Kashi wayan ta yi ta dauko veil in ta ta dauki kayan da taki bukata Gurin parking ta nufa ta shiga mota ta fita daga gidan fuuuuu
Matar Ka Ko Matata Part 2 Complete Hausa Novel · about 74 min read
Yarima kuwa zauna wa yayi kusa da ita Hawaye suna zuba a idon sa
"I am really sorry baby "
Yana shafa mata kai kiss yayi mata a goshi
Wayan shi ne tayi Kara yayi saure ya karasa kusa da ita
"Gani a waje naga gidan a rufe "
Sosa kansa yayi kamar tana ganin sa "gani nan zuwa"
Ya kashi wayan
Da saure ya fita daga dakin ya sauka kasa bude mata kofa yayi
"Pls kiye saure shi is very critical"
"Don't worry everything will be alright "
Shiga suka ye daki ganin kome a hargase ta jeyo ta kalle shi
"Yarima kinan.. Ta dan ye murmushi ko zaka iya tsaya wa a waje zan duba ta ni"
Sure ya fita daga dakin
Ita kuwa karasa wa tayi kusa da ita ganin irin halin da taki ta tausaya mata sosai
Yarima kuwa ba abun da ya kai sai kai da kamo kansa ya reki
"Its all my fault nine sanadiyar ta shiga wanan hali oh no"
Kan sa ya reki ya lumshe idon sa
Dr. Amira kuwa ta fara treatment in Aneesha.....
Ta dau lokaci bata fito ba ta kai kusan 30mnt tana cikin dakin fitowa tayi
Da saure yayo kanta
"Ya jikin nata hope dai komi normal"
Muje muye magana. Sauka suka ye kasa suka zauna
Gyaran murya Dr. Amira tayi
"Am Yarima ina son in gaya maka wani abu hope zaka fahimce abunda naki nufe"
Gyara zaman sa yayi "Ohk Ina saura ran ki"
"Am ina son ka daga ma Madam kafa domin ba zata iya jure wa ba saboda she is so Young and yanda naga room in ku yaki da kuma lokaci da nayi mata allura har ta ki cewa Ka cuceta mugu ita ba yar iska ce ba.. Na fahimce cewa she doesn't no what marriage means .. Yanzu haka sai da nayi mata dunki saboda ta bude da yawa "
Shiru yayi ya sauka da kansa kasa alaman kunya
Kara sowa tayi kusa shi ta aza hanunta akan kafadar sa
"Just chill friend ba sai kaje kunya ba I am your friend shiyasa naki baka shawara nasan irin su dayawa sunye aure kuma sun haihu but nata case is different idan so samu ne yanzu ka daga mata kafa har ta warki sa'anan ka rinka saka ta a cikin ruwan dumi insha Allahu zata je sauki sa'an ga wanan na rubuta maka Medicine in da zaka so mata ta rinka sha insha Allah zata dawo normal and kuma ka zauna da ita ka gaya mata mene aure idan ba haka ba everything will be wrong "
Dago wa yayi ya kalle ta
"Thank you so much for the advice sai kin ji alert"
Kallon sa tayi "Ni kaki ce wa zanji Alert wai Yarima me ka mai da ni ne?? Nifa frnd dinka ce don na duba matar ka shine zaka bani kudi this is wrong ko ban sanka ba Bazan karbe kudi ka ba bale na sanka tun primary school so pls ka dai na wanan magana idan ba haka ba next time idan ka Kira ni Bazan zo ba"
"Ohk dear sorry "
Tashi tayi "To ni zan wuce a kulla man da kanwata "
Hanunta ya jawo "kingan ki kin fara zolayan ki ko oyah maza ki wuce gida ki barni nida matata mu gana "
Kallon sa ta ye "yarima kada fa ka jima diyar Mutane kaga har da suma tayi"
Ta aza dariya
Har bakin kofa ya kai ta yayi mata godiya ta wuce......
Bayan ya raka ta ya koma daki kwance taki an saka mata drip Sai bacci taki ye
Kallon dakin yayi yagan shi kaca kaca Sai dai Amira ta cire Bedshet Inda yaki da jini ta shimfida wani yaje dadin haka
Ya shiga dauki kayan da ya fashi ya gyara dakin tas
Gurin ta ya karasa ya kwanta jawo ta yayi ya aza ta kan jikin shi bacci ya dauki shi....
^^^ *Washe gari*
Yarima ni ya fara tashi ganin har yanzu Aneesha bacci taki ya san Allura da akaye mata ni yasa taki ta bacci ruwa ya watsa ya fita daga dakin bangaren mai martaba ya nufa ya Gaida shi yaje gurin Mahaifiyar sa suka dan ye hira
Ta tambaye shi ina matar sa yau bata fito ba
Sosa kansa yayi "Uhmm mom bata da lafiya ni yanzu haka bacci taki ye bata ma san na fito ba "
Murmushi tayi don tasan ko bai fada ba tasan abun da dan nata yayi "Tau Allah ya sauwaka ina ye mata yh jiki"
Haka suka ye ta hiran su daga bisane ya tashi ya fita daga park in mom in sa
Aneesha kuwa bude idon ta tayi Sanu sanu don har wani duhu taki gani Tuna abunda ya faru da ita tayi ta fara kuka shikinan Yarima ya ce amana ta ya cuce ne Allah ya isa ban yafe ba mugu kwai
Kallon drip. Inda aka sa mata tayi ta jaye blanket Inda Yarima ya lulube ta
Saukowa tayi daga kan gado ta fara Tafiya wani irin zafi taki je reki marata tayi
"Meya faru dani ne haka naki jin kamar an sa men riza an yanka ne?
Hawaye ne suka fara zubo mata a idanu
"Duk kai ka jawo man haka Yarima ka cuce ne ka riga ka gama dani kaye lalace da ni Ban yafe maka ba"
Bude kofa da akaye tayi sauren jeyo wa ganin Yarima ya sa ta fara ja da baya
Kara sowa yayi kusa da ita kuma tana jan baya
"Babyna yah jikin naki"
Nuna sa ta kama ye "Ba wani Baby, babyn munafuce bayan ka cucene kaki ciman baby.. Ko da yaki ae dole kace man baby abunda kaye man ae yar tsana kwai za'aye ma shi "
Hawaye ki zuba a idon ta
"Yarima ka cucene ka bata man rayuwa kasan irin zafin da naki je yanzu kuwa dan Allah me kasa ka yanka ni wlh zafi naki je? Meyasa baka kashi ne ba gaba daya yafi man da irin Wanan zafin da naki je yanzu haka ka cucene ban yafi maka ba Allah ya isa mugu kwai ashe daman baka da imani haka kaki lalata rayuwa Mutane? Ban taba sanin halin ka ba sai yau mayauda re kwai"
Maganganun da taki gaya masa ba karamen bata masa rai tayi ba shi taki gaya ma haka
Karasa wa yayi kusa da ita ya dauki ta
"Yarima ka sauki ne nace bana son iskance ni ba yar iska ce ba da zaka rinka dauka ta duk lokacin da ka ga dama ka sauki ne nace"
Bai be ta kan ta ba bai tsaya da ita ba ko ina Sai Bathroom ruwan zafi ya Hada mata ya jawo ta da karfe ya cire mata kayan daki jikin ta ya saka ta a cikin Bap
Shiru tayi don taji dadin ruwan
Kallon ta yayi
"Idan kin gama ki same ni kasa muye breakfast "
Turo baki tayi
Shikuwa ya fita
Ta jima cikin ruwan Sai da suka rage zafi sa'an ta fita ta watsa ruwa Tafiya taki guda guda ta nufe Drower ta dauko wata Dogowar Riga pink ta saka mai ta shafa tadan shafa powder sai lipstick Inda ta saka
Sauko wa tayi kasa taga Yarima gurin Diner Area yana cin abince dubawa tayi bata ga Kuyanga ko daya ba gashi tana jin yunwa busan kujera ta zauna tayi kamar bata ga yarima ba..
Shikuwa ya san abunda taki nufe Plate ya dauka ya zuba mata Taliya don yasan ba irin Wanan abinci zata ce ba gurin ta ya kara sa
"My baby ga breakfast inki "
Harara shi tayi
"Bana jin yunwa "
Ya san duk tana jin yunwa kwai dai tace bata jin yunwa ni
"Idan baki karba kika ce abince ba wlh zan ye maki rashin mutunce don sai na saki ye maki yanda nayi maki jiya sai kin fi jin zafi na yanzu "
Marairaice fuska tayi ta amshe plate in Tafara ce.
Ce taki hawaye suna zuba a idon ta tana Kallon Yarima macuce kwai azalamu bayan ka cucene yanzu kuma zaka zo ka bani abince ae da ka bar ni na mutu kwai yafi
"Idan kika gama zagina ki gaya man"
Kallon sa tayi Ta masa murmushi karfin hali "Ya akaye yarima ya san zagin sa naki ye"
Yarima yace "Ae na san zagina kiki ye"
Zaro ido tayi "Yarima ya akaye kasan abun da naki fadi a cikin zuciyata "
Murmushi yayi mata "kice abince ki same ne a daki"
Ya tashi ya haura sama
Kallon sa tayi "je kansa ae kayi kama da ki ce man daki ba inda zanje tunda ba boyar ka naki ba zaka rinka juya ne yan da kaga dama"
*Pls share*😍
*Comment*🤨
*Keep flowing*🌹
*Lipton girl*💙
[10/19, 8:21 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 20&25...🍹
^^^^Tashi tayi ta kai plate a kitchen duba jikin ta tayi zata iya zuwa inda Mom in Yarima haka? Wata zuciya tace ae kara ki ji haka don idan kika koma gurin Yarima sai ya halaka ki haka nan ta daure ta fita daga dakin
Bata tsaya ko ina ba sai Part in Mom In Yarima falo ta shiga bata ganta ba ta shiga dakin ta knowking tayi tace da ta shigo bude kofan tayi
Tayi sallama amsa mata tayi ganin Aneesha ni ya sa tayi murmushi
Tashi tayi daga kwance da taki. Aneesha ta karasa kusa da ita
Kasa ta zauna "Ina wuni Mom"
"Lafiya qlw pls ki tashi mana ki zauna kan gado"
Girgiza mata kai tayi
"Nan ma yayi Mom"
Kanta yana kasa
Dago ta tayi ta zauna da ita kan gado
"To yah jikin naki???
Dagowa tayi ta kalleta ya ankaye mom tasan bata da lafiya wani irin kunya ya kamata kinan mom ta san abunda yarima yayi mata Hawaye ne ki son zuba a idon ta tayi sauren gogewa kada mom ta gani
"Allah ya isa Yarima macuce kwai wanan ae abun kunya ni gashi har mom inka ta san abun da kayi man"
Dago da fuskan ta tayi "Meki ki tunane ni ki gaya man ni na dauki ki a matsayen diyar da na Haifa a ciki na ama ban sani ba ko ki kin dauki ni tamkar uwa"
Washe Baki tayi domin taje dadin maganar Mom
Mom "Nagode da kika dauki ni a matsayen diyar ki kinsan me inda Mama ta, tana gidan nan da zan gaya mata abunda ki damu na"
Reki mata hannu tayi "kinan baki dauki ne a matsaye Mamar ki ba"
Girgiza kai tayi "Aa ba haka bani ina jin kunya ni"
"Kunya kuma??
"Eh mom"
"Kada kije kome kinji just tell me"
Gyaran muryar ta tayi ta kara gyara zaman ta
"Mom kiye hakuri akan abunda zan gaya maki dan ki ne bashi da tarbiya "
Mom ta zaro ido "Dan nawa?
