bacci"

Ba yanda ta iya dole ta kwanta Hanunsu ta reki ta lumshi ido...... Dukan su bacci ya kwashe su


*pls share*


*lipton girl*💙
[10/25, 10:00 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 65&70...🍹

بسم الله الرحمن الرحيم


*Addu'ar Sanya Tufafi:*
الحَمْدُ ِللهِ الَّذِي كَسَانِي هَذَا الثَّوْب ورَزَقَنِيهِ مِنْ غَيْرِ حَوْلٍ مِنِّي وَلاَ قُوَّةٍ"
*Alhamdu lillahil-lazee kasanee hatha aththawb warazakaneehi min ghayri hawlin minnee wala kuwwah.*

*Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda ya tufatar da ni wannan (tufa), kuma ya azurta ni da ita, ba tare da wata dabara daga gare ni ba ko wani karfi.*


^^^^


"Meyasa kika barni why kinsan ina bukatar ki "
"Sai na kashe ki tunda har kika shigo tsakani na da.. "
Bata kara sa ba Zainab ta farka sai nunfashi take yi sama sama gashi sai zafi take ji duk da Ac din dake cikin dakin gaba daya ta rikice ta rikitar da ita

"Inalilahi wa'inna ilaihi Raji'un meya ke damuna wannan waye wanda yake hana ni barci a duk lokacin da na kwanta nike bukatar yin barci,ina yawan ganin shi wanda har yanzu na kasa ganin fuskar shi,sanman kuma wacce tace zata kashe ni fa? Me nayi mata da zata kashe ni"


Kuka ta kama yi wanda take Jin tausan kan ta saboda bata san abunda ta bari a baya ba kuka take yi sosai


Ajmal kuwa falkawa yayi jin kukan da taki ye ya zaga yo ya jawo hanunta ya fitar da ita daga dakin

"Lafiya kuwa Meyasa kiki kuka???

Rungumeshi tayi "Dan Allah ka taimaka man zata kashi ni"

Shikuwa Rungumeshi da tayi yasa yaje wani irin shock da kyar ya iya furta "wa zai kashi ki??

"Nima bansan ta ba tace tunda na shigo tsakanin su sai ta kashi ni"

"Ita wace tace maki hakan bata da suna???


reki shi tayi sosai domin tana jin tsoro
"Nima bansan ta ba Banga fuskan ta ba da kyau tace sai ta kashi ni"

Jaye ta yayi daga jikin sa

"Ki dai na kuka babu wanda zai kashi ki . kinye Adu'a da zaki kwanta???


Girgiza masa kanta tayi


"Meyasa baki ye Adu'a ba ko dai kin manta"


"Eh. Ban zata bacci zai dauki ni ba"


"Tau yanzu kije ki kwanta kiye Adu'a kinje"


Tsoro naki je ba zanje ta kashi ni ba


Dago da fuskan ta yayi ya share mata hawaye


"Ki dai na kuka kinje ba wanda zai kashi ki ba gani kusa da ki ba kada ki damu kinje "

sai da yaga hankalin ta ya kwanta sa'an ya shiga da ita cikin daki ruwa ya bata ta sha ya kwantar da ita zaunawa yayi kusa da ita yana ye mata Adu'a a hakan ta rufe idon ta har bacci ya dauki ta yana ganin tayi bacci ya gyara mata kwance yayi ma Aneesha kiss a goshi ya Fita daga dakin

Dakin sa ya koma ama ya kasa bacci sai Tunanin zainab ya ki ye

Shi kan sa yana mamakin Meyasa yaki tunanin zainab me yasa yaki jin ta so special me tayi masa da yaki jin kamar ya fara sonta
Wata zuciya ta ce Tana yuwa ka fara sonta kar fa ka manta yar aiki ce idan matar ka ta sani ba zata je dadi ba
Lokaci guda kuma yayi tunanin
To sai me idan tayi wanan tunanin ae bata damu dani ba. Tunda bata zaman aure sai abunda taki so taki ye bata da mu da ta kulla dani da diyata ba uwa uba ma girki wanda tunda sukaye aure bata taba ye masa ba karamen tsoki yaja
Ya fara tunanin zainab wanda daya ce girkin ta yaje dadin sa sosai Inda matar shi ce ae da ya huta
Idan na aure zainab na san zata bani kulla wa kamar yanda naki so zata ye man girki mai dadi zata kulla da daughter kuma nasan zata nuna tana sona
Lumshi idon sa yayi idan ya beye ma zuciyan sa gobe gobe ana daura masu aure a cikin wanan tunanin bacci yayi awon gaba da shi
Bai farka ba sai da safe ko da ya tashi Aneesha da zainab suna aiki tare har sunye shara da moping suna hada breakfast duk abunda suki ye yana kallon su ta sama yana kulla da yanda Aneesha ki murmushi ya san tana enjoying in zama da zainab wanda Inda mom inta ni zata fe jin dadi
Kallon zainab yaki ye kamar wanda akace zata mutu yau.......


******


Tana shiga gida ta fada kan waziri

"Gaskiya Daddy kazo muje gurin Boka yayi mana aiki Nifa na kosa na aure Yarima"

Kallon ta yaki ye

"Kinga ni yanzu zanje Inda mai martaba kije ki ka dai bai kamata kije da ni ba saboda ina da martaba ana ganin girma na sosai ko kin manta ni waziri ni"
Watsa masa harara tayi "wazirin banza ni zaka je ma kana da martaba kuma wani girma ae girman ka ya fadi tun lokacin da ka fara ci na kada ka manta munfe shikara 10 muna cin juna tunda har kana iya lalace da diyar ka me zai hana kaje gurin Boka a biya ma diyar ka bukata... Ae Inda cema ka akaye zaka sameni gaba daya na san zakaje sai yanzu da kasan bukata tace kaki ce man baka zuwa to wallahi baka isa ba Lokacin da Mom tana kusa da ta gani tsiyar da muki ye waya sa aka rufe mata ido in ba mu ba har ka koreta a gidan nan ko ka dauka na manta"


Jawo Ta yayi "Haba my daughter ki karbe urziri na mana ba wai bana son zuwa bani yanzu ya kamata ace ina kusa da mai martaba ko baki son aye auren ku cikin sati nan???


Washe baki tayi "ina so"


"Tau in har kina so kije gurin boka ki gaya masa bukatar ki ni kuma zanye abunda na saba gurin mai martaba kinje"


Murmushi tayi Ta karasa. Kusa da shi "That's my daddy I really love you "

Tafara ye masa soft kiss

Da kyar ya iya ce wa "Baby na ki bare idan na dawo gida sai muye yanzu ina saure ni"

"Ohk Daddy ni kuma zanje gurin Boka"


Fita yayi daga gidan... "Ina ae waziri da hankali shi ba zan taba zuwa gurin boka ba ki dai da kiki da bukata kije"yana wanan zanci ya Fita daga gidan.....

Ita kuwa mota ta shiga ta nufi gurin boka koda taje yana boren shi bokaye Dariya ya kamaye kamar tsohon mahaukaci


"Nasan Abunda kiki tafi ye da shi bukatar ki zata biya. Yaushi kiki son aye auren"


Fatima kuwa daga jin haka ta Washe baki

"Cikin satin nan naki so"


"Bukatar ki ta biya sai dai..... Ba sai na fadi ba kinsan sauran"

Murmushi tayi ta dauko Band in 1k guda 10 ta ajiye mai

Wani abu ya fito a Hanunshi ya bata

"Ki tabata idan kina kusa da yarima ki saka shi a idon ki ku hada ido da zaran kuka hada ido bukatar ki ta beya "


Washi baki tayi


"Wani hanzari ba gudu ba "

Ta dago tana kallon shi meya faru kuma???


"Kada ki kuskura ki bare ya hadu da abunda ya bare baya ki nasan ce shi da shi idan ba haka ba asirin zai kare zai dawo kamar yanda yaki don haka ki kulla"


Murmushi tayi a ranta tace indai Aneesha ce ae bazasu hadu ba sai lahira

Godiya ta zuba ma Boka ta tashi ta nufi gida saka shi tayi a Jakar ta

Ta kwanta tayi bacci na awa 3 wayanta ce ki Ringing da kyar ta iya dauko wa ganin Halima yasa ta dan ja tsoki daga kiran tayi
"Eh ina gida zaki shigo ni??
"Eh gani nan ma cikin gidan ku a falo ko Daddyn ki yana nan"

"Baya nan shigo daki"

Ta kashi waya.. Sai gata ta shigo cikin daki ganin fatima yasa tayi murmushi

Zauna wa tayi kusa da ita

"Kawata nayi missing in ki fa"

Tana cije lips inta

"Shini bazaki jira mu hadu a hotel ba gobe kika beyo ni har gida"

Reki hanunta tayi "bazan iya hankuri har gobe ba shiyasa Nazo nan"

Hararanta tayi tau Bisimillah

Subuhalilah me zan gani Halima kuwa ta cire kayan ta ta cire ma Fatima kaya nan ta fara kissing inta tana tafa breast inta


Jin an bude kofa yasa suka mai da kallon su a kofar

Halima na ganin waziri Hankalin ta ya tashi na boni yau asirin mu ya Tuno..

Yana ganin irin halin da suki ciki ya kalle diyar ta shi a ransa ya ce shigiya duk cin da naki ye mata bai iseta ba sai taje ta ye lesbian ya danye karamen tsoki karasa wa yayi kusa da su Halima kuwa sai dari dari taki zauna wa yayi kan gado ya aza hanun shi kan breast in Halima wani irin laushi ya jiya ya lumshe ido cafko su yayi yana wasa da su
Halima ta kalle Fatima tayi mata murmushi murmushi


Haka Waziri ya kama wasa da breast inta yana tsotsan lips in ta Fatima kuwa zagayo wa tayi ta rungume Dad inta Halima kuwa sai murmushi taki ta samu banza a haka waziri ya kamaye in yayi amfani da Fatima ya koma yayi amfani da Halima


Tir da masu hali irin na waziri Allah ya kaskanta su


Faiha kuwa tunda ta bar gida bata tsaya ko ina ba sai wani Hotel tana zuwa ta ajiye Jakar ta wayan ta ta dauko ta shiga kira jin kara yana fitowa cikin dakin yasa ta yi mamaki
Reko ta da akaye yasa tayi murmushi
"Kinan ka riga ni Iso wa?
Jeyo tayi ta saka masa murmushi
"Yau ina kika bar mijin ki???
Karamen tsoki taja
"Yana gida mana"
"Gud kinsan I really miss this "
Ya aza kan shi akan kirjin ta
"To ae gani Nazo gari ka sai yanda kaki so "
"Yau wace karya kika ye ma mijin ki??

Dariya tayi sosai

"Na gaya masa kayan business dina basu Iso ba zanje in duba kuma nagaya masa sati daya zanye"

Washe baki yayi "kinan zan sha dadi cikin wanan satin"

"Sosai ma kuwa sai yanda kaso I am all yours"


Cire mata kaya yayi shima haka yayi duk abunda yaki so da ita daga baya suka ye wanka


*****


Waziri kuwa sai da suka gamsu ya kwanta yana nunfashi ama duk da hakan Halima bata gaji ba hawa tayi kan Fatima suna har ka sha-shan cen su shi dai waziri kallon su yaki ye
Yana Dariya don shi yau yayi kamu sosai
Tashi yayi ya Bako kaya a jikin shi ya nufi hanya waje jin an reko shi ta baya yasa yayi murmushi ganin Halima yayi
"Dadyn mu ina zaka je har yanzu fa bamu gamsu ba"
Zaro ido yayi duk irin kokarin da yayi tace bata gamsu ba lalai wanan ita ce mace
Shafa lips insa ta fara yi I really like your lips ta mana bakin ta da na shi tana kissing insa shikuwa Hanunsa ya sa ya reko kukunga ya lumshi ido Jawo shi tayi kan gado suka kwantar da shi suna shafan jikin shi Halima ta sauka Fatima ta hau kan shi dukan su sun fada duniya dadi Halima ta dauki wayanta tayi ma waziri da Fatima photona. Har da video tayi Dariya mugunta suka cigaba da alfashan su. Bayan sun gama suka ye wanka Halima ta wuce gida

"Daddy in tambaye ka yau me ya Mai da ka gida"

"Nayi ma mai martaba karya nace masa kai na yana ciwo ina bukatar ki ni shiyasa nace masa haka"

Murmushi tayi that's my daddy
"Ya zuwan ki gurin boka bukata ta beya"

Sai a lokacin ta tuna yana cikin Jakar ta


"Eh ta beya gobe zanje gidan su Yarima na beya buka ta ta"

Ohk naji dadin hakan


********


Ajmal. Kuwa yana sama yana kallon su wayan shi ni tayi ringing daga wa yayi

"Hello "

"I am sorry sir to distrub you kana da urgent meeting a UK ya kamata kaji yau gobe zaku ye meeting "

Karamen tsoki ya ja "meye haka Aisha shini zaki gaya man wanan maganar yau??

" I am so sorry sir its urgent na riga da nayi maka booking flight "


"Kiye booking in ukku"
"Ohk sir thank you" ya kashi waya


Tunanin yaki yanda zai ye ma zainab magana


*muje zuwa muje yanda zata kasan ce Zainab zata yarda aje da ita shi kuma yarima idan ya hada ido da Fatima zai yarda aye auren*??

*keep flowing*


*Lipton girl*💙
[10/25, 7:59 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

*Aisha Babayo my mummy wanan page naki ni Allah ya bar zumunci*😍😍
*Book 2*
🌤Page 70&75...🍹

بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^

Wayan shi ya dauko ya kira Aneesha
Tana ganin dad inta ta kama boye waya
Zainab kallon ta tayi meki ki boye wa
"Ba kome Aunty zee bare na duba ko Dad ya tashi "

Sauka da ita tayi kan teble da gudu ta haura sama dakin dad inta ta shiga tana shiga ta haye kan gado

"Dad meya faru naga ka kirani kuma nasan baka kira na sai in Zamuye wata magana"
Kiss yayi mata a goshi
"Yauwa daughter na kin gani akwai magana kinan"
"Eh dad gaya man meya faru?


Dogon Nunfashi ya ja ya hura iska waje


"Ina da urgent meeting a UK yau dinan zan tafi"

Zaro ido tayi "Dad ama ka san Mom bata nan ni ka dai zaka bari a gida"


"Kar ki damu ae nayi solving in wanan problem naye mana booking flight ta re da Aunty ki"

Tsale ta kamaye tana jin dadi
"Yehhh zamu je UK tare da Aunty zee "

Jawo hanunta yayi
"Ina tunanin ta ya zata yarda aji da ita?


Murmushi tayi "Dad ka bar min wanaan a Hanu na "
Dad ta karasa kusa da kunen shi banje abunda ta gaya masa ba ta ce Done


Fita tayi daga dakin da gudu sai dadi taki je


Tana zuwa ta fada kan Zainab tana jin dadi


"Aneesha meya faru Nagan ki cikin dadi "


Ba dole naje dadi ba

"Meya faru?


"Dad yana da wani Metting a UK yau dinan zai je kinsan me wai ba zai je da mu ba sai da naye masa kuka na kama rokon Shi sa'an ya yarda zai je damu"

Kallon ta tayi

"Naje Kince damu???


"Eh manah tare daki zamuje sanan kuma ba zaki ce bazaki je ba dole ki beyo mu domin Mama tace in ma Tafiya Zamuye da ki zamu iya ye don haka daki zamu je"

"Aa nikam ba zanje ba zanje gida idan kuka dawo sai na cigaba da aiki"


Shan toka tayi

"Aunty zee yanzu bazaki be mu ba"


"Eh kiye hakuri "

Bata fuska tayi "Bazan ye hankuri ba daga yau kada ki saki ye man magana akan ki na mayar ma mom ita magana yanzu don nace ki beyo mu shini ba zaki ye ba ko kin dauka sace ki zamu ye?? Babu kome daman wanda ka yarda da Shi Shi kayi maka butulce"

Ta ruga da gudu ta Shiga dakin ta

Zainab kuwa mamaki taki ye yanda Aneesha ki wanan magana kamar Babba mace

Bin ta tayi da gudu ko da ta Shiga cikin daki tana kuka
Jawo ta tayi
"Kinye fushi ni"
Jaye hanunta tayi "kar ki taba ni"
Murmushi tayi "Kiyi hakuri daman na gwadaki ni na gani in har kina son in beku shiyasa nace maki ban amince ba ama kiyi hakuri zan je tare da ku kamar yanda Mama ta ce ko Tafiya zakuye zan iya Ben ku don haka yanzu a shirye naki in dai zai saka ki cikin farin ciki"

Aneesha kuwa ba karamen jin dadi tayi ba ta rungume zainab
"Thank you Aunty Zee I love you so much"
Tayi mata kiss
Sauka tayi daga gadon ta Fita dakin dad inta ta nufa tana zuwa ta sanar da Shi Zainab ta yar da
Zokuga jin dadi a fuskan Ajmal har da taba wa sukaye da Aneesha

"Dad Meyasa kaki jin dadi??

Sai a lokacin ya tuna fa yar aiki ce kada Aneesha ta gani yana son ta"

Shan toka yayi "na taya ki farin ciki ne"

Murmushi tayi ta karaso kusa da Shi cikin kunen sa ta ce masa

"Dad Nifa ba yarinya bace naga kana son Aunty Zee"
Ta kashi masa ido...

Zaro ido yayi ya rufe mata baki

"Kada ki kuskura ki fadi a wanan maganar idan mom in ki ta jiya ba"

Dariya ta kama ye sosai

"To sai me idan ta jiya ae kaga bata kulla dani Aunty zee tana yi bata ye mana girki Aunty zee tana ye mana bata gyaran gida Aunty zee tana yi bata kulla da kai Ama Aunty zee tana... Yi"

Jawo ta yayi

"Yaushi ki ka iya magana haka har kiki fahimtar abunda naki tunani??

Murmushi tayi "Dad ka manta ni diyar ka ce ae dole na gani"

Ya isa hakan yanzu ku shirya muje 30mnt ya rage mana mu isa Airport

Yehhhhh "Dad will u marry Aunty zee???


Bugu ya kai mata na wasa
"I will think about it "

Thank you dad you know idan kaye man haka kayi man kome a duniya pls marry her..


Murmushi yayi ita kuwa ta Fita daga dakin
Ya furta I will

Hada kayan su sukaye suka Shiga mota sai da suka beya gidan Su Zainab taye sallama da iyayin ta sa'an suka wuce....


********


Cikin mota ta ki daka ganta zaka san tana cikin farin ciki bata tsaya ko ina ba sai gidan su Yarima da zuwan ta ta nufa parth insa ko da ta Shiga yana reki da wayan shi yana duba wani abu
Shigowa tayi da sallama dagowa yayi ya kaleta
"Ah Fatima yaushi kika shigo??
"Yanzu nan na shigo Yarima"
Tana ye masa wani sexy Look key Inda ki hanunta ta yarda shi
Ganin key in ta aka sa yace let me pick it duka wa yayi kasa ita kuwa taye sauri ta dauko abunda boka ya bata ta shafa a idon ta
Daukan key in yayi ya dago ya nika mata
Hada ido sukaye wani abu ya fito daga Idanun Fatima ya Shiga cikin kan yarima kamar anye masa shocking haka yaji ya
Kallon ta ya kiye a kasallan ce
Ita kuwa murmushi mugunta tayi ta karaso kusa da shi

"Yarima yaushi zamu ye aure???

Kallon ta yaki ye "Yaushi kiki so a daura in yanzu kiki so za'a daura"

Hanu ta aza kan kafadar sa tana shafa lips insa

"Haba my Yarima ta ya za'a daura mana aure yanzu Nifa ba bazawara ce ba ka ga kuwa dole sai anye shirin buki ina son Ranar Saturday a daura mana aure"


"Yau wace rana"
"Uhmm yau Sunday "

"Kar ki damu Gimibiya yanda kiki so haka za'aye"

Wani farin ciki ta Shiga shikinan Yarima ya zama nata dadi ta kama je sosai.....


****


Su Zainab kuwa basu tsaya ko ina ba sai airport bayan an gama tantance su. Suka Shiga jirgi gaban Aneesha sai faduwa yaki ye domin bata taba shika jirgi ba sai yau
Jirgi yana batun ta shi ae kuwa jikin Zainab ya fara rawa Reki hanun Ajmal tayi kamar tayi kuka
Tsoro naki ji
Aneesha da Ajmal kuwa sai Dariyan ta suki ye...... Ita kuwa bata fuska tayi har suka isa............


*kuyi hakuri da wanan ba yawa*😅


*Lipton girl*💙


[10/26, 10:14 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


BANANA BALLS

INGREDIENT:


Filawa
Madara rabin kofi
Baking powder cokali daya
Yeast kwatan cokali
Suga dai dai kima
Ayaba biyu
Kwai daya


 

YADDA AKE HADAWA:


Ki hada filawa, da madara, da yeast, da baking powder, da sugar, da kwai da ayaba (a yayyanka kanana) a hada duka wuri daya. A sa ruwa a dama da kauri kamar Fanke.
Ki rufe ki bari kamar na minti 30, ki daura mai a wuta.Da man ya yi zafi sai kirika jefawa kamar fanke in ya soyu sai ki kwashe.

Za a iya ci da shayi ko kuma duk wani abin sha mai sanyi ko zafi


*Book 2*
🌤Page 75&80...🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^
"My Yarima kaje ka sanar da mom dinka akan auren mu "

Shikuwa hanyar waje ya nufa Fatima sai murmushi take yi kwantawa tayi kan gado taja dogon nunfashi
"Finally na kusa zama Gimbiya zanyi yanda nakr so in ci dadi na sai yanda nake so zanyi "
Hahaha tayi dariya kamar wata mahaukaciya

Yarima kuwa direct sai gurin Mom dinsa ya shiga a falo ya same ta ya zauna kan kujera ya gaida ta
Saukar da kanshi yayi kasa

"Lafiya son kana son ka fadi wani abu ne"

"Eh mom "
Gyara muryan shi yayi

"Mom aure nake son nayi"
Kallon mamaki take yi masa
"Kai da kan ka zaka yi aure"

"Eh mom kuma cikin wannan satin nake so a daura aure "

"To Masha Allah baka gaya man Sunan surukar tawa ba"

Murmushi yayi "Ae kin san ta"
"Wace kinan?
"Uhmmm Fatima diyar waziri"

"Kai Masha Allah naji dadin haka sosai daman abunda naki gaya maka kinan ka ki yarda ama yanzu tunda ka gani gaskiya Allah ya baku zaman lafiya"

"Ameen mom zanje in sanar da Mai martaba"

Masha Allah to a dawo lafiya

Tashi yayi ya nufa gurin dad in shi fadawa kuwa sai gaida shi suki ye bai be ta kan su ba ya Shiga fada mutanin da ki ciki Yarima ya gaida su
"Allah ya kara maka lafiya ina son magana da kai kuma mai muhumci idan babu damuwa"

Sarki ya kalle waziri shi kuwa ya ce da mutanin da ki nan su tashi su Fita haka kuwa akaye suka Fita Yarima ya kalle Waziri. Tashi yayi yana kokarin Fita

"Waziri ka zauna maganar ta shafe ka"

Waziri kuwa zauna wa yayi gaban shi yana duka Uku uku kar dai ace Asirin shi ya Tuno?

"Dad ina son in sanar da kai cewa zan saki aure . zan aure yar gidan waziri waton Fatima idan ka bani izini"


Mai martaba kuwa ba karamen dadi yaje ba

"Me zai hana ae nima ina son auren ku domin Fatima tana da hankali ga kuma tarbiya yanzu waziri ya tashi daga matsayen sa ya dawo co-inlaw"

Dariya sukaye suna taya junan su murna..
Ae kuwa Tuni labare ya bazu a cikin masarauta...


******


Zainab kuwa suna isa suka fito daga airport nan suka Tarar da walida tayi masu sanu da zuwa suka Shiga mota gidan su da ki UK can suka nufa Aneesha kuwa sai kallon gidan ta ki ye a ranta tace irin Wanan gida kamar ba za'a mutu ba an saka masa kudi da yawa Shiga suka ye ta kama kallon falon
Yana da girma sosai do min yafe na Abuja girma ga shi kujerun da ki ciki masu kyau sosai

"Wow Dad ama gidan nan is so beautiful sai naje kamar kar mu koma Abuja nan yafi dadi"

Murmushi yayi "Kin gan ki my princes ae dole mu koma Abuja "

"No Dad ni dai bana son mu koma a Abuja"jawo Hanunshi tayi ya duka

"Ina son ka aure Aunty Zee a garin nan"

What........??!!

Zainab kuwa jeyo wa tayi ta kalle su alaman tamabya
Murmushi karfin Hali yayi

Wata baturiya ta shigo

"Welcome to united kingdom Mr. And Mrs. Ajmal"

Aneesha da Ajmal suka kalle juna
Ita kam zainab bata san abunda ta ki fada ba ta dai je ta kira Sunan Alhj.

