← Book details Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 5 OF 6

Kashi wayan yayi fuuuuu ya kama hanya.......

Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel · about 94 min read

*******


Rungumeta tayi ", Good morning baby"


Fatima kuwa ta washe baki


"My dear kin tashi lafiya...?


"Lafiya qlw. Wai Nace baki jin tsoro zama cikin gidan nan ki ka dai"


Murmushi tayi mata "Taya zanje tsoro tunda na tashi nakai dai ce bani da mahaifiya Dad kuma kullum yana nan so kinga ni ka dai ce a gida shiyasa yanzu bana jin wani tsoro"


Tana magana tana wasa da yatsun ta...


Ita kuwa khadija duk taje tausayen Fatima


Hanunta ta reki tare da huging inta

"Eyyah i am so sorry "


Fatima kuwa lumshe idon ta tayi...

Tana jin dadin dumin kadija

Hanunta tasa ta ye huging inta


Ita kuwa zame jikin ta tayi


"Yau ba breakfast ni ina jin yunwa"


"Haba ae ko babu shi dole na girka maki"


Dadi ta kama je taja hanunta suka shiga kitchen abinci suka hada tare daga bisani suka fara ce sai da suka koshi......


********


Zainab kuwa tana falkawa tayi sauri tayi arwala tayi sallah....


Zauna wa tayi tana tunani


"Yanzu shi wanan bawon Allah haka zai ye man ya ajiye ni a gidan. Nan to idan ya kai ni garin su me zan ye masa? Abun yana daure mata kai


"I just wish kafin ya dauki ni daddyn Aneesha ya zo domin na gaji da wanan zama anan wanda bashi da amfani"


Kokarin bude kofa yaki ye ama yaji ta a rufe


"Aneesha ki bude kofar nan"


Tashi tsayi tayi. "Oh sorry mr. No name i am Aneesha i am zainab. "


"Wanan matsalar ki ce idan kin ga dama ki canza sunan ki ko sau nawa kiki so ama ki sani a guri na Aneesha kiki"


Karamen tsoki taja to baza'a bude kofan ba


Jin ana buga kofan tasan yana kokarin bude kofar ni duk da bata san halinshi ba sosai ama ta san idan ya shigo ba zai kyaleta ba tayi saurin shiga toilet


Shikuwa shigowa yayi yana dube dube ko zai ganta Toilet ya shiga ya duba bai ganta ba har ya fita toilet in ya dawo kofa ya rufe


Sai gata kuwa bayan kofa zauni ta rufe ido


"Oh anan kika buya"


Bude idon ta tayi


"Pls kar ka saka ni a cikin bap don nasan haka zaka ye ko lokacin haka kayi"


Tunawa yayi lokacin da tana amrya


Cije Hanunta tayi


"Ya akaye ta fade wanan maganar??


Jawo Hanunta yayi


Ya saka ta ciki shima din shiga yayi


Kuka ta fara ye


"Na roki ka don Allah ka gaya man kai wani ni. Meyasa naki jin a jiki na kamar na sanka. Kamar munye rayuwa a baya wanda na kasa tuna kome"


Hanunshi ya daura kan lips inta


"Shiiii, kar ki mai dani dan iska kina wani magana kamar ba kamar bani haka akaye?


"Me akaye pls kaye man bayani meya faru"


Haranta ya kama ye "bayan cin amanar da kika ye man har kina da bakin cewa nayi maki wani baya ni?


"Na dai je kome zaka ce ni dai ka gaya man"


Jawo ta yayi suka fada ciki kamar wa'inda ki busan gado


Gashin ta kuwa tune ya jiki
Hanunshi ya sa ya jaye gashin ta


Kallon shi taki ye kamar wata samna.......


*kuye hakuri da wanan page kwana biyu bana jin dadi ina bukatar Adu'ar ku sosai. Insha Allah next page zanye mau da yawa*


*lipton girl*💙


[11/7, 2:01 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

*Abin Da Mai Azumi Zai Ce Idan Wani Ya Zage Shi*

*Idan Wani ya yi fada da shi, ko ya zage shi alhali yana azumi, to ya ce;*


إِنِّي صَائِمٌ، إِنِّي صَائِمٌ...


*Inni sa'imun! Inni sa'imun!*


*Ni azumi nake, ni azumi nake.*


*Book 2*

🌤Page175&180 ..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^ "I beg you pls tell me"


Tureta yayi ya fita daga toilet din


Ita kuwa kuka ta fara yi tana tausaya wa kanta wannan wani irin mutum ne ba imani a zuciyan shi ko kada.........


*****


Ajmal. Kuwa bai tsaya ko ina ba sai gidan Abokin na shi yana shiga gidan yayi parking fito wa yayi cikin motar ko rufe wa bai ye ba ya shiga cikin gida a cikin falo yayi karo da abokin nashi wataon Mukhtar


Reki hanunshi yayi


"Mukhtar pls seve my wife i really need your help"


Kallon mamaki yaki ye masa


"Meya same Faiha ni???


Karamen tsoki yaja duk da yana cikin bacen rai


"Not faiha zainab"


Zaro ido yayi


"Kana nufin ka kara aure.??????


"Manta da wanaan maganar zanye maka bayani daga baya"


Wayan shi ya dauko ya nuna masa messg in da zainab ta turo masa....


Tunani yaki ye ya zaiye


"Am muje office sai muye solving in matsalar"


******


Zainab kuwa ruwa ta watsa ta dauro Towel


Yarima zauni kan kujera yana ganin ta fito ya tashi ya fita baren gidan yayi gaba daya..


Ita kuwa zauna wa tayi kan gado ta rasa me zata ye ko Ajmal ya karanta messg inta ya Allah ka sa ya kubutar da ni cikin wanan gurin.....


*****


Office in Mukhtar suka nufa da yaki shi force ni


Wani aka kira ana son ya gano location in gurin da suki


Sunkuyar da kan shi yayi kasa


"Aminu lafiya kuwa...???


"Sorry sir da zu computer mu ta samu matsala mun kira mai gyara yace zai zo ama haryanzu shiru"


Buga Teble yayi da karfe sai da Aminu ya razana


"Wanan ae maganar banza ce yanzu gashi ina da emergency ka ce man wani abu ya samu matsala "


"Sorry sir zuwa gobe za'a gyara"


Fitar man daga guri...

Haka ya fita daga office kamar wani barawo yana mamaki meya bataa Boss rai ya san dai ba halin shi bani.


Ajmal kuwa tunda yaji hakan bai san lokacin da hawaye suka zubo masa ba


Mukhtar kuwa ba karamen mamaki yayi ba domin tunda yaki da Ajmal bai taba ganin hawayen shi ba sai yau. Lalai he really love Zainab


Karasawa yayi kusa da shi


"Sorry frnd ka kwantar da hankalin ka ae kaga sai gobe din zasu wuce kafin lokacin insha Allah zamu gano inda ya kai ta"


"In kwantar da hankali na fa kace..???


"Taya zan kwantar da Hankali na bayan matata wani ya sace ta nasan abunda zai ye mata??


"Hakuri zakaye nasan ba zai ye mata kome ba domin inda yayi mata wani abu da ka ji ta gaya maka"


Shiru yayi domin sam baya jin dadin duniya yau....


Ya zaiye dole yayi hakuri zuwa gobe ama ba zai koma gida ba zaije yawon bidar ta


Ajmal kuwa Yunwa yaki ji bayan ya fita daga office in muktar gurin abinci ya nufa yayi ordering in abinci...


Yarima kuwa lokacin ya shigo cikin Resturance


"Am 2 take away of nodless pls"


Ajmal kuwa yana jin haka ya dago kan shi bai ga fuskan yarima ba kuma bai ye kokarin ganin ta ba cigaba yayi da cen abinci shi tuna wa yayi da Zainab tana son indomie sosai sai yaje abinci da yaki ce ba dadi


"Waiter pls Nodless "


Yarima kuwa jeyo wa yayi yana kallon shi abun har yaso ya bashi dariya Namiji da son Nodless karasa wa yayi kusa da shi


"Hi "


Dagowa yayi ya kalle shi
"Hello"

"Am nace kai zaka ce Nodless kuwa??


Kallon mamaki yayi masa


"Eh manah any problem?


"No i just ask nasan mata ni da son indomie "


Mumurshin karfin hali yayi


"Naga kai ma kamar indomie zaka ce ko"


"Oh Matata ki son indomie that's why"


"Oh i see nima Matata ki son ta i really miss her that's why zance Nodless"


"Oh so romantic" fadan Yarima


"It's nice to meet you i take your leave"


Ajmal ya tashi suka gaisa..

Yarima kuwa faduwa ya tashi ye da saure ajmal ya reko shi Hanunshu ya tabe nodless


Kallon shi yayi Thanks

Yarima ya wuce Ajmal kuwa aka kawo. Mashi ya fara ce......


*******


Shiga yayi cikin daki ta na zauni a kasa ta lankwashi kafafaun ta idanunta sunye jaa sosai


Ajiye Nodless yayi ya karasa kusa da ita dago fuskan ta yayi


"Lafiya kiki kuka"


Turo baki tayi


"Pls kar ka nuna man ka damu dani na karya ka rabu dani pls"


Hanunshi ya aza kan lips inta


"Yanzu ki ka cewa na rabu daki bayan ki ka cewa zaki rabu dani"


Kallon mamaki taki ye


"Kana daurin man kai sosai idan kana cewa nace wani abu wands na san banye shi ba"


Bai be ta kan ta ba don baya son jin surutun ta leader da ya shigo da ita ya dauko ya bata


Bude wa tayi ganin Nodless ya sa ta washe hauru


"Oh my God Nodless, ya akaye kasan ina son Nodless??


"Ba lokacin tambaya bani ki dai ki ce kwai "


Ae kuwa kamar mai jira ta fara ci sai lumshe ido taki ye don tayi yayi sosai


Kallon ta yaki ye yanda taki ce


"Ba ko bisimillah"


Sai a lokacin ta tuna


Duk abunda yayi mata bai kamata tace abu ta kyaleshi ba tunda har yana kulla da ita kuma yasan tana son indomie


Reki kunenta tayi


"Sorry gashi"


Tabe baki yayi ya hau kan kujera ya lumshe ido


Ita kuwa ta cigaba da cin abincin ta....


*******


Aneesha zo nan


Kamar wada kwai ya fashe ma a jiki ta karasa kusa da mom in tata


"Ina Dad in ki yaje???


"Uhmm.. Amm.. Yaji ya dawo da Mom ni yace kuma ba zai dawo ba sai da ita kar mujira shi cin abinci don ba zai dawo ba"


Murmushi tayi


"Ohk kije dakin ki kiye karatu zan aiko maki da abinci kada ki fito cikin dakin ki don bana son wanda ya dauki maki mom yazo ya hada daki. Tunda ya san tana sonki sosai kuma kinga Dad in ki baya na gashi ba wani karfe ni da ni ba"


"Ohk mom ba zan fito ba sai dad ya dawo "


"God girl"


Aneesha ta shiga dakin ta kwanta wa tayi tana kuka Allah kasa dad ya gano mata mom inta....


Ita kuwa murmushi mugunta tayi shiyasa akace abu mai sauki ni gurin mai da yaro wawa


Wayanta ta dauko "zaka iya shigowa"


Shikuwa shigowa yayi da confirdence in shi ko kadan baya jin tsoro
Tsaye taki sai wani murmushi taki ye masa


Jawo ta yayi yana kokarin kissing inta


Da saure ta jayi


"Baby mu shiga ciki mana kada wani ya gan mu"


Haka ya yarda suka shiga cikin daki suna shiga ta rufe daki


Fadawa tayi kan jikin shi tana shakar kamshin turaren shi


I miss you.. Kissing inshi ta fara ye kamar ta samu lolipop
Shima din kissing inta yaki ye, halshin ta ya shiga nima yana wasa da shi
Hanunshi ya sa ya bude mata zip ya cire mata riga kallon brest inta ya ki yanda sunka kara girma
Hanunshi yasa ya fara matsa mata brest. Ita kuwa ta fara nishin dadi
Kwantar da ita yayi ya fara shan nipless in ta ba abunda ki fito wa a bakin ta sai washhh Ashhh


A hakan suka sha dadin su har magrib suna abu daya.......


Ajmal kuwa sallah yayi har akaye isha'i sa'an ya fito ya shiga motar shi......


Yawo ya kiye yana dube dube ko Allah zai hada shi da zainab ama har ya gama yawon shi bai ganta ba...........


*muje zuwa muga me zai faru gobe*⛹🏻‍♀


*kada ku manta gobe Yarima zai wuce da Zainab garin su*😔


*lipton girl*💙
[11/7, 9:37 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*_•••••••••BANBANCIN SUJJADAR QABLIYA DA SUJJADAR BA'ADI••••••••••_*

*_SUJJADAR QABLIYA_*‎

*_SUJJADAR BA'ADI_*‎

*_Ai banbancin da ke tsakaninsu afili yake._*

*_1⃣......SUJJADAR QABLIYA:::--- Ana yinta ne kafin sallama. Bayan mutum yayi tahiya, kafin yayi sallama, sai ya sake yin wasu sujjadu guda biyu, sannan ya sake yin wata tahiyar, Sannan yayi sallama. Wannan ita ce Sajjadar Qabaliy._*

*_Dalilan da suke sawa ayi ta:- idan mutum yayi ragi acikin Sallarsa, Ko kuma ya tauye wasu sunnoni Qarfafa guda biyu ko sama da haka. (atakaice kenan)._*
.
.
.
.
*_2⃣..... SUJJADA BA'ADI:::--- Ana yinta ne duk yayi da aka Qara wani abu acikin Sallah. Ko kuma yayin da mutum ya mance da wata farillah, ko kuma rukuni daga cikin sallar sa.‎ Bayan ya kawo wannan farillar da ya mance, to sai yayi sujjada Ba'adi._*

*_YADDA AKE YINTA:- Ana yinta ne bayan anyi tahiya anyi sallama, sai a sake yin wasu sujjadu‎ guda biyu, sannan ayi tahiya ayi sallama._*

*(WALLAHU A'ALAM).*


*Book 2*
🌤Page 180&185... .🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^sai safa da marwa yake yi a cikin garin Abuja ko zai ga zainab ɗinshi amma shiru bai ganta bai ga alamar ta ba, kan shi ya aza kan sitiyare har bacci ya dauki shi. Bai falka ba sai da safe


Bude idon shi yayi ganin safeya ta waye gashi baiye sallah ba hakan ya tashi yayi sallah.


Wayan shi ya dauko yaga messg in Mukhtar murmushi yayi a ranshi yace thank god finally na gano inda zainab taki. Buga motan shi yayi fuuuuuu.


*****


Yarima kuwa yana tashi ya hada kayan shi
Tada Zainab yayi


Dago idon ta tayi


"Lafiya mallam? Kaki tada ni da safe nan"


Bude labule yayi

Ganin haski tasan safe ya ta waye tashi tayi

"To lafiya zaka ta da ni????


"Ki je ki ye wanka 9 zamu wuce and bana son late kiye sauri ki sauka kasa "


Bai jira amsar ta ba ya fita daga dakin


Turo baki tayi ta shiga gurin wanka
Tana Adu'a Allah kasa Ajmal yazo ya dauki ta daga gurin nan haka ta shiga tayi wanka ta fito ta canza kaya bata ye wani make up ta sauka kasa


Zauni yaki kan Diner yana cin abinci
Jan kujera tayi ta fara cin abinci


A ranta kuwa sai zagin shi taki ye


"Dan iska kwai ji fuskan shi kamar mai halin kirki zaka dauko matar wani ka ajiye a cikin gidan ka kuma don kana dan iska zaka kai ni gidan ku"


"Idan kin gama zagina ki cigaba da cen abinci ki"


Zaro ido tayi "wai meyasa kaki gani abunda ki cikin rai na?


"Saboda ni mijin ki ni kuma dole na fahimci abun da ki cikin ranki"


Mamaki fall a idon ta


Ta cigaba da cin abinci


"Oyah muje"


Bata fuska tayi "Dan Allah kayi hakuri kar ka nisan tar dani daga mijina wlh ina son shi na san ba zai iya rayuwa ba sai dani dan Allah kayi hakuri"


Maganar da tayi ya bata masa rai sosai


Hanunta ya jawo bai tsaya ko ina ba sai bakin mota


Tsaya wa yayi yana magana da Fadawan shi
Dayan kuma ya bude get karaso wa yayi kusa da Yarima suna magana


Zainab kuwa get in ta kalla ganin shi a bude tayi taga hankalin su ya dauko sai magana suki ye


Kamar wata barauniya haka ta kama tafiya sanu sanu kada su jiya tana kai wa bakin get ta ruga da gudu...