Shgawabe fuska tayi "Shiyasa fa nace Bazan gaya maki ba tunda danki ni nasan baza ki ga laifin sa ba"
"Waya gaya maki Bazan ga laifin sa ba gaya man ina saura ranki"
"Mom Yarima bashi da hankali yayi wasa da tarbiya da kika ba shi Yarima mugu ne ya cuce ne Yarima dan iska.... "
Bata isuwa ba Mom ta aza mata hanu kan lips inta
"Kar ki soma cema mijin ki dan iska.. duk abunda kika ga Yarima yayi maki so ne kuma shine aure"
Kallon ta taki ye kamar mai tunane ita bata yarda da so ne ba haka aki so da wuya?
"Mom baki san abunda yayi man jiya ba shiyasa kika ce haka wlh mom... "
"Shiii bana son jin kome kada ki ye tunanin Yarima dan iska ne ko Kuma mugu ne ko daya abunda kiki fada ba haka yaki ba duk abunda yarima yayi maki jiya shine aki Kira da aure kuma ki guje kiran mijin ki da wadanan suna kina son a saka ki a wuta?
Girgiza kai tayi idanun ta suka ciko da hawaye
"Idan baki son a saka ki a wuta kuma baki son mala'iku su tsine maki to ba Yarima hakin sa kuma ki dai na kiran sa da wada nan sunayen Kinji"
Daga kan ta tayi tana kuka
"Yanzu Mom shikinan sai Yarima ya rinka iskan ce dani"
Mom kuwa dafe kan ta tayi a ranta tace "Yarima ka dauko ma kan ka lalaura in banda irin harka samarin yanzu suce Basa son Matan da suka kai shikara 20 sai dai yara to ae ga irin ta nan Allah ma yasa ni taki fada ma wanaan magana ba kuyanga ba ae da anye abun kunya "
Dogon Nunfashi taja " yanzu ina yarima yaki??
Turo baki tayi "Yana daki yace in cemasa daki ni kuma Bazan je ba don Bazan je ya kashi ne ba ina yarinya ta ba ehen"
"Aneesha me yaki damun ki ni meye amfani wanan maganar dana ye maki yanzu ki tashi kije gurin yarima tun kanda rai na bai bace ba "
"Mom kiye hakuri"
Daga mata hannu tayi ya isa Hakan ki tashi ki je gurin sa
Tashi tayi tana turo baki ta fita daga parth din
Yarima kuwa yaje shiru har yanzu bata shigo ba dan tsoki yaja mtswww fito wa yayi ama bai ganta ba
Wayan shi ni tayi Ringing dauka yayi ni kai na banje abunda yace ba kwai yace "Thank you so much kamar kinsan abunda ki rai na pls ki zo ina jira ki ya kashi waya"
Aneesha kusa parth inta ta koma ta nufe sama dakin Yarima ta shiga da sallama ta turo baki
Dagowa yayi ya kalleta yayi kamar bai ganta ba ya cigaba da Dana wayan sa zaunawa tayi kusa da shi ta turo baki "Gani me zaka ye??
Jeyo wa yayi ya kalleta ya kyaleta wayan shi ni tayi Ringing ya daga "Ohk gani nan zuwa"
Hararan ta yayi ya fita daga dakin
Aneesha ta kalle shi "Lalai yarima ka ma rama Mutane ni zan zo ina ye maka magana ka shareni don ka ajiye ne a gidan ka shiyasa kaki ye man wulakanci"
Tashi tayi ta beshi daga baya.....
Yana fita ya Tara da wata zauni kan kujera sanyi taki da wata Riga da sket atampha, atampar taje dunki sosai ta yafa dan karamen gyale taye kyau sosai jeyo wa tayi
"Allah ya ja zamanin Yarima "
Murmushi yayi "Kingan ki ba zaki dai na tsokana naba ko"
Murmushi tayi wanda ya kara fitar da kyawun ta
"Ka bar ni naye tun kandin matar ka ta fito ta hana ne"
Murmushin karfen hali kwai yayi
"So ina abun yaki"
Wata karamar Bag ta bashi
Ansa yayi ya ciro waya ce IPhone 6
Kallon wayar yayi "Meyasa kika so irin wanan Anya zata iya using da ita "
Dariya tayi "haba yarima wai me kaki son mai da kanwan nan tawa ni? Idan bata iya ba ae sai ka koya mata ko"
"Haka ne fa kin kawo point"
"Ama ya akaye kika kawo wanan idea ta saya mata waya??
Shiru tayi ta dan bata fuska
"Kasan ae tayi zuwa gidan mu so duk lokacin da ta gani da waya sai tace ita ma Allah kasa ta samu wanda zai saya mata waya. So shine naga ya kamata in seyo mata but kace mata kai ka saya akwai sim a ciki sai ka bata"
Hugging in ta yayi "Thank you dear shiyasa naki bala'in son ki kina fahimtar abunda naki so sosai "
"Yarima kinan Ka manta zaman dana ye a gidan nan kullum muna tare ae dole nasan abunda ki cikin zuciyan ka"
Aneesha ce ta sauko duk abunda sukiye tana kallon su Yarima yayi saure ya mai da wayar a cikin Bag
Karasa wa tayi "Aunty Fatima yaushi ki ka zo?
Murmushi tayi mata "my kanwa yanzu na zo ina saure ne zan wuce sai na dawo wani lokaci"
"da saure haka"
Ta daga mata kai.
"To a sauka lafiya ina Gaida mutanen gida"
****
*Wacece Fatima*??????
Fatima tun yarima yana karame suki tare kome tare suki ye har Fatima tana kwana gidan su yarima saboda shakuwan da sukaye da Yarima ya dauki ta tamkar kaunan sa Fatima diya ce a gurin wazirin su Yarima
*cigaban labare*
Jeyo wa tayi kusa da yarima
"Yarima iskan ce naka ya kai har da Aunty Fatima kaki Rungumewa?? Wai wanan wane irin iskance ni?
Kallon ta yayi "Ni kiki ce ma iskan ce ko"
"Ae ba sai na maimata ba kasan abunda naki nufe"
"Gud Fatima dai frnd ita ce kuma zanye Huging inta duk lokacin da naga dama meye naki a ciki ae ba jikin ki ni ba ki reki jikin ki in reki nawa babu ruwan ki da baby fatima"
Sakin baki tayi "yarima a gaba na kaki ce mata baby??
Daga mata kai yayi ya ta fiyar sa
Binsa tayi da baya tana bala'i
"Ni Bazan dauki wanan iskance ba kaje can waje kaye abun ka ba anan gidan ba haka kwai zaka rungume wata Ina kallo"
Jeyo wa yayi "kin je haushi ne??
"Ina ruwanka ae zuciyata ta ce bata ka ba"
Taye masa tsoki ta bude kofa da karfe ta shiga cikin daki.....
Jawo ta yayi ta fada a kirjin sa
"Kin je haushi ne??
Turo baki tayi "ina ruwanka"
Wayan da ki hanunsa ya bata
"Ga wanan nasan kina son shi sosai"
Bude wa tayi tana ganin waya ta buga Tsale
"Yarima ya akaye kasan ina son waya??
"Zo na koya maki yanda aki aiki da ita "
Jawo hanunta yayi ya zauna ita kuma ya aza ta kan kafar sa
Yau kam bata ye musu ba tunda taga waya......
Nan ya fara koya mata yanda zata ye aiki da ita.. daya ki tana da sharp brain ta fara iya wa
Number sa ya saka mata wanan shine number ta kiye serving muga idan kin iya
Ae kuwa tayi serving Yarima na
Kallon ta yayi "Meyasa kika sa Yarima na"
Murguda masa baki tayi "kana son insa yarima Fatima ne??
Murmushi yayi Aneesha tana kishin sa
"To yayi ga games nan na tura maki sai ki rinka ye kinsan jiya na gaya maki zanye wani abu important ko ".
Ta daga masa kai
"daman harka Business din mu ne aka bani kudi ajiye kusan 5.5billion yanzu haka suna daki na na ajiye kada ki bare kowa ya shiga dakin kinje "
Hanunsa ya saka cikin arjihu ga key in dakin pls ki kulla kinje zan fita ne yanzu
"Kar ka damu yarima zan kulla da dakin "
Kiss yayi mata a goshi sai da ya kai bakin kofa ya jeyo
"Yau ba za'a ce man Allah ya tsare hanya ba"
"Murmushi tayi Afuwan Allah ya kai ka lafiya Ya mai daka lafiya Yarima na"
Murmushi yayi nagode
Ya fita ita kuma ta cigaba da buga game tayi 1 hours tana buga game wayan ce tayi Ringing number taki kallo tasan dai ba ta yarima ceba to wa yaki da number ta
Sallama tayi
"Murya mace taje Pls Aneesha kiye sauri ki fito waje kuma kada ki gaya ma kowa ina son magana daki ki ka dai sa'an kada ki bare fadawa su gan ki kinje"
Ta kashe waya
Mamaki taki ye wace ta ta Kira ta kuma tasan muryar ta veil ta dauka ta fita Haduwa taye da wata kuyanga ta beyo ta daga baya
"Lafiya ina zaki je kina ta wani bena a baya"
"Allah ya baki hankuri Gimbiya Yarima yace a kulla da ki"
"To yarima yace na fito waje don haka ki koma wa ki"
Ba musu kuwa ta wuce war ta.........
Aneesha fita taye wayanta tayi Ringing gani nan a cikin mota ki shigo ciki mota baka
Bude motar tayi ta shiga aka tada mota fuuuu
Zaro ido tayi "dan allah waye kuma ina zaki kai ne me naye maki"
Kyaleta tayi ta cigaba da driving Aneesha kusa sai kuka ta ki tana kiran Sunan yarima
Basu tsaya ko ina ba sai cikin wani daje taye parking
Da saure ta bude mota ta fito ganin wasu maza sunkai Biyar ko wanin su da maka me gaban ta ya fade sosai wada ki cikin mota ta fito
Da saure ta karasa kusa da ita "pls Aunty Fatima kiye taimaka man kada su kashi ne"
Tureta tayi ta fadi kasa
"Muna fuka kwai kada ki saki kiran Sunan idan ba haka ba zan kashi ki anan gurin "
Zaro ido tayi "mena ye maki da zaki kashi ne"
Kallon su tayi wani ya buga mata Tabarar ya akai duhu duhu ta kama gani hawaye suna zuba a idon ta
Faduwa tayi kasa Fatima ka raso kusa da ita
Aneesha kuwa ba abunda taki ita fadi sai "yarima ka taimaka man"
Reki mata baki tayi "yau ita ce Ranar ki ta karshi da zaki Kira Sunan Yarima macuce ya kwai nasan zakiye mamaki Meyasa naye maki haka kar ki damu zan baki labare Kamen ki isa lahira"
"Na jima ina son yarima kuma ina son in aure shi daya ki shi baya son mace mai kudi sai dai talaka irin ki shiyasa naje kauyen ku na fara shire daki a zato na yarima zai aure ne tunda ina son tallakawa ashe a banza nayi shikuma sai ya aure ki wanaan shine Babban kuskuren sa lokacin da ya gaya man yana son ki naye kuka har na gode Allah aka daura auren ku ni kuma Bazan bare ki zauna da shi ba don haka yanzu get ready to die "
Key inda ki hanunta ta amshe
"dan allah ki bani wanan makulen ina son idan zan mutu in mutu da shi ba zan bare wani ya taba kudin da yarima ya ajiye a dakin sa ba"
Dariya Fatima taki ye"aiki na yanzu zai ye sauki thank you da kika gaya man akwai kudi a dakin sa bye byee matar Yarima "
Kokarin riko Fatima taki ye ama ta kasa
Kallon su taye ko dauki ta kuye jifa da ita can cikin daje ta mutu a can useless kwai yanzu ba wanda ya isa ya hana ne auren Yarima
Ta tashi ta shiga mota ta wuce fuuu
Su kuwa dauka. Ta sukaye suka saka ta a cikin mota can cikin daje suka shiga sukaye jifa da ita suka wuce
Ita kuwa part in yarima ta shiga har dakin sa ta shiga ta bude wardrobe jaka ta dauko taga kudi tayi murmushi ga kudi kuma ga yarima dauka tayi yanzu ya zan fita da wanan Jakar a cikin gidan nan shiru tayi tana tunane daga bisane ta aza dariya fita taye waje ta kira wani bawa ya dauki Jakar ya fitar mata da ita kudi ta bashi masu yawa sa'an ta wuce........