"Thank you Lisa pls show them their Room "

"Sure Sir"
Kara sa wa tayi kusa da Zainab
"Ma'am this way"

Aneesha ta ja Hanunta suka be bayan Lisa dakin su ta nuna masu dukan su sunye kyau

"Aunty zee ba zan kwanta a daki na ba kin ga yanda yayi girma kuwa ni a dakin ki zan kwana"

Murmushi tayi "Ae daman a daki daya zamu kwanta domin nima ina tsoron wanan gidan ba kamar Abuja ba wanan yayi girma".. Yehhh ta rungumeta..


Ajmal kuwa dakin shi ya Shiga

Meeting Inda zasu ye gobe ya Shiga duba wasu papers kallo daya zaka ye masa ka san cewa yana busy
Zauni suki cikin daki Aneesha kuwa sai zuba wa ta ki ye
Shigowa tayi da trolley in abinci ta ajiye masu
"Your food ma'am"

"Thank you Lisa"
Fadan Aneesha
"Your are welcome cutey"

Fita tayi ta bar su cikin dakin

"Aunty zee ki zo muce abinci ina jin yunwa sosai"


Kallon abinci ta ki ye wanda bata saba gani ba

"Wanan abinci ni??? Tana nuna shi

"Eh manah ki zo muce pls"


"Nikam ba zance wanan abu ba "

Dariya ta kama ye "Aunty zee tunda kika zo wanan garin ae dole kiyi hakuri kice wanan abinci"

Dauko wa tayi ta bata tauna wa ta fara ye yunkuren Amai tayi da sauri ta tashi ta Shiga toilet ta kama amai

Aneesha naganin haka Hankalin ta ya tashi ta kama kiran "Lisa...?!Lisa where are u come fast

Da gudu ta shigo

"Pls tell my father my mom is I'll"


Da gudu Lisa ta Shiga dakin Ajmal

"So sir to disturb you. Your wife is I'll "

Zaro ido yayi what....??

Binta yayi da baya suka Shiga dakin su Toilet ya Shiga sai amai taki ye taimaka mata yayi ta wanki bakin ta ta fito

"Sanu meyaki damun ki ni??


"Dad mom bata son wanaan abinci shiyasa da ta ce shi taki Amai"

Dafe kan shi yayi "Aiki sabo yanzu yah zanye??


"Am Lisa pls can I have Noodle "

"Sure sir I will get it right now"
Fita tayi daga dakin....
Ita kuwa zauna wa tayi tana mai da nunfashi

"Aneesha meya kika ce Mom? Ae naga ba tare muka zo ba ko"

Rungumeta tayi "Allah ya baki lafiya my sweet mom"

Dago ta tayi "wacece Mom inki"
Nuna ta tayi ki
Zaro ido tayi "Yaushi na zama mom in ki??

Murmushi tayi "verry soon dai zaki zama".

Lisa ta shigo suka mai da kallon ta gari su ajiye mata tayi shikuwa ya dauka

"Thank you Lisa you can go "
Sure sir.. Ta Fita
Shikuwa zauna wa yayi kan gado
Bude bakin ki na baki
Ita kuwa kamar wata sauna haka ta bude bakin ta Tafara ce Aneesha na gefi tana jin dadi

"Dad idan ka gama ba Matar ka abinci kar ka manta dani nima bance kome ba"

Kallon mamaki yaki ye mata wanan yarinya sai iya magana

Zainab kuwa bata ce kome ba domin jiran kwai taki Ajmal ya Fita tayi mata magana...

Sai da ta koshi sa'an ya bata ruwa ya Fita daga dakim don yana son ya duba wasu abubuwa kafin gobe
Yana Fita ta jawo Aneesha ta aza ta kan kafar ta

"Oyah gaya man Meyasa kiki ce man Mama?? Kuma Meyasa kika ce verry soon zan zama mom in ki??? Pls ki gaya man

Murmushi tayi "Mom yau shi kika fara iya Pls???


Murmushi tayi Ba dole na iya pls ba ae zama daki ni kinga kuwa dole na iya wata kalma

Lokaci guda kuma ta sha toka Meyasa taki je wanan kalmar kamar ta fadi ta abaya rufe idon ta tayi tana kokarin tunawa duk da bata gani abunda taki gani
"Oh my Baby yaushi kika fara iya pls "
"Zama na da kai ae dole na iya pls"
Da saure ta bude idon ta gaban ta yana faduwa Uku uku wanan waneni? Wanda har yanzu ta kasa tuna ko shi wanini........!?


*Yawan comment yawan typing*😅


*lipton girl*💙
[10/26, 2:42 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Zikirin da ake so ayi a yayin fara Alwala.*

بِسْمِ اللهِ.


*Bismi l-lahi*


*Zikirin Da Ake Son Ayi Bayan Gama Alwala*


أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَـهَ إِلاّ اللهُ وَحْدَهُ لا شَريـكَ لَـهُ وَأَشْهَدُ أَنَّ مُحَمّـداً عَبْـدُهُ وَرَسـولُـهُ.


*Ashhadu an la ilaha illal-lahu wahdahu la shareeka lah, wa-ashhadu anna Muhammadan abduhu warasooluh.*

*Ina shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, shi kadai, babu abokin tarayya a tare da shi; kuma ina shaidawa cewa Muhammadu bawansa ne. kuma*


اَللَّهُـمَّ اجْعَلْنِـي مِنَ التَّـوّابِينَ وَاجْعَـلْنِي مِنَ الْمُتَطَهِّـرِينَ.


*Allahummaj-alnee minat-tawwabeena waj'alnee minal-mutatahhireen.*

*Ya Allah! Ka sanya ni a cikin masu yawan tuba, kuma ka sanya ni a cikin masu tsarkaka.*

15.

سُبْحَـانَكَ اللّهُـمَّ وَبِحَمْدِكَ أَشْهَـدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَـيْكَ .


*Subhanakal-lahumma wabihamdika ashhadu an la ilaha illa anta astaghfiruka wa-atoobu ilayka.*

*Tsarki ya tabbata gare Ka ya Allah tare da yabo gare Ka. Ina shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman gafarka kuma ina tuba gareKa.*


*Book 2*
🌤Page 80&85...🍹

بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^

"Aunty Zee lafiya kika ye shiru"

Rike kanta tayi don taji ya fara yi mata ciwo
Kwantar da ita tayi kan kafar ta "Aunty Zee ki kwanta kiyi bacci may be tsoron da kika ji jiya ne ya saka kika kasa bacci pls kiyi bacci kinji"

Ba musu ta rufe idon ta amman still tana ganin wani wanda ta kasa gane ko wanene shi, rufe idon ta tayi gam ko zata iya tuna wani abu amman ta kasa har bacci ya dauke ta

"Zanyi aure cikin satin nan pls save me"
yana mika mata hannunshi da karfi ta tashi jikin ta sai rawa ya keyi ga zufa tana zuba a jikinta sai nishi take yi sama sama Toilet ta shiga ta watsa ruwa a fuskar ta tana mai da nunfashi iska ta hura sama.....


Ta rike kanta "Ahhhh wai wannan wanene da yake takura man meye nawa a ciki don zaka yi aure?? Sai kaci ni MATAR kace?


Shiru tayi idan kuma tayi aure a baya fa??
Kawar da wanan zance tayi ba zai yuwu ace tayi aure ba
Fita tayi daga dakin ta je falo ganin Lisa tayi Gashi bata son ta kwanta don bata son tunanin wanan mutumin

Kallon ta takiye kamar tayi kuka
"Ma'am what can I help you???
Kokarin ye mata magana taki ye ama ta kasa kuka ta aza kamar wata kamar yarinya.

Kukan da ta kiye ya ba Lisa mamaki ita dai tasan bata ce mata wani abu ba gurin Ajmal ta nufa ta sanar da shi abunda aki ciki.
Saukowa yayi kasa ya jawo Hanunta suka Shiga dakin sa
Kallon dakin shi takiye nashi yafi nasu kyau..

Jawo ta yayi yana kallon ta cikin ido Meyasa kiki kuka???


Gaba daya ta rasa me zata ce masa irin kallon da yaki ye mata duk Hankalin ta ya jagule...

"Tambayar ki naki ye Meyasa kiki kuka??

Shgwabe fuska tayi

"Kai ki ciwo kuma bana jin bacci "

Murmushi yayi shi kadai
Ta daga masa kai
"Zo na kuna maki kallo kiye nikuma zan karasa aiki ni"

Taji dadi sosai don bata son ta kwanta tafi son tayi kallo da tayi tunanin wanda bata sanshi ba..

Kuna mata yayi shikuwa ya cigaba da aikin ci akan laptop sai tana kallo sai ta jiyo ta sace kallon shi. Shima din haka yaki ye
Wata zuciya tace mata idan Hajiya ta ganki zaki ya ba wa aya zagin ta cigaba da kallo tayi bacci taka ji kuma bata son tayi shi ita kanta bata san lokacin da tayi bacci ba kan sopa..
Shikuwa sai da ya karasa aikin shi ya hura iska sama "finally am done "

Kayan ya dauki ya ajiye su guri daya kallon Inda Zainab taki yayi yaga tana bacci dan karamen Murmushi yayi ya karasa kusa da ita
Kwance taki tana baccinta cikin hankali kwance sai kallon ta ya ki ye.. Shikan shi bai san lokacin da ya fara murmushi ba. Tambayar kan shi yaki ye Meyasa yaki murmushi
Daukan ta yayi ya nufa kan gado kwantar da ita yayi ya ja blanket ya rufe ta duk da hakan idon shi yana kan ta yafi 20mnt yana kallon ta ganin idan ya cigaba da kallon ta za'a iya samun matsala ya sa ya tashi ya nufi drower ya dauko blanket ya kwanta kan sofa yana kallon Zainab Shima din bacci ya dauki shi


*********


Fatima kuwa Yarima ya sanar da ita ciwa ya gaya ma mai-martaba kuma ya yada da hakan ba karamen jin dadi tayi ba ta dawo gida sai murna taki ye tana rawa kida ta sa tana rawa tana murmushi. Jin an reko ta ta baya yasa tayi murmushi.
"Daddy you know what aure na da Yarima Ranar staturday don haka ka shirya an yau ya kamata muye celebration "
Murmushi yayi "ae kam ya kamata ya na reki da kugunta"
Jan Hanunshi tayi suka shiga daki ta rufe kofa kissing inshi ta fara Shima din kissing inta yaki ye kamar yau ya fara kissing inta
Kan gado suka koma ya ciri rigar ta yana wasa da breast inta bakin shi yana cikin nata ita kuwa tuni ta dauki wuta dadin ta daya idan da yarima ni sai tafi jin dadi domin ta riga ta saba da yi da daddy inta so ba wani dadi taki je ba yanzu
A haka suka tsula tsiyar su Fatima ta kwanta kan waziri dukan su ba kaya
"Daddy wani sati fa kamar haka ina gidan Yarima "

Shikuwa wasa yaki ye da gashin ta

"Eh ni kuma zaki barni ni ka dai"
Tashi tayi ta haye shi

"Come on dad ae muna tare ba wai dai na wa zamu ye ba kwai dai zaka daga man kafa har zuwa na sati daya kaga sai mu cigaba da idan muka tsaya "

Karamen Murmushi yayi

"Daddy ka kwantar da Hankalin ka har gida zan zo kayi duk abunda kaki so don't worry kaji"

"Ohk my daughter I really love you "
"Love you too dad"muah tayi masa kiss yanzu dare yayi bazan iya yin wanka ba sai dai gobe da safe
Blanket ta jawo ta rufe su har bacci ya dauki su....


*Washi gari*


Aneesha ce ta falka ganin bata ga Zee ba ya sa Hankalin ta ya tashi ina taji??

Fita tayi daga dakin tana kwalla wa Lisa kira.
Sanar da ita tayi tana dakin Dad inta da gudu ta shiga dakin ganin Dad inta akan sofa ita kuwa Zainab akan gado kusa da zee ta ji

Tana tada ta "Aunty Zee ki tashi safe ya ta waye fa?..

Bude idon ta tayi sanu sanu ganin dakin Ajmal ya sa hankalin ta ya tashi sosai ta tashi da karfe Ajmal kuwa bacci sa ya ki ye..

"Inalilahe ya akaye na kawo a nan"

Aneesha kuwa murmushi tayi "ki tambaye dad"
Gurin shi ta nufa ta girgiza shi Dad ae kuwa yana bude ido ya fadi kasa
"Ouch "
"Sorry dad "
Reki kugun shi yayi domin yana ye mashi ciwo don bai saba kwana akan sofa ba sai yau

"Daddy ya akaye ka kwanta a sofa??

Sai a lokacin ya tuna ba kan gado yaki ba
"Uhmm.. Ammm. Uhmm"


"Daddy tamabaya mai sauki nayi maka kwai ka bani amsa ba sai ka kama ye man wayoo ba"


"Uhmm Aunty ki ta kama kuka tana son tayi kallo shini tayi bacci akan sofa sai na..... "

"Sai kayi me dad???


"Sai na kira Lisa ta mai da ta kan gado ni kuma na kwanta kan sofa"..


"Auw so Romantic "Fadan Aneesha
Zaro ido yayi "Aneesha yau shi kika san wanan??

Reko kunenta yayi zainab kuwa har cikin ranta taji ya.
"Pls Alhj. Kayi hakuri yarinya ce fa kuma miye laifin ta a ciki ae gaskiya ta fada. Tana fa jin zafi pls ka saki ta"


Zaro ido sukayi

"Aunty zee kin kuwa san me kika fada??

"Ae ba dole sai na sani ba nasan dai Aneesha bazata fadi karya ba"

Murmushi yayi "cool Daughter zanje gurin Meeting yanzu zan shirya idan na dawo zamu Fita"

Yehhh "Allah ya tsare dad "tayi masa kiss a kunce kallon Aunty zee tayi

"Aunty zee kima kiye ma dad good luck"
"Meye hakan"

"Ina nufin kiye masa fatan alkaire"

Tana nuna kuncen sa "kamar yanda nayi masa"


Zaro ido tayi

"Taya zanye masa nifa ban iya ba kuma ba kyau"

Jawo Hanunta tayi
"Waya ce maki ba kyau kuma ae wanan ba kome ni ba tunda nima ina ye maki"
Zauna da ita tayi kusa da shi
"Aunty Zee idan baki ye masa ba kada ki kara ye man magana"

Zainab kuwa ba yanda ta iya Gashi bata ko iya ba ya zata ye
Rufe ido tayi ta karaso kusa da shi
Aneesha naganin haka ta juya masu baya
Kiss tayi masa a kunce shi kuwa ya lumshe idon shi sai yaje bai taba jin lips masu taushi ba irin nata
Ganin Alhj. Ya rufe ido ya sa ta tashi ta Fita da gudu Shima ya tashi ya shiga wanka
Ko da Aneesha ta jeyo bata gan su ba
Mamaki taki ye tana me duk suka Fita bata gansu ba
Ita ta Fita daga dakin.....

Ajmal kuwa wanka yayi ya fito ya saka suit baka tayi masa kyau sosai wayan shi ya dauka ya kira faiha

A ransa yace ita bata ma damu da shi ba tunda taji bata Kira shi ba kira yayi aka bata daga ba sai a karo na biyu ta daga....

"Hello baby Antashi lafiya?
"Lafiya qlw yah aikin hope kome normal"
Ita kuwa kwance taki tsakan kafar shi sai shafan jikin ta ya ki ye da kyar ma ta ki iya magana...

"Eh Gashi nan dai muna ye yanzu haka na gaji sosai bacci ma naki son nayi "

"Ohk cool nima nayi Tafiya ina UK urgent meeting ki gari ni but zan dawo yan kwanaki nan"..


"Ohk Allah ya bada sa'a take care muah"
Bata jira me zai ce ba ta kashi waya
Shikuwa tsoki yayi sai bala'i yaki ye bata ma damu dani ba bata damu da diyar ba tunda har bata tambaye ni ina taki ba ya zama dole in kara aure I can not take all this...


Jeyo ta yayi "Baby Meyasa kika ye masa kiss??

"Oh kar ka damu ae wanan nayi masa dai ni yanzu ba Gashi muna tare da kai ba har abunda yafi kiss idan kana so zaka ye man I am all yours "

Murmushi yayi yana shafa lips inta I really love this
Really my dear
Bai jira amsar ta ba ya fara kissing inta....


Ajmal kuwa ko breakfast bai ye ba ya Fita ya nufi gurin da zai ye meeting........


*Godiya gari ku masu share in Book dinan bani da bakin godiya a gari ku Allah ya bar zumunci love you all guys*😍😍😍💋💋


*keep flowing*


*lipton girl*💙
[10/26, 8:27 PM] 💙lipton girl💙: .
*MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
Addu'ar Ruku'u

سُبْـحانَ رَبِّـيَ الْعَظـيم . (ثلاثَ مَرَّاتٍ)
Subhana rabbiyal-a'zeem (3)

Tsarki ya tabbata ga Ubangijin mai girma (Sau uku).


سُبْحانَكَ اللّهُمَّ رَبَّنَا وَبِحَمْدِك، َاللَّّهُمَّ اغْفِرْ لِي.
Subhanakal-lahumma rabbana wabihamdik, allahummagh-fir lee

Tsarki ya tabbata gare Ka, ya Allah! Ya Ubangijinmu, tare da godiya gare Ka. Ya Allah! Ka gafarta mini.


سُبُّوحٌ قُـدُّوسٌ، رَبُّ الْمَلاَئِكَةِ وَالرُّوحُ .
Subboohun kuddoos, rabbul-mala-ikati warrooh.

(Ubangiji) abin tsarkakewa, mai kubuta daga dukkan abin da bai kamace shi ba, Ubangijin Mala'iku da Jibrilu.


اَللَّهُمَّ لَكَ رَكَعْتُ وَبِكَ آمَنْتُ، ولَكَ أَسْلَـمْتُ، خَشَعَ لَكَ سَمْعِي، وَبَصَرِي، وَمُخِّي، وَعَظْمِي، وَعَصَبِي، وَمَا اسْتَقَـلَّ بِهِ قَدَمِي.
Allahumma laka raka'atu, wabika amantu, walaka aslamtu, khasha'a laka sam'ee, wabasaree, wamukhkhee, wa'azmee, wa'asabee, wamas-takalla bihi kadamee.

Ya Allah! Gare ka na yi ruku'u, kuma da Kai na yi imani, kuma gare ka na mika wuya. Jina ya yi kaskanci gare Ka, haka ma ganina da bargona, da kashina, da jijiyata, da kuma abin da kafata ke dauke da shi.
سُبْـحَانَ ذِي الْجَبَرُوتِ، والمَلَكُوتِ، وَالْكِبْرِيَاءُ، وَالْعَظَـمَة.
Subhana thil-jabaroot, walmalakoot, walkibriya, wal'azamah.

Tsarki ya tabbata ga (Allah) Mai dole, da mulki, da kasaitar daukaka, da girma


*Book 2*

🌤Page 85-90..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^

Ya nufi gurin aiki... Meeting suki ye ama hankalin shi gaba daya yana kan Zainab shi Kansa mamaki yaki ye ya akaye yaki tunanin ta? Instead of yayi tunanin Faiha yana tunanin Zainab oh no ya riki kansa....

"Mr. Ajmal are you ohk???

"Am sorry pls continue "

Cigaba suka ye da meeting

****
Ban garin Yarima kuwa sai shirye shirye yaki ye....sa shida fatima...

Fatima ce da Halima zauni kan gado
"Kawata aure fa zanye"

Zaro ido tayi
"Fatima kin kuwa san abunda kiki fada??

Murmushi tayi "sosai kuwa nan gaba kadan zan zama Gimbiya "


Jawo ta tayi "Haba kawata taya zaki ye aure bayan kin san abunda ki tsakanin mu?

"Na sani ma ae ban manta ba ama ina son inye aure kuma baki isa ki hana ni ba. Don haka is better idan kin yarda ko baki yarda ba aure na yarima dole "

"Yarima fa kika ce??

"Eh ae Ranar Saturday za'a daura aure"


Halima kuwa ko kadan bata je dadi ba domin tana jin dadi harka da Fatima cikin ranta tace shigiya ae Inda baki da dadi da bazan lake maki ba

"Me kika ce???


"No kwai nace ae ko kinye aure muna tare ko??


"Eh manah ae mai hali baya dai na halin sa kar ki damu ae muna tare"

Murmushi tayi "Zan samu yanzu???
Duka ta kai mata kingan ki me zai hana


****


Ajmal kuwa suna gana meeting ya dawo gida yana zuwa ya shiga dakin sa ya cire kaya ruwa ya watsa ya canza kaya zuwa White suit dakin su Aneesha ya nufa ko da ya shiga suna buga game a waya......


Zaunawa yayi kusa da su
"Game kuki ye"

"Eh dad har ka dawo"
Zainab ta dago ta kalle shi
"Sanu da zuwa Alhj. "

Kallon ta tayi "Alhj kuma????

"Eh manah "

"Ki Kira ni da Dad in Aneesha zanfi jin dadi"

Murmushi tayi "Ohk dadyn Aneesha"

"Oyah ku tashi muje muga gari ko"

Aneesha ta tashi tana Tsale Yehhhh

"Ku tafi ni ina nan"


Kallon ta sukaye

"Aunty Zee dole ki beyo mu and that's final bana son jin kome"

Dad ka dauki ta mu tafi..

Ajmal kuwa kamar mai jira ya dauki ta

"Pls Daddyn Aneesha ka sauki ni wanan ae abun kunya ni"

Bai be ta kan ta ba suka cigaba da tafiya jirgin kasa suka shiga
"Wow daddy weather nan tana da dadi fa sosai"

"Really my daughter "
Yes dad...
Suna Fita suka tsaya suka fara shan icee cream

"Dad gaskiya ice cream dinan yayi dadi"

Kallon zainab yayi wada ki shan ice cream
"Ama ina ganin Aunty zee bata ji dadin sa ba don tunda muka fito bata ye magana ba"

Murmushi karfin hali tayi
"Ba haka bani ice cream din yayi dadi sosai"

Haka suka ye ta yawon buda ido sunye shopping mai yawa gidan su suka nufa falo suka tsaya suka baje kaya

Bag Inda ki kusan da Ajmal ya dauka ya boye

"Dad me kaki boye wa??

Ga kunenta ya ce mata "kiyi shiru kada mom in ki ta jiya "
Yana kallon zainab
"Auw Dad I am so happy da ka fara son Aunty.... Bata isowa ba ya dafe mata baki
"Kin manta nace maki wanan tsakani na da ki ni???

"Oh sorry dad"

Tashi yayi ya nufa dakin shi ita kuwa Zainab sai mai da nunfashi ta kiye domin ta gaje sosai...........


*Wanan page naku ni my fans nayi shi ni kwai don jin dadin ku da sai gobe zanye posting ama saboda son da kuki nuna ma wanan littafi ya sa nayi maku wanan typing love u Lodi Lodi*😍😍😍💋


*lipton girl*💙


*MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Book 2*


🌤Page 90&95..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


*Yadda Ake Karatun Tahiyya A Sallah*

اَلتَّحِيَّاتُ ِللهِ وَالصَّلَوَاتُ والطَّيِّبَاتُ، اَلسَّلاَمُ عَلَيْكَ أَيُّهَا النَّبِيُّ وَرَحْمَةُ اللهِ وَبَرَكَاتُهُ، اَلسَّلاَمُ عَلَيْنَا وَعَلَى عِبَادِكَ الصَّالِحِينَ. أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللهُ، وَأَشْهَدُ أَنَّ مُحَمَّداً عَبْدُهُ وَرَسُولُه .


*Attahiyyatu lillahi wassalawatu wattayyibat, assalamu AAalayka ayyuhan-nabiyyu warahmatul-lahi wabarakatuh, assalamu 'alayna wa'ala ibadil-lahis-saliheen. Ash-hadu an la ilaha illal-lah, wa-ashhadu anna Muhammadan 'abduhu warasooluh.*

*Dukkan nau'in ban girma ya tabbata ga Allah, da kuma salloli da kyawawan kalmomi. Aminci ya tabbata gare ka ya Annabi, da rahamar Allah da albarkatunsa. Aminci ya tabbata gare mu, da kuma ga bayin Allah salihai ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah. Kuma ina shaidawa cewa Muhammad bawansa ne kuma Manzonsa ne.*


Tashi yayi ya nufa dakin shi. Yana shiga daki ya saka bag in a drower, ya watsa ruwa kayan bacci ya saka domin dare yayi.....


Zainab kuwa ta gaji sosai domin bata taba tafiya irin ta yau ba, kwanta wa tayi kan gado tana mai da nunfashi...

Aneesha ta kwanta kan jikin ta
"Aunty Zee ina jin yunwa "ta dafe cikin ta


Zaro ido tayi "duk abunda muka ce bai ishiki ba??

"Eh Aunty zee pls ki dafa man Noodles nace "

"Kingan ki akwai ki da rigima! taya zan dafa maki abinci?kin manta nan ba Abuja bace??

Murmushi tayi "mom ae ko wani gari akwai kitchen ko??

Dariya ta kama ye sosai
"Kina da abun Dariya oyah muje in dafa maki"


Hanunta taja suka nufa kitchen "kingani wadanan kayan ban san yanda aiki da su ba"

Don't worry ae Lisa ta nanan zata koya maki

"Lisa....! Lisa..!!