Yarima kuwa duba wa yayi bai ga Aneesha ba duba get yayi ya gan shi a bude...


Da gudu ya fitq daga gidan

Suma din bensa sukaye daya daga cikin su yayi dubara jawo mota


"Aneesha ki tsaya idan na kama ki ba zataye maki kyau ba"


Jeyowa tayi ama duk da hakan gudu taki ye


"Na fi son in mutu da in tsaya ka tafi dani gidan ku domin ni ba yar iska bace kuma ina son mijina"


Ta kara kudu

Shima din gudu yaki ye yana kokarin Kama ta


Jeyowa taki ye tana kallon shi bata kulla da motar da ta nufa to ta ba....
Da sauri ya taka burki............


*Tofa ko me zai faru? Ko me zai faru da Aneesha muje zuwa dai*


*lipton girl*
[11/8, 2:46 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


Addu'ar Wanda Ya yi Atishawa

الْحَمْـدُ للهِ.
Alhamdu lillah.

Dukkan yabo ya tabbata ga Allah.
Dan' uwansa kuma ko wanda yake zaune tare da shi ya ce masa;
يَرْحَمُكَ اللهُ.
Yarhamukal-lah.

Allah Ya ji kanka.

Idan ya gaya masa haka, shi kuma ya ce masa:
يَهْدِيكُمُ اللهُ وَيُصْلِحُ بَالَكُمْ.
Yahdeekumul-lahu wayuslihu balakum.

Allah ya shirye ku, Ya kyautata halinku.


*Book 2*
🌤Page 185&190.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^Da sauri ya taka burki......


dago wa yayi yana Adu'a idan bai buge wani ba domin hankali shi ba akan driven yaki ba
Jiki ba kaure ya fito


Ita kuwa ta reki kafar ta


"Kiye hakuri ban kulla da ki ba hope baki ji cewo ba?????


Tana jin muryan shi tayi wani murmushi don ko mafalki ba zata manta muryar shi ba da saure ta dago


Yana ganin Zainab in shi hawaye suka fara zuba a idon shi yana nuna ta


Zainab.......!!


Da kyar ta iya tashi tayi saurin rungume shi


"Daddyn Aneesha ina ka shiga i really miss you"


Dago kan ta yayi


"I am so sorry a dalili na wanan abun ya fara daki da nazo da wure da wanan mutunin bai kama ki fa dafatan bai ye maki kome ba????


"Ka manta da shi ka je abunda zan gaya maka "


Sai nishi taki ye sama sama. "I.. Lo.. Ve... You... "


Wani irin dadi ya jiya kamar an saka shi a arjana

Jawo ta yayi ya rungumeta Tight

Hanunta ta sa tana shafan jikin shi

Jaye shi tayi ta hada bakin ta da na shi tana kissing in shi
Tuni Ajmal ya fara fita hayancin shi


Wani abu aka buga masa a kai


Zainab ta zaro ido ganin jini yana zuba a kan shi


Shikuwa dafe kan shi yayi domin wani irin jire yaki gani ka ciwon da yaki je....

Ja da baya ya kama ye kamar wanda ya sa barasa


Jeyowa yayi don yaga wanda yayi masa wanan aiki


Da mamaki yaga Yarima


Nuna shi ya kamaye


"Menaye maka zaka ye man haka....????

Mumurmushin takai ce yayi


"Har kana da bakin tambaya na? Don baka da kishin addini shini zaka rungume man mata? Har da sunbatan ta ae kama ta yayi in kashi ka"


Da kyar Ajmal yaki magana


"Ban fahimci anunda kaki nufi ba *Matar ka ko matata*????


"Ya isa haka nan bana son shashan ce ae da na hadu da kai Resturance ce man kayi matar ka tana son Nodless shini don iskan ce don kaji nace matata tana son Nodless shini zaka zo ka rungumeta"


Zainab kuwa tuni ta sha jinin jikin ta ganin yanda kan Ajmal ki jini

Karasa wa tayi kusa da shi tana kuka


Veil inta ta cire tana goge masa jini


Ran Yarima kuwa ba karamen bace yayi ba. Yana ye mata fighting zata zo tana nuna kullawan ta akan shi.....


"Ina mai baka hankuri a dalili na zaka fuskan ce wanan hali ka sani ina son ka sosai "


"Ki dai na wanan magana kin san ina sonki kuma bana son kukan ki. Pls ki dai na bana jin dadi "


Yarima kuwa ture Zainab yayi ya jawo Ajmal ya wanka masa mare sai da ya kai kasa

Jini ni ki fita a bakin shi
Da sauri Zainab ta yo kan shi jawo ta yayi ya wanka mata mare


"Idan baki natsu ba Allah zan kashi shi a gaban idon ki "


Duka wa tayi kasa ta reki masa kafa


"Dan Allah kayi hakuri kada ka kashe shi duk abunda kaki so zanye maka"

Mumurmushin mugunta yayi

Ki shiga mota


Kallon shi taki da idanun ta da suka ye jaa


"Kana gani fa jini ya na fita akan shi ba zaka kai shi Asbt ba?


Tsoki yaja itchen daki hanunshi ya buga ma Ajmal


Cak Zainab tayi ta buga kuwa sai da Yarima ya razana


"Kashi shi zaka ye wai meyasa baka dq hankali baka da imani a zuciyan ka na tsani ka kuma ba zan beka ba ko da kuwa zaka kashi ni bana son ka bana son ganin ka nafi son mijina don haka ka wuce ka bamu guri i hate u"


Dago ta yayi ya wanka mata mare biyu masu kyau

"Kiye hankali yanzu danaga kamar baki da hankali"


Jan Hanunta yayi ya saka ta q cikin mota tana kallo fadawan shi suna bugun Ajmal


Kuka ta kiye kamar ranta zai fita


Tayi da na sani gudun da tayi inda bata gudo ba da hakan bai faru ba


*Yawan comment Yawwan Typing*🤨


*Lipton girl*💙
[11/9, 8:18 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

*Addu'a Ga Wanda Yayi sabon Aure*

بارَكَ اللَّهُ لَكَ، وَبَارَكَ عَلَيْكَ، وَجَمَعَ بَيْنَكُمَا فِي خَيْرٍ.
Barakal-lahu lak, wabaraka 'alayk, wajama'a baynakuma fee khayr.

Allah Ya sanya albarka a gareka, yayi maka albarka kum aya hada tsakaninku da alheri.

*Book 2*

🌤Page 190&195.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^Tunda ta shiga mota ba abunda taki ye sai aikin kuka...


Yarima kuwa yana kallon ta tana kuka ama bai lalashi ta ba


Ita kuwa a wanan lokacin ba wanda taji ta tsana irin Yarima...


A hakan har suka isa airport bayan an gama masu binciki suka shiga cikin jirgi


Tunowa tayi lokacin da suka ye tafiya tare da Ajmal wani murmushi tayi wanda bata san lokacin da tayi shi ba......


Ajmal kuwa kwance akan tie-tie duk wanda yazo sai dai ya kalle shi ya wuce domin yanzu duniya ta lalace daga taimako a saka ka cikin masifa ga Ajmal jini yana fita a jikin shi nufashi kwai yaki ye ama kome baya iya ye


****


Wai ina abokina ya shiga ni har yanzu ba labaren sa Wayan shi ya duba yaga location in da ya tura mashi motar shi ya shiga ya nufi gurin...


ganin motar Ajmal abun ya bashi mamaki sosai parking yayi yana dube dube hango abokin


Na shi a kwance jini yanq fita a jikin shi


Yayi saurin karass wa kusa da shi


"Subuhalilah Ajmal meya same ka? Waya ye maka wanan aiki????


"Ya tafi da ita.. Dan Allah ka tai maka ka mai da man ita ba zan iya rayuwa ba sai da ita "


Da kyar yaki magana


Saurin daukan shi yayi ya saka shi a mota basu tsaya ko ina ba sai Asbt....


Nan aka fara bashi taimakon gagawa da kyar aka samu aka tsaida jini ya samu rauni da yawa yana falkawa yayi ma Doctor magana akan a sallame shi baya iya zaman Asbt gashi zai je ya amso matar shi wanda bai san a wani gari zai kai ta ba........


Da kyar ya iya tashi yana ye ma abokin nashi godiya gidan shi ya kai shi ya ajiye shi yana shiga cikin gida haka kwai yaji gaban shi yana faduwa
Tsintar kan shi yayi ya nufa dakin faiha a ranshi kuwa ya ce
Yasan bai kyauta mata ba rabon shi da dakin ta har ya manta yanzu dan ya samu rauni zai je gunta kawar da wanaan zancin yayi ya bude kofan daki


Da sauri ya ja baya yana furta "Hasbunallahu wani'imal alim allahuma ajirni fi masibati. Yana nuna Faiha


Wada kuwa bata masan ya shigo ba dukan su sunfa da duniyar dadi

Shikuwa ba abunda yaki ye sai shan brest inta


Da karfi ya daka mata tsawa faiha


Jeyowa tayi ganin mijin nata ama ko kadan bata ye na dama ba cigaba da abunda taki ye tayi


Da kyar ya karasa kusa da ita duk da yana cikin ciwo ya finci ko ta wanka mata mare yayi sai da ta kai kasa


"Ashe daman cin amanar da kiki ye man kinan? Ki rasa inda zaki ye iskanci ki sai a cikin gida na?


Shikuwa saurayin nata yana ganin haka yayi sauri ya saka kayan shi ta baya yabe ya gudu Ajmal kuwa yana ye ma faiha fada...


Kallon shi takiye daga saman sa har kasan sa


"Dan Allah mallam ya isa bana son iskanci banza na san tsiyar da kaye kafin ka aure Zainab...??


"Ba abunda nayi kuma ko da nayi da niyar aure ni kifa? Da auren ki kina aika ta izina wanan wane irin abu ni"


Mtswww taja tsoki ta shiga toilet


Shikuwa binta yayi da kallo yana jin haushin ta ba zata ma tambaya ya akay samu wanan raunin ba fita yayi dakin ya kwanta dakin shi


Aneesha ce ta shigo dakin shi da gudu ta hau kan shi wata yar kara ya saki ouch


Sai a lokacin ta kulla da raunin sa


"Dad meya same ka? And ina mom?


Girgiza mata kai yayi

Kuka ta fara ye "Yanzu dad shikinan na rabu da mom"


Da kyar ya iya tashi ya rufe mata baki


"Baki rasa mom in ki ba nima ban rasa matata ba ki bani wani lokaci zata dawo gariki insha Allah "


Ohk Dad Allah ya baka tafiya


Ta fita daga dakin


Shikuwa ba abunda yaki tunawa sai halin da ya tsence Faiha..


********


Yarima kuwa suna isa alreaey fadawa suna jiran su kallo daya zaka ye ma Aneesha kasan cewa ta sha kuka cikin mota ya saka ta


Ita kuwa gaban ta sai bugawa yaki ye kar dai ace yanka ta zai ye


Jeyo wa tayi tana kallon shi da kananan idanun ta


"Dan Allah kayi hakuri ka mai dani gurin mijina kada ka yanka ni ina son na karasa rayuwata a cikin duniyar nan "


Shikuwa bai ji dadin yanda taki wanan magana ba agaban fadawa ba
Gurin kunenta yayi mata magana


"Idan bakiyean shiru ba wlh zanye maki kiss yanzu kuka ba ruwa na da wadanan mutanen kinga ki zaki je kunya"


Ae kuwa kamar wada aka saka ma zip a baki bata saki yen magana ba har suka isa

Get aka bude masu suka shiga fadawa sai gaidasu sukiye

Ita dai bata son irin wanna gaisuwa gashi Yarima ko kallon su bai ye ba suma din sunye mamaki ko da yaki bazasu ye mamaki ba tunda sungan shi da gimbiya Aneesha ko ina ya ganta oho......


Tuni labare ya kai ga kunen mai martaba Yarima ya dawo da Gimbiya ran mai martaba ya bace sosai domin har yanzu bai manta da abunda tayi masu ba....


Yarima kuwa gurin mai martaba ya fara isa sunkuyar da kan sa yayi kasa shi kan shi yaga ran mai martaba ya bace....


"Am ina mai bada hankuri Allah ya huce zuciyan ka na maida matata bata re da izinin ka ba "


Shiru yayi dai baice kome ba.


Zainab kuwa kallon mamakin taki ye ma yarima
Ko ba'a gaya mata ba ta san dan mai martaba ni


"Ama... Yarima yayi saurin reki mata hanu


"Aye ma matata afuwa tayi da na sani abunda ta aikata kuma tayi alkawarin zata gyara"


"In har haka kaki so to na amince da hakan sai ka sasanta maganar ka da ita zaku iya tafiya "


Jeki ba kware suka tashi suka fita


Waziri kuwa duk abunda akaye baya nan bai san abunda aki ciki ba.....


Yarima kuwa ya ja hanunta suka nufa parth in shi


Hanunta ta jaye da karfe


"Wanan wane irin iskance ni zaka kawo ni nan gidan??? Ka dauki ni ka kai ni wani gida yanzu ma haka ka kawo ni wanan gidan me hakan ki nufi"


Jeyowa yayi ya kalle ta a kasallanci
"Ko dai ki shigo ku kuma na dauki ki "


"Me kaki nufi da hakan ni fa ba inda zanje don ni ba karuwar ka bace"


Bata karasa wata magana ba ya dauki ta cak ya fara tafiya


A lokacin da Fatima ta fito a cikin dakin ta ganin Aneesha a hanunshi yasa gaban ta ya buga


"Wanan yarinya daman ba ta mutu ba? Nashiga ukku yanzu ya zanye nasan magani na ya riga da ya kare i think in boye kwai don da zaran yarima ya ganin zai kashi ni don wacan matar nasan sai ta gaya masa kome "


Da saure ta samu guri ta labe
Su kuwa suka shiga cikin daki.....


*Keep flowing*⛹🏻‍♀


*lipton girl*💙
[11/11, 6:28 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


Idan dayanku ya auri mace, ko ya sayi bawa mai hidima, sai ya ce;

اَللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ خَيْرَهَا، وَخَيْرَ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ، وَأَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّهَا، وَشَرِّ مَا جَبَلْتَهَا عَلَيْهِ.

Allahumma innee as-aluka khayraha wakhayra ma jabaltaha 'alayh, wa-a'oothu bika min sharriha washarri ma jabaltaha 'alayh.

Ya Allah ina rokon Ka laherinta da alhrin da Ka dabi'antar da ita a kansa, kuma ina neman sarinka daga sharrinta da shaarrin Da ka dabi'antar da ita a kansa.

Idan kuma ya sayi rakumi, to ya kama tozon rakumin ya fadi kwatankwacin wannan (addu'ar).


*Alhmdl Alhmdl Alhmdl*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*I am happy so happy this morning and the reason is*😄😄😄😄😄

*guess what fans*
😄😄

*i am so joyful is because I am +1 today.*
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻♥♥😍😍♥♥

*Happy birthday to me*.♥♥♥♥💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💋💋💋
*Gruop in matar ka ko matata naji dadin comment in ku sosai Allah ya bar kauna*♥🤝🏻
*Book 2*
🌤Page 195&180..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^^^^^^^Suna shiga daki ya ajiye ta akan gado
Kallon dakin taki ye ganin kamar ta taba zuwa a gidan tana ganin kome dangani da dakin da kuma wanda kiye mata magana ama bata ga fuskan shi ba


Reki kanta tayi domin yana ye mata ciwo..