*Tofa readers ga Aneesha an jifa ta a cikin daje ko me zai faru idan yarima ya sani*
*pls share and comment*
*Lipton girl*💙
[10/20, 9:11 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 25&30..🍹
^^^Yarima kuwa yana gurin Aiki amman hankalin shi ya na gida tashi yayi ya nufi gida direct parth d'inshi ya nufa falo ya duba bai ga Aneesha ba ya shiga cikin dakin ta nan ma shiru Bathroom ya duba ko zai ganta nan ma bai ganta ba
Zauna wa yayi kan kujera daki cikin dakin zuciyar sa tana ye masa zafi ina Aneesha ta shiga ko dai taje gefin mom ne??
Wayan sa ya dauka ya kira mom in shi ta sanar da shi akan bata shigo ba kashe wayan yayi
Meya ki faruwa ni ina Aneesha ta shiga
Wata zuciya ta ce masa "Meya kai ka gaya mata kana da wadanan kudi ko dai ta dauki kudin ta gudu???....
Da saure ya tashi ya nufa dakin shi kallon mamaki yaki ye da yaga kofan a bude taki
Shiga yayi yaga drower bude Hankalin sa yayi matukar tashi
"Oh my God Allah kasa Yarinya nan bata yaudare ne ba "
Kara sa wa yayi gurin drower ya shiga dube dube ama bai ga Jakar kudi ba reki kan sa yayi "Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un Aneesha kin cuce ne Meyasa zaki ye man haka? Meyasa baki gaya man kudi kiki so ba bani kiki so ba ashe abunda naki gudu sai da ya faru dani why kika ye man haka inda kin gaya man kina son kudi ko nawa ne zan iya baki in na son ki ama kin cuce ne"
Gurin gado ya nufa yana dube dube ko zai ga Jakar ama bai ganta ba wayanshi ya dauka ya Kira ta da mamaki yaje wayan akashe
"Oh. No abunda Aminu ki gaya man ya zama Gaskiya kinan Aneesha ta aure ni saboda dukiya ta??
Ganin kamar paper akan gado yasa ya karasa dauka yayi
"Hi yarima nasan zakaye mamakin ganin na iya rubutu ko to kada kayi mamaki domin daman na iya kuma daman na aure ka ni saboda kudin ka kuma yanzu da naje kaye magana wanan kudi shiyasa na dauki su kaga yanzu na samu wanan kudin zan bar kasar nan gaba daya kayi hakuri Yarima daman bana sonka sorry byee"
Yarda paper yayi
Zauna wa yayi kasa yana kuka kamar wata mace
"Kin cucene Aneesha sai da ki kasan ina son ki sosai shiyasa kika ye man wanan yaudara kinan abunda yasa baki son ina kai wa ga jikin ki tunda ba sona kiki ye ba kina son kudi na ni shiyasa kika nuna man kamar baki san mene aure ba ashe Nina mahaukaci da naka sa gani cewa yaudara na zakiye why Aneesha"
Yana magana yana kuwa Kansa yaki bugawa kasa
"I hate you Aneesha kin cucene "
Tashi yayi yana buga Kansa A Gina
Tuna fuskan ta ya kiye
Jin ance "Yarima na"
Yasa ya jeyo Kansa duk yayi jine
"Yarima na Meyasa kaki wahalar da kan ka"
Kallon ya yaki ye "Aneesha meya kowa ki gidan nan bayan kin yaudara ne daman baki sona duniya na kiki so"
Murmushi taki ye masa
Ya daka mata tsawa "Magana naki ye maki kin ye shiru "
Duk da Hakan bata dai na Murmushi ba
Kara sowa yayi kusa da ita da niyar ya wanka mata mare but abunda ya bashi mamaki sai yaga ta bace
Tambayar Kansa yaki ye meki damun sa? Jiri ya kama gani ya fadi sumame
^^^^^^^^^^
Aneesha kuwa da suka ye jifa da ita cikin daje cikin wani ruwa ta fada Wanda ruwan suna da yawa ruwan basu ajiye ta ba ko ina sai wani gari
"Mai gida mu zauna anan mu hutu nagaje sosai"
Murmushi yayi
"Ae kin ye kokari sosai matata Allah yayi maki Albarka Gaskiya duk wanda ya samu mata irin ki to ya huta "
Dariya tayi
"Haba mai gida shiyasa naki son ka ka iya magana"
"Mai gida mu karasa gurin Ruwa ina jin k'isa"
Hanunta ya reko suka isa gurin ruwa
Hannunta tasa ta fara shan ruwa saki debo wa tayi har zata kai ga baki tayi sauren tuda su.
"Mai gida kaga abunda nagani?
Jeyo wa yayi ya kalleta "me kinan?
Nuna masa tayi
"Subuhalilah kamar fa mutum ne?
"Mai gida mu taimaka mu ciro ta daga cikin ruwa"
Shiga yayi cikin Ruwa da kyar ya jawo ta ya ajiye ta gefin Ruwa
Matar sa ta kalle sa
"Mai gida ya zamu ye da ita? daga ganin ta tana buka tar taimako ya kamata mu taimaka mata "
"Gaskiya ne ama kinsan yanda za'aye yanzu"
Ta girgiza masa kai
"Yanzu mu kai ta gida sai mu sanar da mai gari abunda aki ciki ko ba haka ba"
"Hakane mai gida kayi tunane mai kyau Gaskiya ama yanzu ya zamu kai ta gida"
"Mu ajiye wada nan itace da muka ye sai mu sakata cikin baro in ya so daga baya sai Nazo na dauki so "
"eh na yarda da shawaran ka muye Hakan"
Itace suka zube a kasa suka dauki ta suka saka ta a ciki tura ta sukaye basu tsaya ko ina ba sai gidan su karamen gida ni daki guda kwai ni a ciki
da saure ta shiga daki ta dauko tabarma ta shimfida suka cire ta cikin baro kwanta da ita sukayi duk da Hakan jini yana zuba a kan ta.....
"Mai gida yanzu ya Zamuye kinan kaga jine yana zuba a jikin ta"
"Yanzu bare naji na kira malam sani ya duba ta. Allah kasa zai iya duba ta"
"Tau mai gida a dawo lafiya"
Tashi yayi ya saka slippers insa fita yayi da gudu bai tsaya ko ina ba sai gidan malama Tukur wanda aka zagaye da kara da sallama ya shiga yana Nishi
"Malam Sani lafiyan ka qlw kuwa?
"Ina kuwa lafiya ina bukatar tai makon ka"nan ya bashi labare duk abun da ya faru
"To muje in dubata ko"
Tashi sukaye suka nufa gidan mallam sani"
da sallama suka shiga gidan
Amina ta amsa masu ta tashi Malam Tukur ya fara dubata da farko dai zan fara tsaida wanan jinin ina son ku bani guri
Tashi yayi ya ja matar sa suka shiga cikin daki
daya ki haka Malam Tukur yaki aikin sa idan yana aiki baya son ana gani
Jakar da ya zo da ita ya ciro kayan maganguna na Hausa ya fara hadawa
Malam sani da Matar sa Hankalin su a tashi ya ki domin sun tausaya wa Aneesha sosai
Jin ance "zaku iya fitowa" yasa suka fito
"Malam Tukur da sauki dai ko??
"Alhmdl da sauki domin ko da naki duba ta a raye taki tana da raune da yawa don sai da naye mata daure a kafa ta samu kariya sai hanunta da yayi tarmashi kan ta kuma da kyar na samu ya dai na jini sakamakon bugun da akaye mata a kai"
"Subuhalilah Gaskiya wanan yarinya tana da abun tausa saye. Ama mallam ya akaye kasan bugun ta akaye???
dan murmushi yayi "ae wanan daka gani kasan dukan ta akaye a kai yanzu dai ina son idan ta farfado sai ku sanar dani"
Ya fara Hada kayan sa
"Insha Allah mallam godiya mukai"
Tashi sukaye Malam sani ya raka shi har waje Hanunsa ya saka a cikin arjihu ya ciro naira 200 daman ita ka dai ta rage masa
Mallam Tukur ya karba yayi gaba
Amina kuwa zauna wa tayi kusa da ita ta saka mata ido
Mallam sani ni ya shigo
"Hajiya ta zan fita na dauko ita ce"
"Tau mai gida a dawo lafiya"
Ya fita daga gidan
^^^^^^^^^^^^
Mom in Yarima kuwa ta rasa meya ki damun ka sai taji ji kamar yarima yana kiran ta kiran sa tayi ga waya ama bai daga ba karamen tsaki ta ja ta tashi ta fita Kuyangu suka dafa mata baya bata tsaya ko ina ba sai parth in Yarima kiran Sunan Aneesha taki ama bata ansa ba abun ya bata mamaki matuka
Karasa wa tayi dakin ta ama shiru ba ita ba Yarima dakin sa ta nufa ganin kofa a bude yasa ta shiga ganin duk kamar jini yasa Hankalin ta ya tashi Yarima ta hango kwance da saure ta karasa kusa da shi
"Oh my God Yarima meya same ka??
"Kuye saure ku ki ra man fadawa akai shi Asbt"
da saure guda daga cikin su ta fita ta kira su ae kuwa suka shigo a ka dauki yarima aka kai shi Asbt
Hankalin mom ba karamen tashi yayi ba gashi Bata ga Aneesha ba to ina ta shiga
Likita ni akan sa yana dubasa jinin daki fita a Kansa aka fara tsaida wa sa'an aka cigaba da treatment insa anye sa'a kuwa an cito sa fito wa Likita yayi ya shaida ma mom cewa "Su kulla da shi don ya kamu da ciwon zuciya "
Shiru tayi tana mamaki me yarima yaki tunani haka har ya kama da ciwon zuciya? Zan iya ganin sa
"Yes this why"
Ta shiga dakin kwance yaki idanunsa a lumshe sai dai hawaye suna zuba a idon sa
Kara sa wa tayi kusa da shi
"Yarima meya ki damun ka me kaki tunane da har ka kama da ciwon zuciya"
Ganin yana kuka ya sa hankalin ta ya kara tashi
Hanunta ta sa tana share masa hawaye...
Mai martaba ni ya shigo cikin daki ganin dan nasa na kuka yasa yace duk fadawa su fita
da kyar yarima ya iya tashi ya zauna
Yana kuka kamar wani yaro
Gaba daya Hankalin su ya tashi don tunda suki da Yarima basu taba ganin yana kuka haka ba lalai duk abunda yasa yarima kuka ba karamen abu bani
"Pls yarima ka gaya mana meya ki damun ka"
Mai martaba ya karaso kusa da shi
"Me yaki damun ka ni da ka kasa gaya mana "
da kyar ya iya bude bakin sa ya ce Aneesha
Mom tace "Aneesha kuma meya faru da ita???