"Yes dear what Happen???

"Pls can you guaid my mom she want to cook Noodles "

"Sure dear"

Zainab kuwa mamaki taki ye, yanda Zainab ki wanan magana kamar wata bature ya...
Nan Lisa ta koya mata yanda zata ye ta Fita.
Suna gama wa
Mom ki zuba a plate biyu,
Ba musu tayi yanda tace

Cup ta dauka ta yarda shi
"Aneesha ja baya kada kije ciwo pls"


Aneesha kuwa daman haka taki so
Wani abu ta saka ma Aneesha cikin Nodless ta dauko juice ta ajiye

"Mom ki barshi kwai Lisa zata kulla da gurin"

"Aa ki barshi kwai zanyi"

No Aunty zee pls ki barsi daukan plate tayi. Ta zauna falo ita ma ta dauki dayan plate din

"Aneesha wanan plate fa??
Cin indomie taki ye "Naki ni pls ki ce"

"Meyasa baza ki ce tare dani ba??

"Aunty zee kina da yawan tambaya ki dai kwai ki ce"

Zauna wa tayi ta fara ce yaje ta kama je ama duk da hakan bai sa ta tsaya ba ta cigaba da ce Idanun ta sukayi jaa

"Mom pls kiye sauri ki canye bacci naki ji"

Cigaba da ce tayi don ta san idan ta dai na ce Aneesha zata ye mata rigima...

A hakan ta daure ta canye gaba daya, sai hawaye taki ye

"Mom lafiya???

Da kyar ta iya magana Bani ruwa.....
Cup in Jus Inda ta dauko ta nika mata, har zainab zata karba sai Aneesha ta yarda shi ya fadi kasa,
Dai-dai da lokacin da Ajmal ya sauko, ganin Zainab na kuka yasa hankalin shi ya tashi,

"Aneesha lafiya?meya same ta??

"Dad nima ban sani ba, naga tana kuka "

"Lafiya kiki kuka??

Nuna bakin ta taki ye ta reki zuciyan ta, domin tana ye mata zafi, can kasan makoshi

tace Yaji pls ka bani ruwa....

Ganin ko ya bata ruwa abun ba bare zai ye ba yasa ya dauki ya shiga da ita dakin shi....

Aneesha kuwa Tsale tayi "Yes that's what I want yanzu daga mom sai dad a cikin daki bazan ma je ba bale na takura su can't wait to see them married "

Ta shiga kitchen ta sha ruwa ta koma dakin ta...


Ajmal kuwa yana shiga da ita daki bai tsaya ko ina ba sai Toilet.
Ita kuwa sai kuka taki ye...

Shower ya kuna ya saukar da ita.
Ruwa ki zuba a jikin ta ama duk da hakan jikin ta yana rawa don jin taki kamar lashin ta zai cire..
Kuka taki ye masa. Shikuwa ya kara so kusa da ita gab har suna jin nunfashin juna.
Nuna masa bakin ta taki ye, har yanzu bai da na zafi ba pls kayi wani abu.....

Shikuwa ya rasa me zai ye mata Rufe idon shi Yayi
""God forgive me"

Jawo ta Yayi ta fado akan kirjin sa dankwalin da ki kanta ya cire dayaki kan ta a kwance yaki ya cire mata Ribbon ruwa suna zuba a kan ta hakan da yayi mata ta danji sanyi
Dago fuskan ta Yayi yana Kallon ta cikin ido
Bakin shi ya hada Dana ta yana yi mata kiss
Ita kuwa bude ido tayi kamar wada taga dodo
Ba abunda taki sai Uhmmm ama duk da hakan bai sa Ajmal ya dai na kissing in ta ba,
Lips inta yaki kissing sosai, ya shiga bedar Harshin ta Rungume Yayi gam.
Duk da ture shi da taki ye ama ga banza. Don bai sa ya dai na abunda yaki ye ba.
Rufe idon ta tayi, sai taga kamar irin haka ya taba faruwa da ita
Ae tuni ta saki jiki ta suma
Jin ta kara Nauhi ya sa ya jaye bakin shi kokarin faduwa taki ye kasa ya sa Hanu ya reko ta fuskan ta yaki girgiza wa
"Zainab meya same ki??
Kunen shi ya aza kan kirjin ta da saure ya dauki ta ya aza ta kan gado

Hankalin shi ba karamen tashi Yayi ba
Lisa ya kira yace da ta kira Doctor
Ba'a fe 10mnt ba sai Gashi ya karaso...


Duba ta ya ki ye ama Hankalin Ajmal duk a tashi yaki
"Doctor yah jikin nata??
Da yaki Doctor yana jin Hausa
"Kada ka damu yanzu she is ok stress ni kwai yasa ta suma sabo da tana yawan sa ma kan ta tunani"

"Ohk Doctor nagode "
Zan rubuta maka magani sai aye mata insha Allah zata samu sauki
"Sure! Doctor Thank you "
Bai jira doctor ya kara sa masa bayani ba ya. Katse masa hanzari..

"Muje na raka ka".

Ba musu ya beshi da ga baya daukan shi Ajmal ya san kome..

Magani aka seyo mata, Zainab kuwa bude idon ta tayi ganin Ajmal ya kafe ta da kallo ya sa tayi saurin tashi.. Ta zauna

Tunowa tayi da abunda Yayi mata dazu wata irin kunya taje..
A ranta kuwa ta ce "lalai Namiji ba shi da kunya ko kadan bayan abunda Yayi mata dazu kuma zai zo yana Kallon ta"..

Da kyar ta iya cewa
"Alhj. Abunda kayi man dazu fa ba kyau "

Kallon ta Yayi "Ae banye maki da wata manufa ba kwai nayi maki hakan ni don ki dai na jin yaje"

" Ba wani wanan ya tsaba ma Adini kar ka manta nifa ba Matar ka bace"
Kokarin tashi ta kiye ya jawo ta ta fado kan kafar shi.
Gashin da ya rufe mata fuska ya sa Hanu ya jaye mata
"Ni ba mijin ki ni ba ama nan ba da dadi wa ba zaki zama matata "
Zaro ido tayi
"Alhj. Ka kuwa san abunda kaki fada? Idan Hajiya ta ji wanan labare fa baza ta je dadi ba dan Allah ka dai na wanan maganar batun aure na da kai babu shi kar ka manta nifa yar aiki... "
Shiru ta aza mata Hanu akan lips inta
"I don't care ko ki wacece ni sai abunda na sani ina sonki kuma son aure batun faiha kuma ban damu da shi ba idan na tashi aure dole zanyi kuma bata isa ta hana ni ba . kinfi karfin yar aiki a gurina domin abunda kika ye man ko matata ta kasa ye man shi Wanda gana daya daga cikin abunda ya sa na fara son ki bazan iya rayuwa ba sai da ki ba dan Allah kada ki ce ba zaki aure ni ba ko baki ce zaki aure ni ba ki amince don Aneesha ko Mahaifiyar ta ki zama za ji dadi idan kika ye man haka Pls ki ye man wanan alfarma"

Hawaye ni suka zuba a idon shi.
Hanunta ta sa tana share masa hawaye
"Kayi hakuri ka dai na kuka ba'asan Namiji da kuka ba na amince zan aure ka ama da sharadi"

Kallon ta yaki ye "wani irin sharadi???

"Zan aure ka sabo da na zama Mom in Aneesha ba don wata manufa ba ka gani yanda naki nufi ko??


"Na amince da hakan".

A ranshi kuwa yace sau nawa aka fara haka ae ba akan mu aka fara ba nasan sanu sanu zaki fara sona har ki amince mu cika suna...
"Zan iya sauka kan kafar ka Dad in Aneesha?

Murmushi Yayi mata "why not you are free"
Tashi tayi tana Kallon jikin ta da ya jiki...

"Kiji ki canza kaya tomorrow zan ba Aneesha surprise in kin amince muye aure"

Jeyo wa tayi ta kalle shi
"Kamar yh? Kana nufin Aneesha ta san da wanan??

"Yes ae ita ce ta ganar dani ina sonki don haka tomorrow morning zan bata good news"

Murmushi tayi sai da safe.. Ta Fita daga dakin


Shikuwa zauna wa yayi kan kujera ya dauko wayan shi photon da yayi mata da tana bacci ya dauko yayi zooming in shi yana Kallon beautiful face in ta yana cije lips insa. Kallon lips inta yaki Wanda idan ya kalle su ya ki shiga wani hali rungume wayar yayi har bacci ta dauki shi


Ita kuwa dakin su ta nufa ta na zuwa ta canza kaya ta jawo Aneesha ta rungume ta har bacci ya dauki ta..

*Washe gari*^^^^


Ajmal ya riga su tashi domin irin farin cikin da yaki ciki shi da kan shi ya shiga kitchen ya dafa masu abinci. Su kuwa suna daki suna shiryawa suna gama wa suka fito ganin Ajmal yana girki yasa suna ta mamaki

Aneesha ta saki Hanun Zainab ta karasa kusa da shi
Can kasan makoshi taki magana...
"Dad Meyasa yau kaki girki da kan ka na san sai in kana cikin farin ciki kaki girki"

Zainab kuwa kara so wa tayi "Dadyn Aneesha pls ka bari zanyi"

"No Mummyn Aneesha yau ni zanye maku girki don haka kuje ku zauna "

Kallon mamaki suki ye masa ganin ba wuce zasuye ba ya sa ya ja Hanunsu ya zauna da su kan Diner. Ya koma kitchen yana girki

"Mom Meyasa Dad yau cikin farin ciki"

Dan murmushi tayi "taya zan sani ki tambaye shi da kan ki??

"Ohk leter"

Spoon ta dauka tana buga shi ga plate "Dad we are waiting.....!!!

"I am coming dear just 2mnt"

Yana gama wa ya dauka ya ajiye masu akan Diner teble.

"Wow Sandwich and chocolate cream cheese puffs wow dad that's my favorite "

Murmushi yayi mata wanan naki ni ki ka dai...


"Mom kuma fa"

"Don't worry ita ma nata daban"

Kitchen ya koma ya dauko mata nata
"Needless da pizza "

Murmushi tayi "Thanks Dadyn Aneesha"

"No thanks let me feed you open your mouth ahhhh"

Ba musu ta bude ya bata tana ce taji dadi wasu Hawaye ni suka zubo mata wanda bata san kan su ba...
Hanunshi yasa ya share mata hawaye

"I think baki son nan gari so is better mu koma Abuja yau Tunda nagama aiki na"

" Aa Dadyn Aneesha ba kome wlh"

Bana son jin kome wayan shi ya dauko ya dana kira "Kiye mana booking flight zamu koma yau"
"Sure sir"
Ya kashi waya ajiye mata plate yayi. Idan kuka gama ku shirya zamu wuce
Tashi yayi jin an reko Hanunshi yasa ya jeyo
Zainab ce ta reki masa Hanu

"Daddyn Aneesha baka ce kome ba fa"
Zauna da shi tayi ta fara bashi Abinci Aneesha kuwa wani irin dadi taki je kamar ta tashi sama Finally sun fara son juna zasuye aure na samu Good mom
"Thank you I am full"

Ya tashi ya nufi dakin shi. Aneesha naganin ya tashi
"Mom ina zuwa"

Da gudu ta shiga dakin dad inta

"Dad wai meki faru wa ni???
Reki mata kuni yayi

"Yau shi kika dawo haka ni? Sai rigima ko?

"Dad pls kar mu koma Abuja "

Zauna da ita yayi kan kafar shi

"Idan ba mu ko ma Abuja ba ta ya zan aure Mom in ki???


Wani irin murmurshi tayi


"Dad are you serious???

"Yes and ta aminci zata aure ni so get ready we are going to get married "

Tashi tayi tana Tsalle

"Yehhhh zan samu Good mom wada zata kulla dani"

Duk kuwan da Aneesha kiye Zainab na jinta a ranta, tace
"Na aminci ma wanan aure sabo ki kwai "

Tashi tayi ta shiga hada masu kaya
"Oyah kiji ki taya mamar ki aiki,aiki nima zan hada kaya na zuwa 2 zamu wuce "

Kiss tayi mai a kunce "Thank you dad I really love you"

"Love you too Dear "
. ta Fita dakin A ranshi kuwa yace
"Duk a sana danki ni zan aure ta finally zan samu Good wife"
ya danye murmushi ya fara hada kayan shi..

Aneesha na shiga daki ta Rungume Zainab
"Thank you new mom I am really Happy "

dago ta tayi "kinsan bana fahimtar abunda kiki nufi"

"Kada ki damu New mom"

"New mom kuma??

"Eh manah ba zaki gani ba yanzu dai mu hada kayan mu na matsu bamu isa Abuja ba"

Zainab kuwa zaunawa tayi kan gado..
"Aunty Zee meki ki tunani??

Cikin shgwaba taki magana
"Ni ba koma wan mu ya dame ni ba jirgin da zamu hau ina tsoron shi sosai"

Aneesha kuwa har kasa ta kai tana Dariya

"In ban daki Mom ae ba abunda zai same ki kuma ga Dad ae ba zai bare kome ya same ki ba don't worry kinje"

Daga mata kai kwai tayi ama a tsorace ta ki.....

Haka suka shirya kayan su lokacin wuce wan su yayi.. Suka ye sallama da Lisa direct sai airport bayan angama check in su suka shiga jirgi ko yanzu da zai tashi sai da Aneesha taji tsoro ta reki Ajmal............


*******

Yarima kuwa ya san zai aure Fatima ama bai san Meyasa yaki jin kamar zuciyar shi bata amince masa da hakan ba tana da kirki ama Meyasa baya jin
Sonta sosai.. Kwar da zanci yayi ya ya tashi ya Fita

Fatima kuwa sun shiga gurin shopping kayan da zata saka daya ki tace ma Yarima komi bata so ita dai shi kadai taki so.. Shiyasa taki saya da kan ta tare da kawar ta Halima. A hakan suka beya suka saye kayan mata na matsi ta yanda Yarima ba zai gani she is not virgin ba..

Suna isa gida suka ajiye kayan a falo sai mai da nunfashi suki ye

Fatima ta kalle ta

"Wlh na gaji sosai yanzu kinsan yanda za'aye na baki daga nan zuwa gobe ko sau nawa kiki son ye kiye saboda daga gobe zan fara saka kayan nan ina son in dan matse kafin auren"

Murmushi tayi "Ae ni ko yanzu ina bukata don haka mu fara"

"Ohk 2mnt"

Wayan ta ta ciro cikin jaka ta tura ma dad Inta messg kamar yanda ta gaya ma Halima

Waziri kuwa yana ganin messg in ta ya yi ma mairata ba karya akan ya daga masa kafa cikin shi yana ciwo sosai

Mai martaba kuwa ya bashi izini huta wa har a kamala buki tunda shini mahaifinta yaji dadin haka sosai domin zai samu time in diyar shi.. Fita yayi daga fada yana zuba mashi godiya..

Halima kuwa tun Fatima bata ajiye waya ba ta karaso ku sa da ita, ta saka Hanunta cikin Rigar ta Tana wasa da Brest inta, Fatima kuwa sai nishi dadi taki ye,


Jawo Halima tayi tana tsosan bakin ta
Halima kuwa cire ma Fatima riga tayi ta cire bra Inda ki jikin ta, lips in ta ta sa tana shan breast inta....
Fatima kuwa da kyar ta iya cire rigar Halim, ganin breast inta, yasa Hankali ta ya kara tashi cap ko su tayi wanda sai da yasa Halima taji ya har cikin zuciyata,

Waziri na shigowa ya ga halin da suki duk sun fada duniyar dadi yasa ya rufe kofa a ran shi yace

" Ana yan iska nan gurin! idan mai gadi ya shigo fa ya ga abunda suki ye mtswww tunda ga bakin kofa ya cire kayan shi yana zuwa ya hau kan Halima
Fatima Kallon shi tayi. Dad yau shi ka Iso??
Lokacin da kiki cin ta
Murmushi tayi, ta nika mashi Hanu ya zauna tsakan su
Fatima kissing inshi taki yi,Halima kuwa tana shan Niples insa, ganin falo ba zai ishi su ba ya sa suka koma daki suka cigaba da abunda suki ye sun fe 3hours suna abu daya....


*****


Zainab kuwa suna Isowa driver ya zo ya dauki so ya kai su gidan su..

Ajmal kuwa Sam ya manta da wata faiha..
Dakin shi ya shiga suma suka nufa na su,
Aneesha kuwa sai jin dadi taki, tana tunanin yaushi za'a daura auren??????...


*Muje zuwa*


*lipton girl*💙


[10/28, 9:11 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Book 2*

🌤Page 95&100..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


*Addu'ar Wanda Ya yi Mafarki mara kyau.*

أَعُوذُ بِاللهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ ثَلاَثٍ مَرَّاتٍ.

*a'uzu bi-l-lahi mina shaytani r-rajeem (3)
Wanda ya ga abu mummuna a mafarki, to sai ya yi wadannan abubuwan:-*

*- Ya yi tofi ta gefen hagunsa sau uku.*

*- Ya nemi tsarin Allah daga shaidan da kuma sharrin abin da ya gani, sau uku.*

*- Kada ya gaya wa kowa wannan mafarkin.*

*- Ya juya daga kwibin da ya kasance yana kwance a kansa.*


*Idan ya so, ya iya tashi ya yi sallah.*


^^^^
"Mom 2 mint zanje gurin Dad"

"Ohk sai kin dawo"

Fita tayi daga dakin ita kuwa zainab ganin duk gidan yayi wani iri ya sa ta fara gyara shi..

Da sallama ta shiga dakin na shi ko da ta shiga yana Waya ta jira shi sai da ya gama
"Aneesha ya akaye ni??

Kara sawa tayi kusa da shi
"Dad baka gaya man yaushi za'aye aure ba? And pls kada a ja auren aye shi da wure"

Murmushi yayi "insha Allah this Saturday za'a daura aure yanzu anjima zanje gidan su Zainab na tambaye iyayin ta idan ba'aye mata miji ba kinga sai muye aure ko"

Rungumeshi tayi "dad wlh wani dadi naki ji wanda tunda naki bantaba jin shi ba nagode sosai Dad da ka aminci zaka aure ta"


"Idan dai aure na da ita zai saki farin ciki to zan aure ta"
Murmushi tayi "kai fa??

Duka ya kai mata na wasa "Kingan ki "
Tashi tayi dad zan je gurin Mom ita tana ye masa gwallo
Koda ta Fita Zainab na gyaran gida. Kama. Mata tayi suka gyara gidan su...

Jim kadan Ajmal ya Fita gida ya sanar da iyayin Zainab sunje dadi sosai kuma sun aminci da hakan....

"Mom. Ki kai ma Dad juice yana dakin shi"

Daga mata kai tayi. Ta dauki cup ta shiga dakin shi da sallama bata gan shi a falo ba shi ya bata damar shiga cikin dakin kwance yaki ya lumshi idon shi ka ra sowa tayi kusa da shi

"Dadyn Aneesha ga juice in ka"
Bude idon shi yayi yana Kallon ta ita kuwa ta ajiye kan bedside drower.
Kallon ta yaki ye ita kuwa ta tsargu da Kallon da yaki ye mata tana kokarin Fita daga dakin
Ya jawo ta Tafado kam kirjin sa Kallon juna suki ye
"Dadyn Aneesha Meyasa kaki jin dadin jawo ni newai kar fa ka manta ni ba maharumaka bace??


Murmushi yayi

"Waya gaya maki hakan?
"Ae ko ba'a gaya man ba na sani"

"Tau bare kiji naji gidan ku yau kuma na tambaye iyayin ki sun bani izinin auren ki Ranar staturday za'a daura mana aure don haka ki shirya"

Rufe fuskan ta tayi wai ita taji kunya😅

Hanu ya sa ya jaye mata Hanunta kina jin kunya ni?
Ta daga masa kai
Dankwalinta ya cire ya saki gashinta
"Kinfi kyau a hakan idan kika bar gashin ki a bude"

Zaro ido tayi
"Taya kuwa zan bar gashin a bude bayan ni musulmace ko kana son jini ya shigi ni"

Murmushi yayi wanda ya kara bayyana da kyawun sa
"Ba abunda zai shigi ki matukar idan kika zo guri na ae kamar naci maki ina son kwalleya ni ki ye man kinga ae zaki samu lada "
Dariya tayi "Dadyn Aneesha akwai ka da wayo"
Kara reki ta Yayi kamar ance za'a raba Su yau


"Pls ka saki ni"

Zaro ido yayi "Tun ba'a daura auren ba zan saki ki???

Dariya ta kama ye wanda ya fitar da haurun ta..

"Dadyn Aneesha kana da abun ban Dariya Nifa ba shi naki nufi ba ina nufin ka saka man Hanu zan koma gidan iyayi na"

Cikin mamaki yaki Kallon ta
"Me za kiye a gidan ku??
"Haba Daddyn Aneesha idan ban koma gida ba taya zaka daukoni ka kawo ni nan gidan a matsayen Amarya ka?

Bugun kanshi yayi

"Sorry banyi wanan tunanin ba. Kinan yanzu zaki je gida bazan saki ganin ki ba sai ranar saturday?

"Eh manah to kwana nawa ya rage uku ni fa "

"Duk da hakan banji dadi ba"

Dariya ta kama ye "Kar fa ka manta wanan aure kwai don Aneesha za'a shi ba don wani abu ba"
Ta daga masa gira
Shikuwa gaba daya ta kashi masa jiki har bai san lokacin da ya saki ta ba. Ita kuwa ta tashi ta Fita daga dakin
Shikuwa zaunawa yayi "kinan yanzu ba zan saki ganin ta ba??

Karamen tsoki ya ja ya tashi ya Fita daga dakin


"Haba Aunty Zee taya zaki ce zaki koma gida ba auren Dad zaki ye ba to me zai mai daki a gida"

"Haka aki ye Ki bar ta Tafe"

Jeyo wa sukayi suna Kallon shi
Ya kara so kusa da su

"Yanzu ki tashi muje mu kai ta gida ko ya kika gani"

Bata ji dadi ba ama ya zata ye dole ta yarda tunda dai bayan uku zata dawo ae ba matsala

Tashi sukayi Shi da kanshi ki driven..
Aneesha da Zainab suna gaba sai wasa suki ye
Shi dai satar Kallon Zainab kwai yaki ye..

Har suka isa gidan Su zainab fitowa yayi suma suka fito

Sallama sukaye Aneesha kuwa tace sai ta shiga cikin gida sai da suka gaisa da mamar zainab sa'an tayi sallama da ita suka shiga mota suka koma gida ama dukan Su ransu a bacci.....


Koma wa suka ye gida ama ba wanda yaje yana iya yi ma wani magana zauna wa suka ye falo ko wanin su tunanin Zainab ya ki ye

Aneesha ce ta kalli Dad in nata


"Dad yanzu shikinan haka zamu zauna har kwana uku?


A kasalance ya ki Kallon ta
"Nima shini naki tunani nan gurin "

Aneesha ta tashi tsaye

"Dad duk laifin ka ni "

Zaro ido yayi

"Ni kuma mena ye??

"Kai ni Babba kai ya kamata ace wasu abubuwa kana yen su ba sai nagaya maka ba.. Yanzu inda kayi tunanin sai ma Aunty Zee waya ae da yanzu muna waya da ita ko video call duk laifin ka ni dad"


Reki Kunen shi yayi

"I am sorry banyi wanan tunanin ba"jawo ta yayi "ama tunda ina da diya wada zata tuna man ae is ohk ko"


Murmushi tayi.. "Yanzu ka tashi muje mu saya mata sai mu kai mata"


Kallon mamaki yaki ye mata


"Yanzu fa muka dawo da gidan? Gashi kuma magrib ta kusa"


"Dad ka manta da wanan zuwan da mukaye ka tashi muje idan muka je can ae sai muye sallah ko"


"Eh hakani fa that's my daughter "


Hanunta ya ja suka nufi gurin da aka sai da Waya Aneesha ta Zabe wada za'a saya mata...
Suka nufi kauyen su Zainab shiga tayi cikin gida mama ta gani tsakar gida ta gaidata ta shiga cikin daki
Zainab kuwa kwance taki ama sai tunanin Aneesha taki ye tana ganin ta ta Washe baki ta bude mata Hanu
Aneesha kuwa da gudu ta fada kan jikin ta ta rungumeta

"Aneesha da gaski kice? Ko dai mafalkin ni naki ye??

Kwance ta tayi ta saki kara

"Ba mafalki bani ki tashi muje dad yana jiran ki a waje"

"Dad kuma to Mezan ye mashi????

"Mom kin cika tambaya saka Hijab in ki muje"... :
Ba musu ta saka ta gaya ma mama zata Fita ta bata izini Fita sukaye waje

Ajmal ya aza jikin shi kan mota fitowar su kwai yaji jira.....


Yana ganin sun fito
Sai ga kamar sun shikara basu hadu ba he totally miss her..
Jin yaki kamar ya rungume ta

Kara sowa yayi kusa dasu

"Sanu da zuwa Daddyn Aneesha"
"Yauwa yace "

Ya nika mata waya

Kallon shi ta ki ye wanan fa??