Yarima kuwa yana ajiye ta ya fada bathroom ya watsa ruwa gaba daya ya manta da wata Fatima


Fito wa yayi daga shi sai towel a jikin shi

Zainab naganin haka tayi sauren rufe fuskan ta


"Meye haka mallam? Ama kasan da cewa ba kai kadai ni a cikin daki ba da zaka fito a hakan ko ka manta ni matar aure ce kar fa ka manta i am not your wife"


Karasawa yayi kusa da ita ya zauna hanunshi yasa ya jaye mata hanun da ta sa ta rufe fuskan ta
Kallon fuskan ta yaki ye ita kuwa ta rufe idon ta gam

Duk da idanunta a rufe suki tana jin irin kallon da yaki ye mata domin har nishin sa tana ji
Kokarin tashi taki ye yayi saurin jawo ta ta zauna kan kafar shi..


"Kina jin kunya ni gani na a hakan?


"Pls ka ma dai na magabar kunya ni ba muharama ka bace da zan kalle ka pls ka saki ni zan koma gurin mijina Allah ka dai ya san a wani hali yaki yanzu gashi kayi masa dukan tsiya "


Shiiiii ya aza hanunshi akan lips inta


Kara jawo ta yayi ya kwance. mata dankwalinta


Hanunshi ya aza kan fuskan ta yana shafa wa


Kallon tambaya taki ye masa


"Wai kai wane irin maye ni? Nagaya maka i am married meyasa bazaka rabu dani ba ana dole ni kuma nagaya maka ni matar aure ce"


Ganin ba tsayawa zataye da surutun ta ba yasa ya hada bakin shi da nata yana kissing inta
Wani irin Hot kiss yaki ye mata
Ita kuwa lumshe idon ta tayi tana kokarin tena wani abu
Shikuwa yaji dadin lips inta ta fada duniyar dadi...

Hanunshi ya saka cikin rigar ta yana laluben brest inta
Wani nishi ta saki


Fatima kuwa tunda ya fara kissing inta taki kallon su ranta a bace


Yarima ya raina mata da wayo ita bai damu da yayi amfani da ita ba ko kadan sai dai idan ta nima ama ynz daga dawo wan Anesha har ya fara
Kuka ta kamaye ta fita dakin da gudu


Ganin idan ya tsaya laluba brest inta zai wahala ya sa ya cire mata riga dukiyar fulanin ta ya bayana
Kallon su yaki ye ya aza hanunshi kan brest inta lumshe ido yayi wani irin laushi ya jiya ya fara matsa mata breast lips insa ya daura ya fara kissing gurin cibiyar ta ya kai

Da kyar ta iya cewa


"Dan Allah yarima kayi hakuri kada ka manta ni matar aure ce ba zan aikata zina ba saboda son ranka ba dan Allah ka mai dani gurin mijina ko wani hali yaki ciki"


Dagowa yayi ya kalle ta "yau nini Yarima? Ba Yarima na"


"Haba mallam meyasa bazaka fahimce ni ba nagaya maka ni ba matar ka bace killa kaye kuri ni"


Shafan jikin ta ya kamaye
"Ko zan manta kome bazan manta jikin ki ba"


Marairaice fuska tayi
"Dan Allah ka fahimce ni ka bani aron hankalin ka ina son inye maka bayanin ko ni wacece na gaji da wanan abun"


Turo baki yayi "bana bukatan bayanin ki"

Bai jira ta karasa wata magana ba ya jaye ta ya saka kayan shi ki shirya zamuje gurin Mom don bata san kin dawo ba....


Fatima kuwa tana fita ta fada gefin mom sai kuka taki ye ta gaya mata Yarima ya dawo da Aneesha ko yanzu zata cuce shi ni ta wuce

Mom kuwa ranta ya bace don ta san wahalar da dan nata ya sha jan Hanun Fatima tayi ta nufi parth in yarima


Fatima ku a ranta tace "wanan wawuyar tsohuwa to meye na jan hanu na baki san bana son hada ido da Aneesha ba don nasan zata tona man asire"


Jan Hanun Aneesha yayi suka nufi hanyar fita karo sukaye da mom ranta a bace shi kan shi ya fuskan ce hakan.


*****


Ajmal kuwa ba abunda yaki tunani sai abunda idon shi ya gani masa
Shi Faiha zata cuta kuma ba wani dana sani a ciki


Wayan shi ya dauko


Ya tura mata messg kamar haka zanye tafiya nan da 1 weak idan kinje zaki iya zama ki zauna idan baki iya ba ki wuce gurin iyayen ki


Yana tura mata messg ya ta shi ya tita daga gidan ita kuwa taga fitan shi dadi tajiya tace sakarai kwai wayan ta ta dauko ta kira kwarton ta da yaki bashi da imani ko daya ya yarda yace mata gashi nan zuwa jim kadan sai gashi yazo
Yana zuwa suka shiga daki tun a bakin kofa ta fara kissing in shi


"Kasan me i real miss u jiya bangama jin dadi na ba sai ga wancan sakaran ama ynz ae anan zaka kwana don sai na gaji"

Murmushi yayi ya cigaba da kissing inta dukan su suka cire kayan da ki jikin su suka fara shashan cen su bude kofa akaye


Dukan su suka mai da kallo ga kofar ganin Ajmal abun ya basu mamaki sosai


Shikuwa lock ya sa ya shigo da blet a hanun shi


"Waton dana ce maki zanye tafiya shine har kin kira shi ko. Kai kuma da yaki dan iska ni kai shini kazo kuma gidan matar aure zanye maganin ku"


Ae kuwa ya fara bugun shi ba abunda ya kai sai kuwa gurin Faiha ya karasa ya fara bugun ta in ya buge ta ya buge shi kuwan su dai kaki je sai da yayi masu lagas sa'an ya saka key ya rufe su fita yayi ya dawo dauki ni da ruwan zafi ya zuba ma karton ta


Wata kuwa ya saki domin ruwan tafasa shi ni


Murmushi mugunta yayi "kaga yanzu sai kaje kayi lalace da wata matar aure in banda kuna yan iska zaku zauna kuna cin amana ta ki kuma wlh baki isa ba zanye maganin ki ka tashi ka fita in ba haka ba na kashi ka"


Ranshi ba karamen tashi yayi ba tunda taki da Ajmal bata taba ganin fushin shi ba sai yau


Dakin shi ya shiga ya bashi jalabiya naye maka wanan tai maku saboda musulunci zaka iya saka wa wlh wlh wlh ka saki dawo wa gidan nan kashi ka zanye


Haka ya tashi ya fita da kyar yaki taka wa ita kuwa gurin ta ya karasa tana ja da baya
Wanka mata mare yayi ta dago
Kai kai ni zaka mara


Ya kara mata wani sai da ta kai kasa


Dagowa tayi tana kuka "Haba baby"

Ya kara wanka mata wani maren

"Kada ki kuskura ki saki kira na da baby wlh in bahaka ba zan cire maki wanan bakin"


Shiru tayi tana kukan zuce
Kayan ta ya dauko mata ba ko kunya ta fara saka wa hanunta yaja tana kuka tana begging insa....


Dakin Aneesha ya shiga ya jawo ta

Ita kuwa mamaki taki ye meyesa mom taki kuka kuma dad bai damu ba ita dai bata tambaya ba ta shiga cikin mota ya saka Faiha rufe gida yayi basu tsaya ko ina ba sai Airport
Gaban ta ya fadi kar dai Ajmal gida zai mai data


Kuka ta fara ye "i am really sorry wlh tsausaye ni"


"Ya isa bana son jin kome daga gari ki. Kin ye wasa da damar ki don haka kiye man shiru "


Bata ce kome ba har aka gama scaning in su suka shiga jirgi


Aneesha kuwa bata wani jin dadi ba lokacin da sukaye tafiya da mom zainab yafi dadi ama yanzu kowa ya daure fuska ita ma ta daure tata...


Zuwa karfe 3;00pm suka sauka a garin lagos............


Suna sauka suka shiga motar daman yayi waya da wani an tana da mar su da mota
Shiga suka ye ba wanda yace ma wani k'alla Aneesha kuwa sai kallon mamaki taki ye masu Ba su tsaya ko ina ba sai wani gida
Gaban Faiha sai faduwa yaki ye

Karamin gida ni mai daki biyu
Suna dai da rufan asire shiga sukaye har kasa ya duka ya gaida iyayin Faiha

Kallon mamaki suki ye masa don tunda aka haife Aneesha basu zo ba sai yau Allah kasa lafiya...


Gyaran murya yayi


"Inaa na san zakuye mamakin ganin mu am kada ku damu ba abun tayar da hankali ni ba daman faiha ce tayi kewae ku shini na kawo ta"


Dagowa tayi tana kallon shi kallon mamaki taki ye masa.....


"Ah to madallah ae mun dauka wani laife tayi"
Fadan inaa ta

Dukan su suka kalle juna


Hanunshi ya saka cikin arjihu ya dauko bandir in 1k guda biyar yace su saye goro


Sunje dadi sosai
Daga bisani yayi masu sallama ya fita da sauri faiha ta beyo shi


"Haba baby meya sa zaka bar ni anan "


Aneesha ya saka cikin mota


"Na farko ni ba baby ki bani and zaki iya zama anan har lokacin da kiki so na saki saki biyu nasan zakiye mamakin banye maki ukku ba Allah ya hana yen saki uku a rana daya shiyasa zanye maki biyu abunda ya sa ban gaya ma iyayen ki abunda kika ye ba saboda ko wadana iyayee basa so suje abunda kika aika don haka ya rage naki kisan irin karya da zaki ye masu Aneesha kuma ni zan tafi da ita kada ki kuskura ki ce zaki gurin ta.. And kar ki saki nuna man wanan kazamar fuska ta ki idan ba haka ba zan kashi ki"


Bai jira amsar ta ba ya shiga mota ya wucee fuuuuuu....

Faiha kuwa kasa ta kai tana kuka za ban tausai..........


*****


"Mom yanzu zamu ji gurin ki ama ya akaye naga ranki a bace?


"Yarima har zaka iya yanki hukunci ba tare da ka sanar dani ba?


"Mom pls kiye hakuri yanzu nan zanji na sanar daki "

"Ba wani "


"Meyasa zaka mai da wanan macuce ka manta da matar ka ni???


Kallon mamaki yaki ye mata

"Matata kuma? Ae naga Aneesha ita ka dai ce matata"


Karamen tsoki taja ta jawo hanun Fatima ita kuwa ta sunkuyar da kan ta kasa bata son Aneesha taga fuskan ta


Murmushi yayi "Haba mom wanan wane irin wasa ni kima kinsan ae bamuye aure ba kin dai ye man magana akan cewa na aure ta nace maki ba zan iya auren ta ba don na dauki ta a matsayen frnd dita kuma yanzu kiki kawo man da wanan zance"


Reki baki tayi "eh lalai yarima waton rainin hankalin na ka ya kai har dani kaki rai na ma hankali ko? To bare kaji bazan amshe wanaan amatsayen matar ka ba wanan ita ce suruka ta ko kana so baka so"


Shafa sajin sa yayi yana wani murmushi na takai ce


"Pls mom try to undestand me i really love Aneesha ba zan iya ye mata kishiya ba duk da nasan ta ce amana ama stil i love her"


Aneeshaa kuwa dago wa tayi tana kallon shi ita gaba daya abun ya daure mata kai
Yarima yace yana sonta sa'an wanan mom inshe tana maganar yayi aure to wacece ya aura?


Karasawa tayi kusa da Fatima tana kokarin ganin fuskan ta hanunta tasa tana kokarin daga mata fuska

Da sauri mom ta ture ta sai da ta fadi kasa


"Kada ki kuskura ki taba man suruka macuce ya azaluma kwai"


Yarima kuwa tada Aneesha yayi


"Haba mom meya yi zafi haka meyasa kiki so ki taba man rayuwa ta kinsan fa i really love her "


Aneesha kuwa kuka ta fara ye don ta rasa abunda zata ye


Hanunshi yasa yana goge mata hawaye
Fatima kuwa kukan munafuce ta fara ye
Mom kuwa ranta ya bace sosai
Jawo yarima tayi ta wanka mashi mare tass tass kaki ji......


*Tofa abunda ba'a taba ye ma yarima ba yau ya sha mare akan fatima muje zuwa*⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀


*kuyi hakuri da wanan page kunsan yau muna cikin bedirin buk*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*lipton girl*💙
[11/12, 2:47 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

Addu'ar Saduwa Da Iyali:
بِسْمِ اللهِ اللّهُمَّ جَنِّبْنَا الشَّيْطَانَ، وَجَنِّبِ الشَّيْطَانَ مَا رَزَقْتَنَا.
Bismil-lah, allahumma jannibnash-shaytan, wajannibish-shaytana ma razaqtana.

Da sunan Allah. Ya Allah! Ka nisantar da shaidan daga garemu, kuma ka nisantar da shaidan daga abin da Ka azurta mu da shi.


*Yau dole na taka rawa💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻❤💃🏻irin Wanan kauna haka💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻ina godiya sosai kun saka ni cikin farinciki family, friends, fans duk Ina godiya da whishes Inda kuka ye man Allah ya bar kauna*😘😘😘😘😘


*Wanan page nakuni masoyana na asali*💋💋💋💋♥♥♥♥😍😍😍💃🏻💃🏻💃🏻❤❤❤


*Book 2*
🌤Page 185&190..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^^^^^Dagowa yayi da idanun shi da sukaye ja sosai reki kumcen shi yayi domin yana jin zafi sosai Tunda mom ta haife shi bata taba daga hanunta ta mare shi ba sai yau kuma akan wata kallon Fatima yayi ranshi a bace da karfe ya jawo ta ya daga hanunshi zai mare ta


"Kar ka kuskura ka mareta Idan ba haka ba zan tsini maka wlh"


Jikin shi ni yayi sanyi kallon mom in shi yaki ye
Sakin Hanun Fatima yayi ta koma gefi tana rufe fuskan ta

"Mom ni zaki tsinewa akan Fatima??


"Ka gwada ka gani wlh zan tsini maka Indai akan Fatima ni"


Aneesha Kuwa karasawa tayi kusa da Fatima


"Ki kuwa baiwar Allah meyasa kika hada da da uwar shi??


Ja da baya taki ye ita kuma tana kokarin ganin fuskan ta
Ture Aneesha tayi ta fadi kasa Kara ta saki da sauri yarima ya jeyo


"How dare u touch my wife"

Har zai mareta ya tuna da maganar mom reki hanunshi yayi yana mai jin takaice


Ita kuwa tashi tayi


"Meya sa kiki boye fuskan ki?


Da sauri ta karasa kusa da ita daga mata fuska


Tuni idanunta suka canza Nina Fatima taki ye ki......
Yanki jiki tayi ta fadi kasa.....


Yarima yayo kanta yana girgiza ta

Fatima kuwa jikin ta ya fara rawa tasan asirin ta ya tuno


Yarima kuka ya faraye kamar wani yaro mom taga ji tausan shi da yaki ranta ya bace taja hanun Fatima suka bar parth din....


Shikuwa daukan ta yayi ya kai ta Daki wayan shi ya dauko ya Kira likita.......


******


Ajmal kuwa tunda suka shiga cikin mota bai ce kalla ba shi abun ya daure mashi kai sosai


Aneesha kuwa ta gaji da zaman shiru ama ya zataye


Hotel suka isa Ajmal ya kwanta kan gado ba abunda yaki tunawa sai zainab insa yana dana sanin auren Faiha don auren irin su ba karamen tashin hankali ni ba....


*****


Likita na zuwa ya fara duba ta

"Dr. Lafiya yh jikin nata???


Kallon shi yayi ta tashi ta nufe kusa da shi


"Kasan i am your friend idan zaka tuna ko lokacin da tana Amarya na baka shawaran akan ka daga mata kafa ko yanzu zan baka shawara game da abunda ki damun ta"


Kallon mamaki yaki ye masa


"Meki damun ta.....???


"Nasan bata gaya maka ba taye lossing in memory inta "


"What.............???.