"Mom Aneesha.. Ta.. cuce ne she deceive me I hate her mom"
Yana magana yana kuka
"Yarima meya sa kaki cewa matar ka ta cuce ka"Fadan mai martaba
"Dad idan kaje abunda tayi sai shock ya kama ka"
Shiru mai martaba yayi kamar mai tunanin wani abu
Hannun mom insa ya rika
"Mom kinsan na kira ki dazu ina tambayar ki ko ta zo gurin ki "
Ta daga masa kai
"Koda naji bata gida. Dad kudin Business in mu contract inda ka bani gaba daya Aneesha ta kwashe kudin ta bar gari "
Zaro ido mai martaba yayi
"Aneesha ta dauki kudin "
"Eh dad ita ce Meyasa bata gaya man kudi taki so ba da zan bata ko nawa taki so why zata ye man haka bayan ta san I really love her "
Kuka yaki ye sosai
Gaba dayan su sai mamaki sukiye
^^^^^
Aneesha kuwa ta fara motsi Idanun ta ta fara bude wa kallon gidan taki ye
Amina na ganin haka ta Kira mallam
"Sanu yarinya ya jikin ki "
Kallon su kwai taki ye
"Yarinya ya Sunan ki???
da kyar ta iya bude baki
"Suna mene sunana"
Murmushi yayi "Tambaya cikin Tambaya"
"Ki zaki gaya mana Sunan ki"
"Ni wacece sanan ku kuma su waye dan allah ku gaya man suna na"
Kallon juna Sukaye bare na kira mallam ya fita gidan da saure................
*Keep flowing*🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀
*Pls share*
*and comment*
*lipton girl*💙
[10/21, 8:39 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 35&40..🍹
^^^^Yarima ne zaune akan kujera ya lumshe idon sa ba abinda yaki tuna wa sai irin cin amana da Aneesha tayi masa why zatayi mani haka Meyasa bata gaya man cewa kudi take so ba zan iya baki duk wani kudi daki ki so matukar zan same ki
Bude idon sa yayi yaja dogon nunfashi
"I promise you Aneesha duk lokacin da nagani ki sai na hukun ta ki idan ma aure ki kaye sai naye kokarin rabaki da shi duk wani farin ciki naki sai na tarwa sa shi macuce ya kwai Allah ya isa tsakani na daki ba zan taba yafe maki ba akan abun da kika aikata man"
^^^^Aneesha kuwa jeyo wa tayi
"Me yaki damu na ni Meyasa naki jin kamar ruhina baya tare dani. Kamar akwai abunda na aikata a baya wanda na kasa tuna sa "
Reki kanta tayi domin kanta yana ye mata wani irin ciwo wanda bazata iya Fadan shi ba.
Amina ce ta fito daga daki
"Mamana lafiya meya same ki na ga kin reki kai???
Hanun ta ta jaye
"Mama kai na yana ye man ciwo sosai gashi wanaan dauren ya dame ni sosai"
"Hakuri zakiye Mamana insha Allah zaki samu sauki kinje"
Murmushi tayi nagode mama
"Kinga abunda na kawo maki wanda zai dauki maki kewa"
Al -Qurani mai girma ta nuna mata nasan ko zaki manta kome ba zaki manta wanan ba
Hanunta ta sa ta amshe shi wani sanyi ta jiya a ranta suratu Bakara ta bude ta fara karanta wa
Amina kuwa mamaki taki ye ya akaye bata manta da karatun Alkur'ani ba lalai I kon Allah sai kallo gata ta iya k'ira'a muryar ta tana da dadi sosai
Zainab kuwa ta cigaba da karatu littafi mai girma.........
********
Yarima kuwa kwance yaki kan gado gurin da Aneesha ki kwance ya aza hanunsa tuna yayi lokacin da taki nuna masa bata san mene aure ba ashe duk pretending ne ta kiye ta mai dashi wawa lumshe idon sa yayi don zuciyar sa ta fara zafi...........
*Bayan shikara daya*
Mama ce ta fito a cikin daki ganin Zainab zaune reki da tsin-tsiya tana tunane
Kiran Sunan ta tayi da saure ta dawo daga duniyar tunanin da ta shiga
"Mama meki ka ce kiye hakuri banji ki ba"
Murmushi tayi
"Naga kin zauna kina ta tunane lafiya dai ko????
Murmushi karfen hali tayi
"Ba sai na fada ba Mama ki kan ki kinsan abunda naki tunane ba zai wuce abunda ya faru dani ba a baya, ina tunanen me na aikata a baya da har aka ye man duka aka jefar dani abun yana daure man kai"
Kara sowa tayi kusa da ita
"Mamana ina son ki dai na wanan tunanen dan Allah yanzu tunda kin samu sauki sai ki gode ma Allah jikin ki mai kyau ne da har kika warke kuma ki rage wanan tunanen domin zai iya saka ki a cikin wani hali "
Shiru tayi "Mama idan ina zaune ba zan ita yin kome ba sai tunanen baya idan da zan samu wani aiki na rinka ye tana iya yuwa zan manta da wanan tunanen "
"Meki ki nufi da aiki???
Gyara zaman ta tayi
"Mama nasan da ciwa irin halin da muki ciki yanzu na rashi bana son ku wahalar da kan ku sabo da ni na yanki shawara zanye ma Hajiya indo magana ta samu man aiki a cikin garin abuja kiye hakuri na yanki shawara ba tare da nagaya maki ba"
Kallon mamaki taki ye mata
"Mamana yaushi kina saba da yan gari har kika ye magana da ita kina son ki ye aiki sa'an kuma ni ban yarda da kije gidan wasu kiye aiki ba zamu cigaba da kokari kamar yanda muka samu ni da mai gida mu baki abince ".
Reki hanunta tayi tana kuka
"Shine abunda naki son ki fahimta bana son na wahalar da ku. Kun taima ki ni a lokacin da naki son taimako Wanda Bazan taba manta wa da shi ba dan Allah ku barni nayi wanan aiki na samu kudi na baku dan Allah kada ku hana ni"
Mallam sani ni ya shigo cikin gida Tare da yin sallama..
Kallon zainab yayi
"Zainabu me yaki damun ki naga kina kuka ko matar tawa ce ta, taba man ki"
Murmushi tayi "Aa baba ina son kuye man wata alfarma"
Amina ta Tashi
"Mai gida kana jin abunda taki fada kuwa nasan kai ma ba zaka yarda da zancen ta ba"
Nan ta bashi labare abunda Zainab ta gaya mata
Gyaran murya yayi
"Me zai hana mu barta taje tayi aikin??
Kallon sa tayi "Taya zaka ce hakan Mak gida"
Zauna da ita yayi ki zauna nayi maki bayani
"Zainab ina son ki san wani abu ban amince kije gurin aiki ba don ki samo mana kudi ba na amince ni saboda idan kikaje gurin aiki zaki dai na tunanen da kiki ye kuma idan kika je kiye masu ladabe kada ki bare a kawo karan ki kuma ki sa a ranki muna sonki mun taimaka maki saboda Allah ba don wata manufa ba"
Hawayen ta ta share "Nagode da kuka fahimce ni"
Amina kuwa bata ji dadin Hukunci da mijin ta ya yanki ba saboda bata son Zainab tayi nisa da ita. Ama ba yanda ta iya dole ta amince.....
^^^^Yarima kuwa duk ya lalace ya canza gaba daya kamar ba yarima ba ya rage cin abince gashi ya rame sosai Mom inshi abun yana damun ta sosai...
Waziri ni zaune a cikin falo
Fatima ce ta shigo falon ta zauna kusa da shi...
Waziri ya kalle ta
"Ki wai ina ki ka kai kudin nan ni a kullum ina tambayar ki ama kina share ni kar fa ki mai dani dan iska ni Mahaifin ki ni kuma mini na taimaka maki gurin sace kudin nan da kuma kora Aneesha da gidan yarima its all my plan.. "
Murmushi tayi
"Haba daddy ka dai na wanan magana pls ae wanan duk plan di nani saboda ni na dauki Aneesha na sa aka kashi ta naje gidan yarima na dauki kudi sa'an kace man kai ka bada idea???
Karamen tsoki ya ja
"Bana son iskan ci ni dai ki bani kudi na idan ba haka ba zan gaya ma mai martaba "
Ta so wa tayi ta zauna kusa da shi Hanunta ta sa kan fuskan shi
"Daddy idan ka kuskura ka ga ya ma sarki to ka taba ta zaman ka a duniya ya kare "
Zaro ido yayi
"Fatima kina da hankali kuwa Nifa Mahaifin ki ni, ni zaki sa a kashi "
Daga masa gira taye "indai akan yarima ni kowa zan iya kashi wa burina kwai in aure yarima duk dukiyar sa na mai da ta guri na zanyi abunda naki so a cikin masarauta ta.
Kallon ta yayi yana mamaki irin Wanan hali na diyar sa..
Ya san shiya saka mata son yarima da son kudin sa shiyasa ma tayi kawance da Aneesha ama bai taba sa ma ransa ba zata iya kashe shi ba, ama yanzu so ya riga da ya rufe mata ido ba yanda ya iya dole ya bita a sanu ko zai samu kudi a hanunta
Marairaice fuska yayi "Haba diyata ya kama ace kin samu abunda kika bani kinsan ina sonki shiyasa na saki Mahaifiyar ki don ta na yawan takura ki akan ki dai na maganar Yarima na saki ta duk saboda ki yanzu ki ba zaki iya bani kudi ba"
Murmushi muguta tayi ta dauko wayan ta Transfer in 1million tayi masa
"Ga shinan na tura maka kudi idan kana so ka dauka idan kuma baka so ka mai da min abuna"
Ta Tashi ta tafiyar ta shi kuwa zaune yaki yana ta mamaki wanan yarinya dole ya bita a sanu....
Bata tsaya ko ina ba sai gurin Yarima
Parth insa ta nufa koda taje ya zaune kan dinner ga abince ama ya kasa ce...
Zauna wa tayi kusa da shi
Ta marai raice fuska
"Yarima Meyasa baza ce abince ba"
Dago wa yayi ya kalleta domin magana har wuyar ye masa taki ye
Spoon ta dauka pls yarima kace abince kaga mom bazata ji dadin ganin ka a wanan halin ba pls ka daure ko kadan ka ce
Haka ta kama lalashin sa sai da ya yarda yace abinci Mom insa tana kallon su taji dadi sosai da Fatima tazo har tasa Yarima yace abinci.........
**********
Mama "Zanje gidan Hajiya indo in jiya ko ta samo man aiki"
"Bare na dauko mayafina na raka ki"
"Mama dan Allah kada ki wahalar da kan ki, ki bare zanje ae zan dawo don ba yau zan tafi ba"
Sa kyar ta samu ta lalashi ta sa'an ta bar gidan...
Bata tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya Indo... Kuda ta shiga tana waya
"Hajiya kada ki damu insha Allah za'a samo maki da an samu zan kira ki"
Ganin Zainab ya sa ta kashi waya
"Zainab yau kice a gidan namu????
Zauna wa tayi "Eh wata alfarma naki nima"
.
"Tau ina jinki"
"Dan Allah idan ba damuwa Ina son ki samo man aiki a cikin garin Abuja ko Shara da wanki wanki zanyi dan allah ki taimaka man"
Hajiya indo ta Washe baki
"Faduwa ta zo dai dai da zama yanzu naki waya da Hajiya tace tana son mai aiki wada zata rinka ye mata aiki tunda har kina so zan kira ta na sanar da ita yanzu nan ma bare in kirata"
Zainab taje dadi sosai.. Hajiya indo ta kira ta
"Hajiya an samu mai aiki"..
Banje abunda tace mata ba kwai tace tau ta kashe waya....
"Ki shirya gobe zan kai ki kinje"..
Nagode sosai Mama..
Ta Tashi ta fita daga gidan koma wa tayi gidan su ta sanar da mama abunda ya faru ba matsala taji dadi kam.........