"Waya ce Aneesha tayi missing in ki shini tace a saya maki sai mu rinka video call da ita"

"Tayi ko kai ma kayi???

Sosa kan shi yayi yace duka
Kallon shi taki ye

"Sai dai bansan yanda aike aiki da ita ba "


Aneesha tayi saurin ciwa "ga dad nan ae zai koya maki"

Ta mai da ta gefin Dad ni zan shiga inda mama muye hira bata jira amsar su ba ta shiga cikin gida
Shikuwa ya jawo Hanunta yayi ya saka ta cikin mota Shima ya shiga wayan ya dauko ya fara nuna mata yanda zata ye kiran ta yayi video call ta dauka
Dadi ta kama je ta iya aiki da waya lokaci guda kuma ta sha toka

"Lafiya naga kin canza???

"Ba kome kwai naga kamar hakan ya taba faruwa dani wanda na kasa tunawa har yanzu "


"Ban fahimci ki ba me kiki nufi da ya Taba faruwa??

Kawar da zancen tayi "Bare na kira ka naga ko yayi"

Kiran shi tayi sai Gashi kuwa yayi
Reki kumatun ta yayi
"That's my wife brain in ki tana kawo wuta "


Reki kan ta tayi tace "Inalilahe wa'ina ilaihi Raji'un wanan ma ya taba faruwa"
Shi kuwa abun ya daure masa kai don gaba daya bai gani abunda taki nufi ba

Jawo ta yayi
"Meki ki nufi da hakan???


Kan ta ta reki domin yana ye mata ciwo sosai...


Da kyar ta ita furta "Kai na ki ciwo sosai"

Kwantar da Ita yayi kan kirjin sa yana ye mata Adu'a

Kiran sallah da yaje anye ya sa ya dago ta

"Ki shiga cikin gida zanje nayi sallah idan na dawo zan kira ki a waya ba sai kin fito ba ki turo Aneesha kwai "
Ta daga masa kai nagode
Fitowa yayi ya reki mata Hanu har bakin kofa ya kai ta ta shiga cikin gida....


Shikuwa ya nufi masallacin da ki garin yayi sallah
Ita kuwa tana shiga cikin gida sama sama taki hira wayan ta ni tayi kara ta daga ohk kwai tace ta kashi waya

"Aneesha Dad in ki yana jiran ki a waje"
"Ohk mom byee"
Tayi masa kiss ta Fita

Mama ce ta karaso kusa da diyar tata
"Lafiyan ki kuwa naga kin reki kan ki??

"Mama kai na ni ki ciwo yanzu ina ta kokarin tuna wasu abu "

"Masha Allah naji dadin hakan kin sanar da Ajmal kome dai ko"

Girgiza kai tayi

"Haba ya kamata ki gaya masa kinga idan za'aye aure ba'a son boye boye ko ba haka ba"

"Hakani Mama zanye kokarin sanar da shi ama yanzu kai na yana ciwo zanye sallah sai in kwanta"

"Ohk Allah ya sauwa"

Ta tashi tayi sallah har da isha'i sai da tayi sa'an ta kwanta....


Ajmal kuwa suna shiga gida yaje masallaci yayi sallah


"Dad ka Kira mom ina son magana da ita"

"Ki barta ta huta kan ta yana ciwo "

Bata rai tayi ta kwanta
Shikuwa ranar da ita ya kwana.....


Yau ta kama Ranar Friday

Bangaren Yarima kuwa Fatima sai shirin buki taki ye Yarima dai beye dai yaki don ba wani jin dadi yaki je ba
*****
Haka ma Ajamal sai shirin hada walima yaki ye inda aka aika ma da Zainab kaya wa'inda zata saka yau
Kallon kayan taki don daga ganin su kasan zasu ye tsada


Fatima kuwa yau zasu ye Diner gurin Make up taje akaye mata kwalliya
Tayi kyau ba laifi


Zainab kuwa ba wata kwalliya tayi ba powder kwai sai janbaki ta saka ama daya ki kayan ta suna da kyau ba karamen kyau tayi ba kamar wata balara biya photona tayi Kalla Kalla ta tura ma Ajmal daya ki ya dame ta akan ciwa sai ta turo mashi photo
Ita kuwa bata da zabi dole ta yarda ta tura masa wa wani irin dadi yaji ya sai yaga ta kara kyau sosai duk da ba wata make up tayi ba

Su Aneesha kuwa suni manya manya kawayen Zainab domin tana tare da mom inta
Mota a ka aiko suka shiga tare basu tsaya ko ina ba sai in da aka tana dar masu gurin walima ba wasu Mutane suka je ba dayaki Ajmal ba kowa ya gaya ma. Ba Zainab kuwa ba wasu Mutane ni da ita ba
Zauna wa sukaye kan kujera daya inda mai walima ta fara gabatar da walima


******


Fatima kuwa ta gama shire kiran Yarima tayi akan ta shirya yazo ya dauki ta suje gurin Diner haka kuwa akaye ya zo daukan ta rigar ta har kasa taki tana ja da kasa cikin mota suka shiga basu tsaya ko ina ba sai gurin Diner suna fitowa aka yo kan su ana ye masu photona
Jawo shi taki ye a jikin ta ana ye masu photo shikuwa tsaye dai yaki murmushi ma gagaran shi ya ki ye

A zuciyan shi ya ki je kamar an amshe masa ruhi..

Flowers aki zuba masu har suka kai gurin da aka tana dar masu...

Zauna wa sukayi Mutane suka zo aka fara ye masu photona... Mc ya bukace Amarya da ango cikin hile
Suka fara taka rawa sai shigi masa taki a jiki....

Sai kudi aki zuba masu a ranar kuwa naira ta sha kashi sosai... Haka akaye buki aka gama lafiya kowa ya koma gidan shi lafiya....

****


Su zainab kuwa suna gama walima Mai photo ya kama ye masu photona iri iri musaman Zainab da Aneesha.....

Suma haka akaye buki lafiya qlw aka gama Aneesha ta dai na kwana gida ta koma gidan zainab tace idan za'a kawo Amarya tare da ita za'aye

Kusan magrib kowa ya waste.........!!!!!!!!


Ajmal ni zaune kan kujera sai murmushi yaki ye finally zainab zata zama MATAR shi sai a lokacin ya tuna da faiha. Gaba daya ya manta da ita don bata kiran shi. Shikuma ya manta da ita karamen tsoki yayi na manta ban sanar da ita ba.

Wayan shi ya dauko ya kira ta ama bata daga ba

Faiha kuwa tana can busan jikin tsoshon saurayin ta suna abun da suka saba messg ya tura mata..


"Hi. Yah aiki hope normal am sorry ban sanar da ki da wure ba Tomorrow za'a daura man aure"
Ya tura mata ya ajiye wayan shi...


Ita kuwa Sam bata san ya turo mata messg ba domin har manta wa taki tana da waya kullum tana mane a jikin Abubakar.


*****


Fatima kuwa photonan da sukaye tayi posting in su a Instagram sai dadi taki je daga gobe ta zama matar Yarima
Waziri ni ya shigo ya zauna kusa da ita
Tashi tayi ta zauna kan kafar shi tana nuna masa photon da sukaye da Yarima
Can ciki yaki Dariya
Wayan ta ajiye

"Pls Dad kar ka manta fa abinda yasa naki son auren Yarima and I promise da Munye aure da sati daya zan zo nan anan ma zan kwana zan beya maka bukatan ka I promise pls kar ka damar da kan ka"


Murmushi yayi "Tau matar Yarima"
Yana shafa mata jiki

"Gashi ina bukatar ki yanzu"
Hanuta ta aza kan lips insa sorry dad idan kana so only lips and breast

Daga mata kai yayi
Nan ta fara kissing inta ya kwantar da ita kan gado yana abunda ya saba...

Suna gama wa sai ga Halima ta shigo
Zauna wa tayi "ni kuma nice Babbar abokiyar Amarya don haka anan zan kwana"

Murmushi tayi "You are welcome baby"

Waziri kuwa fita Yayi daga dakin ya barsu su biyu

Har kusan 9 Fatima tana chatting da Yarima Halima kuwa tana busan kafar ta tana masa mata breast
Ajiye wayan ta tayi tana Kallon ta

"Pls baby ki dai na kinga gobe za'a daura man aure "

Turo baki Tayi nifa wanan aure bana son shi...

"Kiyi hakuri ae muna tare idan zan zo nan zan kira ki ko kuma ki ce man a gida na"

Zaro ido tayi a gidan yarima...??


"Eh manah ae Yarima yana under control dina kinga sai yanda naga dama"

Murmushi tayi
Naji dadi hakan ama yanzu ina bukata
No dear yau a rufe naki
Daga mata gira tayi ae akwai hanyoye da yawa ba sai an shiga ba.
Dariya tayi sosai Bisimillah...

Har kusan 11 suna iskan cen su
Kwanta wa sukaye domin gobe akwai buki

~Washi gari~


Tunda safe Yarima ya shirya ya nufa gurin dauren Aure

Haka ma Ajmal da safe ya nufa gurin dauren aure


Anan aka shida an daura auren Yarima Aliyu Fatima akan sadaki dubu dare.


***


Ajmal kuwa an daura auren su shi da Zainab akan sadaki dubu Hamsin

Akan ce karamce sadaki yafi Albarka

Zainab kuwa tunda aka daura aure gaban ta sai faduwa yaki ye

Bangaren Yarima ma kuwa Yana gaisawa da mutani dai ni ama baya jin sa normal.....


*Muje zuwa muje yanda zata kasance ga Amarya Fatima kuma ga Amarya Zainab*😱


*keep flowing yanzu aka fara*🤸🏻‍♀


*lipton girl*💙
[10/29, 8:58 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 100&105..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


*Addu'ar Maganin Damuwa da Bakin Ciki*

اَللّهُمَّ إِنِّي عَبْدُكَ ابْنُ عَبْدِكَ ابْنُ أَمَتِكَ نَاصِيَتِي بِيَدِكَ، مَاضٍ فِيَّ حُكْمُكَ، عَدْلٌ فِيَّ قَضَاؤُكَ أَسْأَلُكَ بِكُلِّ اسْمٍ هُوَ لَكَ سَمَّيْتَ بِهِ نَفْسَكَ أِوْ أَنْزَلْتَهُ فِي كِتَابِكَ، أَوْ عَلَّمْتَهُ أَحَداً مِنْ خَلْقِكَ أَوِ اسْتَأْثَرْتَ بِهِ فِي عِلْمِ الغَيْبِ عِنْدَكَ أَنْ تَجْعَلَ القُرْآنَ رَبِيعَ قَلْبِي، وَنُورَ صَدْرِي وجَلاَءَ حُزْنِي وذَهَابَ هَمِّي.
*Allahumma innee 'abduk, ibnu 'abdik, ibnu amatik, nasiyatee biyadik, madin fiyya hukmuk, 'adlun fiyya qada-ok, as-aluka bikulli ismin huwa lak, sammayta bihi nafsak, aw anzaltahu fee kitabik, aw 'allamtahu ahadan min khalqik awis-ta'tharta bihi fee 'ilmil-ghaybi 'indak, an taj'alal-Qurana rabee'a qalbee, wanoora sadree, wajalaa huznee wazahaba hammee.*

*Ya Allah! Ni bawanka ne, kuma dan bawanka kuma dan baiwarka. Makwakwadata a hannunka take, hukuncinka zartacce ne a kai na, kuma kaddararka gare ni mai adalci ce.Ina rokon ka da kowane suna naka, wanda ka ambaci kanka da shi, ko ka saukar da shi a cikin halittarka, ko ka kebance kanka da saninsa a cikin ilimin fake da ke wurin ka, da ka sanya Alkur'ani ya zama kaka ga zuciyata, da haske ga kirjina, da kwaranyewa ga abakin cikina, da kuma mai tafiyar da damuwata.*


اَللّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ مِنَ الْهَمِّ وَالْحُزْنِ، والْعَجْزِ والكَسَلِ والبُخْلِ والْجُبْنِ، وضَلْعِ الدَّيْنِ وغَلَبَةِ الرِّجَالِ.
*Allahumma innee a'oothu bika minal-hammi walhuzn, wal'ajzi walkasali walbukhli waljubn, wadal'id-dayni waghalabatir-rijal.*

*Ya Allah! Ina neman tsarinka daga damuwa; da bakin ciki, da gajiyawa, da lalaci, da rowa, da rinjayen mazaje.*


^^^^

Haka a kayi yinin buki cikin kwanciyar hankali..
Fatima kuwa sai murmushi take tana kallon Halima ita ma din murmushi take yi mata.

Fatima ta tashi ta shiga cikin daki, Halima kuwa ta bita daga baya tana shiga ta jawo Fatima ta rungumeta
"Kinyi kyau sosai baby I really love you "Tayi mata kiss a kunce

Ture ta tayi sai da ta tashi faduwa
Kallon mamaki take yi mata
Fatima ni kike wa haka

"Kr baki da hankali ne baki da hankuri ina jin nayi maki bayanin komai meyasa zaki rungume ni idan wani ya shigo fa???

"Haba baby ai ba wanda zai gane abinda ke tsakani na dake za'a dauka kawai normal Hug ne pls kiyi hakuri "

Karamin tsaki taja kada ki sake min haka na gaya maki, fita tayi daga dakin ranta a bace
Halima kuwa abinda tayi mata ba karamin bata mata rai tayi ba
ita Fatima zata ture akan wani banzan Yarima lallai zata yi da nasin aikata wannan abun....


*****

Aneesha kuwa sai dadi taki ji yau za'a kawo mata new mom Kallon Zainab Tayi

"My mom na matsu dare yayi wlh akai ki sai naki jin kamar na jawo dare"

Dariya Zainab ta kama ye meki ki wa sauri lokaci kadan ya rage ae

Murmushi Tayi "hakani fa "

Ta rungumeta

"Aneesha...

"Na'am mom"

"Nace mom In ki ta san Dad in ki zai aure ni kuwa???

Karamen tsaki taja
"Oho mata"

Dago ta tayi

"Aneesha kada na saki jin kinye tsaki kuma mamar ki ce bai kamata kice oho mata ba duk yanda uwa taki kome lalacewan ta uwa ce don haka kada na saki jin Kince haka kinji"

"Tau mom ba zan saki ba ama ina ganin Bata sani ba"
Wayan ta dauko ta kira Dadyn Aneesha ama bai dauka ba

"Meyasa bai dauki kira na ba ya kamata ace Hajiya ta san da aure nan"

Saki kira Tayi ama bai daga ba.


Ajiye wayan Tayi ran ta abaci Bata son bayan aure Hajiya ta dawo ta kama bala'i don Bata son tashin hankali...


*8:30pm*

Lokaci ni da za'a kai Amarya
Bangarin Fatima kuwa motoce sun iso haka mutani suka fara shiga aka fito da Amarya aka saka ta cikin mota. Ko kadan Fatima Bata yi kuka ba. wanan karon Yarima bai zo ba ita ka dai ce cikin mota sai kawarta Halima ita kuwa sai kishi taki ji
Kokarin taba mata breast taki yi ta sa Hanunta ta buge ta

Haka dai ta daure har suka isa gidan su Yarima Parth in shi suka nufa aka ajiye Amarya.. Bayan abokan ango sun zo akaye Adu'a suka wuce Halima kuwa sai Kallon Fatima taki tana hararan Yarima haka dai ta fita gidan ya zama daga Yarima sai Fatima.....


******


Zainab kuwa da ya ki Bata da mutani har Ajmal ya aiko mota suka shiga tare da Aneesha wasu hawaye ni suka zuba a idon ta wanda Bata san na mini ba rufe idon ta tayi gam

"Na gaya maki satin nan zanye aure ama baki zo ba????

Da saure ta bude idon ta gaban ta yana duka uku uku a ranta tace wai wanan wanine wanda Baya bare na zauna cikin farin ciki Meyasa yaki ta kura ni me zanye masa tunda yayi aure...?

Share hawayen ta tayi har suka isa gidan Ajmal
Dakin Ta aka ajiye ta
Aneesha kuwa tana kusa da ita sai watsar hauru taki ye ta samu new Mom...
Kowa ya fita daga Amarya sai Ango sai kuma diyar su Aneesha

******


Halima kuwa ranta a baci ta je gidan waziri ko da taji yana kwance kan gado shi ma yayi missing in daughter shi
Bude kofa tayi

"Kayi missing in Fatima ko"
Tana magana tana tafiya ta karasa kusa da shi...


Kallon ta yaki ye ita kuwa ta ba ko kunya ta hau kan jikin shi
"Kasan me daddy nima I really miss her sosai"
Karamen Murmushi yayi

"Is ohk idan Fatima Bata nan ae kina nan ko??
Ya kama shafa mata fuska

Murmushi tayi
"Yau zasu ce Amarcin su Muma zamu ce namu ko ya ka gani??

"Haka ni kuwa "
Ya fara zuge mata zip

Ni Lipton naci wanan Waziri ba shi da hankali


Kallon ta yaki ye

"Na tambaye ki manah?

"Eh ina jin ka baby"

"Nace ina iyayin ki ni halan naga baki damu da zuwa gida ba kuma ba'a ko kiran ki a waya aji ko a ina kika ji???

Dariya ta kama ye sosai

"Daman fatima Bata gaya maka zaman kai na naki ye ba. Bani da iyayi ni ka dai ce a gida don haka you are free duk lokacin da kaki So zaka iya zuwa ko kuma ka Kira ni nida kai na zan zo gari ka "


Dadi ya jiya sosai ya kara jawo ta...

****

Fatima kuwa tashi tayi ta kara sa kuda yarima tana ciji lips inta
Kwanta wa tayi kan kafadar shi

"Finally abunda muki jira yau allah ya cika mana burin mu yanzu ni matar ka ci kai kuma miji na"

Daga mata kai kwai yayi bai san Meyasa Baya jin sonta a zuciyan shi ba..

Jeyo da fuskan shi tayi tana Kallon shi a kasallanci

"Yarima ko baka ye farin ciki auren nan ba?

Murmushi karfin hali yayi
"Aa ko kadan Meyasa kika ce hakan??

"Saboda naga har yanzu baka fara wani abu ko ka manta ni matar ka ce...?

Murmushi yayi "Ba haka bani kama ta yayi mu tashi muye sallah muye ma Allah godiya ko ya kika gani"


Bata rai tayi domin ita ta ma manta ana sallah rabon ta da tayi sallah tunda aka fara hidimar buki
Tashi sukaye sukayi Arwala.
Bayan sun fito suka tada sallah suna gama wa sukayi Adu'a
Jawo shi tayi, sai da gabanshi ya fadi
"Fatima me kiki ye haka?
Tana kokarin hada bakin ta da nashi

"Haba Yarima wanaan wace irin magana ce har kana da bakin tambaya ta me naki ye meni ne amfani aure idan bamu sadu ba?

Sosa kanshi ya kama ye "uhmm ae ba. Na.. Ce..

Shiii ta aza Hanunta kan lips in shi
"Bana son jin kome daga gari ka yau ranar muce kuma ba zan bare ta wuce ba"

Tashi tayi tsaye ta cire kayan ta shikuwa sai kauce fuska ya ki ye.
A ranshi yace Wanan yarinya Bata da kunya
Ita ko irin kunya da Amari kiyi idan an kawo su Bata ye? Ba za ta jira ni na cire mata ba ita zata cire ma kanta na kwaso ma kai na ruwan dafa kai na
Yana cikin wanan tunanin ta fado masa faduwa yayi kasa
Ita kuwa ta aza Bakin ta kan nashi tana yi masa wani salon kiss
Da kyar ya iya Ture ta ta fadi kasa
Tashi yayi
"Haba Fatima wai meki damun ki ni??

Tashi tayi tsaye
"Yarima ni zaka Banga za to wlh bare kaji ko kana so ko baka so yau sai na dan dana Zuma ka"
Gurin shi ta kara sa ta Ture shi ya fadi kan gado
Haye shi tayi ta sa Hanunta ta cire masa Riga lips inta ta aza kan Nipple's insa tana shan so kamar ta samu Lollipop
Yarima kuwa sako ta fara isa a dukan jikin shi tuni ya fita daga duniyar da ya ki ya fada duniyar dadi.. ama Duk da hakan hawYe suna zuba a. Idon shi wanda bai san na mini ba
Bakin ta ta aza kan nashi tana ye masa Hot kiss
Shi kuwa Chapko Breast inta yayi yana shafa su yana murza wa ae kuwa Fatima ta kama nishin dadi...

Ae kuwa yarima ya fara Bata sakini Kalla Kalla daya ki ta riga ta saba ba zafi ta jiya ba
Duk da ya ganta a bude ama bai sa ya tsaya ba ya cigaba da aikin shi

Tofa su yarima Hankali ya gushi🤣

Bare mu koma gefin Ajmal da Zainab


Aneesha kuwa kwanta wa tayi kan kafar Zainab
Tana Bata labare suna wasa har bacci ya dauki ta. kwanatar da ita tayi ta lulube ta ita ma din kwanta wa tayi domin tana jin bacci sosai
Jin an bude kofa ya sa ta mai da Kallon ta ga kofa
Ajmal ni ya shigo dauki da Leda
Karaso wa yayi kusa da ita "Har Aneesha tayi bacci??

Shiii "kada ka ta da ta"
Can kasan makoshi taki magana
Shikuwa daukan yayi ya fita da ita daga dakin

"Dadyn Aneesha ina zaka kai ni???
"Kin cika tambaya ki saka ido ki gani ae ba yanka ki zanye ba"
Dakin shi ya kai ta ya ajiye ta kan gado.
Ledar ya ajiye kan gado
"Amarya sai kamshi kiki ye"
Ya daga mata gira
Ita dai murmushi kwai tayi...
Bude ledar yayi ya fara ba ta kaza duk da tana jin kunya haka ta rufe idon ta tafa ce..
Ita ma dauka tayi ta bashi ya fara ce...

Yaji dadi sosai

Daukan yayi suka shiga toilet wanki mata Hanu yayi sa'an ya wanki nashi fito wa sukayi
Kallon shi taki ita ma din kallon ta yaki ye....
Hanunta ya riko yayi masu kiss
Ita kuwa lumshi idon ta tayi..
Gaban ta sai bugawa ya kiyi har yana ganin yanda taki jin tsoro domin jikin ta har rawa yaki yi lips inta yaki kallo da beautiful face inta..

Hura mata iska yayi ta dan bude idon ta
Kara jawo ta yayi har suna jin nunfashin juna
Dankwalin ta ya cire ya jawo gashin ta da ya sha gyara yana shakar kamshin sa

A ranta kuwa taci

"Daddyn Aneesha yana Bata mamaki in kowa yana son wani abu mai amfani ama shi gashi yaki so"

"Kina mamakin Yanda naki son gashin ki ko??

Zaro ido tayi "ya akaye kasan abunda ki rai na".

Murmushi yayi "kada ki manta ni mijin ki ni dole na san abunda ki ranki "


Rufe idon ta tayi
"Wanan kalmar ma na taba jin ta waya gaya man ita???
Tana cikin wanan tunanin ya hada bakin shi da nata yana kissing inta Lips inta ya ki kissing sai ya jawo ya saki lumshi idon shi yayi ya cigaba da kissing inta "

Aneesha kuwa kuka ta fara ye

"Dan Allah Yarima kayi hakuri ka dai na wallahi bana so.....


Dago wa yayi ya kalle ta Yarima kuma........???


*To fa wata sabu wa muje zuwa*😃


*Lipton girl*💙
[10/29, 7:02 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

*Book 2*

🌤Page 105&110.. .🍹


بسم الله الرحمن الرحيم

*Addu'a A Kan Abokan Gaba*

اَللَّهُمَّ مُنْزِلَ الْكِتَابِ، سَرِيعَ الْحِسَابِ، اهْزِمِ اْلأَحْزَابَ، اَللَّهُمَّ اهْزِمْهُمْ وَزَلْزِلَهُمْ.

*Allahumma ! Munzila-l-kitabi, sar'a-l-hisabi! Ihzimi-l-ahzaba. Allahumma ihzimhum wa alzihlum.*

*Ya Allah! Mai saukar da littafi, Mai gaggawan sakamako! Ka karya kungiyoyin abokan gaba. Ya Allah! Ka karya su, ka girgiza su.*


^^^^. "Dan Allah yarima kayi hakuri ka daina bana so'.........


Dago fuskar shi yayi yana Kallon ta cikin ido "Yarima kuma?? Waye Yarima???

Ita kanta ba tasan lokacin da ta Furta Yarima ba gaba daya ta rasa me zata ce masa

"Meyasa kika yi shiru?? Tell me who is Yarima"


Ja da Baya tayi
"Kayi hakuri ni kai na bansan na Furta Yarima ba kuma bansan wani ni shi ba"


Reki kan shi yayi domin wani iri kishi ya jiya da ta Furta sunan wani maji don Ajmal yana kishi sosai...

Zauna wa yayi kan gado ya reki kan shi da ya fara ye masa ciwo

Ita kuwa Bata ga laifin kiran Sunan yarima da tayi ba. Auren ta da Ajmal saboda Aneesha ni kwai ba wata manufa ba..
Gurin gado ta nufa ta zauna kusa da shi

"Kayi hakuri akwai abunda ya kama ta ace tun farko na gaya maka "


Kallon ta yayi ranshi a bace
"Dare yayi ya kamata ki kwanta"
Juya wa yayi ya ja blanket ya rufe jikin shi...