Shiru yayi yana tuno maganganu da taki gaya masa


"And duk yanda akaye akwai abunda ta gani yau wanda ya sa brain in ta yayi saurin pecking idan so samu ni ta zauna da abunda kisa ta tuna baya shi zai sa tayi saurin dawo cikin hankalin ta. Tana iya tuna wasu abu but not clearly kamar yanzu kai i know tana jij wani feeling ama zata kasa yen bayanin shi irin wanan duk normal ni ga masu ciwo irin nasu shawaran da zan baka kada ka matsa mata akan cewa dole dole sai ta tuna abunda ya faru baya cikin salo zakaye mata shi ka rinka nuna mata abubuwa insha Allah zata tuna kome zaku dawo kamar yanda kuki da "


Yarima kuwa dogon nunfashi yayi ya mai da kallon shi ga Aneesha sai yaji tausan ta da irin azabtar da ita da yayi


"Thank you dear da kika sanar da ni gaskiya zaki je Alert"


Watsa masa harara tayi


"Gobe idan ka kira ni bazan zo ba"


. bata jira amsar shi ba ta fita daga dakin


Shikuwa zauna wa yayi kusa da ita ya reki hanunta kiss yayi mata sai kallon ta yaki ye


Ita kuwa bude idon ta tayi sanu sanu ta saukar da idon ta akan kyakyawar fuskan shi kokarin tashi taki ye yayi saurin kama mata ta zauna


Kallon tausaye taki ye masa ta aza hanunta akan kumcen sa "i am sorry bansan abunda ki faruwa ba tsakanin ka da mom inka na dai san its all because of me"


Hanunshi ya daura kan lips inta


"Shiiii bana son jin wanan maganar in tambaye ki???


"Eh ka tambaye ni ama pls ka mai dani gurin mijina"


Wani irin kishi ya jiya a kirjin sa


"Idan kina son in mai daki gurin mijin ki sai kin gaya man abunda ki damun ki nasan kome gari daki i know kinye manta baya"


Zaro ido tayi tana mamakin ya akaye ya sani


"Nasan zakiye mamaki. Ama ina son ki gaya man gaskiya"


"Ohk... Ni kai na bansan meki damu na ba bansan abunda na bare a baya ba wani lokaci sai naki ji kamar wani yana jira na. Kamar na ye babban kuskure a baya.. Iya abunda naki tunawa lokacin da na bude idanuna nagan ni a cikin wani gida na samu rauni sosai sai da nayi kusan 1 year sa'an na samu sauki.... Nan ta bashi labare duk abunda ya faru kome bata boye masa ba har auren ta da Ajmal"


Hawaye ki zuba a idon Yarima
Ita kuwa bata san meyasa ba bata son ganin kukan shi


"Meya same ni meyasa tun farko ban tsaya na fahimce abunda kiki nufi ba nayi kure gurin gani ki... I am so sorry na wahalar daki "


"Kar ka damu da wanan ni dai ka mai dani gurin mijina kasan dukan da kaye masa ban san a wani hali yaki ba"


"Kiye hakuri bazan mai daki gurin shi ba domin ki matata ce"


Zaro ido tayi "Taya na zama matar ka????


"Kar ki damu idan kin tuna kome zaki tuna ama bazan ye sakacin mai daki gurin wancan ba kin bani lokacin da naki bukatar ki yanzu kuma ba zan barki ji ko ina ba"


"Ama ba haka mukaye da kai ba kace zaka mai dani"


"Bazan mai daki ba yayi man taimako gurin kulla daki ni kuma na saka masa da bugu i hope zai yafe man yanzu dai ki kwanta kiye bacci zamuye magana gobe"


Tashi yayi ya fita ita kuwa tana ta mamakin wai da gaski ita matar shi ce........


*Washe gari*


Yarima ya shigo cikin daki Aneesha kuwa ta na kwance kara so wa yayi kusa da ita


"Tashi muje shopping"


Kallon shi tayi


"No kaji kwai"


Daman yasan bazata ji ba daukan ta yayi sai cikin mota ya ajiye ta...


Basu tsaya ko ina ba sai gurin shopping ita dai kayan chocolate kwai ta dauka...


***


"Dad see this chocolate nasan da mom zata ganshi sai ta dauka kasan favourite inta ni "


Murmushin karfen Hali yayi
Ya dauki guda 10 Aneesha ta dauki daya ta fara ce


Ita ma Aneesha ta dauki daya tana ci Yarima ya kalle ta
Bazaki bare muje gida ba?
Ta girgiza masa kai


Ajmal kuwa cigaba da shopping yayi...


Little Aneesha tana jeyowa taga Zainab shock tayi tana kallon ta


Sukuwa sungama shopping Yarima ya ja hanunta suna kokarin fita


Da kyar little Aneesha ta ce "Dad deba nan Mom"


Tana nuna ta da sauri ya jeyo ganin zainab yayi.........


*Tofa ko me zai faru*


*muje zuwa*⛹🏻‍♀


*Lipton girl*💙
[11/13, 8:48 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

*Addu'a Idan Mutum Ya yi fushi.*


أَعُوذُ بِاللهِ مِنَ الشَّيْطَانِ الرَّجِيمِ.

*A'oothu billahi minash-shaytanir-rajeem.*

*Ina neman tsarin Allah daga shaidan tsinanne.*


*Book 2*

🌤Page 190&195... 🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^^^Da sauri ya fita daga mall in amma ina har sun shiga mota yana kiran sunan ta amma bata ji ba


Wani irin takaici ya ji kamar ya buga kanshi da kasa.
Aneesha ta karaso kusa da shi


"Dad ya aka yi kana kiran mom bata jika ba???


"Ina zuwa 2mnt"


Shiga yayi cikin Mall in yana tambaya wanda ki kulla da mall in


"Pls ko kasan wanda ya fita yanzu wanda ki tare da wata??


Kallon mamaki yaki ye masa


"Pls tell me knwata ce munfe 2 weaks muna niman ta bamu ganta ba yanzu nagan ta da wani pls idan ka san inda yaki zama ka gaya man"


"Ohk kana nufin Yarima...???


Mamaki yaki ye daman dan sarki ni"eh shi pls ka gaya man"


"Ohk bare na rubuta maka adrees. Ae wanan matar shi ce suna zauni a gidan sarki ga wanan da ka ji insha Allah zaka same shi "


Ansa yayi yana kallon paper

"Thank you so much ".

Hanun Little Aneesha ya ja


"Daddy ina zamu je??


"Zamuje gurin mom in ki"


Ita kuwa ba karamen dadi tajiya ba suka shiga cikin mota basu tsaya ko ina ba sai gidan su Yarima tun a bakin kofa aka tare su Ajmal yana ta rokon su da su barshi ya shiga ama suka hana shi. Suna cikin wanan maganar little Aneesha ta duka kasa ta shiga cikin gidan....


Kallon gidan yaki tunda taki a rayuwan ta bata taba ganin gida mai girma ba irin gidan su Yarima kallon Parth parth in taki ye rufe idon ta tayi daga bisani ta bude tafiya ta fara ye don tana ji a jikin ta inda ta nufa can mom inta taki..


Bakin kofa ta tsaya tana kallon falon


Aneesha kuwa zauni taki a dakin ta, ta buga uban tagumi....

Gaban ta ni ya fadi tayi saurin jeyowa ita kanta bata san lokacin da ta fara tafiya ba fitowa tayi daga dakin ta, tana sauko wa kan steps


Little Aneesha kuwa juya wa tayi a tunanin ta tayi mstk in guri cak ta tsaya
Aneesha kuwa ta sauko ganin yarinya karama yasa ta karasa kusa da ita


Da sauri ta jeyo ganin Mom inta ta fada jikin ta na kuka

Ita ma Aneesha kukan taki ye


Dago Little Aneesha tayi


"Mom meyasa kika barni? Kinsan me i really miss you "


Share mata hawaye tayi


"I am sorry my dear. Ina Dad inki??


Sai a lokacin ta tuno ta barshi a waje


Nan tagaya mata yana waje taja hanunta suka fita


Fadawa naganin ta suka zube kasa


"Ku barshi ya shigo"


Shigowa yayi har parth inta ta kai shi


Ita kanta bata san lokacin da ta rungume shi ba domin tayi missing inshi sosai


Shima din yayi missing inta


Finciko Aneesha yayi da karfe ta fada kan kirjin sa

Kallon yarima taki ye wanda ranshi ya bace sosai....


Da kyar ta iya furta

Ya... Ri... Ma...


"Ya isa bana son jin kome daga gari ki"


Kallon Ajmal yayi shima din kallon shi yaki ye


Yarima ya bashi Hanu
Kallon mamaki yaki ye masa sai kace ba shini ya wahalar da shi ba
Hanu ya bashi suka gaisa...

"Am sunana Aliyu ama zaka iya kirana da Yarima ba sai ka gaya man sunan ka ba i know matata ta gaya man pls you can sit"


Ba musu ya samu guri ya zauna

Hanun Aneesha ya ja suka zauna wayan shi ya dauko ya kira khadeeja jim kadan sai gata ta shigo murmushi dauki da fuskan ta


Kallon Ajmal tayi "ina wuni bro dafatan ka zo lafiya"

Murmushi yayi mata wanda bai san lokacin da yayi mata shi ba

"Lafiya qlw na sameku lafiya"

"Lafiya qlw"
Tana magana tana murmushi


"Am baby pls ki ja hanunta ina son magana da dad inta"ya nuna little Aneesha


"Ohk my baby angama"


Gurin Anessha ta kara sa ta duka

"Hi cutie"
Ta daga mata hanu
A kasalance Aneesha tace mata "Hi Beauty"


Dariya Khadeeja tayi


"Ae ban kai ki kyau ba"
Taja kumatun ta


"Muji na nuna maki daki na "


Taja hanunta suka fita daga parth din....


Gyaran murya Yarima yayi


Ya kara reko hanun Aneesha


"Wanan da kaki gani matata ce sunan Aneesha ba zainab "


Dago da kan shi yayi yana ye masa kallon mamaki


Tashi yayi tsaye


"Ban fahimta ba *MATAR KA KO MATATA*??????


"Pls ka kwantar da hankali ka, ka zauna muye magana "


Taya zan zauna kayi man wanan zanci


"Pls idan kana so mu fahimce juna ka zauna"


Baya da zabe dole ya zauna...

"Nasan ka kulla man da mata sosai ni kuma ban ye maka adalci ba if possible pls forgive me"

Nan ya shiga bashi labare duk abunda ya faru har lokacin da ta bar gida


Dagowa tayi tana kallon shi

Ita dai bata san lokacin da ta sace masa kudi ba


"No gaskiya ban yar da ba Nasan Zainab Bazata taba satan kudi ba domin na zauna da ita kuma na fahimce ta nasan bazata iya daukan kudin kowa ba wata killa dai akwai magana kasa"


"Uhmm. Bazaka gani bani yanzu zamu taimaka mata gurin dawo da hankalin ta idan ka bani hadin kai ama ka sani bazan bare ta koma gari ka ba i am really sorry "


Ajmal kuwa bai san lokacin da hawaye suka fara zuba masa ba a ido takai cen sa Dayan matar shi ta cuce shi dayan kuma matar wani ce ya zai ye???


Shi ki tambayar kan shi haki ka yana son Zainab sosai


Kallon Ta yayi


"Meyasa baki gaya man gaskiya ba meyasa kika boye man? Meyasa baki gaya man cewa ba zainab ni sunan ki ba kima baki san ki wacece ba? Meyasa baki gaya man wadanan basu ni iyayen ki ba tsinto ki sukaye??? Why kika boye man kin san irin zafin da naki ji yanzu???


Bata san lokacin da ta fara kuka ba


"Kayi hakuri Daddyn Aneesha naso na gaya maka Allah ni a bai kadar ta na gaya maka ba ama har a rai na nayi niya"


Yarima kuwa sun bashi tausai sosai


Share hawayen shi yayi


"Na dauki duk abunda ya faru akan kadara ce. Zan jira har lokacin da kika tuna kome in har da gaski din ki matar shi ce ama ka sani idan har ba matar ka bace to wlh sai na dauki ta domin ina son ta sosai "


Murmushi yarima yayi "Insha Allah bazaka samu damar dauki ta ba"


Tashi yayi tsaye


"Ni zan wuce "


"Aa nasan ba'a garin nan kaki ba and thank you da ka fahimce ni pls ka karbi wanan alfarma tawa ka zauna anan har lokacin da zata tuna in ya so sai ka wuce"


"No ba kome ba sai na zauna ba"


"Pls mana kada kayi man haka shi zai sa nasan ka dauki kome akan kadara ce pls "


"Ohk ba damuwa"


Aneesha kuwa ba karamen jin dadi tayi ba.......

Iso yayi masa har inda zai zauna yarima ya dawo gurin Aneesha


Kallon shi taki ye idanun ta sun canza kalla


"Yarima kayi hakuri ni dai bansan lokacin da na cuce ka ba. Ban masan me zan ce maka ba i am really sorry"


"Kada ki damu"


"Pls zan iya ganin Aneesha????


Ya daga mata kai


Tare suka fita ya kai ta dakin Khadeeja


Koda suka je gaba daya sun lalata dakin khadeeja sun dafa indomie ko ina kaca kaca
Kallon dakin sukiye
Sukuwa basu ma san sun shigo ba

Little Aneesha sai dukan khadeeja taki ye da pillow tana ye mata gwallo


Aneesha bata saan lokacin da hawaye suka zubo mata ba ta fita dakin

Yarima ya beta daga baya


"Lafiya kiki kuka???


"Ba kome, kwai ina jin tausan Aneesha ni ta saba dani kuma yanzu zamu rabu "


Hanunshi ya aza kan nata "waya gaya maki zaku rabu kuna nan ba wanda zai raba ku zanye magana da Ajmal"


Rungumeshi tayi "pls ka taimaka min kayin man wani abu wanda zai sa na tuna baya"


"Ki kwantar da Hankalin ki a sanu zaki tuna kinje"


********


Faiha kuwa kullum cikin yawo taki ye
Zauni taki tana da wayan ta messg ya shigo


"Haba baby taya zaki ce mu hadu yanzu ina mijin naki"


Dan karamen tsoko taja kamar yana ganin ta


"Kaman ta da wancan sha-shan ni dai ina bukatan ka pls kazo lagos "


"Uhmm kin manta dukan da na sha???


"Mtswww kai fa cika tsoro sai kace ba namiji ba "

Nan ta. Gaya masa abunda ya faru

Ya washe hauru...


"A wani guri zamu hadu? Ina lagos"


"Kana lagos me ya kawo ka? Ya akaye kasan ina nan"


"Baby na ki manta da wanan ki zo yanzu ina bukan ki"


"Ohk gani nan zuwa ka turo man adrees"


Tashi tayi ta dauko Hijab inta


Inna ta kallon ta taki ye


"Ki kuma Hajiya ina zaki ji ni???


"Inaa ba nisa fa zanje ba gurin Amina zanji kinsan tunda nazo banji gurin ta ba kuma ban sani ba ko cikin satin nan zan koma Abuja"


", eh hakane to. Ina gaida Mamar ta"


Ohk tace ta fita daga gidan abun hawa ta. Tara bata tsaya ko ina ba sai gurin sa
Receiption ta tsaya aka gaya mata room number ta na zuwa ta bude kofa daya ki abude taki tana shiga ta rufe


Ajiye jakan ta tayi shi kuwa kwance yaki kan gado daga shi sai dan karamen towel gurin sa ta karasa ta kwanta kan jikin shi..

Wani dogon nunfashi Taja domin tayi missing in turaranshi

Hanunshi ya aza kan kugun ta
"My baby har kin karaso"

Murmushi tayi "Ae dole my dear yana son gani na ae dole na zo "

Lips inshi ya hada da nata yana kissing ita ma din kissing in shi taki tana shafa jikin shi
Hanunta ta saka tana murza niplles insa shikuwa sai wani nishi yaki sabon zaki....


Nan suka fara lalacen su sai da suka gaji ya sallemata ta koma gida......


*****"


Ajmal kuwa tunda ya koma bangaren sa tunani kwai yaki ye hawaye ni ki zuba a idon shi
.
Shikan sa yana mamakin yanda yaki kuka.


Jin laushin hanunun da bazai taba manta wa ba ana goge masa hawaye yasa ya dago fuskan shi
Aneesha ya gani....


Murmushi karfin hali yayi mata


"Meyasa kaki kuka? Kasan hawayen ka yanda suki da daraja kuwa meyasa kaki son zuba man da hawaye"


Kara dago wa yayi ya kalleta a karo na biyu


"Ki dai na wanan maganar kada ki manta ki matar aure ce"


"Har yanzu ni matar ka ce "


"Pls ki dai na wanaan magana "


"Ohk Ina Hajiya???


Ranshi ni ya bace don baya son tuna wa da ita ko kadan...


"Na mai da ta gidan su"


Kallon tambaya taki ye masa


"Gida kuma Allah kasa lafiya??