*Washe gari*
Zainab ce ta Tashi tayi Shara da wanki wanki kome sai da tayi mama ce ta fito
"Ah zainab yau har kin gama aiki"
"Eh mama ina kwana.. Ina son in je gidan Hajiya indo ni kinsan muye da ita yau zata kai ni gidan Hajiya"
"Hakane to a dawo lafiya"
Hijab inta ta saka ta nufa gidan Hajiya indo
Mota suka shiga basu tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya...
Gaton gida ni daka gansa kasan gidan manya ni mai gadi sukaye ma magana ya shiga cikin gida ya fito yayi masu Iso a cikin gidan....
Cikin falo suka tsaya Zainab kuwa kallon falon taki ye
A ranta tace Arjana duniya
Jin ana saukowa kasa ya sa suka mai da kallon su ga Wanda ki sauko wa
Kyakyawa ce baza ta wuce shikara 23 ba sanyi taki cikin wata Riga pink wada tayi mata kyau sosai waya ce a hanunta tana latsawa sai cin cem gum taki ye busan kujera ta zauna tana kallon su sama sama
Hajiya indo ta kai kasa tana gaidata
Zainab kuwa kallon ta kwai taki ye
Indo ta kalle ta ki bazaki iya Gaida Hajiya bani??
Gaidata tayi har kasa ta kai
Ita kuwa sai cin cem gum taki ye
"Hajiya ga yarinya da zata ye maki aiki"
Kallon zainab tayi daga saman ta har kasa
Ohk kwai tace zaki iya Tafiya ta jefo mata bandiro in 1k
Dauka tayi tana godiya ta bar Zainab a tsaye ita kuwa zainab kallon ta takiye....
Ita kuwa Hajiya sai danar wayan ta taki ye
A ranta kuwa ta ce "wanan mata wace irin hali ni da ita tana wulakan ta Mutane ko don Nazo aiki gurin ta ni shiyasa taki ye man wulakanci???????
*keep. Flowing*
*pls share*
*lipton girl*💙
*MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
*Ina taya ki murna fara sabon novel in ki my shalele allah ya kara basira yasa kifi hakan*😍😍😍😍💃🏻💃🏻💃🏻
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 40&45...🍹
A ranta kuwa tace "Amma wanan matar tana da wulakanci. Ko don nazo aiki gurin ta shiyasa taki wulakan ta ni???
Tambayar kan ta taki ye domin abun ya bata mata rai....
Dago wa tayi ta kalleta "ki kuma Hajiya lafiya kika ye man tsaye a kai? Ko kin dauka kizo nan gidan ni don ki huta "
Maryam maryam......!!!!!!
Wada aka Kira da maryam tayi sauren zuwa ta zauna a kasa.
"Gani Hajiya"
Idanun ta a kasa Nuna zainab tayi
"Ki nuna mata gurin da zataye wanki "
"To Hajiya angama"
Maryam kuwa Hanun zainab ta ja suka nufi gurin da zata ye wanki
Ganin wanki ya sa ta tausaya wa kan ta wanan wanki ae yana da yawa ba zan iya gama shi yau ba
Maryam ta kalle ta "Ae kuwa idan kina son kiye aiki a gidanan dole ki ye shi domin Hajiya bata son wasa a gurin aiki"
Kallon ta taki ye "kinan yau di nan zanye wanan aiki?
"Sosai kuwa sai kiye niyya ki fara tun kanda dare yayi"
Nuna mata kayan da zataye aiki dasu tayi ta koma gurin aikin ta
Zainab kuwa kaya ta dauka ta saka a cikin washing machine a haka taki ta wanki wa tana shanyawa. Zauna wa tayi... "I kon Allah idan kana da kudi babu abunda baka ye yanzu ji wanan hajiyar irin wanan kaya da taki sawa sai kace mai saka Kalla 10 a rana"
Kiran sallah da akaye yasa ta Tashi tana niman gurin da zataye arwala falo ta shiga bata ga Hajiya ba dube dube ta kama ye kitchen ta hango gashi tana jin kamshi kamar ana dafa abinci kara sawa tayi ganin maryam tayi
"Dan Allah arwala naki son yi ina zan samu Buta nayi arwala???
Kallon ta tayi tana Dariya
"Buta? Kuma a gidan nan?????
"Eh manah to da me zanye arwala in ba da Buta ba"
Dariya tayi sosai muje na kai ki
Binta tayi a baya dakin su na masu aiki ta kai ta har cikin toilet
Kallon ta takiye "Banga Buta ba"
Maryam kuwa Dariya ta kamaye har kasa
Zainab kuwa shiru tayi ta rufe idon ta tunowa tayi kamar wani yana dariya kamar yanda maryam kiye sai dai ta kasa gani fuskar waye
"Ae nagaya maki gidan nan bazaki same Buta ba"
Bude idon ta tayi...
"To dame zanyi???
Nuna mata tayi yanda zata ye haka kuwa tayi arwala tana gamawa ta Tada sallah Al-qurani ta dauko tana karanta wa
Tana gama wa ta Tashi ta cigaba da aiki yunwa ta kama je ta dafe cikin ta "ina zan samu abinci naci wlh yunwa naki je Gashi har na fara jin jiri"
. da kyar ta iya Tashi ta nufi kitchen bata ga maryam ba gashi tana jin yunwa ya zataye ga abinci ama tana tsoron kada ace tayi sata ama ya zataye tunda yunwa taki ji gashi tunda tazo bat saki ganin Hajiya ba...
Kokarin bude food flask taki yi jin an reko Hanunta yasa tayi sauren razata
"Sata abinci zaki ye???
Kallon ta tayi
"Haba Hajiya taya zanyi sata yunwa naki je kuma Bangan ki ba na duba kuma Banga Maryam ba shine nace bare na debi wanan ko kadan ni nace wlh yunwa naki je sosai "
Sakin Hanunta tayi tana goge hanunta wai ta taba kazama
Zainab kuwa kallon ta taki ye baki saki
"Idan kika kuskura kika saki taba abinci gidan nan sai na kore ki daga gidan nan kazama kwai kin gama aikin ki ni????
"Kadan ya rage na karasa Hajiya yunwa naki ji dan Allah ki taimaka man da abinci nace"
Mtswwww taja dogon tsoki
"Dan Allah mallama kada ki cika ni da surutu ki kwashi kayan ki ki wuce gida na sallameki kuma gobe 7:30 tayi maki a cikin gidan nan"
"Hajiya ko zan samu na machine in koma gida "
Zaro ido tayi
"Kan uba ni zan baki kudin koma wa gida??? Bare ki je ba zan baki ko naira ba ki Tashi ki bani guri"
Tunanin taki yanda zata koma gida don ko hanya bata reki ba gashi bata da kudi
"Hajiya ki taimaka ko cikin kudin albashi na ni ki cire ki bani"
Watsa mata harara tayi ta bata 200 da yaki ba nisa zuwa kauyen su
Karba tayi tana godiya
"Ki dai na gode man dan wlh sai na cire cikin kudin ki"
Allah ya kai mu kwai tace mata ta fita ta bata guri...... Tana fita ta samu abun hawa ta gaya masa Sunan kauyen su suka wuce.........
^^^^^^^^^^^^^^^
Fatima ce zaune a cikin falo tana dana wayan ta.... Daddy in ta ya shigo cikin dakin ya zauna kusa da ita sai kallon ta yaki ye
Kallon sa tayi "lafiya ka wani saka man ido kana kallon na???
Karamen murmushi yayi
Wayan ta ta ajiye
Daddy yanzu ya za'aye ina son in aure yarima na damu da inga Munye aure
Hanunta ta aza kan giminsa tana shafa wa
" I really love him ina son in dandana zumar sa kasan me"
Ya girgiza mata kai
"Tun lokacin da nafara son yarima naki sha'awar sa da kuma kwadayin kudin sa duk lokacin da naki so na kai ga jikin shi sai ya hana ni"
Aza kan ta tayi kan kafadar sa
"Kiye hakuri ae zaki aure Yarima insha Allah yarima naki ni ki ka dai tunda har mungama da wanaan Aneesha na tabata Yarima ba zai aure wata waje ba sai dai ki don haka ki cigaba da kulla da shi ni kuma zan rinka nuna ma mai martaba ciwa kina kulla da shi sa'an ki nuna ma mamar sa kin damu da yarima kinga hakan zai sa abun yayi mana sauki"
Murmushi tayi "shiyasa naki son ka Daddy kana da sharf brain"
"Ae dole nayi sharf brain "
*******
Zainab kuwa kauyen su aka ajiye ta Tayi Tafiya har gidan su da sallama ta shiga daka ganta kasan ta gaji
Guri ta samu ta zauna
"Ah Mamana har an dawo "
Murmushi tayi "Eh Mama na dawo"
"To bare na kawo maki abinci nasan kin gaji sosai"
Wani dadi tajiya Mama ta kawo mata abinci
Ae kuwa Zainab ta fara cin abinci kamar wada bata taba cin abinci ba
Amina kuwa mamaki taki yi "Zainab lafiyan ki kuwa?? Naga kina cin abinci da sauri sauri????........
*Keep flowing*🤸🏻♀
*Yawan comment yawan typing*😜
*Lipton girl*💙
[10/23, 6:49 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page.45&50..🍹
^^^^Dagowa tayi ta kalle ta karamen Murmushi tayi
"Mama ba kome kwai nayi kiwar abincin ki ni "
Tausaya wa diyar ta tayi
"Baki bani labaren yanda kika ye aiki ba??
Murmushi ta danyi "mama ki bare na karasa cin abinci mana zan gaya maki me kiki wa sauri"
Tau
Sai da cikin ta ya dauka s'an ta sha ruwa ta wanki hanunta kwano ta dauka ta ajiye shi gurin wanki wanki
"Kinsan me mama"..
Aa sai kin fada
"Naji dadi sosai da samu wanan aiki kuma Hajiya tana da kirki sosai kinga yanda taki kulla dani kuwa kamar ba yar aiki ba haka ta dauki ni gaskiya naji dadi sosai mama domin yan gidan suna da kirki sosai "
"Masha Allah tun dazu ba abunda naki tunani sai ki nace Allah kasa lafiya kiki aikin ki"
"Lafiya qlw Mama gobe ma da safe zanji yanzu na dan gaji ina son in huta"
"Tau ba matsala ki huta allah ya ba da sa'a"
Ameen Mama
Kwanta wa tayi ae kuwa bada jima wa bacci ya kwashi ta.........
*Washe gari*
Zainab ta fito daga gurin wanka ta shiga daki tana saka kaya sak saure taki ye don bata son ta makara....
Tana gama shiri ta saka Hijab inta sallama tayi da mama sa'an ta fita daga gidan bata tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya da sallama ta shiga gidan bata ga kowa ba
" I kon Allah ba kowa a gidan ni??? Gashi Hajiya tace Nazo da wure ama Gashi har Bangan ta ba to ya zan san aikin da zanyi"
Tafi ta kama yi tana dube dube juyawa tayi tana dube duben ta jin ta buge abu yasa tayi sauren razana ta rufe ido
Shi kuwa kallon ta yaki ye idanunta a rufe ta daga Hanu
"Wayoo Allah dan Allah Hajiya kiye hakuri"
Kallon ta yaki wanan kuma fa????
Gyaran murya yayi
Bude idon ta tayi ganin Namiji ni ya sa tace "daman gidan nan akwai maza??? Wanan mutum mai kyau fa??
"Hajiya wa kiki nima"
Idanun kwai ta saka masa tana kallon sa "Daman a duniyar nan akwai masu kyau haka"
Ganin ba magana zataye ba ya sa ya dauko wayan shi kira yayi "Where are u?? Come downstairs "
Ya kashi waya
Ae kuwa sai ga Hajiya ta sauko
Kara so wa tayi kusa da shi "Baby meya faru??