Ita kuwa mamaki taki ye Meyasa bai jira ta gaya masa abunda taki so fada ba ko da yaki laifin ta ni da Bata gaya masa ba tun farko.

Tana cikin wanan tunanin ta tashi ta kwanta kasa duk da akwai sanyi a kasa hakan ta kwanta ta rufe idon . ta sanyi taki ji sosai a hakan tayi bacci

*Washi gari*

Ajmal ni ya fara falkawa juyo wa yayi ama bai ga Zainab hankalin shi ya tashi sosai saukowa yayi kan gado yana dube dube hangota yayi kwance kasa. Karasawa yayi kusa da ita

Sai yaga ta kara masa kyau sosai. Murmushi yayi wanda bai san lokacin da yayi shi ba.. Hanunshi ya sa ya jayi mata gashi Jikin ta ya taba ya ji shi da zafi hankalin shi ya ta shi ya jawo ta yana girgiza ta ama Bata bude ido ba
Wayan shi ya dauko ta kira Family Doctor su ya sanar da shi halin da yaki ciki..

Daukan ta yayi ya mai da ta kan gado
Jim kadan sai ga Doctor yazo ya fara duba ta


"Ka kwantar da hankalin ka ba wani abu bani kwai fever ce "

Dogon Nunfashi ya ja Thank god
Raka shi yayi har waje sa'an ya dawo kusa da ita yana Kallon ta....

"Kin cuceni ba zan taba yafi maki ba muguwa"

Da karfe ta tashi tana mai da nunfashi

"Lafiya Zainab meya faru kiki wanna nishin haka????


Kallon shi tayi tayi saurin Rungumeshi tana kuka
"Pls ki gaya man kin ga kina tayar man da hankali "

"Da gaski ni macuce ya ce da na barshi yayi aure?????

Shi kuwa azaton shi tana magana akan shi

"Baki cuce shi ba kuma ki dai na wanan tunanin Allah ya riga da ya kadaro sai ya kara aure don haka ki kwantar da hankali. Ki kinje"

Ruwa ya dauko ya Bata ta sha..


Jikin kuwa har rawa yaki ye ta sha....
Ya tausaya wa matar ta shi sossi
"Ki kwanta ki huta may be kin gaje ni"

Zaro ido tayi
"Yanzu fa na tashi daga bacci??
"Hakani fa zan watsa ruwa"
Bai jira Amsar ta ba ya tashi ya fada Bathroom
Ita kuwa yana fita ta tashi ta nufin dakin Aneesha ko da taji Bata falka ba kiss tayi mata a goshi sa'an ta shiga kitchen ta shiga hada masu Breakfast tana gamawa ta saka a food flask ta aji akan Diner dakin Aneesha ta nufa ko da ta shiga har ta tashi tayi brush tayi wanka tana ganin ta da gudu ta fada a jikin ta

"Good morning New mom"
Murmushi karfin hali tayi don Bata jin karfen jikin ta

"Antashi lafiya"
Lafiya qlw tace
"Mom ina kika baro dad??
Kallon mamaki taki mata wanan yarinya akwai iya ye

"Yana dakin sa"

"To ki me kiki ye a daki na???
"Kamar yh ba zan zauna a dakin ki ba"

"Eh manah ae kinga Old mom dakin dad taki zama ko kuma a dakin ta ki Meyasa baki haka nan"

Murmushi tayi "Ni ba zan zauna a wani daki ba na bar diyata ita ka dai ba wanan dakin shini nawa da izinin ki zan iya wanka???

Taje dadin maganar New mom sosai
"Thank you so much New mom"
Ita kuwa tashi tayi ta watsa ruwa ta saka kaya

"Mom kiji ki kira Dad muye breakfast ni zan jira ku a diner area"

Daga mata kai tayi ta nufa dakin Ajmal

A ranta kuwa tace me yaki ye Tunda zu har na hada breakfast nayi wanka ama shi bai gama ba

Shiga dakin tayi da sallama
Ko da ta shiga yana duba wasu Files

"Uhmm.. Am... Ina kwana Daddyn Aneesha"

"Lafiya qlw Mummyn Aneesha ya jikin ki???


"Naji sauki. Aneesha tana jiran ka a kasa kuyi breakfast "....

Karaso wa yayi kusa da ita ya jawo ta
"Aneesha kwai ki jira na banda Mummyn Aneesha "

Bata san lokacin da tace "Duk muna jiran ka "ba kunya ta jiya ta rufe fuskan ta

Wani irin murmushi yayi

"Kinsan me... "
Ta girgiza masa kai

"Ina son wanan kunya taki"
Yana nuna ta
Ita kuwa murmushi tayi "Shi Ajmal kome nashi daban yaki a bunda ba'aso shi ya ki so"

"idan ka gama muna jiran ka"

File ya ajiye "na gama muta fi"

Hanunta ya rika suka sauka kasa.......


********


Fatima kuwa tana falkawa ta ga Yarima wani irin sanyi ta jiya a ranta musa man idan ta tuna abunda ya faru jiya
Kwanta wa tayi busan jikin shi tana ye masa sexy look
Kiss ta kai mashi a kunce
Shikuwa baccin sa ya ki ye
Hanunta ta daura kan lips insa so cute.
Sai taji tayi missing in lips in shi
kissing inshi ta fara
Shikuwa ya bude idon shi ganin fatima yasa yayi sauren razana ya wulgar da ita
Kallon mamaki taki ye masa
"Yarima meye haka idan ka jiman ciwo fa????

"Sorry naji tsoro ni"

Kara wa tayi kusa da shi tana shafan jikin shi
Karfin halin ciwa yayi


"Ya kamata ace kinyi wanka yanzu zamu je mu gaida mai martaba "

Bata fuska tayi ita fa Bata aure shi ba don ta rinka gaida iyayin shi ba ... Haka kwai suna cikin Romantic mood sai ya ambato wasu iyayin shi
Karamen tsoki ta ja wanda yaji karan shi

"Ni kiki ye wa tsoki "

Washi baki tayi tana shafa masa lips

"Taya zan ye ma Handsome guy tsoki "

"Oh na sana maki"
Tashi yayi ya shiga toilet ae kuwa Tayi saurin binsa a Baya

Jin an reko shi a Baya ya sa ya dan saki kara

"Yarima ashe kana da tsoro ban sani ba "

"Ae dole naji tsoro kin zo kin rungume ni cikin toilet har a toilet ba zaki raga ba"

"Pls yarima ka dai na wanan maganar I need you right now"

Zaro ido yayi wanan yarinya Bata gajiya idan ba wayoo yayi mata ba sai ta halaka shi
Jawo ta yayi ya mana ta a Bango

"Kiyi hakuri my wife yanzu ina son nayi wanka ni bana jin karfin jika na. Pls ki daga man kafa kinji"

Murmushi tayi "Ba kome Yarima ko na zo na taya ka wanka ni??

Da saure yayi saurin ciwa Aa
Ya fitar da ita a waje
Duk wanan abu da akiye Fatima Bata da kaya a jikin ta
Yana rufe kofa yayi tsoki
Ace yarinya Bata da kunya ko kadan mtswww
Ya fara wankan shi........


*******


Waziri kuwa an jiya ansha love da shi da Halima
Wani sexy look taki ye masa
A ranta kuwa tace duk dadin shi bai kai na diyar sa ba in har Bata cika mata alkawari ba wlh sai tayi maganain ta

Kallon ta yayi meki ki tunani
Zauna wa tayi kan kafar shi

"Nayi missing in Fatima sosai sai naki je kamar na ji gidan ta yau"

Zaro ido yayi "Rufa mata asiri kar a ci na manta danye baga ni ba"
Murmushi tayi "Hakani"

Anan gurin sai da suka saki ye sa'an sukaye wanka


*******


Suna Kara so wa gurin Aneesha ta Tashi ta Rungume su tana ye ma Daddyn ta ina kwana
Zaunawa sukayi suka fara cin abinci dukan su sunya ba girkin domin yayi dadi

"Uhmm Aneesha kar fa ki manta Gobe zaki koma school"

Bata fuska tayi
"Dad gobe fa za'a koma"

"Auw a shi ma kin san gobe za'a koma shini kika ye shiru ae naga duk lokacin da zaku fara zuwa makaranta har Matsuwa kiki aye maki shopping da sauran su"

A shagwabe tace "a Wancan lokacin bani da abun ye dole na matsu na koma school ama yanzu ina da abun ye"
Kallon ta ya ki ye meki nan
Ta nuna maza zainab
Ita dai Kallon su kwai taki ye

"Tau ki shirya gobe zaki je school anjima zamu je muye shopping tare da new mom in ki"

Murmushi tayi
"Dad pls will you do me a favor??

Anything for my princes

"Pls ina son muye fothball"

Zaro ido yayi daki da wa??

"Ni da kai na kuma new mom"

"Ohk kinsan 2team ni ko kuma mu ukku ni"


"Dad ba fa.normal Fothball za'aye ba ni ka dai ce a team ina ku kuma kuni a team daya"


"Ohk as you wish"


"Mom da fatan dai kin fahimce abunda zamuye??


"Aa kiyi man bayani"

Nan tayi mata bayanin yanda za'aye da farko Bata yarda ba Ajmal yayi mata magana a kune
Idan baki yarda ba zanye maki abunda nayi maki jiya kuma a gaban Aneesha


Ita kuwa bazata bare aye abun kunya a garita ba dole ta yarda

Waje suka ji aka tsara gurin da za'aye nan aka fara fothball duk da Aneesha ba ta iya ba ama Ajmal ya iya
Team in su Ajmal 2
Aneesha kuwa 1
Nan suka cigaba da ye suka ye ma Aneesha goal 3 don murna Zainab Bata san lokacin da ta Rungume Ajmal ba
Suna maida nunfashi

"Ki don Uban ki waya ce ki rungume man miji....????

Dukan su suka maida Kallon su ga Fatima
Ranta. A bace kamar wada aka zuba ma ruwan zafi a jiki......


*Tofa ko me fatima zata ye mu dai je zuwa*⛹🏻‍♀


*Gaskiya ina jin dadin yanda kuki nuna kaunar ku a wanan littafi nima ina yin ku over over*😍😍


*lipton girl*💙


[10/30, 10:53 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 110&115..🍹

*Note*
*pls kuyi hakuri Wancan typing nayi mstk na saka Fatima faiha zan saka pls sorry for the mstk*😊


بسم الله الرحمن الرحيم


*Addu'ar Wanda Ya Fitinu da Shakka a cikin Imani*

- Ya nemi tsari da Allah.
- Ya bar abin da yake sa shi shakka.
Ya ce:

أَعُوذُ بِاللهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ.

A'uzu billahi mina shaytanir rajeem.

آمَنْتُ بِاللهِ وَرَسُولِهِ.
Amantu billahi wa rusulhi.
Na yi imani da Allah da Manzanninsa.


Ya karanta fadin madaukaki:
هُوَ اْلأَوَّلُ وَاْلآخِرُ وَالظَّاهِر وَالْبَاطِنُ وَهُوَ بِكُلِّ شَيْءٍ عَلِيمٌ.

Huwallahu wal akhiru waz-zahiru walbatinu wa huwa bikulli shay'in alim.
Shi ne na farko, Shi ne na karshe, Shi ne Bayyananne,Shi ne Boyayye, kuma Shi Masani ne da komai.

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°


^^^^^ "Ke don Uban ki waya ce ki rungume man miji......????.

Dukkan su suka maida Kallon su ga Faiha
Ranta a bace kamar wada aka zuba wa ruwan zafi a jiki.....

Kara sowa tayi kusa da ita ta jawo ta da karfe wanka mata mare tayi sai da ta kai kasa
Aneesha na ganin haka jikin ta ya fara rawa gurin mom inta ta karasa

"Old mom waya ce ki dukan man new mom.....???


Jawo ta tayi da karfe

"Idan baki jaye man ba sai na halaka ki a nan"
Sakin ta tayi ta dago Zainab tana kokarin kara mata wani mare
Jin an reki mata Hanu yasa ta jeyo
Ganin Ajmal tayi


"Baby stay out of this sai na halaka wanan yarinya sanan kai kuma Meyasa ka rungume ta ko ka manta yar aiki ce???

"Don't you dare call my wife mai aiki idan ba haka ba zaki fuskan ce fushi na"


Zaro ido tayi tana mamaki nuna shi taki ye tana nuna zainab
"Me kaki nufi.? Matar ka fa kace..??

"Ashe kin ji ne da kyau kuma idan kika saki ki ka kara taba ta Allah zan saba maki"

Reki kan ta tayi
"Yaushi ka aure ta da har bazaka gaya man ba kuma ka rasa wada zaka aura sai wada kaye man aiki wanan wane irin cen amana ni??


Karamen tsoki yaja


"Wani irin busy kiki lokacin da na turo maki messg baki duba ba"

Sosa kanta tayi
Tana yuwa lokacin da ya kirata suna cikin jin.dadin su ita da saurayin ta


"Ka ra sa tayan da zaka gaya man zaka kara aure sai ta messg?


"Me kiki son naye maki??


Zainab kuwa tuni ta shiga tsoro domin Bata son taga ana fada....


Aneesha ta rungumeta

"Ba zan yarda da wanan aure ba ba zan ye kishi da yar aiki ba naga ya maka ka saki ta yanzu nan"
Jawo Zainab yayi

"Ba zan saki ta ba kuma baki isa kisa na saki ta ba Matata ce kuma muna nan har abada ba wanda ya isa ya rabu mu "

Jaye Zainab tayi

"Wlh ba ka isa ba Nafi karfin ka hada ni da wanan yar aiki"


"ohk as you wish idan kin ga dama ki zauna in ba zaki iya ba kofa a bude taki"

Hanun Zainab ya reka da na Aneesha suka shiga cikin gida

Ita kuwa ranta a bace Jakar da ta zo da ita ta dauki ta tayi jifa da ita

"Ahhh No way bazan kishi da wanan kazama ba Baka isa ba Ajmal wlh sai na raba ku na fi karfin ka hada ni da yar aiki"


******


Yarima kuwa yana fito wa daga wanka karamen towel ni a Hanunshi yana goge kanshi
Fatima naganin ya fito ta tashi ta karasa kusa da shi
Towel in ta amsa tana goge masa kai
Kallon ta yaki a ransa yace "wanan yarinya wace irin rayuwa ce da ita Bata da kunya ko kadan duk da safe ya ta waye ba zata iya saka kaya ba idan baiwa ta shigo fa ko ta manta da gidan saurauuta ni, am ya kama ta kiye wanka ko sai muje mu gaida mai martaba "

Bata fuska tayi "Ohk ba zaka taya ni ba"

Ta sa Hanunta akan fuskan shi tana shafa masa fuska
Kokarin jaye wa yaki ye ama sai shige masa taki ye
Ganin ba ta da niyyar shiga wanka ya sa ya dauki ta ya kai ta toilet

"Pls kiyi wanka ina jiran ki"
Kiss yayi mata a goshi ya fita daga toilet in

Ita kuwa ranta ya bace ba zai ma tsaya yayi mata wanka ba mtsww

Haka ta daure ta watsa ruwa ta fito daure da karamen towel Bata ga yarima ba ya sa ta Bata fuska ta dauko wata Riga pink ta saka
Sauka tayi kasa ta ga yarima zauni kan kujera

Kara sa wa tayi kusa da shi ta zauna kan kafar shi tana kokarin ye masa kiss

"Haba baby baki ganin akwai baiwa a falo pls ki bare har mu shiga falo"

Bata Fuska tayi "Ohk muje"

Hanunta ta saka cikin nashi suka nufi bangaren iyayin Yarima.......


*pls kuye hankuri da wanan page ba shi da yawa ina busy ni ama insha Allah anjima zanye maku*😊


*Lipton girl*💙
[10/30, 1:59 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Abin Da Wanda Ya Aikata Wani Zunubi Zai yi kuma Ya Fada:*

*Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Babu wani bawa da zai aikata wani zunubi, sannan ya kyautata alwala, ya tashi ya yi sallah raka'a biyu, sannan ya nemi gafarar Allah, face Allah ya gafarta masa.*


*Book 2*


🌤Page 115&120.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^Gurin mai martaba suka fara nufa Yarima kuwa har kasa ya kai ya gaida shi Fatima kuwa tana hararan shi ta duka ta gaishe shi


A ranta kuwa tace ni ban aure yarima ba don in zo ina gaida ku ba, wannan shini na karshe da zanzo tunda uwar safiyar nan na gaida ku.


Kallon waziri tayi da ke kusa da Mai martaba
Shima din Kallon ta yake yi yaga ta kara kyau sai yake jin kamar yaje ya rungumeta don yayi missing inta sosai


Juya fuskan shi yayi kamar bai ganta ba
Suka tashi suka je gurin Mahaifiyar Yarima hira sukayi sama sama Yarima kuwa fita yayi Yana fita Fatima ta koma side inta


******

Zainab kuwa zaunawa tayi kan kujera hawaye ki zuba a idon ta
"Tun farko abunda tayi gudu kinan Bata son haya Niya duk laifen Ajmal ni inda ya gata mata da hakan ba zai faru ba"


Jin ansa Hanu ana share mata hawaye ya sa ta mai da Kallon ta ga Ajmal

"Meyasa kiki kuka? Kina kuka ni akan Faiha??

"Ya kaki son nayi tun farko Meyasa baka gaya mata ba "
Hanunshi ya aza kan lips inta
Aneesha kuwa dakin ta ta shiga
"Shiii bana son kina magana akan faiha. Kin manta da ita kinji"


"Ae dole kace ta manta dani tunda ka samu Amarya shiyasa aki cewa Namiji munafuki ni don kana tsohon munafuki ni zaka ce wa a kyalene ko ga faiha shigiya"

Tana magana tana karaso wa kusa da su

"Ki dai na wanan kukan kinsan bana son kina zubar man da wanan hawayen naki masu tsada"

Ko Kallon Faiha bai ye ba yana lalashin zainab


"Ni zaka ce ma mutunce akan yar aiki? Ina ye maka magana ka wani share ni kana lalashin ta kinan ni in mutu ba zaka lalashi ni ba lalai ka cika macuce Allah sai ya fidar man da haki na macuce kwai"


Ni lipton nace har kina da bakin ce ma wani macuce🤨


Dagowa yayi yana Kallon ta

"Ki fita ido na Faiha wlh zan saba maki Meyasa Baki da ladabi? Ni saki kira da wadanan kalaman?


"An kira ka din me zaka ye? Macuce kwai "

Hanun Zainab ya reko
"Muje na kai ki dakin ki huta kinji"

Tashi tayi suka fara tafiya

Faiha kuwa ta jawo Hanun Zainab

"Idan kika kara taba man miji sai na kashi ki macuce kwai ae dukan ku mayaudara ni"

Saukan mare da ta jiya ya sa taye shiru kamar ba ita ce ki bala'i ba


"Haba Daddyn Aneesha meya sa zaka mare ta? Me taye maka da zaka daga Hanu ka mare ta"

"Baki jin irin kalaman da taki Kira na da su... "


"Hakuri zaka ye duk abunda ta fada cikin fushi taki fadin shi nasan nan da yan kwanaki zata dai na Nasan Hajiya tana da saurin fushi kuka tana saurin saukowa"


Marai-raice fuska tayi "Baby me naye maka da zaka kara aure? Kuma har ka aure wanan yarinya"

Tana nuna Zainab


"Auw Baki ma san abunda kika ye ba?

"Pls tell me wlh zan gyara ama ka saki wanan yarinya"


"Kar ki saki ce ma matata yarinya domin wanan da kiki gani tayi man abunda baki ye man ba"


Kallon shi taki meki nan???


"Baki da lokacin diyar ki ama wanan da Bata san zafin haihuwa ta kulla da diyar ki wanna ta zauna tayi man girki wanda ki baki ye man ba tunda muka ye aure baki taba ye man girki ba wanan ta nuna man kulla wa wanda ki baki ye man ba sai in kina da taki buka ta wanan bata da kwadan duniya ama ki kina da shi "


Shiru tayi ita kanta ta san duk abunda ya fada tana yin sa

"Yanzu akan wanan dilin kwai ka kara aure Meyasa baka gaya man ba ae da zan gyara "


Murmushi takai ce yayi

"Ae mai hali ba ya dai na halin sa"

Zainab Ta kara sa kusa da ita tana kokarin reko Faiha
Ture ta tayi ta wanka mata mare
Ajmal. Kuwa kokarin kara mata wani mare yaki ye


Tiki Hanunshi tayi

"Ni ta mara ba kai ba don haka ka kwantar da hankali ka"


"Taya zan kwanatar da hankali na ina kallo ana maren matata"


"Daddyn Aneesha kada ka manta ita ma fa matar ka ce. Kayi hakuri pls kaga yanzu ta dawo da ta fiya ni zan shiga cikin daki na huta"

Bata jira amsar shi ba ta wuce dakin Aneesha


Shikuma ran shi ya bace Meyasa Zainab zata ye masa haka


Kusa da shi ta karasa zaka ye nada ma marin na da kai
Taja tsoki ta wuce dakin ta ta shiga

Ranta a bace wayan ta ni tayi ringing ta dauka

"Hello baby na"

"Hi my sugar ya hanya hope normal ko?


"Nrml baby sai naji kamar na dawo gari ka wlh I really miss you"

Murmushi yayi let me send you something

Kashin wayan tayi tana jiran sakon shi

Ganin photon da suka ye lokacin da suna sha'anin su da kuma video da yayi
Ta saki wani murmushi

Kira shi tayi

"Baby I really miss you sau naki jin kamar na dawo gari ka I really miss your sugar videon nan da na Kalla sai naji kamar kazo mu saki ye "

Murmushi yayi kar ki damu ae zan shigo garin ku musaman sabo da ki

Dadi taji ya sosai har ta manta abunda ya faru dazu
Shikuwa ya buka ce photon ta tsirara haka kuwa tayi masa photo Kala Kala ta tura mashi....


*****


Fatima kuwa sai safa da marwa taki ye ta kira Yarima ama bai daga ba
Karamen tsoki ta ja
Wayan ta tayi ringing ganin Halima yasa ta danye murmushi

Daukan kiran tayi

"My yah kiki"

"Lafiya klau ya Amarce??

Washe baki tayi

"Gashi nan muna ye wlh za dadi"
"Hmm da gaski "

"Sosai kuwa ae Ina gaya maki Yarima yana da dadi sosai"

"Uhmm ae tunda naga kin lake ma Yarima nasan da wani abu "

"Wlh ki dai bare ae jiya na shiga duniyar da ban taba shiga ba akan dadi"

"Na taya ki murna nima yaushi za'a saka ni cikin wanan dadin???

"Haba kawata ae kinga yanzu akaye kwana daya ki bare zuwa sati daya zan zo "

"Ohk zan jira ki kar ki manta da alkawaren ki fa"

"Kar ki damu ba zan mata ba I love you"tayi mata kiss masu daukar da hankali kamar tana ganin ta....


******


Ajmal ya shiga dakin Aneesha ganin su zaune suna hira yasa ya kara sa ya zauna kusa da su


"Am kamar yanda muka ye magana dazu zamuje gurin shopping kinsan Aneesha zata koma school gobe don haka ku tashi muje"

Kallon shi taki ye

"Ka sanar da Aunty Faiha akan zamu fita?


Karya yayi mata "eh tace bata zuwa muje kwai"

Ba musu kuwa suka tashi suka shirya suka je gurin shopping duk fitan da sukaye faiha bata sani ba tana can tana video. Call da Jabir
Nan suka ye shopping suka so kayan da suki bukata suka saye ice cream
Suna gama wa suka nufi gidan su

Faiha kuwa tana gama iskan cinta tayi wanka jin gidan shiru yasa ta fito duba wa tayi ama bata gansu ba
Kitchen ta shiga
Sukuwa shigowa sukayi basu ma kulla da ita ba
Zaunawa sukaye kan kujera Ajaml ya dauko ice cream ya ba Aneesha ta fara sha ya ajiye ma faiha idan tana so ta sha in bata so ta yarda bai dame shi ba

Zainab Kallon shi taki ye

"Ni kuma ina nawa"

Nuna mata na Hanunshi yayi
"Wanan ae zai ishi mu muye sharing"

Murmushi yayi ya dauko spoon

Aneesha kuwa kiran ta aka ye frnd inta Hauwa'u tashi tayi ta shiga dakin ta
Bata yayi yace ita ma ta bashi ba musu ta bashi ya sha
Daukan spoon yayi bude bakin ki
Bude wa tayi kamar wata yarinya ya zuba a bakin ta
Kokarin goge wa taki ye ya riki mata Hanu
Halshin sa ya sa yana shanye wanda ya zuba
Jin an wasa masu ruwa ya sa suka razana..............!!!!!


*Lipton girl*💙
[10/31, 8:46 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

*Addu'a Ga Mamaci yaro Yayin Sallar Jana'iza a Gare shi.*


اَللَّهُمّ أَعِذْهُ مِنْ عَذَابِ الْقَبْرِ.