Gaya mata yayi abunda ya faru


Ta tausaya masa sosai Faiha tayi halin banza


Karasa wa tayi kusa da shi tayi masa kiss a kunce

"Pls ka dai na kuka ina jin zafi har a zuciya na"


Murmushi yayi "Thanks ina Aneesha???


"Tana gurin khadeeja ko na kai ka a can?


Ya dag mata kai don bai ji zai iya yin magana ba...


Tashi sukaye suka nufi gurin khadeeja dakin ta kaca kaca sai wasan su sukiye khadeeja ta dauko wayan ta suna photo na da Littel Aneesha


"Wow cutie kin ga yanda ki kayi kyau.... "


"Beauty ae kin fi ni kyau"


"Wani ni rufa man asire ae idan na kai kyaun ki ba zata yi kyau ba domin zan ye abubuwa da yawa "

Karasawa tayi kusa da ita "kamar me kinan....??


"Am kamar idan zanye aure sai na zabe miji mai kyau "


Dariya suka saka su biyu...


Ajmal yayi gyaran murya da sauri Khadeeja ta gyara zaman ta, Ta sunkuyar da kan ta kasa


Little Aneesha kuwa sauko wa tayi kan gado ta rungume dad inta


"Dad Beauty tana da kirki sosai kamar Mom kasan me ta dafa mana indomie mai dadi uhmm.. Yummy.. Kuma tunda zu taki wasa da ni"


Kallon khadeeja yayi wada kan ta yana kasa


"Thanks for the care"


Bata iya ce masa kome ba
Suka fita aka bar daga khadeeja sai Aneesha....


Aneesha ta karasa kusa da ita "Aneesha is a cute baby nima haka na zauna da ita za dadi in gaya maki "


Murmushi tayi
"Hakane fa Aunty duk naji ta shiga rai na sosai"


Tashi sukaye su da kansu suka gyara dakin... Daga bisani ta koma gurin Yarima


Yana zauni kan gado yana dana system insa
Zaunawa tayi kan kujera "Yarima na na tambaye ka manah,"


Dagowa yayi ya kalle ta ya ajiye system insa ya kara so kusa da ita...


"Meki ka kira ni da shi....?


"Yarima na"

Murmushi yayi "kin fara tuna wasu abubuwa"

Kiss yayi mata a goshi..


"Ina jin ki meye tambayar "


"Wanan da mom ki fadin matar ka ce da gaski din matar ka ce???


Dogon nunfashi yaja don bashi da amsar da zai bata

"Ni kai na abun yana daure man kai meyasa mom tace ita matata ce ni bansan lokacin da mukaye aure ba"


"Uhmm duk yanda akaye wanan Matar akwai wani abu tatare da ita ina ji a jiki na tana ina? Ina son ganin ta wata killa zan iya tuna wani abu"


Fatima kuwa tana jin haka gaban ta ya buga ta san idan ta tuna kashin ta ya bushi dole gobe ta koma gurin boka.


Tayi saurin barin gidan ta nufi gidan su.


Jawo Aneesha yayi ya kwantar da ita kan kirjin sa har tana jin yanda hearth insa ki buga wa


Lumshe ido tayi kamar mai tunanin wani abu
Shikuwa yana wasa da gashin ta
Wani dadi taki ji wanda ita kan ta bata san yanda zata fasara sa ba.


Dagowa tayi ta kalle shi a kasalance
Shima din kallon ta yaki ye yana kallon lips inta.


"Kasan me?

"Aa sai kin fada"


"No bashi kwai"

"Meyasa kuma kika ce abar shi"


"Saboda ban san ta yanda zanyi maka bayani ba nima abun yana daure man kai sosai"
A kasallance ya ki kallon lips inta yanda taki maganana yasan in ba kissing inta yayi ba bazai samu natsuwa ba
Kara jawo ta yayi
Ya fara kissing inta
A tare suka lumshe ido domin dukan su wani dadi ya ratsa su
Cikin salo yaki kissing inta
Ita kanta bata san lokacin da ta fara kissing insa ba domin tana jin dadin lips insa haka taji jin su kamar sweet
Rufe idon ta tayi gam
Ganin taki wani yana kissing inta ita kuwa tana ture shi
Da sauri ta bude idon ta ta jayi bakin ta tana tunani


"Lafiya?

"Am. Ka taba kissing dina na kama dukan ka ina ture ka ama duk da hakan bakan dai na ba"


Dariya ya kama ye "Yes ya akaye kika tuna"


Murmushi tayi "somethimes ina ganin wani abu wanda ban san yanda zanyi maka baya ni ba"


Jawo Hanunta yayi suka shiga toilet


Kallon Toilet in taki ye ama bata tuna kome ba


Hanunta ya jawo
"Kinga lokacin da kina amarya anan nace kiyi wanka har nace idan baki ye ba zanyi maki da kai na kika ce na fita zaki ye"


Murmushi tayi "Ni kuwa ba'anan naki ye ba sai dai na zuba ruwa a bucket na watsa don ina jin tsoron shi


Kallon ta yayi "What... You mean duk wanka da kiki ye a bucket kiki ye"

Ta daga masa kai..


Dariya ya kama ye har kasa

Kallon shi tayi "meyasa ka cika dariyan k'ita kuma sai ka kai sa"


"Ki dince you are verry funny"


"Ko me dai zaka ce najiya"


Tashi yayi sorry.

Fita tayi daga Toilet ya bita da baya

Kwanta wa yayi kan gado bacci naki je. We talk tomorrow ya ja blanket ya lulube
Ita kuwa abun ya bata mata rai sosai...


Ajmal kuwa kwance yaki kan gado ba abunda yaki ye sai aikin kuka hawaye ki zuba a idon shi
Shi kan shi yana tausaya wa kanshi ya tashi biyu babu
Ama ya zai ye dole ya dauki kadara Allah, Allah kasa hakan zai fe zama alkaire a gare shi.

A hakan bace ya dauki shi
.............


Asuba ta gari........


*Tofa ko me zai faru gobe*😔

*muje zuwa fans yanzu aka fara*⛹🏻‍♀


*lipton girl*💙
[11/14, 2:25 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

Addu'a idan aka ga wani wanda wata masifa ta fada masa:

الْحَمْدُ للهِ الَّذِي عَافَانِي مِمَّا ابْتَلاَكَ بِهِ، وَفَضَّلَنِي عَلَى كَثِيرٍ مِمَّنْ خَلَقَ تَفْضِيلاً.
Alhamdu lillahil-lazee 'afanee mimmab-talaka bih, wafaddalanee 'ala katheerin mimman khalaqa tafdeela.

Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda Ya amintar da ni daga abin da Ya jarrabce ka da shi (na masifa), kuma Ya fifita ni a kan da yawa daga cikin wadanda Ya halicce su fifitawa.

*Book 2*
🌤Page 195&200.🍹

*Bazan manta daki ba Khadeeja Mrs. Basakwace ki din ta daban ce a gurin heart dina love u lodi lodi*😍
بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^....Fatima Kuwa Tana shiga gida direct Dakin Dad inta ta nufa ko da ta shiga Waziri yana Shan Brest in Halima basu ko San ta shigo cikin Dakin ba Sai nishin dadi sukiye kallo daya tayi masu ta kwarda kanta
"for the first time Taji bata ko son Kallon su ita burinta Taga ta Malaki yarima...


Tashi tayi ta karasa kusa da morrow hanunta ta buga ga mirrow karan da suka jiya ya sa suka Ji tsoro

Gurinta sukai karasa
Tare sukace "Lafiya Fatima Meki damn ki?

Hanunta kuwa Sai Jini yaki ye


Waziri ni yace "Yaushi kika shigo gidan??
Jeyowa tayi Tana kallon shi ranta a bace
"lokacin da Kuki cikin duniyar Dadin ku yan iska kwai Kuna nan Kuna Jin Dadin ku ni Kuma asire na ya na gab da tunowa.....

Kallon mamaki Suki ye mata
Halima ce ta karasa kusa da ita Tana kokarin Taba mata Brest

True ta tayi ta Fadi kasa sai da ta saki wani Kara.
Da sauri Waziri yana karasa ya tada ta


"Fatima kina da hankali kuwa? Kashi ta zaki ye ni"


Da saman Shi har kasan shi taki kallo Tana hararan shi...


"malam Daka ta. Pls Kada ka bata man rai kasan Halin da naki Ciki kuwa yarima fa ya dawo Kuma Tare da Aneesha"


Jikin Waziri yafara Rawa "Kina yarima ya Saki ki?


Dala masa harara tayi
"bai saki ni ba"


Nan tagaya masu Dukan abunda ya faru

Halima kuwa Murna Ciki tafara ye.


Waziri ya zauna ya buga uban ta gume


"Dad gobe Zanji Gurin boka bazan iya rayuwa ba sai da yarima I really love him alot pls help me"


"Allah ya Kai mu goben"


*Washe gari*


Aneesha ce ta Fara falkawa duba wa tayi Taga yarima wani murmushi ta saki wanda bata San lokacin da tayi shi ba.

Kiss ta Kai mashi a kunce Tana kokarin tashi da sauri ya jawo ta

Kunya Taji Kinan
Idon shi biyu yayi kamar mai bace


Kallon Beautiful face Inta yaki ye...


"Good morning my princess "

Murmushi tayi "Morning yarima na"


Dukan su sukaye shiru suna kallon Juna

"Haka aki Tayar da miji?
Ya daga mata gira


Murmushi tayi "Zanye wanka pls Ka Sakini nayi"


Ba musu ya Saki ta shiga da gudu


Waya shi ni tayi alamun karan meesg dauko wa yayi yana karanta sakon


"kayi hatara da matarka waton Fatima Tana nan Tana shirin Kulla maka makirce"


Kallon messg in yaki ye yana mamaki wa zai turo masa wanan sakon? Kuma ya akaye yace fatima

Meesg ya shigo a Karo na biyu.


"nasan zaka ye tunanin waya turomaka wanan sakon Kada ka damu bazan cuta maka ba I am your well wisher.kada kayi tunanin kirana Domin bazaka samu ba ina da prove Wanda Zan nuna maka ,but ba Yanzu ba sai lokaci yayi"


Kokarin kira layin yayi ama a kashe..

Karamen tsoki yaja "wanna Kuma wani ni? Tunowa yayi da maganar Ajmal yazama dole yayi binciki akan fatima...
*******


Fatima kuwa tana tashi tayi wanka daman ba wani bacci ni taye ba


Halima ce ta kalle ta


"Ko na zo na raka ki Ni???


Harara ta watsa mata "No thanks yanzu nan zan dawo ae"


Murmushin mugunta tayi


Fatima kuwa ta fita bata tsaya ko ina ba sai gurin boka


"Boka ina da bukata"


Ya daga mata hanu "Dakata nasan abunda ki tafe daki Aneesha ta dawo yarima kuma bai san ya aure ki ba ko ba haka ba?


Murmushi tayi "Hakani boka A taimaka man ina son in koma ma mijina"


"Kar ki damu wanan aikin Babba ni zaki ajiye kudi da yawa sa'an zaki mallaki shi don haka ki je zuwa anjima ki dawo"


Washe baki tayi ta ajiye masa dubu dare uku


Ta wuce


Tana wuce wa ya dauki kudin yana murna yace "Sakar ya ba abunda zanye maki domin yanzu ba wanda ya isa ya raba Yarima da Aneesha"


Dago kanshi yayi yana kallon Halima


Murmushi tayi masa shima din yayi mata.


"Aikin ka na kyau boka yanzu abunda naki so ka bata magani na karya taji tayi haukan ta "


Dariya ya kamaye "angama Hajiya"
Wuce wa tayi


***


Yarima kuwa tashi yayi ya fita kokarin kiran number yaki ye ama bata shiga abun ya daure masa kai sosai


Messg ya shigo daga wayan shi


"Duk abunda ta baka kar ka sha nasan bazata zo ta baka ba wata killa zata ba mom in ka ko kaunar ka be careful "


Yana gama karanta wa ya kira ama a kashe haushi yajiya yayi wulge da wayar akan kujera ya reki kan shi domin ya fara ye masa ciwo.....


****

Ajmal kuwa yana tashi ya duba bai ga Aneesha ba to ina ta ji.
Wata zuciya ta bashi may be tana gurin Khadeeja

Dakin ta ya nufa koda kuwa ya shiga Aneesha tana kwance kan kafar khadeeja ita kuwa sai bata labare karantu ta taki ye


"Aunty Khadeeja kinan kin iya Alura??


Murmushi tayi "Eh manah ko kina son in ye maki ni"


Zaro ido tayi ta fara kuka


Hankalin Khadeeja kuwa ba karamen tashi yayi ba tana lalashin ta


"Sorry cutey wasa fa naki ye bazan ye maki ba "
Ta reki kunen ta sorry

Aneesha kuwa dariya ta kamaye har kasa

Kallon ta taki ye

Gwalo tayi mata


"Daman nayi maki ni kwai nagani idan kin damu dani"


"Kingan ki let me catch u"

Ta dauki pillow tana jifa mata ita kuwa gudu taki ye


Khadeeja na jifa pillow sai ga fuskan Ajmal
Cak ta tsaya guri daya tana hadeyar yawu.

Murmushi yayi mata ita ma bata san lokacin da ta mai da masa ba


Hanun Aneesha ya rika


"Ina can ina niman ki ashe ki nan nan?


"Eh Dad muna hira ni nida Aunty Khadeeja "


"Ohk bare na barku kuye hira byee"


Ya tafiyan shi


Khadeeja kuwa tunda yayi mata murmushi sai murmushi taki ye har ya fita daga dakin


Aneesha ta karasa kusa da ita ta kai mata bugu


"Aunty Khadeeja meki ki tunani?


Sai a lokacin ta dawo duniyar da ta fada Nothing.... Taja hanunta


*****


Fatima kuwa tana dawo wa ta zauna kan kujera tana mai da nunfashi


A ranta tana cewa "Dole yarima ya dawo gari ni domin ina son shi sosai abun takai ce ma har yanzu ban ce wani kudi nashi ba gashi. Yanzu baya son ganin fuska na dole sai nayi wani abu"


*****


Video ni ya shigo wayan Yarima da mamaki yaki kallon shi abun ya daure masa kai sosai...

Anya kuwa Fatima ce..........???


*Tofa ko meye Yarima ya gani muje zuwa*


*lipton girl*💙


[11/15, 7:54 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


Addu'a idan aka ga wani wanda wata masifa ta fada masa:

الْحَمْدُ للهِ الَّذِي عَافَانِي مِمَّا ابْتَلاَكَ بِهِ، وَفَضَّلَنِي عَلَى كَثِيرٍ مِمَّنْ خَلَقَ تَفْضِيلاً.
Alhamdu lillahil-lazee 'afanee mimmab-talaka bih, wafaddalanee 'ala katheerin mimman khalaqa tafdeela.

Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, wanda Ya amintar da ni daga abin da Ya jarrabce ka da shi (na masifa), kuma Ya fifita ni a kan da yawa daga cikin wadanda Ya halicce su fifitawa.

*Book 2*
🌤Page 200 & 205..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^Video ne ya shigo wayan Yarima da mamaki yake kallon shi abun ya daure mashi kai sosai


Anya kuwa Fatima ce......????


Kawar da zance yayi don ya San ba Wanda zai bashi amsa wayan shi ya dauka ya Kira ta


Ita kuwa tana ganin Kiran shi Har zata dauka wata zuciya ta bata. Cewa Idan ya gano ki fa???


Taki daga wa Har kinran ya tsinki...


Karamen tsoko yaja ya saki Kira Ama bata daga ba Har kusan sau Biyar...


Gurin mom inshi ya nufa


"Mom Ina Fatima???