Nuna zainab yayi "Wanan kuma wacece? Me taki ye a gidan nan??
"oh sorry Baby na manta bangaya maka ba wanan yar aiki ce"
"Haba faiha wai bazaki dai na dauko masu aiki ba? Kina da masu aiki sun kai 7"
"Eh kasan ko wani da aikin sa wanan wanki taki ye"
Girgiza Kansa yayi
Ya fita daga gidan
Faiha kuwa wani kallo ta watsa mata "ki ji ki karasa aikin ki"
Ba musu Zainab ta karasa gurin aikin ta ta cigaba da yi sai mamaki takiye sai kace jiya bata ye wanki ba taga na yau ma yafi yawa.......
Tunani taki ye Wanda ta gani dazu ko ba'a gaya mata ba tasan mijin Hajiya ni to Meyasa taki tunanin sa
Kawar da zanci tayi ta cigaba da aikin ta ganin kamar ana kallon ta yasa tayi sauren jeyo wa ganin yarinya tayi wada bazata wuce shikara 6 ba taye tsaye tana kallon ta reki taki da teddy ta a hanu
Zainab ta Tashi ta karasa kusa da ita
"Ya Sunan ki???
"Aneesha "...
Kallon ta ta kama yi ta ce Aneesha
Wanan Sunan kamar na taba jin sa ama a ina??
"Aneesha suna mai dadi me kiki anan guri kiye hakuri bangani ki ba"
"Nan gidan naki Sunan mamata Faiha"
Ta fuskan ci diyar Hajiya ce jawo ta tayi ta zauna da ita akan kafar ta
"Aneesha ina son Sunan nan naki sai naki ji kamar sunana zaki zama abokiya ta "
Daga mata kai tayi
"Nagode muje na kai ki dakin ki ko"..
Tashi tayi ta ja hanunta suka nufa dakin ta
Dakin da suka shiga Zainab ta kama kallon dakin......
"Gaskiya dakin yayi kyau Aneesha duk ki ka dai kiki da wanan dakin???
"Eh zo mu kwanta"ta ja hanunta suka zauna kan gado
"Ki bare zan zauna a kasa kada Hajiya taga ni akan gado"
"Kada ki damu Mom bazata shigo dakin nan ba "
. kallon ta tayi bazata shigo ba me zai hana ta shigowa dakin diyar ta
"Saboda mom bata damu dani ba bata zuwa daki na bata zama dani tayi magana dani duk sauran kawaye na na school suna bani labare yanda iyayen su kiye masu su dafa masu abinci idan zasu zo school in suka dawo ta basu abinci tayi masu wanka Ama ni mom dina bata ye man"
Zainab kuwa ta tausaya wa Aneesha sosai
"Meya mom in ki bata ye maki ko dai ba ita ta haifi ki ba"
"Ita ta haife ni bata da time ina kullum tana busy akan business sai kawayin ta daki zuwa kullum suna hira shini kadai aikin su bata damu dani ba ko kadan"
Kuka ta kama ye
Zainab kuwa ta bata tausai sosai share mata hawaye tayi
"Ki dai na kuka kinje Mamar ki tana sonki ki ye mata uzuri aiki ni yayi mata yawa shiyasa bata kulla da ki"
"Ba wani I know she Het me"
Zaro ido tayi "a knon shh hea me kika ce????
Aneesha kuwa Dariya ta kamaye
"Aunty zee gaskiya kina da ban Dariya"
Jawo ta tayi ta Rungumeta
"Nasan ban iya wanan yarin ba ama in da zai saka ki Dariya zan rinka ye maki"
Cikin ta ta dafe "Aunty Zee yunwa naki ji"
dago ta tayi "Yunwa kuma???
"Eh kin iya girki??
"Eh tau na iya"
"Pls ko zaki girka man"
Zaro ido tayi "Rufa man asire kar Hajiya tace ni danya....
"Kada ki damu ba abunda zata ye maki pls muje ki girki man"
"Tau yayi zan koya maki kima sai ki koya man yarin ki
Ohk done.... Meye kuma dan
"Oh Aunty zee ba dan ba Done ina nufin yayi"
Ta Washe baki done
Hanunta ta ja suka nufi kitchen
"Aneesha kinga ban iya aiki da wadanan abubuwan ba "
"Kar ki damu my Aunty ae gani nan kusa"
"To me zan dafa maki???
"My favorite indomie "
"Tau sai dai bansan meye Ingomie ba"
Dariya ta kama ye ta Tashi ta dauko Indomie biyu wanan shine indomie
Nan Aneesha ta gwada mata yanda xata Hada indomie kuwa sai kamshi taki ye domin taji kayan vegetables da meat tana gamawa ta zube a plate
Zaro ido tayi "Aneesha zaki iya canye wanan indomie naga lokacin da muki dafata bata ye yawa haka ba"
Murmushi tayi "eh manah muje ki bani muce pls kiye saure yunwa naki je"
Daukan plate tayi suka zauna falo spoon ta dauka ta fara bata
"Uhmmm Yummy Aunty zee you are so amazing "
Murmushi kwai tayi mata domin bata san abunda taki fadi ba
Ansa spoon tayi ta ba zainab ita kanta taji dadin ta domin bata taba cin abinci mai dadi ba haka suka cigaba da cin indomie suna ye suna wasa
"Kar uba me naki gani haka?????........
Dukan su sukaye sauren jeyo wa.......
~kuyi hakuri da typing erro~
*Tofa ko me zai faru muje zuwa*🤸🏻♀
*Alhmdl nan na kawo karshin wanan, sai mun hadu a book Two*😍
*Lipton girl*💙
[10/23, 6:49 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 50&55..🍹
^^^Juyowa suka yi Zainab na ganin hajiya jikin ta ya fara rawa tayi sauri ta sauka kan kujira
Faiha ta karaso kusa da ita "Ke don Ubanki waya baki izinin ki zauna man akan kujera?? har ki taba man diya da kazamen hannunki "
Zainab kuwa sunkwiyar da kanta tayi kasa don tasan sai haka yafaru. "Kiyi hakuri Hajiya Aneesha ce ta matsa sai na hau"
Mai da kallon ta tayi ga Aneesha
"Ke kuma ki bace man daga gani idan na sake ganin ki tare da ita sai na saba maki mara mutunci kawai shine don munafurci kika zo ta dafa maki abinci ko. Maza ki barnan wajen "
Zainab tayi saurin cewa "Haba Hajiya wannan fa yarinya ce dan Allah ki daina yi mata fada"
Kara sowa tayi gab da ita "ke har kin isa ina magana ki sawo man bakin ki.. To bara ki ji zan yi punishing d'inki"
Kallon ta takeyi don bata san abunda ta fada ba
"Mom bata jin turanci fa"Fadan Aneesha
Kallon ta tayi daga sama har kasa "daman irin wadannan ya za'ayi su iya turanci mtswwww. don rashin kunya irin taku ta yan kauye har Ina magana zaki saka man bakin ki ko to bare ki ji zan hukanta ki don haka daga yau ba aikin Wanke kwai zaki ye ba har sharan gidan sai kinye gaba daya useless kwai "
Ta hanka dita ta wuce Zainab kuwa kallon Aneesha tayi ta kara so kusa da ita
"Kada ki damu kinje kuma kada ki tayar da hankalin ki akan abunda Hajiya tace insha Allah zan kulla daki "
Hanunta taja suka koma dakin ta
Aneesha kwanta wa taki busan kafar ta zainab kuwa mamaki taki ye yanda Aneesha ta saki jikin ta da ita daga haduwar su yau....
Aneesha "meya sa baki kitso??
Dago wa tayi "Ae ban taba yin kitso ba kuma ina so ama Mom bata bare sai dai ta kai ni gurin salon"
Meye kuwa solon
Dariya ta kama ye "Aunty zee you are so funny ba solon nace ba salon gurin da aki wanki kai a gyara can mom. Ki kai ni"
Shiru tayi "kina so naye maki?
"Aunty zee daman kin iya kitso"
"Ina dai koyo ina ye ma Mahaifiya ta kitso nima ita ta koya man idan kina so zanye maki"
Rungumeta tayi "ina so Aunty zee I love you"
Murmushi tayi "Nifa kinsan bana gani wanan yaren"
"Kada ki damu sanu sanu zaki iya. I love you yana nufin ina sonki"
"Nima ina son ki, don haka ki zo na nayi maki"
Tsinki ta dauko da com Zainab ta fara ye mata kitso
"Uhmm Aunty zee hanun ki baya da ciwo kinsan me".
"Aa sai kin fada"
"Kawaye na suna yawan cewa kitso yana da zafi ama ni banje ciwo ba ko kadan hanunki yana da magic"
Nagode. Kitso tayi mata har da na gaba ya kuwa ye kyau sosai daya ki Aneesha tana na da gashi
Agogon daki Hanunta ta duba
"Aunty zee zanje gurin Dad nasan yanzu ya dawo gurin aiki zanje na nuna masa kitson da ki kaye man"
Tashi tayi ta Fita daga dakin da gudu..
Zainab kuwa dogon nunfashi ta ja tuna wa tayi da dakunan daki cikin gidan nan ga kuma wanki duk ita ka dai zata ye yanzu? Daga bisani ta danye murmushi Zan iya yen kome akan Anesha ban san mesa ba naki jin ina sonta sosai tana da hankali sosai ga shi uwarta bata kulla wa da ita.. Allah ya sauwaka ta Tashi ta cigaba da wankin ta
^^^^^^^^^^^^^^
Yarima ni zaune akan kujera yana dana laptop insa kallo guda zaka ye masa kasan cewa yana Busy Mahaifiyar shi ce ta shigo
"Yarima aiki dai akiye "ta samu guri ta zauna.
dagowa yayi ya kalle ta
"Eh mom ina son in karasa wanan aiki ni pls give me 2mnt"
Shiru tayi shikuwa ya cigaba da aikin sa... Yana gama wa ya rufe laptop "Mom am done ya akaye ni hope dai lafiya qlw???
"Yarima gaskiya I am happy to see you move on ama ya kama ace kaye aure"
A kasalance ya kalle ta "Mom kinsan me kiki fada kuwa aure fa kika ce kuma ni?
Gyara zaman ta tayi "Eh mana ae bazaka zauna a hakan ba tunda dayar matar taka ta cuce ka ae ba kowa ce mace ki cin amanar mijin ta ba its and advice ya kamata kayi aure don ka samu wada zata kulla da ita "
"Pls mom ki dai na wanan maganar bana son kina ye man maganar aure ki kan ki kinsan yanzu ba zan iya yin aure ba duk yaushi Aneesha ta barni da zan kara aure kin san irin wahalar da nasha kafin nayi Fita daga halin da ta saka ni and the credit goes to fatima gaskiya ta kulla dani sosai bayan tafiyar Aneesha she such a nice girl"
Murmushi tayi "Daman abunda naki so ka fada kinan Fatima tana da hankali sosai kuma nasan yanzu bazaka aure wada baka sani ba ama kaga Fatima tana da hankali gashi tare kuka Tashi nasan zata kulla da kai sosai shawara da zan baka ka aure ta "
"Pls mom Nifa Bazan aure ta ba nagaya maki ni kwai don ta taimaka man gurin manta Aneesha taya zan aure ta na daukita tamkar kauna ta kuma kice in aure ta "
"Ni dai nagaya maka kayi tunane akai"
Ta Tashi ta nufe hanyar Fita ganin fatima yasa tayi murmushi "Ah Fatima an shigo "
Murmushi tayi "eh Mom na sameki lafiya ".