*Allahumma a'izhu min azabil kabr.*

*Ya Allah! Ka tsirar da shi daga azabar kabari.*

*Idan kuma ya karanta wannan addu'ar to yana da kyau; an same ta daga cikin littattafan wasu Malamai.*

اَللَّهُمّ اجْعَلْهُ فَرَطاً وَذُخْراً لِوَالِدَيْهِ، وَشَفِيعاً مُجَاباً، اَللَّهُمّ ثَقِّلْ بِهِ مَوَازِينَهُمَا، وَأَعْظِمْ بِهِ أُجُورَهُمَا، وَأَلْحِقْهُ بِصَالِحِ الْمُؤْمِنِينَ، وَاجْعَلْهُ فِي كَفَالَةِ إِبْرَاهِيمَ، وَقِهِ بِرَحْمَتِكَ عَذَابَ الْجَحِيمِ. وَأَبْدِلْهُ دَارًا خَيْرًا مِنْ دَارِهِ، وَأَهْلاً خَيْرًا مِنْ أَهْلِهِ، اَللَّهُمَّ اغْفِرْ ِلأَسْلاَفِنَا، وَأَفْرَاطَنَا، وَمَنْ سَبَقَنَا بِاْلإِيـمَانِ.

*Allahummaj-'alhu faratan, wazukhran liwalidayh, washafee'an mujaban. Allahumma thaqqil bihi mawazeenahuma wa-a'zim bihi ojoorahuma, wa-alhikhu bisalihil-mu'mineen, waj'alhu fee kafalati Ibraheem, wakihi birahmatika 'azabal-jaheem. Wa abdilhu daran khayran min darihi, wa ahlan khayran min ahlihi. Allahumma ghfir li-aslafina wa afratina wa man sabaqana bil iman.*


*Ya Allah! Ka sanya shi lada abin gabatarwa, abin ajiyewa ga iyayensa, kuma mai ceto wanda ake karbar cetonsa. Ya Allah! Ka nauyaya ma'aunan ayyukansu das hi, Ka girmama ladaddakinsu da shi, kuma Ka riskar das hi da salihan muminai, Ka sanya shi cikin renon Annabi Ibrahim. Ka tserar das hi da rahamarka daga azabar wuta, ka musanya masa gida day a fi gidansa alheri, da iyali da suka fi iyalinsa alheri. Ya Allah! Ka gafarta wa wadanda suka riga mu (gidan gaskiya) da 'ya'yanmu da suka riga mu (gidan gaskiya) da wadanda suka gabace mua cikin imani.*


*Hasan Al-Basri ya kasance yana karanta fatiha a wajen sallar gawa ga yaron da ya mutu sannan yace;*

اَللَّهُمّ اجْعَلْهُ لَنَا فَرَطاً، وَسَلَفاً وَأَجْراً.

*Allahummaj-'alhu lana farata, wasalafan wa-ajra.*

*Ya Allah! Ka sanya shi magabaci, da marigayi, da lada gare mu.*

*Book 2*

🌤Page 125&130..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^ita kuwa gaban ta sai faduwa yake yi Allah kasa lafiya......!


"Am da farko dai yana bukatan kullawa soyaya , na biyu kuwa kada ku Bare ya kama tunani da yawa don zai iya samun ciwon zuciya pls ku kiyaye wanan"

"Ohk Likita mungode sosai in sha Allah zamu kiyaye"


"Madallah hakan zai fe kyau"


Ta raka shi har waje

Faiha kuwa duk abunda akiye bata da labare domin ta na dakin ta bata ko fitowa

Zainab kuwa shiga tayi dakin Ajmal
Ruwan da aka sa masa ta kama kallo karasa wa tayi kusa da shi ta zauna kan gado tana tausaya masa...

"Sanu Daddyn Aneesha Allah ya baka lafiya"

"Ameen nagode da kulla wanki"

"Haba ae wanan ba kome bani Allah ya baka lafiya"

Kokarin tashi taki ye ya reko Hanunta
"Ina zaki je.....???


"Zanye inda Aneesha ni"


"Pls ki zauna kusa dani ina bukatar ki pls"

Ba yanda ta iya dole tayi yanda yace idan har tana son ya samu sauki

Nuna mata kirjin sa yaki ye alaman ta kwanta
Zaro ido tayi tana girgiza masa kai

Reki cikin shi yayi ya saki wata kara
Ae kuwa bata san lokacin da ta kwanta ba
Shi kuma murmushi yayi da kyar ya iya daura Hanunshi busan kanta yana shafa mata kai
Ita kuwa bata son irin abunda yaki ye mata ama ya zataye dole tayi mashi yanda yaki so

Abunda yaki ye mata yasa tayi bacci......


Ita a bata falka ba sai zuwa magrib
Shima din bacci yaki ye ta tashi ta fita daga dakin sallah tayi sa'an tayi masa abinci da sallama ta shiga dakin shi
Bata sanar da Aneesha ba don ta san tana iya cewa bata zuwa school

Kwance yaki da yaki Likita yazo ya cire masa drip
"Sanu dadyn Aneesha ya jikin??

"Alhmdl naji sauki"

Zauna wa tayi ga abinci ka kace pls

"Ohk zance ama idan zaki bani"

Spoon ta dauka ta fara bashi sai da ya koshi sa'n ya tashi don ya gaba tar da sallah......


*Washi gari*


Fatima kuwa ta shirya ta matsu taje gidan Daddyn nata domin tayi missing in shi sosai

Tana gama shirin ta Yarima yace zai kai ta tace masa Aa ba sai yaje ba haka kuwa akay ta shiga gidan su koda ta ji Halima tana busan kafar Waziri shi kuwa sai matsa mata breast yaki ye tana wani nishin dadi

Kara sawa tayi kusa da su

"Iyeeee Baby yanzu kuma Dad in nawa kiki ce...??

Murmushi tayi "Oyoyoy my baby sai yau wlh nayi missing in ki sosai. Yanzu muki hira da dad in ki sai gashi Kin shigo ya Amarci"


Murmushi tayi Lafiya qlw
"Sai ku tashi mu shiga cikin daki don da anye magrib zan wuce "

washe hauru suka ye suka shiga cikin daki....!!!


Suna shiga suka Rufe daki
Fatima kuwa ta ajiye Jakar ta ta cire kayan zindir haihuwar uwar ta haka suma suka cire Rigar su..
Waziri ya fara kissing in Fatima ita kuwa sai lumshe ido taki ye
Halima kuwa Hanunta ta sa kan breast in Fatima tana matsa mata tana wasa dadu tana sha
Fatima kuwa gaba daya ta fada duniyar dadi sai nishi taki ye kamar tsohon rago
Kwantar da ita sukaye kan gado suka cigaba da lagudar ta
Sai da suka gamsar da junan su har kusan 6 suna abu daya sai canza style suki ye Wanka suka shiga tare nan ma sai da sukaye tabe tabe sa'an suka ye wanka fitowa sukaye Waziri ya zauna kan kujera Fatima kuwa gurin Halima ta zauna ta fara ye mata kiss
Waziri kuwa yace "Wanan diyar ta wa bata gajiya "
Kissing inta ta ki ye kamar ta samu sweet ita ma din kissing inta taki ye Hanunta ta saka cikin rigar fatima tana matsa Niples inta ba abunda fatima kiye Washhh Ashhh
Waziri kuwa yana ganin irin halin da suka shiga yaji abun ya dawo masa sabo ta shi yayi ya karasa kusa da su..
A hakan suka cigaba da sha'anin su har kusan Magrib sa'an sukaye wanka......!!!


******


"Mom wai ina daddy ya shiga ni na dai na ganin shi idan na kira shi yace man yana gurin aiki da gaski ya ki???.?


Faiha ce ta shigo cikin falon Kallon su tayi ta dala masu harara.
Zainab ta kulla da hakan ama bata be ta kan ta ba ta cigaba da magana da Aneesha


"Daddyn ki yana nan qlw aiki ni yayi masa yawa shiyasa baki gani shi"


"Gani my princess kinye missing ina ni"

Jeyo wa tayi ganin Dad inta ta shika da gudu ta Rungume shi

"Dad ina ka ji I really miss you....??

"Kamar yanda mom in ki ta fada ina busy ni shiyasa baki gani ba"

Sallama da akaye dukan su suka mai da kallo gari shi har da Faiha daki zaune kan Diner ta jeyo tana Kallon shi me ya kawo shi nan........???


*Muje zuwa*


*Lipton girl*💙
[11/1, 6:58 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 130&135.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^Ajmal kuwa kara sa wa yayi kusa da shi ya jawo Hanunshi ya zaunar da shi kan kujera
Kallon Zainab yayi daki tsaye
"Ki kawo mashi ruwa...!!!


Kitchen ta nufa ta dauko Drinks sai cup akan tray ajeye masa tayi
Yace mata ya godi

"Thanks you for coming Abdul and ina son ku fara yau"
"Ohk sir as you whish"


Tashi yayi ya karasa kusa da Zainab
"Wanan da kiki gani Mallamen ki ni zai rinka koya maki turance irin yarin da Aneesha kiye nasan kina son iya wa ko"


Ita kuwa dadi taji ya sosai har bata san lokacin da ta Rungume shi ba


Faiha daki Kallon su ta buga wani tsaki mtswwww ta koma dakin ta bai be ta kanta ba ya zauna da Zainab shi kuwa ya fara bata lesson
Ajmal yaga kokarin ta sosai domin tana da sharp brain

Aneesha kam taji dadi tace daga yau ba za ta rinka ye mata Hausa ba sai dai tayi mix don yanda zata iya...........


******


Fatima kuwa suna gama lalacen su har kusan isha'i sa'an ta tashi suka raka ta har mota ta nufi gidan yarima ko da ta shiga har yayi sallah ya kwanta don daman Adu'ar da yaki tunda ta fita allah kasa ta kai isha'i dai dai yayi bacci don bai iya wa da rigimar ta
Jakar ta ajiye kan kujera ta hau kan gado sajin sa taki shafawa tana cije baki Hanunta ta daura kan lips inshi tana shafawa
Shikuwa yana jin haka ya juya
Kwanta wa tayi ba ko tunanin sallah gari ta bacci yayi awon gaba da ita


Yanzu kam su Zainab an fara iya turanci
Yarima kuwa kullum cikin gudun Fatima yaki ye ita kuwa kullum tana zuwa gida idan bata Tara da waziri ba to Halima na nan suye iskancen su sa'an ta dawo.......


Wayan Fatima ni yayi ringing ganin kawarta ni yasa tayi murmushi ta daga wayan "Hello baby na"
"Hi my baby nace Yarima yana gida kuwa???


"Baya nan tun da safe ya fita yace ba zai dawo ba sai magrib ama lafiya kika tambaya???

"Lafiya qlw ina son in shigo ni"

"Ohk pls kiye sauri ki zo"

Murmushi tayi ae gani nan kofar falo ki fito

Ajiye wayan tayi tana jin dadi.. Ta sauka kasa hango Halima tayi da saure ta sauka kasa ta Rungume ta sosai Hanunta ta sa tana matsa ma Halima breast


Cikin kune tace mata "Baby mu shiga daki kar wani ya fado kinsan nan ba gidan Dad bani"


Sai a lokacin ta tuna don tana ganin Halima taji sha'awa
Jan hanunta tayi suka shiga daki kwantar da Halima tayi kan gado ta fada kan ta
Kinsan yanda nayi missing in ki kuwa
Tana magana tana cire mata zip...

Bakin ta ta kai ga nata tana ye mata hot kiss ita ma din shi taki ye mata capko breast inta tayi tana matsa wa tana jan su Haliman kuwa sai nishin dadi taki ye...

Nan fa suka buga tsiyar su sai da suka gamsar da kan su wanka sukaye tare suka fito suka mai da kayan su

fatima ta kwanta kan kafar Halima ita kuwa tana shafa mata kai

"Baby nace in tambaye ki manah"

" eh luv ina jin ki"


" ya akaye Yarima bai gani ki ba Virgin ba ce.. …..???


Murmushi kita tayi
"Taya kuwa zai gani bayan na riga da na gama da shi"


"Kamar yah kin gama da shi"


"Bare ki je abunda baki sani ba. Na jima ina son yarima ina son kudin shi da kuma zumar shi ya kasance Baya son diyan masu kudi sai dai tallaka wa shiyasa na kula abota da matar shi ta farko waton Aneesha daya ki macuta ni sai suka fara soyaya har ya aure ta tun a lokacin nace sai na raba su. Haka kuwa nayi Na dauki Aneesha na kai ta daje ankaye mata dukan tsiya rai a hanun Allah key in da ki hanunta na amshe shi nace aye jifa da ita nasan yanzu namun daje sun riga da sun canye ta. Key inda na amsa da Hanunta Nazo nan gidan na shiga dakin Yarima na kwashe kudin shi gaba daya kusan 5.5Million bayan Aneesha ta mutu Nazo ina nuna masa kullawan karya ina ta jiran inje yace yana sona ama shiru, shiyasa na yanki shawara zuwa gurin boka ya bani magani nayi masa to kinga shiyasa mukaye aure kuma duk abunda nace shi zaiye kinga kuwa ba zai gani yanda naki ba.... "


Dogon Nunfashi Halima ta ja wanda tunda Fatima ta fara magana taki Recording


"Ama kawata kin burgine wlh kinga kin tashi da abu hudu ga dad inki gani ga yarima kuma ga kudi"


Murmushi tayi "kuma ba wanda ya isa ya rabani da wada nan. Kinsan me boka yace? Idan Yarima ya hadu da Aneesha magani zai kare ni kuma nace na amince saboda nasan baza su taba Haduwa ba sai dai lahira"

"Gaskiya kam ae kara da kika amince"


Jeyo wa tayi ta kalleta ya kama ta mu ko ma falo kada Yarima ya dawo Agogo ta duba no zan koma gida dai yafe

"Tun yanzu"
"Eh baby kar ki damu zan zo wani lokaci "

Ohk ta tashi taye mata kiss bata tsaya ko ina ba sai gidan waziri koda ta ji Baya nan Recording in ta sa tana saurare ta shiga video da tayi masu tana murmushi mugunta....

Tana cikin wanan kallo sai ga waziri ya shigo
Gaban ta yayi mugun faduwa da yaki yar duniya ce tana ganin shi ta tashi tana wata rawa shi kuwa tune ta kama rika ta mahi Hankali

Halshin ta ta saka tana lasa jikin ta ta cire masa rawani
Kallon ta yaki ye a kasallan ce
"Yunwa naki je muje mu ce abince ko"
Daga masa kai tayi suka nufi falo suna cin abince ita kuwa sai shafan jikin shi taki ye.....


Share hawayen ta tayi

"Don't worry I am ohk "

"Taya zaki ce your are fine bayan naga kina kuka"
Tashi tayi ta reko mata hanu ina zaki...

"Zanje in sanar dad kina kuka"

"Pls kar ki gaya masa kome ki barni kwai zan huta gajiya nayi shiyasa kika ga ina kuka"
Ita kuwa ta tausa yawa mom in. Ta ba yanda ta iya ta tashi ta fita ita kuwa

Kuka ta cigaba da ye tana tausaya wa kan ta saboda ba ta san abunda ta bare Baya ba
Ama kuma ya kamata ta ba Ajmal hakin shi ya zama dole ta manta da baya ta ye tunanin abunda zai faru gaba ita kan ta she love Ajmal ama idan ta na tuna baya shi ki sa tana guje masa ama wanan shini na karshi gobe zan sanar da Ajmal that I love him

*****

Yarima kuwa gaban shi ni ya fadi sai je kamar an cire masa Rayuwa gangar jikin shi dai ni jeyo wa yayi kamar mai son gani wani abu
Fatima ta kalle shi"Yarima lafiya ka tsaya"

Kallon ta yaki kamar wanda zai ye kuka

"Ina ji a jiki na ni kamar za'a raba ni da abunda Nafi so a duniya... Har bansan yanda zanye maki bayani ba abunda naki je yanzu"

Ita kuwa tana tunanin ita yaki nufi tunda zaiye tafiya gobe dole yayi missing inta.
Hanunta ta aza kan jikin shi
"Daman irin haka ta na faruwa kada ka damar da kan ka ae gani kusa da kai ko dai na ra ka ka Abuja gobe"

Da saure yace "Aa ba sai kin je ba ki bare idan na dawo zan kai ki duk garin da kiki so"

Murmushi tayi tace ohk mu shiga ciki ko.
Haka ya beta kamar dan kwalli ya ja hula.....


****

Share hawayen ta tayi ta dauko wayan ta ganin yanda aki ce ma mutum ana son shi
Wani Video ta gani Mace ta ce ma Namiji tana son shi.. Ganin wani Babban Resturance ni ya sa tayi Murmushi I think I should try this idea

Kira tayi Babban Resturance daki garin ni kai na ban je abunda tace masa ba sai murmushi taki daga bisani ta kashi wayan

Can't wait to see tomorrow....


******Yarima kuwa Ranar yayi ya kai sau Biyar ganin Fatima ba gajiya zata ye ba ya sa ya fita cikin daki ya barta kwance tana nishi har bacci ya dauki ta

Shi kuwa dakin shi ya shiga yana mai da nunfashi wanka yayi ya tada sallah da yaki an riga da angama sallah.....

Kwanta wa yayi sai bacci
Asuba ta gari....!!!!


Tunda safe Yarima ya tashi sai saure yaki ye ya fita da ga gidan koda ya shiga dakin Fatima tana bacci paper ya dauka yayi mata rubutu ya fita daga dakin gefin Mahaifan sa ya shiga yayi masu sallama Sarki yace ba zai tafi KO ina ba sai da fadawa domin yanzu ya rage fita da su bayan da ya iya dole ya yarda
Kusan fadawa 5ya tafi dasu masu karfi

Gidan Abdul suka nufa

"Abokina ka ga yanda ka rame kuwa"


Karamen tsoki ya ja "Manta da wanan nifa Abuja nayi yanzu nan Nazo gurin ka ni kafin jirgi ya tashi

. "I kon Allah mai makon ka zauna gida har ku tashi tafiya sai ka wuce"

"Karamen tsoki yaja bana iya zaman gidan shiyasa Nazo gurin ka"

"Murshi yayi tau Allah ya tsare hanya"

Nan suka ye firan su suka shiga mota basu tsaya ko ina ba sai aiprot bata re da bata lokaci ba jirgin su ya tashi
Ama fadawan shi basu normal kayan da suki sawa ba yace dukan su suka shada don baya son a gani su......


*******


Zainab kuw kallo daya zaka ye mata ka gani tana cikin farin ciki yau don ta matsu magrib tayi

"Mom ya ankaye yau Nagan ki cikin farin ciki bayan jiya na gan ki kina kuka"


Dariya tayi "ki manta da ganin da kika ye man jiya yanzu I am very happy ina dad in ki?

"Baya nan tun da zu ya fita"

Bata fuska tayi Ohk

Wayan ta dauko ta kira shi ama bai daga ba.....


Ajiye wayan tayi ta kwanta sai kusan magrib ta tashi tana tashi tayi wanka tayi sallah wata riga ta dauko dark maron ta saka wando a ciki kanta ta gyra tunda Ajmal yana son shi a bude Veil ta dauko tayi rolling ta saka turare


"Mom wanan kwalliyar ina zaki je......???


Jawo ta tayi "wanan secret ni kada ki gaya ma kowa har dad in ki kar ki gaya masa surprise ni"


"Meki nan????


"Yau zan gaya ma Dad in ki ina son shi"

. Aneesha ta buga Tsale tana Yehhhh zamu zama family number 1


Shiii "kada wani ya jiya"

Ta reki bakin ta......


"Zan wuce take care"

"Ohk byee all the best"


Fita tayi ta nufi gurin motar ta da yaki Ajmal ya koya mata..


Bata tsaya ko ina ba sai gurin da tayi waya jiya


"Welcome Ma'am"

"I hope kome is ready "


"Yes ma'am ga gurin ki"

Zaunawa tayi thanks you da nayi maka hanu kasan dai abunda zakaye ko

"Yes ma'am"
Thank you..

Ya wuce


Su Yarima kuwa sun iso har sun sauka masaukin su Address inda aka turo mashi ya gani ya ja tsoki

"Metting da dare kuma a restaurant mtswwww"


Shiryawa yayi cikin wata suit fara tayi masa kyau sosai

Mota suka shiga suka nufi gurin da aka turo masu address

Yana shiga yaji gaban shi yana faduwa koma wa yayi daga baya ama bai je gaban shi yana faduwa ba abun ya bashi mamaki sosai ya saki shiga ama sai yaki jin kamar zuciyar shi zata cire....

Zainab kuwa tuni jikin ta ya fara rawa gashi gaban ta yana bugawa fast fast lumshe idon ta tayi ganin yana Dariya yace mata"I am her and I promise I will take u along"
. ta bude idon ta tana nunfashi sama sama ruwan daki gurin ta dauka ta sha wayan ta ta dauko ta tura wa Ajmal messg


"Hi Daddyn Aneesha I am waiting for you pls hurry up" Ta tura masa address ajiye wayan ta tayi
Yarima kuwa shigowa yayi ama gabanshi yana faduwa

Tarbon su akaye aka basu gurin zama teble inshi yana Kallon na zainab
Jin zaman da yayi gaban shi yana buga wa sosai sosai ga zufa tana kito masa jeyo wa yayi ama da mamaki sai yaki ganin Kamar Aneesha
Zaro ido yayi ya goge idon shi ko dai ya samu hauka ni

Kallon kayan daki jikin ta yaki ye
Tashi yayi ya fara karasa wa kusa da ita yana nunin ta
Wani yazo kusa da ita "Mrs. Ajmal is everything ohk"

"Yeah I am ohk"

Ya tafiyan shi

Ita kuwa gaban ta sai faduwa yaki ye wanda bata san dalili ba jeyo wa tayi
Shi ku yayi saurin jeyawa yana Kallon fadawan shi

Ganin mutum a tsaye ya sa bata tayar da hankalin ta ba

Gurin su ya nufa yana kuka yana ye masu baya ni yaga Aneesha suma sun kulla da hakan
Gefi ya koma yana gaya masu wata magana wada banje me yaki fada masu ba.......!!!


*Tofa yanzu aka fara muje zuwa ko me Yarima zai ye ma Aneesha*


*Lipton girl*💙
[11/2, 10:58 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*Wanan page naki ni khadeeja Muhammad Mrs. Basswakwace*😍😍😍😍😍♥♥♥♥❤❤❤❤


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Addu'a Yayin Da Ruwan Sama Yake Sauka*

اللّهُمَّ صَيِّـباً نافِـعاً .

*Allahumma sayyiban nafi'an.*

*Ya Allah! Ka sanya shi ya zama ruwa (mamako), mai amfani.*


*Book 2*

🌤Page 135&140..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^Gurin su ya nufa yana kuka yana yi masu bayani yaga Aneesha itama sunqi kula da ita
Gefe ya koma yana gaya masu abunda zasu yi

Daya daga cikin su ya kara sa kusa da ita...

"Hajiya Alhj. Yana jiran ki a waje "

Kallon mamaki take yi mashi "Me yasa Ajmal bai zo da kanshi ba ya turo wani"

Tashi tayi don kara ta tashi gurin nan hankalin ta a tashi yaki gaba ya shiga tana binsa a baya signal yayi ma wani


Hankicep ya dauko ya zuba wani abu har bakin mota sukai sai da suka duba basu ga kowa ba yayi sauri ya sa mata a hanci nan taki ta saki jiki da sauri Yarima ya karasa ya reko ta cikin mota ya saka ta

Jeyo wa yayi Bello "kayi handling in Metting "

"Angama yarima"

Shiga suka ye cikin mota basu tsaya ko ina ba sai wani gida da yaki Yarima ya kira har an tana da Masa wani gida

Ajiye ta yayi kan kujera ya saka Yagiya ya daure ta zauna wa yayi yana Kallon ta
He can believe Aneesha ce ya gani daman tana nan garin Abuja.. Meya sa ta cuce shi yau sai ta amsa mashi dukan tambayo yin sa.......?


Kallon ta ya kiye kinan tayi aure? Tunda har aka ce mata am something Mrs. Ajmal ko zaki ye baya ni


****


Ajmal kuwa wayan shi ya dauko ciki Arjihun sa ganin text messg in Zainab yasa yaji dadi gida ya nufa don ya watsa ruwa ya je gurin ta yana shiga ya ga Aneesha sai Tsale taki gurin ta ya karasa

"Why are u so happy"

Kiss tayi masa a kunce

"Dad Today mom zata gaya maka tana sonka"

Sai tayi saure ta reki bakin ta Tuno wa tayi da tace mata secret ni


Shikuwa wani murmushi ya saki
Kinan Zainab tana son shi yanzu
Dariya ya kama ye kamar wani mahaui

"Dad me kaki jira baka fita ba? Tunda fa tana jiran ka"


Tashi yayi "bara na watsa ruwa"

Shiga yayi cikin dakin shi ya watsa ruwa ya saka wasu kaya Ya saka turare ya sauko Aneesha tana jiran shi light kiss tayi masa na Allah ya bada sa'a
Bai tsaya ko ina ba sai gurin da tace yaje...
dube dube ya kama ye ama bai ganta ba........