Kallon mamaki taki ye masa


"Yau kuma kai ki tambayar Fatima"


"Pls tell me it's very important "


"Taya zan san inda taki in har bata gaya ma mijin ta ba taya ni zata gaya man? Wata killa tana gidan su"


Ohk kwai yace mata ya fita da ga parth inta wayan shi ni messg ya shigo


"Kada kayi sauri yanki Hukunci ka kwanatar da hankalin ka a sanu zaka gano wacece fatima "


Karamen tsoki yaja ya koma parth in sa daki ya shiga ya zauna reki kan shi yayi domin abun yana daure masa kai sosai


Anesha ce ki kallon shi karasa wa tayi kusa da shi ta aza hanun ta kan kafadar shi


"Yarima lafiya? Naga kamar hankalin ka a tashi pls ka gaya man meya ki damun ka"


Kallon ta yayi a kasalance


"I don't know ana tura man sako Kalla Kalla harda video abun yana daure man kai"


Kallon mamaki taki ye masa "Kamar yh ban fahimta ba"


Wayan shi ya dauko ya nuna mata sakon da aka turo masa video ya shiga amsar wayar tayi


Kokarin ganin fuska Fatima taki ye
"Wanan ba ita ce Wada ta hada ka da mom ba? Kuma da dukan alamu taji gurin boka ni to me zai sa taji can??


"Nima abunda ya daure man kai kinan me zai kai ta can nasan dai gidan su akwai kamun kai so bansan abunda ya kai ta can ba"


"Yarima u know what duk yanda akaye akwai wani abu tatare da wanan matar I don't trust her "


"Ki kwantar da hankalin ki, kinsan ba'a son kina yawan tunani ko"


"Taya zan kwantar da hankali na a duk lokacin da naga fuskan ta ina jin wani felling a jiki na wanda ba zan iya fasara maka shi ba"


Jawo ta yayi ya kwantar da ita kan kirjin sa


"Don't worry idan tana da wata manufa insha Allah,Allah ba zai kyaleta ba kome daren dade wa sai Allah ya tuna asiren ta"


******


Halima ce ta tura ma Waziri messg "Ya kamata ka dawo gida yanzu saboda ran Fatima a bace yaki wata killa idan zaka zo ka dan ye amfani da ita zata kwantar da hankalin ta"


Waziri kuwa yana karanta messg inta yayi ma mai martaba karya kamar yanda ya saba ya dawo gida ko da yazo bai ga Halima ba daki ya shiga ya Tarar da Fatima kwance kan gado sai tunani taki ye..


Kara sawa yayi kusa da ita ya aza Hanunshi kan kugunta.

"Ya akaye Baby na naga hankalin ki a tashi yaki kinye missing in yarima ni???

Daga masa kai tayi


"Sorry ae kinje gurin boka ko?


"Eh naji yace in dawo zuwa anjima zai ye man aiki"


"Ohk. "


Hanunshi ya aza kan lips inta yana wasa da su ita kuwa daman jira ye taki ta jawo shi tana kissing in shi


******


Aneesha kuwa sai tunani taki ye.
Messg ni ya Saki shigowa a wayan yarima wayan shi ya dauka yana nuna ma Aneesha


"Kingani kuma an Saki turo wa "

"Muga"

Karanta wa tayi

"Nasan ka matsu kasan ko wacece Fatima ka zo gidan su yanzu duk wata amsar da kaki so zaka samu "


"Yarima ya kamata muje yanzu. I tell you ban yarda da fatima nan ba and yanda mom tace she is your wife nasan kuwa ka aure ta may be ba a cikin hayacen ka ba yanzu dai ka tashi muje "


"Kinsan yanda za'aye tunda har mom tace na aure ta kuma ta mare ni akan ta to ya kamata muje da ita tagani ma Idanun ta abunda zamu gani"


"Good idea muje ko"


Key ya bata yace ta shiga mota shikuwa zai jawo mom


Haka akaye ta dauko veil inta ta nufi gurin mota shi kuwa ya jawo mom tana ta tambayar shi me za'aye yace mata ta dai zo zata gani da kan ta cikin mota ya saka ta


Kallon shi tayi "meyasa zaka zo da wanan matar?


"Mom pls ki tsaya mana ko menini ae zaki je "


Bayan da ta iya haka ta shiga motar Aneesha kuwa Ita ki jan motar Yarima yayi mamakin bai gaya mata unguwa ba ama ta gani gidan ita ma din mamaki taki ye..


Gidan suka shiga basu ga kowa ba messg ya shigo "ka shiga dakin waziri zaka ga kome da idon ka"


Haka kuwa sukaye suka nufe can Bakin kofa suka tsaya ko wanin su yana kallon juna.
Aneesha ta ye masa maganan zuce akan ya kwantar da hankalin sa

Bude kofan yayi suka shiga cikin dakin


Gaba dayan su sukaye shock.

Aneesha naganin haka tayi saure ta rungume Yarima domin abun ya bata tsoro

Mom kuwa ba abunda taki fadi sai "Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un me naki gani haka"

Kawar da kan ta tayi
Waziri kuwa ya rasa me zai ye kayan shi ya fara jawo wa yana kokarin saka wa haka ma Fatima ta jawo kayan ta tana saka wa tana kuka


Mom ta kalle su

"Ashe daman irin wanan abu ni kuki aikata wa"


, "wlh ba haka bani mom "


Ta daka mata tsawa "kada ki kuskura ki kirani da kalmar mom domin ba wata diya da zata aika ta wanan abun da kika ye ko kare bai aikata wanan abu.. Allah ya isa da na hada auren ki da yarima"


Yarima kuwa gaba daya ya kasa magana

Aneesha kuwa ta Rungume shi sosai saboda tsoro


Da kyar yarima ya iya cewa


"Why? Why? Zaki aikata wanan abun kin san irin abunda kika aikata kuwa mahaifin ki ni fa...?


Mom ta dauki waya ta Kira Mai martaba bata iya gaya masa kome ba ta dai ce yayi sauri ya iso

Ae kuwa duk ba'afe 20mnt ba sai ga Sarki ya shigo...


Kallon su yaki ye don shi bai fahimce kome ba

Wayan Yarima messg ya shigo


"I know idan kuka gaya ma sarki ba zai yarda ba ga wanan prove ku nuna masa"


"Meya ki faruwa ni waziri meyasa kaki kuka da kai da diyar ka? Wani abu Yarima yayi maku ni??


"Dad ba abunda muka ye masu su suka cuce mu "


. "ban fahimce ka ba taya zasu cuce mu kada ka manta fa wanan waziri na ni taya zai cuce ni. Ka dai na wanan magana pls"


"Dan gaskiya naki gaya maka abunda muka gani ba karamen abu ni ba na san idan na gwada maka zaka yarda"


Nuna mashi video yayi inda Waziri da Fatima ki iskan cen su videon da Halima tayi masu


Da kyar mai martaba ya iya bude baki ya nuna waziri


"Daman irin abunda kaki aikata wa da diyar cikin ka??? Kai wani irin Daba ni ko cikin dabobe? Na tabata wanaan abun da ka aikata ba wani uba wanda zai aikata shi meyasa ka Zabe wanan hanyar?


Sukuwa ba abunda suki ye in ba kuka ba


Fatima kuwa mamaki takiye wani irin video ni da saure tace "karya ni duk abunda aka gwada maka karya ni "


Yarima ya watsa mata wani kallo ya jifa mata waya kallon videon tayi Tabas ita ce tare da waziri ama wayayi shoting in wanan video?


"Kada ka yarda da wanan video karya ni ba fuska ta bace anye man shaire ni ba ni ce ba "

Yarima ya dago ta ya wanka mata mare sai da ta kai kasa.
Dago ta yayi ya kara wanka mata mare har sau Biyar sai kuka taki ye.
"Yarima ka yarda dani wlh karya ni"


"Karya taki ye duk abunda kuka gani shini gaskiya abunda taki aikata wa kinan ni nan shida ce"


Dukan su suka maida kallon su gari ta

Kallon mamaki sukiye mata "ki kuma fa?

Gaban Fatima ni ya fade

"Halima me ya kawo ki nan? Kuma waya tambaye ki??


Kallon su taki ye guda guda


"Duk sakon da kaki gani ni na tura maka shi don ina son asiren ta ya Tuno "


Tashi tayi ta reki mata colla "wlh idan kika kuskura kika fadi wata kalma sai na kashi ki"


Kan Aneesha ni yayi mugun sarawa


Ture ta tayi

"Ki ki shiga hankalin ki wlh ni ba Halima ba ce suna na Asma'u naye maki karya ni nace maki sunana Halima saboda ina son kawance da ki "


Kallon mamaki taki ye mata


Guri ta samu ta zauna ta aza kafa daya busan daya


"Nasan baki san ko ni wacece ba to bare ki ce sunana Asma'u idan bazaki manta ba kinye lalata da wani mai suna Usman Aliyu hope kin tuna shi ko"


"Eh na tuna meye hadin ki da shi???


"Uhmm Shini wanda zan aura dayaki ki yar iska ce malalace ya mara tarbiya kika hana shi aure na kika bashi jikin ki kuma kika je gurin boka kika ye masa magani. Ya fasa aure na tun a lokacin nayi alkawaren sai na rama abunda kika ye man shiyasa na kulla abota daki a dalilin ki na fada bakin abun wanda aduk lokacin da na aikata shi sai nayi kuka da ido na ina rokon gafara ubangijina kice silla na fada hanyar lesbian har na nime ki kuma kika bani hadin kai"


Gaba daya suka dau sallati kinan Fatima ba abu daya taki ye ba


"Tun muna zuwa Hotel har Nazo gidan ku dad in ki yazo Shima tsohon dan iska ya mai daki kamar matar Shi, kullum yana beyan bukatar Shi gurin ki idan kuma baya nan kije gurin mai gadi kiye lalace da Shi Tabas kin cika akuya tunda da kowa kina lalace nasan yanzu zaki karya ta ni I na da prove"


Wayan ta ciro cikin jaka ta saka masu Audio da tayi recording ama bata saka masu yanda tayi ma Aneesha ba kwai da tasaka inda tayi ma yarima magani


Tashi tayi ta wanka ma Fatima mare


dagowa tayi "Ni zaki mara??
Ta kara mata wani mare "Allah ya isa tsakani na daki kin cuceni kin sa na shiga hanyar da bata da kyau duk a dalilin ki bazan taba yafe maki ba Allah ya isa tsakani da daki"


Fatima kuwa kamar tsohuwar mahaukaci ya


"Ina bazan yarda ba wlh baki isa ba daki har Anesha Yarima nawa ni, nika dai ba wanda ya isa ya raba ni da Shi "

Yarima ya reki hanun Aneesha

Da sauri Fatima ta karasa kusa da bed side drower

Bindiga ta fesu wa


Ko wanin su ya razana


Waziri kuwa jiki nai rawa yaki domin yasan Kashin sa ya bushe


"Wlh ko dai ku bani Yarima ko in kashi ku gaba daya ko na kashi Yarima na kashi kai na duk a huta yarima nawa ni ni ka dai ba wanda ya isa ya raba ni da Shi"


"Fatima kina da hankali kuwa? Ni zaki kashi? To ki kashi ni wlh in baki kashi ni ba sai na kashi ki"

"Pls Fatima kada ki halbe shi ki tsaya aye magana da ki"

"Ki kyale ta kwai "
Yarima kaja baya wlh ko na kashi ka

Rufe idon ta tayi bata san lokacin da ta halba bindiga ba

Dukan su suka buga kuwa
Yarima kuwa ya rufe fuskan shi gaba daya ya razana..

Ya dai ji karan bindiga ama bai ji ya same shi ba

Bude idon shi yayi ganin Aneesha agaban shi tana nishi guda guda


Zaro ido yayi Hawaye suna zuba a idon shi

Reko ta yayi suka fadi kasa
Bakin shi har rawa yaki ye

"Aneesha why? Meya sa zaki ye man haka bayan na rasa ki abaya yanzu ma kina son in rasa ki"


Murmushi karfin hali tayi


"In har ina nunfashi ba abunda zai same ka sai bayan rai na"


Fatima ta buga kuwa

"Ae kara ki mutu na tafka Babban kuskure abaya da ban kashi ki ba da yanzu wanan abu duk bai faru ba"


Aneesha ta Aza hanunta kan fuska yarima


"Yarima na nasan kana son in tuna baya. Wanan matar daka ki gani ita ce sana diyar na barka ita ta dauki ni ta kai ni daje akaye man dukan tsiya tayi jifa dani.. Da kyar taki magana gaba daya ta bashi labaren yanda akaye da ga karshi tace I.. Lo..ve You.. So.. Much"


Ta jayi hanunta nunfashin ta ya tsaya cak.

Yarima kuwa ya rasa me zai ye meki shirin faruwa me Aneesha ki nufi girgiza ta ya kamaye ama shiru bata ce kome ba

Dago idon shi yayi yana kallon mom in shi ita ma din kuka taki ye har da mai martaba domin abun ya taba masa zuciya.


Rungumeta yayi "No. No. No. You can do this to me you can leave me you have to wake up pls pls come back I can't live without you "


Girgiza ta yaki ye
Ama ba wani motsi......


*Tofa muje zuwa*


*Lipton girl*💙
[11/16, 4:31 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


Zikiri in an zauna a wani Majalisi

Ibn Umar ya ce; an kasance ana kirgawa ga Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, a majalisi guda kafin ya tashi, yana cewa sau dari.
رَبِّ اغْفِرْ لِي، وَتُبْ عَلَيَّ، إِنَّكَ أَنْتَ التَّوَّابُ الغَفُورُ.
Rabbigh-fir lee watub 'alay, innaka antat-tawwabul-ghafoor.

Ya Ubangijina! Ka gafarta mini, Ka yi tuba a gare ni. Lallai Kai ne Mai yawan karbar tuba, Mai yawan gafara.


*Ina tayaki murna fara new book in ki Habiba Ahmad my princess Allah ya kara basira*😍😍😍♥♥♥♥💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*kuna ina Reders 🚶🏻‍♀ku garzayo ku nime Ina zangan shi litaffi ni mai dauki da tausaye da kuma fadarkawa kada ku bare abaku labare*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻♥♥♥♥

*up up my sister*💋

*Book 2*
🌤Page 205&210🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^Girgiza ta yaki ye ama ba wani motse Hanun ta ya reka gaban shi ni yayi mugun faduwa ga bleeding inda taki ye


"Pls pls wake up for my sake"

Hawaye suna zuba a idon shi

Bude fuskan ta tayi ta saka masa murmushi duk da ciwon da taki ji haka ta daure tayi masa murmushi hanunta ta Aza kan zuciyar sa I am always there for you.


Shima din murmushi yayi mata.
Sanu sanu ta fara rufe idon ta

"Aneesha.......!!!! Pls don't leave me"


Kallon Mom yayi


"Mom bamu da isashin lokaci ya kamata mu kai ta Asbt"

Bai jira amsar ta ba ya dauki ta sai saure yaki ye yana hawaye ita kuwa kwance a jikin shi bata nunfashi har suka kai cikin mota baya ya saka ta Shima din ya shiga mom ta shiga gaba Mai martaba da kan shi yaja mota
Tab lalai abu yayi tsani mai martaba da kan shi....


Basu tsaya ko ina ba sai Asbt
Emergency aka kai ta

Yarima kuwa sai safa da marwa yaki ye yana kuka

Doctor ni ya fito

Da sauri ya karasa kusa da shi


"Dr. Pls ya jikan ta?


"Kada ku damu yanzu zamu shiga da ita OT zamu cire bullet in. Kuma ta rasa jini sosai kuye mata adu'a kwai we are doctors we will try our best"

Fito wa akaye da ita tana kwance akan gado ana tura ta


Da sauri ya karasa kusa da ita ya reki hanunta

"Pls Aneesha don't leave me I really love you"
Yana magana sukuma suna tura ta har suka kai ga OT

Tsaya wa sukaye ya durkusa kasa kiss yayi mata a goshi
"You have to come back I really need you pls"

Sai kuka yakiye kamar wani karamen yaro

Janta suka ye duk da hakan yana reki da hanunta har suka shiga da ita kallon ta yaki ye rufe kofa sukaye ama sai leki yaki ye domin hankalin shi a tashi yaki....


***********


Fatima kuwa tunda taga kowa ya watse taja Hanun waziri


"Idan har muka tsaya a nan ina mai taba ta maka sarki ba zai barmu ba sai ya hukun ta mu"


A kasalance yaki kallon ta domin yana jin wani irin jiri...


Hanunshi taja da saure Asma'u ta sha gaban su tana murmushi mugunta


"Ina zakuje kada kuga don sun wuce ku dauka kun tsira ba inda zakuje idan basu hukun ta ku ba ni zan hukun ta ku"

Fatima kuwa ture ta tayi

"Kin ce albarkacen ina sauri ni wlh da sai na kashi ki ni zaki cuta..?