"Lafiya qlw"
"Nazo gurin yarima ni kinga abunda na kawo masa nasan yanzu haka yana jin yunwa"
Taje dadi yanda taki kulla da Yarima
"Ae kuwa kin kyauta jiki gaya can zaune "
Shiga tayi cikin falon ita kuwa ta Fita daga gidan karasawa tayi kusa da shi
"Yarima duba abunda na kawo maka"
dago Kansa yayi "wow my favorite pizza thank you dear"
Zauna wa tayi ta fara bashi a baki
Tuna wa yayi da magar da mom insa tayi masa "kuma fa da maganar mom fatima tana kulla da shi sosai ama zai iya auren ta kuwa kuma ta ya zai gaya mata maganar aure???
Ita kuwa Taje maganar sa da Mom insa ba karamen dadi taji ya ba verry soon zata aure yarima zata zauna cikin wanan gidan sai abunda taki so za'aye mata bayan ya gama ci sukaye sallama ta koma gida ko da taje Waziri ya na kwance a dakin sa
Da zuwan ta ta fada kan jikin shi
"Daddy kasan me today I am so happy kasan me ya faru"
Hanunsa ya aza kan kugun ta
"Aa sai kin fada naga yau kina cikin farin ciki sosai"
"Daddy dole nayi celebrate yau You know mom in Yarima taye masa maganar akan cewa ya aure ne"
"Da gaski ama na taya ki murna "
Bata fuska yayi. Kallon shi tayi "Daddy ya akaye felling jeloues right". Ya daga mata kai
"Oh sorry ae kasan kudin sa naki so "
Hararan ta yayi "karya kiki ye ba kudin sa ka dai kiki so ba kina son ki dandana zuman sa"
Dariya tayi "Daddy you are so funny forget about that I need you right now"
"Ae yanzu dole kice hakan yanzu da kinye aure shikinan ".
"Haba Dad ka dai na wanan maganar mana auren Yarima da zanye ba wai zaman gaba daya zanye da shi ba kwai zan ce shi in kwashi kudin sa that's all sai in dawo garika"
Washe hauru yayi Yauwa ko ki fa
Kallon sa ta kiye a kasallan ci ta Hada bakin ta da nashi tana ye masa kiss shima din kissing inta yaki ye Hanunsa ya sa cikin rigar ta yana matsa Brest in ta ita kuwa sai nishi ta kiye ta cigaba da yi masa kiss shikuwa sai matsa bata Brest yaki ye bakin shi ya cire daga nata ta saka bakin sa ya nashan nipple's inta sai uhmm so sweet daddy waziri ku wa sai sabatu yaki ye. Shiyasa naki son ki kin fi Mamar ki dadi aashh Haka sukaye ta tabe taben su sai da suga gamsar da junan su
"Oh ni lipton Anya Fatima da waziri suna da Ilimi kuwa🤔wanaan abu ae ko kahiri ba zai aikata shi ba"🥺
********
da shigan ta dakin ta fada kan jikin Dad in ta kallon gashinta yaki ye " Aneesha waya ye maki wanan kitson"yana magana yana shafa nata Gashi
"Dad Aunty zee tayi man "
Kallon ta yaki ye alaman Tambaya "Wacece Aunty zee????
"Mai aikin mu wada ta fara aiki jiya tana da kirki sosai dad ta girka man indomie sa'an tayi man kitso ka gani"
Tana nuna masa
"Iyeee gaskiya wanan Aunty taki tana ji daki sosai "
"Dad muje ku gaisa da ita pls Dad"
Kallon ta yaki ye "Taya zanje in ganta ki dai na wanan magana"
"Pls dad for my sake"
Bata jira amsar sa ba taja hanunsa suka nufa inda Zainab
Koda suka je Zainab tana wanki ta cire Hijab inta
Aneesha ta kara sa kusa da ita " Aunty zee ga dad dina "
Bata juya ba tayi saurin saka Hijab inta ganin shini tagani dazu ya sa tayi kasa da kan ta
"Ina wuni Alhj. Da fatan ka dawo lafiya "
Kallon ta yaki ye gaskiya tana da hankali sosai kamar yanda diyar shi ta fada tun da yaki da Faiha bata taba ce masa sanu da zuwa ba ama ita wanan mai aiki har da ye masa sanu da zuwa dogon nishi yaja ina ma ace wanan ita ce matata da diyata ta samu kulla wa sosai... Wata zuciya tace masa ka kuwa san abunda kaki fada ko ka manta wanan yar aiki ce taya zaka aure ta. Kawar da zanci yayi
"Uhmmm Aneesha ta bani labare abunda kika ye mata godiya muki Allah ya saka da Alkaire"
Daga ganinsa kasan maganar wuya taki ye masa
Dan murmushi tayi
"Ae wanan ba abun godiya ni ba ko ba diyar ka ba diyar ka bace zan iya yi mata hakan "
"Ohk cool"ya tafiyan sa...
Aneesha kuwa Rungume zainab tayi
"Aunty zainab naji dadi sosai da kika zo gidan nan I really love you"
"Nima naji dadin zuwa na a gidan nan da har na hadu daki. Yanzu dai ki Tashi ki koma dakin ki kinga yanzu na gama wanki zanje in share gidan nan"
Aneesha kallon ta takiye don tasan gidan yana da girma sosai Anya Aunty Zainab zata iya share gidan nan kuwa????
*Keep flowing*
*pls share*
*Lipton girl*💙
[10/23, 6:50 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 55&60...🍹
^^Aunty Zee zan taya ki mopping sai kiyi shara kinga sai muyi sauri karasa aiki ko
Duk'awa tayi"Haba ki dai na wannan maganar kima kin san abun da bai yuwa ni taya zan saka ki aiki"
"Aunty zeee ba aiki ni kika saka ni ba ni naji ina iya yi and pls ki bare nayi nagaje da zama cikin daki kullum ina cikin aiki pls ki barni na taya ki"
"Aa idan Hajiya tagani fa?
"Kada ki damu bazata ganki ba tayi baki tana dakin ta nasan bazata fitowa ba kinga ma abun ya rage mana ba zamu gyara dakin ta ba"
Murmushi tayi "Nagode Aneesha Allah ya bar mu tare "Ameen aunty na
Tashi tayi suka shiga dakin Aneesha sai da ta share shi tas sa'an Anesha tazo ta fara mopping
Reki mata Hanu tayi Aneesha ta jiyo "Dan Allah Aneesha ki bar shi nagode taya zan barki kiye mopping ki fa yarinya ce dan Allah ki bar ni zanye da kai na kinje"
"Aa Aunty ae nace ba kome zanye maki"
"Ni kuma ban yarda da hakan ba. Me zai hana ina aiki kina bani labare frnd in ki?
Reki mopper tayi "Aunty zee ni zaki ye ma wayoo??? Nifa ba yarinya bace
Dariya zainab tayi ta kara Kallon ta
"Ki Aneesha Uban me kiki ye"
Ganin Mom inta ni ya sa tayi kasa da kanta
Karaso wa tayi kusa da su "Me naki shirin gani? Shine don nace kiye shara shini zaki saka diyar tawa mopping Anya kina da hankali kuwa yarinya ce fa"
"Hajiya kiye hakuri nima shine abunda naki gaya mata ama taki tace sai ta taya ni"
"Eh mama ni nace sai na taya ta naga aikin yayi mata yawa shini nace zanye mata mopping ita kuma taye shara"
Ye man shiru ta daka mata tsawa sai da ta firgita hawaye ta kamaye sorry mom
Da saure Zainab ta karasa kusa da ita tana share mata Hawaye "Meyasa kiki kuka dan Allah ki dai na kiji"
Ta daga mata kai
Jin an jawo Hanunta yasa ta firgita "Don't you dare touch my daughter kinan baki ye hankali ba ko to daga yau aikin ki ya karu zakiye wanki kiye shara kuma kiye girki duk ki kadai zan sallame duk wa'inda kiye man aiki ki ka dai zaki rinka aikin gidan nan"
"Hajiya naji zanye ama sai in zaki kara man kudi aiki"
Watsa mata harara tayi "matsiya ceya daman cewa nayi Bazan kara maki ba "mtswww ta Fita daga dakin
"Kiye hakuri Aneesha a kai na mamarki tayi maki fada shiyasa tun farko nace maki ki barshi kika ce bazata fito ba kinga yanzu ta fito ta ganki kuma tayi maki fada "
Aneesha kuwa kuka taki ye sosai
"Ki dai na kukan nan kinje kinsan ina jin zafi"
Ta kalleta tace A ina
Zainab ta nuna mata heart inta. Murmushi tayi
"Aunty Zee kina sona "
"Sosai kuwa don haka yanzu ki zo ki kwanta kiyi bacci kinje nikuma sai naye aikina"
Hanunta ta jawo ta aza ta kan gado blanket sa ta rufe mata jiki tana shafa mata kai lumshe ido tayi ta aza kanta busan kafar zainab murmushi tayi Aneesha kuwa bada jima wa ba bacci ya dauki ta
Zainab ta jayi kanta ta rufe ta mopping in dakin tayi sa'an ta shiga sauran daki tana shara kuma tana mopping duk inda kaki kana jin hayani yar kawayen Faiha
A ranta kuwa tace wanan Hajiya akwai ta da kwashe kwashe yanzu tafi son ta zauna da kawayen ta ta bar mijin ta bude daki tayi wani irin sanyi ta jiya yana ratsa jikin ta falo ni babu haski sosai sai kujerun da a ciki da kuma Diner Teble, da TV
Falon yayi mata kyau sosai ganin akwai wani daki a ciki yasa kai tsaye ta shiga da isan ta ta fara shara
Shi kuwa kwance yaki kan gadon shi jin ana shara yasa ya fara bude idon shi domin yana jin bacci sosai
"Waye ki shara?
Zainab kuwa tana jin haka taje tsoro ta tsaya guri daya Inalilahe wa'ina ilaihi Raji'un "
Shikuwa Tashi yayi ya kara so kusa da ita
Jikin ta kuwa sai rawa yaki don da ta shigo bata ga mutum ba to waneni yaki magana kar dai ace arjani ni a cikin dakin
"Dan Allah kayi hakuri kada ka bani tsoro wlh ina tsoron Arjanu "
Dariya ta bashi sosai wai Arjanu kuma a cikin gidan shi
Hanunsa ya sa ya taba ta ae kuwa ta buga kuwa ta kama zagayen dakin duk idon ta a rufe taki wanan yawon ganin ba tsaya wa zata ye ba kuma Gashi ta dame shi da kuwa ya sa ya jawo ta da karfe ta fado kan kirjin sa
da kyar ta iya cewa "kayi hakuri ni banye maka kome ba Meyasa kai zaka cuta men?
"Ki bude idon ki "
Tsoro taki ji gaban ta sai buga wa ya kiye sanu sanu ta fara bude idon ta ganin Alhj. Ni yasa gabanta ya kara bugawa gashi ya reki ta gam ba yanda zata kauce kanta..
Sunkwiyar da kan ta tayi
"Kayi Hakuri Alhj. Bansan kana cikin dakin ba "
Shikuwa ba abunda yaki ye sai kallon lips inta yanda taki magana
Kokarin jaye wa taki ye ama sai kara jawo ta ya ki ye
"Alhj. Kayi hakuri ka saki ni in karasa aiki na tun kan din Hajiya ta zo idan ta gani zata kore ni daga aiki nan ko ta kara man wani aiki Nazo gidan nan don in ye wanki kwai ama daga na...... "
Sai kuma tayi shiru
Da kyar ya iya cewa "kara sa maganar ki Meyasa kika tsaya"
"Babu kome Alhj. Dan allah ka barni na wuce "
Sakin ta yayi ita kuwa ajiyan zuciya tayi ta cigaba sa aikin ta kwanta wa yayi kan gadon sa yana satar kallon Zainab har ta gama aikin ta ta Fita
"Oh no wai meya ki damuna Meyasa tunda naga yarinya nan zuciya ta ta kasa samun sukuni meya ki damu na "
Kallon watch in sa yayi he need Faiha but tana can gurin kawayen ta she is always busy with her friend ya ja karamen tsaki mtswwww...