Waiter ya tsaida ya nuna masa photon ta ko ya ganta

"Eh Tazo nan gurin kuma ta hada ma Mijin ta wani surprise "

murmushi Ajmal yayi


"Ama yanzu ko da muka duba bamu ganta ba muma abun ya bamu mamaki mun dauka mijin nata yazo ni ta fasa abunda zataye"

Lokaci guda ya bata rai

"Ban fahimce abunda kaki nufi ba"

"Sorry sir wanan ita ce gaskiya ko da muka duba bamu ganta ba"

"Ohk thank you"
A ranshi yace Kodai ta gaji da jiran shi ni ta wuce gida.....?


Wayan shi ya dauko ya kira ta ama ba'a daga ba


Yarima kuwa yana jin ringing ya dauko wayan ganin Daddyn Aneesha ya sa yaji wani kishi kar dai ace ta haihu?

Wayan ya dauka ya buga a kasa ya dauki sim in ya ba fadawa suye wulgi da shi don kada a gano inda suki


Ita kuwa a cikin baccin ta taki ganin wani
Sai murmushi yaki ye mata
"Yau ko ta halin k'aka sai kin dawo gari ni I really love you ba zan taba bare ki so wani ba"
Kara sa wa tayi kusa da shi
"Ya isa bana son jin kome meyasa kaki wahalar dani kai wanene kuma meyasa baka bare ina ganin fuskan ka yau sai naga ko wani ni"
Ta karasa kusa da shi ta jeyo da shi
Wani Haski ta gani Wanda ta kasa ganin fuskan shi

Yarima kiwa bocket ciki da ruwa ya watsa mata

Ae kuwa ta falka tana nishi sama sama wayooo wani ni


Zauna wa yayi yana Kallon ya aza kafan shi kan daya

Kallon mamaki taki ye masa ta kalle jikin ta


"Mallam who are you?? And meyasa ka daure ni????


Reki kan shi yayi

"Daman Aneesha ta iya Turanci?? Kinan a baya ta nuna masa bata iya ba don bata son shi...??

Kara so wa yayi kusa da ita yana Kallon ta cikin ido


"How dare zaki ye man tambaya?

"What do you mean ta ya zaka dauko ni ka ajiye ni anan jifa yanda ka daure ni kamar wata akuya wanan wani irin rashin Tarbiya ni??


"Shiii idan kika saki magana zan karya ki"


Zaro ido tayi

"Mallam pls ka saki ni Mijina yana can yana zira na"


Gaban shi ya fadi da gaski kinan Tayi aure...? Oh no....

Ya dafe kan shi....


*Yawan comment yawan typing*🤒


*lipton girl*💙
[11/2, 8:48 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

*Addu'a Bayan Saukar Ruwan sama*

مُطِرْنَا بِفَضْلِ اللهِ وَرَحْمَتِهِ.

*Mutirna bifadlil-lahi warahmatih.*

*An yi mana ruwa saboda falalar Allah da Rahamarsa.*


*Book 2*

🌤Page 140&145..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^Gaban shi yayi mugun faduwa har yake jin jiri, da gaske kenan Aneesha tayi aure...? Oh no


Kallon shi take yi

"Pls meyasa kayi man haka? Ko dai turo ka akayi "

Hannunshi ya sa ya kwance ta daga dauren da aka yi mata
Ajiyan zuciya tayi domin an daure ta sosai har ya kwanta mata a jiki

"Dan Allah meyasa ka kawo ni anan? And pls kai waye"

Sai da ya kalle fuskan ta ya wanka mata mare sai da tai kasa. Ta reki kuncen ta
"Kai kai "ta reki kuncen ta domin taji zafin maren har a zuciyan ta sai da ta ji shi tunda taki ratuwar ta ba'a taba maren ta ba
da kyar ta iya tashi tana Kallon shi
Saki maren ta yayi sai da ta kai kasa
da karfe ta dago
Tana kokarin Ture shi
Ama ya saki wanka mata wani mare
Kuka ta kama ye "Me nayi maka bawon Allah kaki mare na haka sai kace Jakar gidan ka"

dago ta yayi ya mana ta akan bango
Tsawa ya daka mata


"Kada ki raina man hankali ni zaki nuna ma baki sani ba? bayan cin amanar da kika ye man"

Hawaye ni ki zuba a idon ta

"Idan na sanka taya zan tambaye ka"


"Enough kada ki mai da ni dan iska ae dole kice baki gani ni ba tunda kin ce amana ta "


"Haba mallam taya zance amanar ka bayan ban sanka ba"

Reki mata baki yayi
"Tunda har ki ka cuce ni wlh sai kin gani kuren ki ba zaki fita gidan nan ba kina nan kuma ba wanda ya isa ya dauki ki ba tare da izini ba"

"Idan ka gama suratan ka zan iya magana. Bata jira amsar shi ba ta fara magana kamar haka
"Wallahi baka isa ka reki ni a cikin gidan nan ba don ni ba yar iska bace sa'an ko na zauna a gidan nan sai mijina yazo ya dauki ni domin yana matukar sona "


Hanunta ya reki ya matse ta
"Mijina my foot ni zaki ce ma wana maganar ni kuma din meye matsayi na???

Kallon mamaki taki ye masa Anya wanan mutumin yana da hankali kuwa
"Listing bana son iskan ce ka wani reki ni nifa ba yar iska bace kamar kai"
Tana nuna shi da yatsan ta
"Ni kiki ce ma dan iska ko..??
"Eh manah ae abunda kayi dan iska kwai kiyen sa. Ina matar aure zaka dauko ni ka kawo ni gidan ka azaton ka ni karawu ce ko yaya....??

Surutun da taki ye masa ya ishi shi yanda taki fadin matar aure zuciyan shi har zafi taki ye

Lips inta yaki kallo bai san lokacin da ya hada nashi da nata ba yana kissing inta
Ita kuwa zaro ido tayi
Tana turen shi ama a banza
Lumshe idon ta tayi ganin yanda yaki kissing inta da yanda shape in jikin sa ya ki and the same felling the same kiss wanan guy wani ni
Tabas irin wanan kiss an taba ye mata shi a baya wanda ta kasa tuna ko wani ni yayi mata shi
Kanta sai ciwo yaki ye sakin jiki tayi tana kokarin faduwa yayi saurin reko ta yana girgiza ta ama shiru bata ce Kalla ba
Oh my god meya same ta.......!!!!


*Kuyi hakuri da wanan page na san yayi maku kadan😰insha Allah gobe zanye maku da yawa*😍


*godiya gari ku masu nuna kauna akan wanan littafi ku sani kuna cikin rai na a kullum Allah ya bar kauna*😘😘😘


*lipton girl*💙
[11/3, 8:48 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*_~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~_*


.

*_•••••••••BANBANCIN SUJJADAR QABLIYA DA SUJJADAR BA'ADI••••••••••_*

*_SUJJADAR QABLIYA_*‎

*_SUJJADAR BA'ADI_*‎

*_Ai banbancin da ke tsakaninsu afili yake._*

*_1⃣......SUJJADAR QABLIYA:::--- Ana yinta ne kafin sallama. Bayan mutum yayi tahiya, kafin yayi sallama, sai ya sake yin wasu sujjadu guda biyu, sannan ya sake yin wata tahiyar, Sannan yayi sallama. Wannan ita ce Sajjadar Qabaliy._*

*_Dalilan da suke sawa ayi ta:- idan mutum yayi ragi acikin Sallarsa, Ko kuma ya tauye wasu sunnoni Qarfafa guda biyu ko sama da haka. (atakaice kenan)._*
.
.
.
.
*_2⃣..... SUJJADA BA'ADI:::--- Ana yinta ne duk yayi da aka Qara wani abu acikin Sallah. Ko kuma yayin da mutum ya mance da wata farillah, ko kuma rukuni daga cikin sallar sa.‎ Bayan ya kawo wannan farillar da ya mance, to sai yayi sujjada Ba'adi._*

*_YADDA AKE YINTA:- Ana yinta ne bayan anyi tahiya anyi sallama, sai a sake yin wasu sujjadu‎ guda biyu, sannan ayi tahiya ayi sallama._*

*(WALLAHU A'ALAM).*


*Book 2*


🌤Page 145&150..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^Girgiza ta yake yi amman shiru bata ce Kala ba kan gado ya azata gaban shi yana bugawa kar dai wani abu ya samu Aneesha. Ruwa ya dauko ya zuba mata
ai kuwa ta bude fuskan ta kuka ta kama yi shi kuwa ta bashi tausai sosai

Jawo ta yayi ya aza kanta a kan kirjin sa yana laashin ta
" I am so sorry na wahalar daki"

Jaye jikin ta tayi
"Pls meyasa kaki son saka ni a jikin ka nifa ba matar ka bace...??

Jawo ta yayi ya reki ta gam..
Har suna jin nunfashin juna
"Me kiki nufi da hakan kada ki manta haryanzu ki matata ce don ban saki ki ba"

"Oh pls ka dai na wanan maganar I am not your wife may be kayi mistake ni nifa ina da miji"


"Kada ki saki cewa kina da miji idan ba haka ba zan nuna maki hali na"


Shiru tayi don bata da Zabe......


****

Ajmal kuwa hankalin shi ya tashi sosai.
Har yanzu bai ga zainab ba Faiha kuwa farin ciki fal a fuskan ta
daman bata son Zainab ko kadan har Adu'a taki ye Allah kasa ta mutu
Ajmal kuwa yayi yawon duniya ama bai ga Zainab ba gida ya dawo ya zauna falo yana kuka
Jin an share masa hawaye ya sa ya dago kan shi yana Kallon Aneesha
Rungumeta yayi yana kuka kamar wani yaro
"Dad meyasa kaki kuka"

"Dole nayi kuka banga mom in ki ba na duba ko ina ban ganta ba kuma na kira wayan ta a kashi"

Gaban Aneesha ni yayi mugun faduwa kar dai ace wani abu ya samu mom inta

Kuka ta fara ye

"Pls dad kaji ka nemo man mom bazan iya rayuwa ba sai da ita"

Shima din kuka yaki ye ba wanda ki ba wani hankuri a haka suka sha kukan su har bacci ya dauki su...


*washe gari*


Yarima ya fara falkawa ganin Aneesha a jikin shi ya sa yayi murmushi he really miss her.
Ita kuwa bude idon ta tayi ganin ta a jikin Yarima yasa tayi saurin tashi tana Kallon shi
shima din Kallon ta yaki ye


Kuka ta fara ye "pls ka mai dani gidan miji na dan Allah"


"Ba inda zaki je kina nan ki ma dai na wani maganar mijin ki domin ni mijin ki ni"


"Wai meyasa baka da hanakali ni? Kana ta kirana da matar ka na gaya maka ni ba matar ka bace don haka ka mai dani gida ko na mai da kai na"


Bata jira amsar shi ba

Ta tashi ta bude kofa ta fita
Shikuwa Kallon ta kwai yaki ye


Buga kofa ta kama ye


"Dan Allah ku bude ni ina son na bar gidan nan pls "


Tana kuka tana magana


Buga kofan taki ye har ta gaji da yi

Kamar wata munafuka haka ta dawo dakin da yarima yaki ta zauna a kasa tana kuka

Karaso wa yayi kusa da ita


"Har kin dawo kinan "


Cikin muryar tausayi taki magana


"Dan Allah ka gaya man amfani zama na anan naga dai ni ba matar ka bace bani da wani Alaka da kai to meyasa zaka kawo ni wanan gidan ka ajiye ni ba tare da izini na ba...??


Reki hanunta yayi


"Kada ki soma mai da ni dan iska ni ba wawa bani da zaki ce ba ki gani ni ba bayan cin amanar da kika ye man"


Hawaye ki zuba a idon ta


"Kayi hakuri wlh bansan ka ba kuma bansan na cuce ka ba tana iya yuwa a baya nayi maka wanda ban tuna...... "

Bata kara sa ba tayi shiru


Dagowa yayi ya kalle ta


"Ki karasa mana meyasa kika ye shiru...??


"Meyasa zan gaya maka kai fa baka da wani important gari ni"


Reki mata hanu yayi har tana jin zafi..


"Ouch pls ka saka man hanu ina jin zafi fa dan allah ka saka man hanu"


"Ba zanye ba sai kin karasa maganar ki"


Shiru tayi bata ce kome ba


Jawo ta yayi ya aza ta kan kafar shi yana shakan kamshin jikan ta

Ita kuwa sai jayi jikin ta taki ye kuka tana jin ta kai cen kanta da bata ga Ajmal hakin shi ba
Har wani yazo yana son iskan fe da ita


Kawar mata zance yayi ya daura Hanunshi kan lips inta wanda tunda ta fara magana yaki kallon su


Kuka ta fara ye


"Dan Allah kada kayi man kome wlh ni matar aure ce "


Murmushi yayi

"Ae nasan da auren ki shiyasa zanye maki abunda naki so kuma baki isa ki hana ni ba"


Kara jawo ta yayi ya fara kissing inta
Duk yanda ta so ta kuce baza ta iya ba domin ba za'a taba karfin Namiji da na mace ba
Harshin ta ya shiga nima yana ye mata wani sexy kiss
Ita kuwa ba abunda taki sai kuka da kuma ta kai cen kanta
Hanunshi ya sa ya bude mata zip
Ae kuwa gaban ta ya fara faduwa kar dai wanan dan iskan yayi mata fyade....! Gaban ta ni ki bugawa Uku uku ba abunda taki ye a cikin zuciyan ta sai Adu'a
Rigar ta ya cire yayi wulgi da ita kallon breast inta yaki wanda rabon shi da su kusan 1 year da yan watanin
Hanunshi ya sa yana murza su ganin Bra inda ki jikin ta zata takura shi ya sa ya cire ta yayi wulgi da ita
Kuka taki ye tana bugunshi ama ga banza don bai ma san tana ye ba
Hanunshi ya aza kan dukiyar fulanin ta yana shafa su sai wani nishi yaki ye kamar zaki
Ganin yanda suki tsaye yasa ya dai na kissing inta ya sa lips in shi yana shan nipples inta

Ita kuwa ta samu dama ta kai masa cizo
Sakin ta yayi tayi sauri ta dauko rigar ta maida


Share hawayen ta tayi


"Tabas ka cika dan iska ina gaya maka ni matar aure ce shini kaki son akai ta fasikan ce da ni? To bare ka ji ni ba yar iska bace kamar ka"


Tashi yayi ya nufa inda taki
Ita kuwa sai ja da baya taki ye


Da kyar ya ki iya magana


"Aneesha Idan baki tsaya ba zan bata maki rai"


Zaro ido tayi


"Mallam wa ya ce maka sunana Aneesha nifa sunana Zainab shiyasa na gaya maka cewa akan kayi mstk ni may be muna kama da Aneesha ama ni zainab ni suna na dan Allah ka bar ni na koma gidan miji na"


Karamen tsoki ya ja ya jawo ta da karfe


"Daman nasan zaki ye hakan domin wanan kadan ni daga cikin hali irin naku bayan kun ce amanar mutum sai ku zo ku canza suna kinan har kinye aure Shima din zaki ce amanar sa kamar yanda kika ye man ko"


"Pls mallam ka dai na wanan maganar ni bance amanar ka ba kuma ba zance amanar miji na ba domin ina son shi "


Shiru yayi don maganar da ta fada tayi mugun bata masa rai

Zauna da ita yayi kan kujera ya sa Yagiya ya daure ta rufe mata baki yayi don yasan in ba haka yayi mata ba bazata dai na ba


*********


Fatima kuwa tunda Yarima ya tafi ta ki kiran shi ama bai daga kiran ta Hankalin ta ya tashi sosai ta sanar da Mom in Yarima ita ma ta kira shi bai daga ba
Ama sai ta ce mata maybe suna busy ni shiyasa bai daga ba
A hakan ta koma parth in ta tayi missing in Yarima sosai....!!


Wayan ta dauko ta kira Halima Jim kadan kuwa sai gata ta shigo tana shigowa
Tayi saurin rungumeta domin tana cikin wani hali gashi ba yarima ba waziri kuma ba Halima
Ae kara ta kira ta ko zata samu sauki
Ajiyan zuciya tayi wanda Halima ta jiya ta gano ciwa a bukace taki
Cikin kunenta ta ce mata

"Anan zamu ye ko a daki"


Bata ji tana iya bata amsa ba Ta ja hanunta suka shiga daki.......


*Yawan comment yawan typing*🤨


*pls share kada ki karanta ki ka dai ki tura ma wasu suma su karanta*😍💋


*lipton girl*💙
[11/3, 10:22 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Addu'ar Ganin Jinjirin Wata*


اللهُ أَكْبَرْ، اَللَّهُمَّ أَهِلَّهُ عَلَيْنَا بِاْلأَمْنِ وَاْلإِيمَانِ، وَالسَّلاَمَةِ وَاْلإِسْلاَمِ، وَالتَّوْفِيقِ لِمَا تُحِبُّ وَتَرْضَى، رَبُّنَا وَرَبُّكَ اللهَ.

*Allahu akbar, allahumma ahillahu 'alayna bil-amni wal-eeman, wassalamati wal-islam, wattawfeeiqi lima tuhibbu watarda, rabbuna warabbukal-lah.*

*Allah ne Mafi girma. Ya Allah! Ka sanya tsayuwarsa a gare mu ta zamo kwanciyar hankali ce da imani, da Aminci da Musulunci, da kuma gamonkatar da abin da Ka ke so, ya Ubangijinmu, kuma ka ke yarda da shi. Ubangijinmu da Ubangijinka (ya kai wannan jinjirin wata!) shi ne Allah.*

*Book 2*
🌤Page 150&155.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^Haka suka yi abunda suka saba Fatima da Halima sai da suka gaji
Sukayi sallama akan gobe Fatima zata je gidan dad in nata sai su hadu a can suyi abunda suka saba.......!!!


******


Ajmal kuwa dan kwana dayan nan da akayi duk ya canza Aneesha kam ba'a magana, domin kuwa babu aikin da ta kiyi sai kuka

Ajmal ya sanar da Police akan halin da yake ciki. Suma suna kokarin su na ganin sun gano matar tashi....


Ajmal ni kwance akan gado zuciyan shi tana ye masa ciwo gashi yana jin zazabi


Faiha ce Ta shigo dakin shi
Wanda rabonta da shigowa dakin shi tun lokacin da tayi tafiya


Dariya taki ye har ya karasa kusa da shi
Zauna wa tayi kan gadon tana Kallon shi


"Oh my dear husband gaskiya ban jima ka dadi ba jifa yanda ka koma akan mace"


Karamen tsaki yaja daman ya san sai ta zo


"Duk laifin ka ni kai ka saka kan ka a cikin wanan halin"


Kallon ya ya kiye


"Meyasa kika ce hakan"


Dariya ta kama ye don ta samu abun fadi


"Daman sai da na gaya maka ka sakita ama ka ki ye yanzu ae ga irin ta nan daman masu hali irin nasu haka sukiye"


"Wani hali " ya tambaye ta


"Daman diyan tallakawa haka suki zasu nuna maka suna son ka ama kudin ka suki so yanzu kaga ta gama da kai tayi tafiyan Ta yanzu ga ka kwance"


"Ya isa hakan bana son jin kome da ga gari ki"


"Ae dole kace hakan saboda baka son jin gaskiya. Ni dai na gaya maka gaskiya idan kana dai na tunanin Ta ka bare in ba haka ba ka wahala "


Bata jira yayi wata magana ba Ta wuce


Karamen tsaki yaja

A mai makon ta kwantar masa da hanakali zata kara zuba masa wuta a jiki tir da wanan halin irin nata


******


Zainab kuwa sai kokarin kwance kan ta taki ye tana uhmmm
Shi kuwa ba abunda yaki ye in ba kallon ta ba


Kallon ta kai ce taki ye masa


Tashi yayi daga gurin daki ya kara sa kusa da ita bude mata baki yayi

Ae kuwa ta fara bala'i


"Wanan wane irin iskan ce ni Anya kana da tarbiya meyasa zaka kawo ni nan ina ta tambayar ka, ka mai dani yar iska Anya kana da hankali kuwa..???

Kuka ta kama ye


"Allah ya isa tsakani na da kai bansan abunda nayi maka ba ka dauko ni ka wo ni wanan gurin me naye maka dan Allah ka gaya man tana iya yuwa nayi maka wani abu baya wanda na kasa tunawa...!! Dan Allah ka gaya man ko Sunan ka may be zan iya tuna wa haba Yarima na.........!!!!!


*Tofa Aneesha ta Kira Sunan Yarima ko me zai faru muje zuwa*⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀


*Lipton girl*💙
[11/4, 8:44 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Addu'a Idan Mai Azumi Zai Buda Baki*


ذَهَبَ الظَّمَأُ، وَابْتَلَّتِ العُرُوقِ، وَثَبَتَ اْلأَجْرُ إِنْ شَاءَ اللهُ.

*Zahabaz-zama-o wabtallatil-'urooq, wathabatal- ajru in shaal-lah.*

*Kishirwa ta tafi, an yayyafawa jijiyoyi ruwa, kuma lada ya tabbata in Allah Ya so.*

*Abdullahi bn Amr bn Al-As ya ce Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce: "Mai azumi yana da addu'a da ba a mayar da ita idan ya zo bude baki". Abdullahi bn Amr ya kasance idan ya zo buda baki sai ya ce;*

اللّهُمَّ إِنَّي أَسْأَلُكَ بِرَحْمَتِكَ الّتي وَسِعَتْ كُلَّ شَيْءٍ، أَنْ تَغْفِرَ لِي .

*Allahumma inne as-aluka birahmatikal-latee wasi'at kulla shay'i, an taghfira lee.*

*Ya Allah! Ina rokon Ka saboda Rahamarka da ta yalwaci komai, Ka gafarta mini.*


*Book 2*
🌤Page 155&160.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^Dan Allah ka gaya man ko Sunan ka maybe zan iya tuna wa haba Yarima na........!!!!


Murmushi yayi yana kallon ta


"Kin mai da ni dan iska kenan. Kina tambaya na sunana sai kace baki sani ba, kuma gashi kin Kira Sunan nawa kin dauka ni wawa ni"


Ita kuwa tunda ya fara magana ta reki kan ta domin yana ye mata zafi kokarin tuna wasu abu taki ye
Jin kwai tayi ta fadi kasa

Shi kuwa hankalin shi ya tashi sossi yayi saure ya aza ta kan cinyar sa yana girgiza ta


"Wai me yaki damun ki ni da nayi wata magana sai ki fadi??


Nuna masa kanta tayi alaman yana ye mata ciwo

daukan ta yayi ya aza ta kan gado bedside drower ya bude ya dauko mata magani ruwa ya dauko ya bata ta sha


Ama taki karba.


Bude bakin ta yayi ya saka mata magani ya bata ruwa haka ta sha.


"Na tambaye ki baki bani amsar ba"


Murmushi karfin hali tayi


"Nima na tambaye ka Sunan ka ama baka gaya man ba"


"Ki amsa man tamabaya tafe zama muhimance"


"Taya zan amsa maka tambayar ka bayan bansan ko kai waye ba idan da zaka gaya man Sunan ka ko wani abu daga gari ka ni kuma zan baka amsar duk wata tambaya taka. Idan kuma baka tashi ba pls ka mai dani gidan mijina saboda abunda kaki ye Sam bai kamata ba taya zaka rinka tabe na kana daukana ka ajiye ni duk inda kaga dama ko ka manta ina da aure ni????


Karamen tsoki yaja


Wayan shi ya dauko ya dana Kira


"Hope kome ya dai dai ta...???


"Ohk zuwa 2 zan je yanzu ka kawo mana breakfast "


Ya kashi waya


Kallon shi taki da fuskan ta, Ta tausayi


Wayan shi ya ajiye kan bedside drower ya shiga toilet

Ita kuwa tana ganin haka ta leka tayi sauri sauko wa daga gado ta dauki wayan shi number Ajmal ta rubuta ta shiga kiran shi tana ringing ama bai daga ba

Sai Adu'a taki ye Allah kasa ya dauka


Jin an fizge wayar yasa tayi saurin jeyo wa


Yarima ta gani ta sunkuyar da kanta


"Waya baki izini taba man waya?


Kallon kamar tambaya yaki ye mata


"Uhmmm.. Ammm.. kai ka bar ni da wanan option saboda ba zan zauna wanan gidan ba kamar karuwa ba"


Jawo ta yayi da karfe har suna jin nunfashin juna


"Waya ce maki ki karuwa ce?