Murmushi taki ye


"Ae har yanzu ban gama daukan fansa na ba naye alkawaren sai na bata maki rayuwa da ki har tsohon Uban ki its time to show you something"


Jawo ta tayi ta buga kan ta ga gina ae kuwa kan ta ya fara jini.
Jire ta gama gani ta yanki jiki ta fade kasa waziri kuwa daman yana jin jire
Shima din faduwa yayi kasa
Murmushi Asma'u tayi ta rufe gida ta rufe get gatana murmushi ta shiga mota ta wuce fuuuuu......


***********


Ajmal kuwa gaban shi ni yaki jin yana faduwa ya rasa abunda ki damun shi


Aneesha ce da Khadeeja suka shigo cikin dakin har suka zauna bai san sun shigo ba Khadeeja kallon shi taki ye don kallo daya zaka ye masa kasan yana cikin damuwa

Tashi tayi ta karasa kusa da shi


"Daddy. Aneesha meya ki damun ka haka?

A kasalance ya jeyo ya kalle ta
"I don't know why naki ji a ciki na kamar wani abu ya faru"


Shiru tayi kamar mai tunani

"Amm kinsan inda Zainab taki? Oh sorry I mean Aneesha yau ban ganta ba"


"Oh I don't know Mom dad baby and Aunty duk basa nan bansan inda suka shiga ba"


Tashi yayi tsaye
"Akwai abunda ki faruwa wanda bamu sani ba I think ki Kira su ki jiya ko lafiya"


Wayan ta dauko ta Kira baby ama bai daga ba kallon Ajmal tayi

"strange bai daga waya na ba bare na Kira mom"


Kiran ta tayi bata daga ba sai a kawo na biyu sa'an ta dauka muryan ta tana rawa da kyar ta iya cewa Hello


"Mom meya faru naji muryan ki ta canza???


Gaya mata tayi abunda ya faru


What......?????


Kashe wayan tayi ta kalle Ajmal


"Lafiya meya faru...???


"Aunty Aneesha tana Asbt an halbe ta"


"What..... Ya zaro ido
Ya rasa abunda zai ye key ya dauko Khadeeja tabe bayan shi ita da Aneesha basu tsaya ko ina ba sai Asbt..


Yarima kuwa sai yawo yaki ye yana kuka

Ajmal ya karasa kusa da shi
"Yah jikin nata"


Rungumeshi yayi yana kuka
"It's all because of me taki cikin wanan halin "


Lalashin yaki ye


"Hakuri zakaye insha Allah zata samu sauki"


Dagowa yayi yana kalloj shi

"Sai na kashi fatima tunda har ta taba man mata"


Saurin reko shi yayi

"Kada ka ye saurin yanke Hukunci a cikin fushi"


Kallon mom inshi yayi


"Mom kuna nan? Ina kuka bar su Fatima???


Sai a lokacin suka tuna da sun bar su acan gidan


"I am so sorry Son Hankali na ya tashi sosai muka beyo ku sukuma suna can tare da Asma'u ama nasan Asma'u bazata kyale su ba"


"Taya kuwa zan kyale su ae sai naga bayan su"


Jeyowa sukaye suna Kallon Asma'u


Yarima yace mata "ya akaye kika zo nan"


Murmurshi tayi ta karasa kusa da shi key ta bashi

"Gashi na rufe Fatima da mugun tsohon Uban ta idan ka ga dama ka bude su idan kuma zaka bar su can su mutu I don't care" ta daga kafadar sa


"Uhmm Gaskiya naji dadi sosai da kika rufe su ni zanye maganin su. Ama meyasa gurin daukan fansa kika Zabe wanan hanyar???


Hawaye ni suka zuba a idon ta


"Bani da wani Zabe dole na aikata Saboda nasan tana ye ni idan kuma bana kwadaita mata kai na ba nasan ba zan dauki fansa na. Ba a kullum ina rokon gafara ubangijina nasan Allah rahemu gafuru ni ina ye maku fatan alkaire da kai da matar ka ni zan wuce Allah ya hada mu haduwar alkaire"


"Haba ba za'aye hakan ba ina iyayen ki suki?


Murmushi takai ce tayi "Bani da iyaye zaman kai na naki ye iyayena sun jima da rasuwa"


"Eyyah Allah ya jikan su. Tace Ameen
"Why not bazaki zauna da mu ba"


Zaro ido tayi idanunta suka ciko da hawaye


"Aa yarima taya zan zauna a gidan ku a wani ido zaku kalle ni?


Mom ta karaso kusa da ita "Pls kada ki ce bazaki zauna da mu ba Allah yana amsar tuban bawan shi in har a cikin zuciyan ki kin tuba "

Kallon mom taki "Hakane insha Allah ko a mafalki bazan saki aekata wanan abun ba alkaware na ni a gurin ubangiji na"


"Masha Allah naji dadin haka daga yau ki diyar mu ce"


Murmushi tayi na jin dadi ta Rungume mom "Thank you mom "

Mai martaba kuwa kallon su kwai yaki ye

Mom ce tace "Sorry munyanki Hukunci ba tare da mu gaya maka ba"

Murmushi yayi "naji dadin wanan tunanin da kukaye Allah yayi maku Albarka ita kuma Fatima da waziri din zamu ye masu Hukunci"


Rungume Asma'u suka ye Dr. Ni ya fito ya sunkuyar da kanshi

Mai da kallon su sukaye gari shi


Tare suka hada baki
"Dr. Meya same ta???


Shiru yayi bai ce kome ba
Gaban Yarima sai duka yaki ye uku uku.......

*forget the errors*😍


*Tofa ko. Me zai faru keep flowing*


*lipton girl*💙
[11/17, 2:14 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


Addu'ar Tashi daga Majalisi (Domin Neman Yafewa Ga Abin Da Ya Gudana A Cikin Majalisin)

A'isha, Allah ya yarda da ita, ta ce: Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, bai taba zama a wani majalisi ba, ko ya karanta Alkur'ani, ko ya yi wata sallah face ya cika da wadannan kalmomi.
سُبْحَانَكَ اَللَّهُمَّ وَبِحَمْدِكَ، أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَيْكَ.
Subhanakal-lahumma wabihamdik, ashhadu an la ilaha illa ant, astaghfiruka wa-atoobu ilayk.

Tsarki ya tabbata a gare Ka, ya Allah, da yabo gare Ka. Ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman gafararka, kuma ina tuba izuwa gare Ka.

Sai A'isha ta ce: Ya Manzon Allah! Na lura cewa ba ka taba zama a wani majalisi ba, ko ka yi karatun Alkur'ani, ko kayi sallah face ka fadi wannan kalmomi. Sai ya ce; "Kwarai. Duk wanda ya fadi wani alheri sai wadannan kalmomi su zama kamar hatimi ne ga alherin da ya aikata, wanda kuma ya fadi sharri, sai su zama kaffara ne gare shi.

*Book 2*
🌤Page 210&215..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^Shiru yayi bai ce komi ba gaban yarima sai dukan uku uku yake yi...

yarima yayi saurin matsowa kusa da Dr

"pls ka fada mana abunda ke faruwa

pls don't say i loose Aneesha again bzan iya rayuwa sai da itaba"

Ajmal ne ya rike shi" pls yarima ka kwantar da hankalinka muji abunda zai fada"

"Dr muna jinka kowa sai kallonshi yake yi yaji abunda zai fada

daka gansu kasan dukansu A razane suke...

Dr yayi ajiyar zuciya..".A gaskiya munyi bakin kokarinmu akan muga munce to tah but ancire bullet a jikinta
sadly she has only 30mins in bata farfadoba zata iya rasa rayuwarta gabaki daya"...bai koh gama maganar ba yarima yaci kwalarsa

kunyi iya bakin kokarinku kukace fah

hakan?MATATACE fah ka ke cewa kayi iya bakin kokarika

mai martaba ya daka masa tsawa

yarima...ba kada hankaline yarinya na fighting rayuwarta kana fada da likita

fadawa yayi jikin Ajmal yana kuka mai tsuma rai kowa wurin sai daya tausaya masa...

Little Aneesha ma kuka ta fara yi...
"Daddy i want my mommy back plss i dunt want her to die plss let me go and see her "

Ajmal ya rasa ya zaiyi shi kanshi kuka yakeson yi wurin yayi tsit ba abubda kake ji sea kukan yarima da little Aneesha...

pls dad take me to her
yarima yayi saurin dagowa

stop crying zo muje kiga mom dinki

jan hannunta yayi suka shiga kowa sai binshi da ido suke ba yanda suka iya Addu'a kawai sukeyi Aneesha ta farfado

yarima na shiga little Aneesha ta sake hnnunshi rugawa tayi da gudu ta rungume Aneesha

"plss mom ki tashi ki tashi pls banason ganinki kwance ki tashi ki dafa min noodle"

matsowa yayi kusa da su ki kyaleta Aneesha bata son xama damu a lokacinda muke bukatar ta

kuka ya fashe dashi kamar karamin yaro dukansu suka rungumeta


little Aneesha ta taji motsi koda ta tashi taga yatsan Aneesha na motsi

Yeahhhhh Alhmdlh my mom is back yarima sai kallonta yakeyi ya tsan ta nuna mishi

aiko little Anisha ta ruga ta fadawa su Ajaml


nan take kowa ya hallara cikin dakin

koda sunka shiga Aneesha ta fara bude idanuwanta

but abun mamaki sai kiran fatims takeyi

Ajaml ya kira DR ya shaida musu cewa lokacin data suma fatimar ce aranta shiyassa data farka ta fara kiranta

ya kuma shaida musu subarta ta huta nadan wani lokaci...


fatima ta farka daga sumar da tayi kokarin tada waxiri tayi ta kasa sanadiyar jirinda take gani

a daddafe ta taka wurinshi Daddy ka tashi muje kafin su isko mu

tadashi takeyi amma koh motsi ba yayi

kardai ace tsohunnan ya mutu inko hakane zan gudu inbar gawarshi anan
bazan zauna su isko ni nanba

NO bazea yiyuba...a daddafe takai bakin kofa murdawa tayi taji kofa a rufe

wata irin kara ta saki...No bazai yiyuba bazai yiyuba

fafashe kayan dakin ta farayi kamar sabuwar mahaukaciya

sai sabbatu takeyi...

ni Lipton nace kadan ma kika gani🙄😏...


*Lipton girl*💙
[11/17, 6:43 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


Addu'ar Tashi daga Majalisi (Domin Neman Yafewa Ga Abin Da Ya Gudana A Cikin Majalisin)

A'isha, Allah ya yarda da ita, ta ce: Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, bai taba zama a wani majalisi ba, ko ya karanta Alkur'ani, ko ya yi wata sallah face ya cika da wadannan kalmomi.
سُبْحَانَكَ اَللَّهُمَّ وَبِحَمْدِكَ، أَشْهَدُ أَنْ لاَ إِلَهَ إِلاَّ أَنْتَ أَسْتَغْفِرُكَ وَأَتُوبُ إِلَيْكَ.
Subhanakal-lahumma wabihamdik, ashhadu an la ilaha illa ant, astaghfiruka wa-atoobu ilayk.

Tsarki ya tabbata a gare Ka, ya Allah, da yabo gare Ka. Ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman gafararka, kuma ina tuba izuwa gare Ka.

Sai A'isha ta ce: Ya Manzon Allah! Na lura cewa ba ka taba zama a wani majalisi ba, ko ka yi karatun Alkur'ani, ko kayi sallah face ka fadi wannan kalmomi. Sai ya ce; "Kwarai. Duk wanda ya fadi wani alheri sai wadannan kalmomi su zama kamar hatimi ne ga alherin da ya aikata, wanda kuma ya fadi sharri, sai su zama kaffara ne gare shi.


*Book 2*
🌤Page 215&220.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^^^Asibity
Maimartaba ya bada umarnin dukan su su koma gida abar Anessha da yarima kawai tunda Dr yace abarta ta huta na wani dan lokaci

little Aneesha tayi ta kuka ba yanda suka iya dakayr aka samu khadija da As'mau suka shawo kanta...

Akan hanyarsu ta komawa Ajmal yake ta tunanin Aneesha yanda sukaye zama a da ya zama dole ya cire ta cikin zuciyar shi ya yanke hukunci da zarar ta samu lpia zai tattara nasa da nasa ya koma Abuja..

*WASHE GARI*


Aneesha na falkawa taga yarima kusa da ita yna bacci hannunta tasa cikin gashin kanshi tana murzawa a hanklalib

jinwani abu na taba shi yasa ya fara bude idonashi kadan kadan wani murmushi yasar mata itama murshin tayi masa

Da kyar ta iya bude bakin ya tace "gud mrng yarima na"
"mrng baby ya karfin ???

Alhmdlhh...lokaci daya kuma ta bata ranta

"yarimana ina fatima?...sai alokacin ya tuna da wata fatima gaba daya yana manta da ita

Labarin komai ya bata
Aneesha ta matsa dole sai yakai ta wurin fatima

ganin abun nata da gaske take ba yanda ya iya yaje ya kira Dr

"yarima gaskiya ya kamata ku barta nqdan wani lokaci jikinta bai ida yin kwari ba"

Dr zaka iya sallamrmu haka ta gaji da zaman asibitin ne idan mun koma gida munada family Dr zai mata kulawa ta musamman

maganguna ya rubuta musu ya,sallame...

suka kama,hanya sai gidan waziri

suna shiga sunka iske waziri da fatima kwance ba alamar numfashi

"NO bazai yiyuba ku mutu a banza sai na,hukuntaku maciya amana kawai"

wayar shi ya dauko ya kira Ajmal sai,gashi cikin 5mins ya iso tare da ataimakon khadija

yana shiha yaga mutane kwakkwance tambayr yarima yayi su wane

yarima ya bashi labarin su

"yanxu kasan abunyi mudauke su mukai su asibi

khadija ki dauki motata ki wuce da Aneesha gida
mu zamu kaisu asibi ki fadama mai martaba"

khadija da Aneesha suna isa gida khadija ta taimaka mata har part dinta ta kaita

ba'afi minti biyar bah sai ga mom ta shigo

kallon Aneesha takeyi
Reko hanunta tayi


"Aneesha dan Allh kiyi hakuri munza geki kan abunda baki aikata ba dan Allh ki yafe mana. Na goyen bayan fatima bayan kice da gaskiya"

rufe mata baki tayi" haba mom dan Allh kidaina fadar haka rashin sani ne kuma yanxu komai ya wuce"

mom tayi huging dinta sosai...


*BANGAREN ASIBITY*


Suna isa Asibity akaba su waziri taimakon gaggawa bayan 1 hours sai ga maimartaba da fadawansa sun iso

"basu dai mutu ba koh, "?Aa toh likitoci na nan na aikinsu cewar yarima

5mins later sai ga likita ya fito ya shaida musu sun farfado abinciken su angano suna dauke da cutar kanjamau

yarima yace dai dai dasu kenan wanan zai zama lesson ga duk mai irin kazantar tabi'ar su

Dr pls zamu iya ganinsu...eh ba matsala

koda sunka shiga sun iske waziri da fatima sai fada suke yi

kowane na zagin wani

yarima ne ya katse su kai kai ku raba mutane dabbabobi kawai

"dama ance ramen mugunta inzaka haka shi to kayi gajere
kunmanta Allh ba azzalumin kowa bane
Da naso indau mummunan hukunci akanku
Amma Allh wandayafi kowa adalci ya saka mini
Alabshirinku...dukanku kuna dauke da cutar kanjamau"
?murmushi mugunta yayi
"kuma gida da mahaifina ya baku na anshe sannan kai waxiri nace ai account dinda kake amfani dashi na gidan mune koh
shima nasa an rufeshi
nan take waziri ya fadi kasa fatima koh hannun ta aza bisa kai
wayyo Allh munshiga uku wlh bazai yiyuba yarima sonka ne yajamin wayyo Allah

yarima ya matso ya wanke ta wawan mari sai da tayi shiru

maimartba ba abunda yakeji sai takaicin yarda da Amana daya dauka yaba waxiri kai kaico da halin waxiri

tafiya sukai suka barsu ana asibitin sai kuka fatima keyi

girgizs waxiri take yi amma yaki tashi sai ga Dr ya shigo ya dubashi yace zuciyar shi ta buga rai yayi halinshi...wani irin kuka ta saki likita yatausaya mata

ga cutar kanjamau ga mutuwar mahaifi

ni lipton nace dayasan wacece fatima da bai tausaya mata ba😏...