"Ae ba sai ance ba karuwa kwai aki dauko wa a ajiye ta a cikin gida "


dogon nunfashi yaja


"idan naga dama yanzu nan zanye maki dukan abunda na ga dama kuma Allah ba zai kama ni da laifen kome ba"


"Me kaki nufi da hakan... "


"Saboda ki matata ce"


Jin tayi kunenta yayi dep bata jin kome sai yar wata kara kunen nata taki bugawa ko zata dawo nrml


"Yes. Kuma ki sani jebi zamu bar garin nan zamu koma inda kika gudu kika zo nan don haka be ready ko kina so ko baki so sai kin koma "


Kuka ta kama ye


"Ni ba Matar ka naki ba saboda yanzu haka ina da aure ta ya zan zama matar ka.? Sa'an ba inda zanje ina nan garin nan zan koma ma mijina domin shi naki so a kadarta ma ni den matar ka ce wlh bana sonka ko kadan bale ma kai ba mijina ba taya zan soka? "


Matse mata baki yayi


"Idan baki iya kama wanan bakin naki ba to zai saka ki a halin da baki taba tunani zaki shiga ba is better idan zaki ye shiru "


Ya Ture ta, fadi akan gado... Kuka ta shiga fara wa shi kuwa ko a jikin shi


Knocking inda akaye ni ya sa ya nufe gurin kofar Trolley abinci ya shigo da ita ya ajiye serving in Kansa yayi ya fara ce ita kuwa sai kallon shi taki ye


"Wanan guy yana da matsala sosai yasan ba abunda nace tun jiya da ya dauko ni shini don wulakanci zai barni nan ba ko Bisimillah "


Kallo plate in shi taki ye tana gyara baki


dagowa yayi ya kalle ta ko zaki ce ni


Ae kuwa kamar mai jira


Ta tashi tana bala'i


"Har sai ka tambaye ni ina ga ae tunda ka sato ni bance kome ba kuma kaki tambaya na ina ce don wulakanci "


"Ki iya bakin ki na gaya maka"


Shiru tayi tana kallon shi


"Idan kina son cen abinci ki zo ki zauna zan baki"


Yana nuna kamar shi


Zaro ido tayi


"Lalai ka cika dan iska ko dan iska na karshi wai ina gaya maka ni matar aure ce ama kai Sam abun bai dame ka ba"


Mtswwww. "Idan zaki zo kice ki zo wlh idan kika bare na gama ce baki zo kika zauna ba har mu bar garin nan bazaki ce kome ba kinje na rantse kuwa"


Kamar tayi kuka ta dafe cikin ta don tana jin yunwa sosai ya zata ye haka zata daure ta zauna kan kafar shi ya Allah ka yafe man


Kara sowa tayi kusa da shi tana turo baki


Jaye plate in yayi ta zauna kan kafar shi

Fara bata yayi ita kuwa sai ce taki ye don tana jin yunwa sosai


A hakan sai da ta koshi ya tashi ya shiga Bathroom


da saure ta dauki wayan shi ta tsaya bakin Toilet


Kiran Ajmal tayi ama bai daga ba messg ta rubuta mashi kamar haka


"Daddyn Aneesha pls save me wani ya sato ni ya ajiye ni a gidan shi wai ni matar shi ce pls serve me ya ce zamu bar garin nan jebi and I want to spend my life with you.... I... Really.. Love. You pls save me and kada kaye reply don wayar shi ce"


Ta tura masa tayi saurin goge wa ta ajiye wayan


Guri ta samu ta zauna shi kuwa yana fitowa ya dauki wayan shi

"Lafiya kiki kallona"


A ranta tace in har ina son na bar gidan nan to dole na nuna masa ni din matar shi ce kafin Ajmal ya dauki wani Hukunci


Kallon kamar tambaya yaki ye mata


"Uhmmm.. Ammm.. kai ka bar ni da wanan option saboda ba zan zauna wanan gidan ba kamar karuwa ba"


Jawo ta yayi da karfe har suna jin nunfashin juna


"Waya ce maki ki karuwa ce?


"Ae ba sai ance ba karuwa kwai aki dauko wa a ajiye ta a cikin gida "


dogon nunfashi yaja


"idan naga dama yanzu nan zanye maki dukan abunda na ga dama kuma Allah ba zai kama ni da laifen kome ba"


"Me kaki nufi da hakan... "


"Saboda ki matata ce"


Jin tayi kunenta yayi dep bata jin kome sai yar wata kara kunen nata taki bugawa ko zata dawo nrml


"Yes. Kuma ki sani jebi zamu bar garin nan zamu koma inda kika gudu kika zo nan don haka be ready ko kina so ko baki so sai kin koma "


Kuka ta kama ye


"Ni ba Matar ka naki ba saboda yanzu haka ina da aure ta ya zan zama matar ka.? Sa'an ba inda zanje ina nan garin nan zan koma ma mijina domin shi naki so a kadarta ma ni den matar ka ce wlh bana sonka ko kadan bale ma kai ba mijina ba taya zan soka? "


Matse mata baki yayi


"Idan baki iya kama wanan bakin naki ba to zai saka ki a halin da baki taba tunani zaki shiga ba is better idan zaki ye shiru "


Ya Ture ta, fadi akan gado... Kuka ta shiga fara wa shi kuwa ko a jikin shi


Knocking inda akaye ni ya sa ya nufe gurin kofar Trolley abinci ya shigo da ita ya ajiye serving in Kansa yayi ya fara ce ita kuwa sai kallon shi taki ye


"Wanan guy yana da matsala sosai yasan ba abunda nace tun jiya da ya dauko ni shini don wulakanci zai barni nan ba ko Bisimillah "


Kallo plate in shi taki ye tana gyara baki


dagowa yayi ya kalle ta ko zaki ce ni


Ae kuwa kamar mai jira


Ta tashi tana bala'i


"Har sai ka tambaye ni ina ga ae tunda ka sato ni bance kome ba kuma kaki tambaya na ina ce don wulakanci "


"Ki iya bakin ki na gaya maka"


Shiru tayi tana kallon shi


"Idan kina son cen abinci ki zo ki zauna zan baki"


Yana nuna kamar shi


Zaro ido tayi


"Lalai ka cika dan iska ko dan iska na karshi wai ina gaya maka ni matar aure ce ama kai Sam abun bai dame ka ba"


Mtswwww. "Idan zaki zo kice ki zo wlh idan kika bare na gama ce baki zo kika zauna ba har mu bar garin nan bazaki ce kome ba kinje na rantse kuwa"


Kamar tayi kuka ta dafe cikin ta don tana jin yunwa sosai ya zata ye haka zata daure ta zauna kan kafar shi ya Allah ka yafe man


Kara sowa tayi kusa da shi tana turo baki


Jaye plate in yayi ta zauna kan kafar shi

Fara bata yayi ita kuwa sai ce taki ye don tana jin yunwa sosai


A hakan sai da ta koshi ya tashi ya shiga Bathroom


da saure ta dauki wayan shi ta tsaya bakin Toilet


Kiran Ajmal tayi ama bai daga ba messg ta rubuta mashi kamar haka


"Daddyn Aneesha pls save me wani ya sato ni ya ajiye ni a gidan shi wai ni matar shi ce pls serve me ya ce zamu bar garin nan jebi and I want to spend my life with you.... I... Really.. Love. You pls save me and kada kaye reply don wayar shi ce"


Ta tura masa tayi saurin goge wa ta ajiye wayan


Guri ta samu ta zauna shi kuwa yana fitowa ya dauki wayan shi

"Lafiya kiki kallona"


A ranta tace in har ina son na bar gidan nan to dole na nuna masa ni din matar shi ce kafin Ajmal ya dauki wani Hukunci


Karasa wa tayi kusa da shi


"Taya zan yarda ni matar ka ce kana da wani evidence??


"Ki bare idan mun koma zan Nuna maki"


Shgwabe fuska tayi


"Haba dan Allah ka gaya man idan har ni matar kace ae zaka iya tuna tar dani wasu abubuwa"


"Ohk I will but yanzu I am busy ki bare idan na dawo zan sanar daki"


Bai jira amsar ta ba ya fita


Faduwa tayi tana kuka


"Ni zainab Ina na ka wo kai na idan abunda yaki fada gaskiya ni fa ya zanye. Tana iya yuwa na aure shi a baya? Ama meyasa ban tuna ba?


Kokarin tuna wa taki ye ta rufe idon ta gam


Ganin shi zauni kan kujera yana ye mata murmushi


Tayi saurin bude idon ta don bata son ganin shi......


*******


Inna ce ki sharan gida sai ga maigidan nata ya shigo


Sallama yayi ta amsa masa cikin jin dadi


Yau har andawo


"Eh wlh ya fama da aikin gida"


"Gashi muna ye yana ka"


"Alhmdl"

Ruwa ta dauko mashi ta bashi ya sha yana mai maida nunfashi


"Kinsan abunda ki damu na kuwa "


Aa mai gida me ki damun ka


"Kwanaki nan ina yawa mafalkin Aneesha Allah kasa dai duk inda taki tana lafiya"


"Hmm. Maigida kinan a tunanin ka ko yarinyar da ta cuce mu ta bata mana tarbiya zaka damu da ita ko ka manta abunda tayi ma yarima ni?????


"Ban manta ba ama ina gudun kada muye mata mumuna fahimtar kar fa ki manta Aneesha diyar mu ce ko ba'a yarda da ita ba mu ya kamata ace mun yarda da ita tana iya yuwa bada son ranta ta bar yarima ba killa wani abu akaye mata"


Dogon Nunfashi taja


"Magana ka haka taki tana iya yuwa muni mukaye mata mumunar fahimta yanzu dai abunda Zamuye muye mata adu'a kwai yafe"


"Hakani ina ne jin tsoro Allah kasa lafiya taki "


Ita kan ta inaa Aneesha taji a ranta wani abu wanda bazata iya falasa shi ba.......!!!!


*A sakamakon vote inda akaye tsakanin Team yarima da Team Ajmal*


*Team inda ya ce shini*.......


*Team Yarima*🙊💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*Don haka muni za'a ba Aneesha*🤪


*Lipton girl*💙
[11/5, 10:51 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 160&165..... 🍹


*Bansan da wani irin baki zanye maku godiya ba a gaskiya ina jin dadin comment in ku da kuma yanda kuki nuna kauna akan wanan littafin naji dadi sosai Allah ya bar kauna*🥰🥰😘😘😘💋💋❤❤♥♥


*Masoya na a ko da yaushi kuna cikin zuciyata gruop in Matar ka ko matata ce kuma ina yen ku over don haka wanan page naku ni ku kadai sai yanda kuki so idan kun ga dama kuye share insa*🥰


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^Zainab kuwa ta gaji da zaman da taki ye cikin daki gashi tunda zu da yarima ya fita bai dawo ba a ranta tace


Ina ma ace yana nan zan debe kadai ce nan ama yanzu da baya nan duk naji ba dadi wata zuciya tace mata


To me hakan yaki nufi meyasa taki jin tausayen Sa kawar da zance tayi


Ko a wani Hali Aneesha taki.......


*****

Fatima kuwa wayan Yarima ta Kira ama bai daga ba shi kuwa mamaki yaki ye meyasa taki kiran shi haka sai kace shini mijin ta....


Fadawan shi ta Kira ama suka sanar da ita akan basu tare da yarima yana gurin Metting wanda karya ni sukaye mata


Takaice ta jiya ta ajiye wayan ta


Veil inta ta saka ta nufi gidan Dad inta
Koda taji Waziri baya nan kai tsaye ta shiga daki ganin Halima da mai gadin gidan su yasa tana mamaki


Karasa wa tayi kusa da su


Sai a lokacin Halima taga Fatima murmushi tayi mata

"Baby yaushi kika shigo?


"Lokacin da kika fada duniyar dani"


Mai gadi kuwa murmushi yayi

Fatima ta jawo shi


"Kai dan iska aikin ka kaki ye ko kuma iskan ce kaki ye cikin gida"

Bata jira ya bata amsa ba ta fara kissing insa
Shima din kissing inta yaki ye
Halima na ganin haka ta zagaya ta baya ta zukii mata zip taye wulgi da rigar ta haka ta cire mata bra
Mai gadi na ganin haka hankalin shi ya kara tashi kwana biyu bai gana da su ba
Hanunshi ya aza kan breast inta masu laushi yana shafawa sai wani nishi yaki
Bakin shi ya saka akan dayan Brest inta
Halima kuwa ta kama guda tana sha.

Tuni suka rekitar da Fatima sai wani nishi taki ye....


Uhmmm ni kuwa nace abun Fatima ya wuce wure ta mai da kan ta kamar akuya

Ita kowa bata raga ma ba
Haka suka cigaba da iskancen su suka ye wanka tare mai gadi yace masu zai koma gurin aikin shi
Haka kuwa ya fita


Halima ta kwanta kan jikin Fatima


"Baby daman kina mu'amala da mai gadi???


Murmushi tayi "Eh manah ae idan dad baya nan yana shigowa muye abunda muki so sa'an ya wuce kuma fa Dad bai taba sani ba "


Murmushi tayi "my baby kinan gaskiya maigadi nan yana da dadi fa"


dukan wasa ta kai mata


"Kamar yanda naki ye ama fa Dad bai sani ba"

Zaro ido tayi

"Eh manah ko kin manta abunda nace sai in dad baya nan kinsan yanda naki ae Nafi son kullum aye shi kuma dad kullum yana gurin sarki ni kuma gani a gida shiyasa fa na lakewa mai gadi tun yana jin kunya har yazo ya bar jin kunya"


Gyara zama tayi ki ye man bayane mana tunda ga farko


Murmushi tayi kawata akwai ki da son jin labare

"Eh manah gaya man"


"Lokacin ina bukace Na Kira dad yace man baya samun zuwa to daman ina target in mai gadi a duk lokacin da zanfita ko da na fita baya nan yana cikin dakin shi nace masa ko dai yayi ko na laka masa shaire nace zai ye man fyade. Ashe ma ni ki haukan banza daman yana so ban karasa magana ba ya jawo ni ya fara kissing ina a lokacin naji wanj irin dadi to tunda ga wanan lokaci muka saba da shi in dad bai nan to muna tare "


Murmushi tayi

"Kawata ki ta daban ce kuma yarima har ynz ya kasa gani wa"


Murmushi tayi "taya zai gani na gama da shi. Wlh ki dai ina ta kiran shi baya daukan waya bansan meyasa ba "


"Ki ka sani ko maganin ya kare"

Zaro ido tayi


"Ki dai na wanan maganar har kin bata man rai wlh nagaya maki fa ta mutu ta ya zai kare to?? Kinga ma bare na wuce kin bata man rai"


"Haba kawata kiye hakuri mana "


"Ba kome pls ki zo jibe Ina bukatan ki"


"Ohk I will"


Ta fita gidan ranta a bace.......!!!


*lipton girl*💙


[11/6, 9:31 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 165&170..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم

*Addu'a ga wanda Ya Shayar Da Mutum, Ko Ya Nufi Haka*

اَللَّهُمَّ أَطْعِمْ مَنْ أَطْعَمَنِي، وَاسْقِ مَنْ سَقَانِي.

*Allahumma at'im man at'amanee wasqi man sakanee.*

*Ya Allah! Ka ciyar da wanda ya ciyar da ni, Ka shayar da wanda ya shayar da ni.*


^^^^^Tana shiga gidan ta ta shiga dakin ta ajiye jakan ta tayi tana mai da nunfashi
Tashi tayi ta shiga Bathroom watsa ruwa Tayi ta canza kaya sauko wa tayi kasa ta dauki wayan ta tana Dana wa.....


Fadawa kuwa sai zube wa kasa sukiye suna gai da ta wads nakasa ganin fuskan ta

Bata jin dadi abunda suki ye mata Sam

"Pls ku dai na wanan abu bana so da hakan ae kara ku ye man barka da zuwa yafe "

Sukuwa murmushi karfin hali kwai suki ye..

Parth in Mom in yarima ta nufa
Ita kuwa zaune taki kan kujera tana karan ta newspaper jin an rufe mata fuska da kuma kamshin Turaren da ta jiya ya sa Tayi murmushi


"Baby na yaushi kika iso....!!


Bata fuska Tayi ta zagayo. Zauna wa tayi ta turo baki


"Mom this is not fear meyasa zaki gani ni. Bayan ina son na baki surprise ama kin ye spoiling in sa "


Karasa wa Tayi kusa da ita

"Oh my baby kima kinsan ae dole zan gani ki"


"Yanzu mom duk shijarun da nayi sai daki ka gani ni ce"


Hanunta ta rika

"A mai makon kije dadi na gani ki shi ni kiki bata rai?


Karamen Murmushi Tayi ta rungumeta "I miss you so much "
Miss u too dear


"Mom ina Baby na...?


"Babyn ki ae baya nan yayi tafiya na ta kiran shi bai daga waya ba"


Turo baki Tayi


"Ni zan Kira shi nasan zai dauki waya na"


Wayanta ta ciro cikin jaka ta shiga kiran shi
Kira daya bai dauka ba ta Saki Kira still bai dauka ba

Bata fuska Tayi "Mom kinga bai daga ba"


"Sorry Auta zai Kira ki"


Wayanta ni yayi karan messg duba wa tayi taga Yarima ya turo mata messg ta fara Jin dadi

"Sorry my Beb ina busy ni yanzu I will call you later"


Tsale ta yi ta nuna ma mom


"Mom Ina matar Baby?


"Tana parth inta "


"Ohk zanji na ganta. Zangani idan baby ya iya Zabe"


Murmushi Tayi ta tashi ta nufi party in Yarima tana shiga taga fatima zauni kan kujera
Tana zuwa ta Rungume ta


Ita kuwa lumshe ido Tayi domin taji dadin dumin jikin ta...


dagowa Tayi tana kallon ta

"Surprise "


Washe baki Fatima Tayi "I can't believe it Khadija yau kice a gidan namu kinye wuyar gani"


Murmushi Tayi ta kara rungumeta


"I am so Happy da baby ya aure ki "


"Thank you dear love u too"


Tana cije baki....


Zaunar da ita Tayi


"Yh karatu, yanzu kam angama ko sai fara aiki"


"Eh wlh. Yanzu kam Alhmdl mun gama nayi missing in ku sosai shiyasa muna gama wa jiya na beyo flight "


"Gaskiya kin kyauta sosai don munye missing in ki sosai"


"Uhmmm. Yaushi baby zai dawo ni...???


"Nan da kwana hudu zai dawo insha Allah"


"Ohk Allah ya mai da shi lafiya"


Nan suka kama hira sun jima suna hira Fatima kuwa sai taben ta taki ye cikin wasa yanda baza ta gani ba.....


*******


Zainab kuwa ta gaji da zaman da taki ye
Sai zagin Yarima taki ye

"Lalai ya cika dan iska da zai kawo ta cikin gida ya ajiye bai ko yo kan ta ba yaga ko lafiya taki gashi bata ga wayan ta ba da ko kewa zata ragi mata oh no God pls save me.. "


Tana cikin wanan tunanin

Taji an bude kofa


Mai da kallon ta Tayi akan kofar tana jiran taga wanda zai shigo


Ganin yarima tayi reki da Bag

Ajiye mata Tayi kusa da ita


Kallon mamaki taki ye masa


"Ga wanan ki ye wanka ki canza kaya kafin mu tashi wuce wa"


Tashi Tayi tana kallon sa daga sama har kasa


"Mallam me kaki nufi da hakan? Nifa ba inda zanje nagaya maka ko ka maida ni gidan mu ko na saba maka"


Dariya ya kama ye har kasa


"Ki zaki iya ye man wani abu ni???


"Eh manah ko ka dauka ba zan iya ba"


Karamen tsaki taja


"Kije ki ye wanka in ba haka nan ba nayi maki wanka"


"Bazan ye ba dole ni???


"Kindai san zan iya ye maki ko......!!


Turo baki tayi ganin an taba daukan ta aka saka ta a cikin Bap ama ta kasa ganin fuskan shi


Tsoki "taja wanan guy ya wahalar dani har yanzu yaki bai yana men fuskaan shi"


"Kina magana ni???


Tsoki taja "da mutanin kirki naki magana ba mutanin banza ba "


Ta kalle shi da ga saman shi har kasan shi ta shiga gurin wanka jim kadan sai gata ta fito daure da towel a jikin ta


Shikuwa wayan shi yaki dana wa..


Dagowa yayi ya kalleta kanshi ni ya sara wani ciwo yaki ji kallon jikin ta yaki ye ya hade ye wasu yawu.


Hararan shi tayi "mutum ya cika nacen tsiya kace na shiga wanka ama ae kasan da cewa idan nayi wanka zan fito meyasa ba ka fita ba? Ka jira har na gama shire sai ka dawo tun da ka mai dani sai yanda ka ga dama"


Shikuwa tunda ta fara magana bai masan abunda taki fadi ba domin ya riga da ya fita hayacin sa....


Gurin mirrow ta nufa ta fara shafa cream


Shi kuwa kamar wanda aka ce ya tashi.
Ya tashi ya nufi gurin ta ita kuwa sam bata kulla da ya karaso kusa da ita ba..

Kallon ta yaki ye cikin mirrow
Ya aza hanunshi kan kafa dar ta
Dagowa tayi tana kallon shi cikin mirrow


"Mallam wanan wani irin iskance ni? Na gaya maka ni matar aure ce ama duk da hakan bai ye tasire a kan ka ba shini kaki daura man hanunka akan jiki na nifa ba zan dauka maka wanan iskan ce ba na gaya maka ni ba yar iska ce ba irin ka ba"


Jeyo ta yayi ya jawo ta har suna jin nunfashi juna


"Kin san Allah idan baki iya bakin ki ba zanye maki ciki yanzu nan"


Zaro ido tayi


"Kaga diyan zamani basu da kunya ko kadan yanzu ka kalle ni ka kalleka zaka ce wai zaka ye man ciki. Lalai duniya kinan ka nuna man kai ka cika dan iska na gaski"


"Ni kiki ce ma dan iska??


"Eh manah idan ba dan isaka ba wa ki ye wanan abun"


Jaye mata Towel yayi


Sakin ido tayi tana mamaki irin wanan hali na wanan guy


Da sauri ta jawo towel ta rufe jikin ta Tana kuka


"Allah ya isa sakani na da kai dan iska kwai wanda baya girma ma adininsa mugu macuce Allah ya isa da ka kalle sura jiki na ba zan taba yafe maka ba "


Kuka taki ye sosai


Shikuwa tabe baki yayi


"Ki dai kika sani ni mijin ki ni kuma ba kyau kayi ma mijin ka bakar adu'a "


Fita yayi daga dakin ya barta tana kuka sai da ta gaji ta tashi ta saka kaya key ta sa ma dakin ta dawo kan gado ta kwanta tana kuka har tayi bacci....


*********


Ajmal kuwa zauni yaki kan kujera daki cikin dakin shi ba abunda yaki sai tunanin zaman shi da zainab he really miss her alot tuna wa yayi yana da photo nan ta a waya shiga bidar wayan shi yayi ama bai ganta ba ranshi ya bace sosai drower ya bude sai ga wayan shi ya gani yana daukowa yaga miss call yayi mamaki sosai don yaga bakuwar number har zai kira sai yaga messg karanta wa yayi hawaye suna zuba a idon shi yana gama karan ta wa yayi jefa da wayar kan gado
Duka wa yayi kasa yana kuka Zainab........!!!!


*keep flowing*

*lipton girl*💙
[11/7, 10:16 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Book 2*


🌤Page 170&175..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


*Abin Da Mai Azumi Zai Ce Idan Wani Ya Zage Shi*

*Idan Wani ya yi fada da shi, ko ya zage shi alhali yana azumi, to ya ce;*

إِنِّي صَائِمٌ، إِنِّي صَائِمٌ...


*Inni sa'imun! Inni sa'imun!*

*Ni azumi nake, ni azumi nake.*


*°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°*

^^^^^^Hakan ya sha kukaan shi sai da ya gaji tunanin yaki ye taya zai kwato Zainab and kuma wanda ya sace ta shi din wani ne????


Duba lokaci yayi ya ga dare yayi ba zai yuwu ya kira wani ba dole ya jira har gobe kwanta wa yayi ama duk da hakan baya jin bacci har safiya ta waye idon shi biyu.


Kallo daya zaka ye masahi kasan cewa jiya bai ye bace ba wanka yayi ya canza kaya dakin Aneesha ya shiga koda ya shiga ita ma din idanunta biyu da ka ganta kasa. Tayi kuka sosai


Fadawa tayi kan jikin shi tana kuka


"Dad pls ka mai da man mom i really miss her"


Hawayen da ki son zuba mashi a ido ya sa hanu ya goge dago ta yayi


"I promise you zan mai da maki mom kinje kar ki sa ma kan ki damuwa zanje in dawo wata killa kuma bazan dawo yau ba"


Zaro ido tayi


"Dad me kaki nufi???


"Ina nufin zan je niman Mom in ki kuma ba zan dawo ba sai da ita"


"Ohk dad Allah ya baka nasara dawo da mom ita"


Ameen yace yayi mata kiss a goshi ya fita daga gidan drivern yaki ye amaa hankalin shi yana wane guri gashi sai sharan gudu yaki wanda bai ma san yana ye ba


Tunanin shi guda ni


Ina zaiga Zainab.......


Parking yayi ya aza kan shi kan tsiyari yana mai da nunfashi zuciyan shi tana ye masa zafi wayan shi ni da tayi ringing yayi sauren mai da kallo garita da saure ya dauka


"Hello kamar ka san abunda ki ce kin rai ina pls ina zamu hadu its urgent"


Shikuwa mamaki yaki ye me ya same frnd in shi "kazo gida ina nan"
Chapter 4 · 0% Book details