*lipton girl*💙
[11/18, 7:19 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Addu'a ga Wanda Ya Ce Maka; Allah Ya Gafarta Maka*

وَلَكَ. Wa laka.
Tare da kai.


*Book 2*
🌤Page 220&225.🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^Da kyar fatima ta iya tashi ya zataye yanzu ga Waziri ya rasu. Napen ta tara ta ji gidan su kudi ta dauko cikin jaka kamar wata ta Allah taji makwabtan su tana rokon su da su taimaka aye masa sallah. Akai shi gidan shi na Gaskiya


Da yaki labare ya bazu kowa ya sani suka ce su sam baza suye masa sallah ba idan bata bar masu guri ba zasu illata ta tana kuka ta bar unguwar Asbt ta koma tana kuka ama duk da hakan ba wai tayi da nasani ba.


Dr. Kuwa ta bashi tausaye sosai karaso wa yayi kusa da ita


"Idan bazaki damu ba zan kai shi unguwar mu sai aye masa Sallah"


Dagowa tayi ta kalle shi "Ba wanda zai yarda yayi masa sallah ni dai idan zan samu koda mutum daya ni yayi masa Sallah akai shi can ya huta ni in samu in fara niman magani"


Kallon mamaki yaki ye mata bata ma jima men mutuwar uban ta. Kawar da zance yayi bai kai shi ubguwar shi ba daya daga cikin Dr. Da yaki Asbt yace zai ye masa sallah. Ahakan akaye mashi wanka akaye masa sallah aka kai shi gidan gaskiya

Tofa waziri Allah ya sauwaka.......


*************


Ina ce zauni sai kallon diyar tata taki ye


"Ki Faiha wai ina Ajmal ni kwana biyu naga baki ko waya da shi kuma kusan kullum sai kin fita"


Dagowa tayi ta ajiye wayan ta.


"Inaa Ajmal fa ya saki ni tun lokacin da ya kawo ni"


Zaro ido tayi "saki......?


"Eh manah, kada ki tayar da hankalin ki ina da wanda zan aura in sha Allah cikin satin nan ma zamuye aure"


"Lalai Faiha baki da hankali kin fe so ki aure wani ki bar uban diyar ki wai me kika ye masa ni?????


"Haba inaa nagaya maki ya saki ni dole sai kin san abun da ya hadamu nifa bana son irin wanan halin. "


Karamen tsoki ina ta ja"ki dai kika sani wlh ki be duniya a sanu idan ba haka ba zaki jiya a jikin ki"


"Oho dai" fadan Faiha....


*******


Fatima kuwa direct sai gidan su yarima falo ta same su Yarima yana ba Aneesha abinci


Karasa wa tayi kusa da shi ta buge masa hanu sai da spoon ya fadi


"Baka isa ba wlh kayi kadan ka zauna da wata mace ina a duniyar nan "


Tashi sukaye tsaye


"Har kina da saurin mutunci da zaki zo har cikin gida na kina ye man maganar banza? Wlh ki kiyaye ni ko na aikata abunda na saka a zuciya ta "


Murmushi takai ce taki ye


"Ka bani wani albeshiri nima ka tsaya na baka nawa. "


Kallon mamaki yaki ye mata


Aneesha kuwa ta sha jini jikin ta


"In har ina dauki da cutar kanjamu to kada ka manta kai mijina ni kuma munye share in Husband and wife in har ina da kanjamu to kai ma kana da shi"


Gaban Yarima ni yayi mugun faduwa. Meyasa bai ye wanan tunanin tun farko ba kinan yana da kanjamu.


Aneesha ta kalle shi

Ja da baya yaka ma ye. Aneesha tana ben shi


"Yarima na meka ki nufi da hakan????


"In har ina dauki da kanjamu to ba zan bare ya same ki ba nafi son in rasa rai na da wani abu ya same ki"


Hawaye ni suka fara zuba a idon ta


"Haba Yarima wanan wace irin magana ce in har kana da kanjamu to nima sai na same shi cutar ta ka ba zata hana ni zama da kai ba ina son ka kuma ina son in mutu tare da kai pls kada kaye man haka"


Mom kuwa ta fara kuka khadeeja ce ki lalashin ta


"Duk laife nani da ban yarda yarima ya aure ta ba da duk hakan bazai faru ba"


Mai martaba yayi gyaran murya


"Ki dai na wanan maganar ki dauki wanan. Abu tamkar jaraba wa ce Allah ya riga da ya kadaro "


"Hakane "


Kara sa wa tayi kusa da yarima yayi saurin ja baya


A kasallance taki magana


"Why? Kaki son wahalar da ni dan Allah kada ka yanki man wanan hukunci ina sonka a hakan "


"Taya zaki ye wanan maganar bayan ba a yarda a hada mai cewo da mai lafiya ba"


"Waya ce maka baka da lafiya......?????


Jeyo wa sukaye suna kallon Asma'u


Murmushi mugunta ta kamaye ta karasa kusa da Fatima


"Hi baby"

Ta daga mata hanu
Bata rai tayi tana hararan ta


"Am sorry tun farko ban gaya maku ba Yarima ka kwantar da hankalin ka baka da cutar kome haka nima bana da cuta domin kasan shi Hiv mugun abu ni. Abunda Fatima ki aikata wa ita da Waziri ba karamen abo bani domin ko dabobe basa aeka ta shi shiyasa nayi amfani da wanan damar. Lokacin da ku ka fita kai Aneesha Asbt ina da kawata da saurayin ta suna dauki da cewon kan zamo as simple Ita tayi amfani da Waziri shi kuma yayi amfani da Fatima bayan hakan kuma na debi jinin su na saka masu idan bai kamu da su ba ta sex zai fe saurin kama su da jini, so ka kwantar da hankalin ka ba abunda ya same ka you are safe "tayi murmushi


Saukan mare ta jiya ta reki kumcen ta kallon fatima tayi


"Kinye sa'a na shiryu wlh da ba haka ba sai na wulakan ta ki yar iska kwai dangi da ba tarbiya ko kadan"

Ta tofa mata yawu

Yakune fuskan ta tayi


Yarima ya ja hanun Fatima


Bakin kofa yayi wulgi da ita


"Get out from my house and my life forever and i will never forgive you i curse you idiot"


Ya rufe kofa gam...


Shiga yayi ciki Anesha kuwa jiri ta gama gani ta fadi kasa.......


*keep flowing*


*lipton girl*💙
[11/19, 7:59 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


*Addu'a Ga Wanda Ya yi maka wani Alheri*

Idan wani ya maka alheri sai ka ce masa:
جَزَاكَ اللهُ خَيْرًا.
Jazakal lahu khayran

Allah ya saka maka da alheri.
… To hakika ka isa matuka wajen gode masa.


*alhmdl Allah ya raya man ku Hassan and Husaini*♥♥♥💃🏻💃🏻
*Book 2*

🌤Page 220&230🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^Da sauri ya karasa kusa da ita yana girgiza ta daukan ta yayi bako kunyar mai martaba ya haura sama suma din bensa sukaye daga baya.

Ajiye ta yayi kan gado shima ya hau kan gadon ya reki mata hanu. khadeeja ta kira Family Dr. In su cikin 20mnt sai gashi ya kara so.


Ya umurce su da su fita Yarima yace ba inda zai je tunda matar shi ce haka akaye ya zauna


Fara duba ta tayi.

Bayan ta gama ta ja dogon nunfashi


"Kada ka daga hankalin ka. Ba wani abu bani kwai tana bukatar Bed rest saboda halbin ta da akaye and ku rinka bata Medicine inta on time"


Godiya yayi mata ta fita daga gidan


Aneesha ta bude idon ta tana kallon Yarima

Kokarin tashi taki ye Yarima ya reko hanunta.


"Pls ki kwanta kina buka tar hutu sosai "


A kasallance taki kallon shi

Jawo ta yayi ya rungumeta ita kuwa sai kokarin jaye jikin ta taki ye


"Yarima na akwai mutani fa"

Mom ce ta kai masa bugun wasa.
"Yarima baka da kunya ko"
Murmushi yayi daga bisani suka fita daga dakin kowa ya koma parth insa Yarima kuwa yana rungume da ita sunfe 20mnt yana rungume da ita


Dago ta yayi ya aza hanunshi kan cikin ta

"Yaushi zan samu baby??? Ya daga mata gira

Zaro ido tayi


"Yarima bani da lafiya fa"


Murmushi yayi "Ge well soon i cant wait to become a father"

Murmushi kwai ta iya ye masa.


********


Fatima kuwa tafiya taki ye duk ta gaji gidan mai gadin su taji

Kallon ta yaki ye da kasa har sama


"Ki fita man daga gida in ba haka ba naye maki dukan tsiya wlh yar iska kwai"


Kallon mamaki taki ye masa


"Ni kaki cema yar iska?


"Eh manah ae ki yar iska ce don ma ina rufa maki asire kina kawo maza dawa a cikin gidan ku ama ban gaya ma baban ki ba. Koda yaki naji labaren ya mutu ko. Asge shima din dan iska ni Allah wadaran wanan rayuwar ta ku yan iska kwai"


Ranta a bace ta kama hanya tana tunanin ya zata ye wa zai karbe ta yanzu? Yarima ya cuce ta wlh sai na dauki fansa bazan kyale ka ba jikar ta ta duba taga tana da isasun kudi mota ta aro haya ta shiga gurin boka ta nufa.......


*******


Faiha kuwa sai shirin buki taki ye inaa ta dai bata ce mata kalla ba ta zuba mata ido indai duniya ce zata ga abun ta.....


*****

Fatima na isa gurin boka ba gurin bokan da ta saba zuwa ba.


"Boka ina son kayi man magani ya ji baya son kowa sai ni kuma iyayen sa su manta da ko ni wacece sa'an ya tsani matar shi"
Dariya ya kama kamar wani mahaukaci angama ki dawo gobe


Tana wuce wa Boka ya kama dariya

"Baki da Hankali sha sha, in da dai baya tare da ita zan iya ye maki kome ama yanzu ba abunda zai same shi domin tana da tsare ni dai zance kudin ki ni kwai"

Hahahahahaha


Fatima kuwa tafiya taki ye ama tana tunani gaba daya bata san inda kanta yaki ba ba abunda ki damun ta irin kanjamo nan

Da sauri ta taka burgi ama ina Babbar mota data nufa to ta ta buge ta Fatima kuwa ta na ciki motar ki ta riki da har sau biyar kallo daya zaka ye mator ka tausaya wa wanda ki ciki mutani ne suka yo kan ta domin motar tayi kaca kaca ga jini ya baza.


Mutanin da ki kusa suka yo kan ta da kyar aca ciro ta cikin mota kafar ta hagu ta fita kowa ya tausaya mata . gashi bata nunfashi.


Yatsan ta kwai ki motse.
Daya daga cikin mutanin yaga hanunta yana motsi taimaka wa akaye aka saka ta a cikij mota basu tsaya ko ina ba sai Asbt rai a hanun Allah.


Nan aka fara bata taimakon gaga wa.

Wanda ya Kawo ta sai safa da marwa yaki ye domin ya tausaya mata sosai
Likita ni ba ya fito

"Dr. Yh jikin nata?


"She is in critical condition gashi ta rasa kafan ta daya kuma tana da kanjamo ga kuma internal bleading cikin brain inta spinal cord inta ya kare a hanu kuma ta samu karya it's verry dificult for her ta rayu"


Inalilahe waina illaihe raji'um shi ka dai ya iya furtawa domin ta bashi tausai sosai.

"Zan iya ganin ta??


"Zamuye moveing inta ward zaka iya ganin ta"


Ohk yace ya shiga cikin dakin.


Cikin 10mnt aka kai ta shiga yayi idanun ta a bude sai hawaye ki zuba a idon ta


"Sanu bai war Allah"

Murmushi karfin hali tayi "Meyasa ka wahalar da kanka gurin taimaka man?

"Ki dai wanan maganar duk wanda zai ganki zai tausaya maki"


"Ni nasan ta wa ta kare ynz nan zan bakunce lahira"


Kallon kafar ta yayi babu kafa daya ga hanunta an ye masa dauri ya tausaya mata sosai.

"Ki gaya man number wani daga cikin yan uwan ki na sanar da su"

Nunber yarima ta bashi ya sanar da shi halin da taki ciki.
Kashe wayan kwai yayi don ba zai maje ba yaga tausan ta har ya kai ga yafe mata.


"Nasan ba zai zo ba abunda nayi masa nasan ba zai zo ba kuma ba zai yafe man ba "

Kuka taka maye

"Dan Allah ki dai na kuka zaki samu tafiya "


Murmushi takai ce tayi

"Ni ka dai nasan abunda naki gani yanzu zasu kashi ni i know zan sha kashi lahira irin abubda na aikata ba wata ya mace da zata aika ta shi "

Lumshe idon ta tayi domin ita ka dai ta san irin zafin da taki ji.


Shikuwa ya tausaya mata sosai


"Duk da bansan abubda kika aeka ta ba ama ki roki gafara ubangiji kafin Allah ya dauki ranki "

Idon ta a rufe tace


"Lokaci ya riga da ya kure ni nasan tawa ta kare.

Shiru tayi bata saki cewa kome ba

Shikuwa sai nasiha yaki ye mata jin shirunta yasa gaban shi faduwa Dr. Ta kira ya fara duba ta kallon shi yayi

"I am sorry She is no more"


Reki kan shi yayi yana salati.........


*Tofa fatima kida waziri Allah ya sauwaka masu hali irin naku Allah ya shire ku*


*muje zuwa*

*lipton girl*💙


*MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹

*Daga alkalamen*✍🏻

*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹

*A short Story* 🌤☀🍹

*Dedication*

*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/


*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*


*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*


Abin Da Allah Yake Tsara Mutum Daga Dujal Saboda Shi.
Wanda ya haddace ayoyi goma daga farkon Suratul Kahfi, za a kiyaye shi daga Dujal.

Sannan kuma mutum ya rika neman tsari daga fitinar Dujal a karshen tahiyar karshe ta kowace sallah.


*Daga Wanan page Har zuwa karshi na saudakar da shi ga My princes Habiba Ahmad(prince) Ina yen ki over Allah ya bar kauna*🤝

*Book 2*


🌤Page 230&235..🍹


بسم الله الرحمن الرحيم


^^^^^^^^i am so sorry she is no more


Dafe kanshi yayi yana salati, domin ya tausaya mata sosai...


Gashi bata da Yan uwa ya Kira yarima kuma bai zo ba ya zai ye da Wanan gawar?


Haka ya gama tunanin sa. Ya dauki ta ya tafi da ita unguwar shi mamar shi ya sanar da ita ita Taye mata wanka aka dauki ta aka kai ta masallace Fatima kuwa taye rashin sa'a domin bata samu mutani ba daga liman sai Wanan bawan Allah da ya tai maka mata faisal suka kai ta gidan gaskiya


Kamar kuwa sun sani Waziri Mahaifin ta ni kusa da shi aka kai ta


*To fa su Fatima Allah ya sauwaka*


**********


Yarima yayi zauni sai tunanin Fatima ya ki ye

Aneesha ce ta dafa kafadan shi


"Yarima me yaki damun ka naga Kaye shiru"


Gyara zaman shi yayi


"Wanan yarinya ce ta saka wani ya Kira ni wai tayi accident "


Gaban Aneesha ya fade subuhalilah


"Meyasa baka ji ba???


Kallon mamaki yaki ye mata


"Kin manta irin abunda tayi mana???


"Ban manta kome ba ka sani ko tayi da na sani?


Shiru yayi na Dan wani lokaci

"Bare na Kira number da aka Kira ni"


Kiran shi yayi bugu guda ya daga


Sallama yayi masa
"Am neni wanda ka Kira dazu kace wata tayi accident ya jikin nata?


"Sai dai Hankuri Allah yayi mata cikawa"


Inalihe wa'ina illaihe rajiun
Aneesha kuwa sai kallon shi taki ye


Gaya masa yayi abunda ya faru.
Chapter 5 · 0% Book details