Ita kuwa sai da ta share gidan gaba daya ta dawo ta na mai da nunfashi kinan yau ita zata ye girki
Murmushi karfin hali tayi in dai har zan ga Aneesha to zan iya yin kome a kan ta kitchen ta shiga ta fara duba abunda zata dafa tukunya ta dauko tabdaura ruwa suna yin zafi ta zuba shinkafa Kayan miya ta dauko ta gyara ta jajaga domin a gida haka taki ye tayi masu shinkafa da meya sai salat data yanka zubo ta Hada masu ko ba'a gaya mata ba ta san akan Diner teble za'a aza domin kuwa taga maryam tana yi
*****
Bangarin Waziri kuwa suna gama sha-shan cen su suka shiga toilet suka ye wanka can ma sai da suka buga tsiyar su kafin suye wanna tsarki suna fitowa Fatima ta zauna kan cinyar sa
"Daddy kana ganin yanzu idan na aure Yarima ba zai gani am not virgine ba????
"Murmushi yayi taya zai gani"
Duka ta kai masa ga kirji
"Dole ya gani manah ae shi ba wawa ni ba.. I think muje gurin Boka mu gaya masa bukatar mu kaga sai a rufe masa baki ta yanda ba zai gani ba ko ya ka gani??
Murmushi ya dan ye "Haka kuwa za'a ye "
"Ohk daddy gobe dai I am busy don zanje gurin Yarima jibi sai muje hakan yayi ko"
Ya daga mata kai
Kiss ta kai masa a goshi "Daddy zanji daki na in huta ko kana bukatar wani abu"
"Ba kome kije ki huta anjima ki zo da dare ina bukatar ki"
"Ohk byee"
Ta Tashi ta Fita...
Yarima kuwa zaune yaki ama sai tunane ya ki ye "Anya zai iya auren Fatima kuwa? Yasan ta kulla da shi but bai san Meyasa ba zuciyan shi ta kasa amsar soyayar fatima baya son ya saki yen aure a saki cutan shi"
Reki kan shi yayi domin yana ye masa ciwo sosai
Jin an aza masa hanu a kai ana shafa masa
Yasa ya jiyo yana mai fuskan ta
Murmushi yayi "meya sa kiki yawan ta kurani kin tafe kin.barni ama a duk lokacin da naki ciwon kai sai kin zo why??
Murmushi tayi masa wanda ya kara fitar da kyawun ta
"Yarima na kinan kasan Meyasa?
Ya girgiza mata kai
"Saboda a kullum ina cikin zuciyan ka kuma duk lokacin da kaki cikin ciwo ni kuma zan zo gari ka"
Kuka ta kama ye "Meya sa kiki kuka Aneesha??
Yunkuren yayi ya rungumeta sai kuma yaga bai ga kowa ba
Dafe kan sa yayi "why naki tunanin ki Meyasa bazan cire ki a rayuwata ba meki kayi man da naki sonki haka bayan irin abunda kika ye man "
Haka yayi ta tambayar Kansa daga bisani ya shiga dakin sa ya kwanta......
*****
Faiha kuwa ta fito ta raka kawar ta Amira sai murmushi ta ki ye mata har bakin kofa ta kai ta sa'an ta dawo duba agogon daki hanunta tayi nasan baby ya dawo yanzu dakin sa ta nufa
Tana duba falo bata Ganshi ba ta shiga cikin daki kwance yaki kan gado ya kasa bacci ba abunda yaki tuna wa sai Zainab Idanun shi a lumshi har ta hau gado bai ma san tayi ba
Jin an fara kissing insa yasa ya bude idon shi
Ganin faiha ya sa ranshi ya baci sai yanzu ta san da shi bayan kawarta ta wuce
Kallon shi taki ye "Baby meya faru naga baka responding gurin ye man kiss ko baka ye missing ina ba"
Kallon ta yaki ye wani irin haushin ta ya ki je har tana da bakin cewa missing in har tayi missing insa taki zama da kawarta bayan tasan lokacin dawo wan shi yayi....
"Get me some food I am hungry"
dafe kan tayi "gaskiya kana da matsala yanzu daga shigowa ta zaka sani na sauka kasa mtwss
"Ohk baby yanzu kuwa"
Tashi tayi tana turo baki ya duk fahimci bata son aiki shiyasa ya saka ta.
Tana zuwa ta fara kwallawa Zainab Kira da saure ta karaso "Hajiya gani"
"Ina abinci da kika girka??
"Hajiya gashi can na ajiye"
"Maza ki dauka ki ye serving in Alhj. Oh na manta ina nufin ki saka wa Alhj ". Wucewa tayi ita kuwa ta dauki food flask ta bita daga baya tana zuwa ta tsaya falo ta ajiye akan Teble in da ki cikin dakin
Fitowa sukaye daga daki tana reki da Hanunsa Zainab naganin haka ta dauki plate ta fara zuba abinci su kuwa zauna wa sukaye
Tana gamawa zubawa "Hajiya gashi na saka"
Watsa mata wani kallon tayi
"Baki san in an zuba ba a kawo ma wanda zai je ba"
"Kiyi hakuri Hajiya"
daukan plate in tayi ta duka har kasa ta nika ma Alhj. Plate gurin ya karba ya tabe Hanunta kallon ta yaki ita ma din kallon sa ta ki ye
"Ki wanan wane irin abince ni kika girka"
Maganar da tayi ya sa suka dawo cikin Hankalin su.
Shikuwa spoon ya dauka ya fara ce cikin ranshi yace "wow gaskiya ta iya girki tunda naye aure ban taba cin abinci mai dadi irin wanan ba"
Hajiya shinkafa da miya ni
"Ae ba makauniya naki ba na san ko mene Meyasa baki ye blander ba?
"Hajiya ni ban sa mene falander ba kuma kin kore Maryam gashi ban iya aiki da wadanan kayan ba to taya zan ye flander shiyasa na jajaga Su kuma kinga har da zubo nayi"
" ye man shiru ba flander ba ae bakin ki yayi kama da flander Blander taki ba flander ba useless "
Kallon ta yayi " A gabana kiki wanan abu?
"Sorry baby ta bat man rai ni"
Kallon Zainab yayi "abinci yayi dadi "
"Nagode Alhj. "Ta shi tayi ta Fita daga dakin har ta Fita yana kallon ta
"Baby meye haka taya zaka bani red card a gaban Mai aiki"
"Pls ki barni nace abinci "
Ta kai ce ta ji ta Tashi ta Fita daga dakin ta barshi yana cin abinci sai lumshe ido yaki ya san kuwa ko zubo zai ye dadi sosai duba wa yayi bai ga ta kawo zobo ba. Tashi yayi ya sauka kasa ko da yaje tana kitchen zauni ta dafe ciki domin tana jin yunwa sai merdi merdi taki
"Lafiyan ki kuwa??
Dago wa tayi ta kalle sa "Yunwa naki ji"
"Ki da kan ki ki girka abinci kuma bazaki ce ba"
"Hajiya zata ce nayi sata idan na koma gida zance"
Kallon ta yayi irin halin da taki ciki ba zata iya kai gida ba shi da kan sa ya dauki plate ya zuba mata abinci ya tura mata plate
"Idan baki ce abinci ba taya zaki ye aiki pls ki dauka ki ce"
"Ama Alhj in Hajiya ta gani fa???
"Ki gaya mata ni na baki ae ba ita ta seyo shi ba"
Kallon ta yayi "Ina zubo??
Nuna masa tayi ya dauki cup ya zuba lumshi idon sa yayi its so amazing itama zuba mata yayi ya ajiye mata ya haura sama
Ita kuwa tace "Alhj. Yana da kirki ba irin Hajiya ba da bata da tausaye ko kadan"
*Keep flowing*
*pls share*
*lipton girl*💙
[10/24, 2:04 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Addu'ar Wanda Ya ji Tsoron Faruwar Wani Abu Mummuna saboda Kambun Baka*
*Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Idan dayanku ya ga wani abu da ya kayatar da shi ga dan uwansa, ko ga kansa, ko ga dukiyarsa, to ya roki Allah ya sanya albarka gare shi; domin kambun baka gaskiya ne.*
*Book 2*
🌤Page 60&65...🍹
^^^^^
Tana gama cin abinci ta tashi ta shiga dakin Anesha kwance take tana bacci ta karasa kusa da ita
Anesha tana da kyau gata da kirki duk da ina mai aiki amman ta dauke ni a matsayin abokiyar ta
Murmushi tayi tare da daura kan ta akan gado bacci ya daukie ta.....
****
Yarima kuwa ya rasa me zai yi shiru yayi yana tunanin wani abu...!!
"Oh my god Meyasa tun farko banyi wannan tunanin ba may be Anesha tana can gidan iyayen ta meyasa tun farko ban yi wannan tunanin ba I am coming Aneesha ko kina so ko baki so sai na mai dake a gida na"
Key dinsa ya shiga nema ganin shi yayi akan tebir yayi sauri ya dauka ya fita daga dakin
Yana kai wa gurin Car dinshi ya hadu da Fatima
"Yarima ina zaka je haka kana ta sauri lafiya dai ko???
"Zan maida Anesha gida yau dinan "
Kallon shi take yi "kamar yah?
"Idan na dawo zanyimaki bayani yanzu ina sauri ne"
Bai jira amsar ta ba ya shiga cikin mota ya tada mota ya wuce fuuuu
Fatima kuwa ranta ba karamin bace yayi ba ita Yarima zai wulakan ta tazo har gurin shi ya ce zai mai da Aneesha a lokaci daya tana magana tana dariya
Ina ga yanda zaka mai data ba sai in tana raye ba zaka mai data Ta kama Dariya kamar mahaukaciya
Yarima kuwa gudu yaki kamar wanda zai tashi sama bai tsaya ko ina ba sai kauyen su Anesha gidan su ya shiga da Sallama
Mamar Anesha naganin sa ta washi baki
"Ah yau Yarima ni a gidan namu sanu da zuwa Bisimillah ga guri ka zauna". Tana nuna masa tabarma
"Mama ba zama ya kawo ni ba ki kira man Anesha ta fito muje gida"
Kallon mamaki taki ye masa
"Aliyu ka kuwa san abunda kaki fada? Me zai kawo Anesha a gidan nan kuma ba tare da ka sani ba Anya kuwa lafiyan ka qlw"
"Lafiya na qlw ki kira Anesha idan ba haka ba zan shiga da kai na na kira ta"
" I kon Allah na gaya maka bata gidan nan ko zanye maka karya ni? Tunda aka daura auren ku baku taba zuwa gidan nan ba kuma yanzu zaka zo kace man in fitar maka da mata "
Reki Kansa yayi domin yana ye masa ciwo hawaye ne ki zuba a idon sa
Kallon shi ta yi
"Subuhalilah wai Aliyu me yaki damun ka ni dan Allah kayi man bayane"
Duka wa yayi kasa yana kuka
"Anesha kin cucene ba zan taba yafe maki ba. Baki soni don Allah ba sai don kwadayen duniya ni kuma kin bani cikin wani hali"
"Nifa ban fahimce abunda kaki fadi ba me Anesha tayi maka ni???
Nan ya shiga bata labare abunda ya faru
Mamatar kuwa ba karamen mamaki tayi ba
da kyar ta iya ce wa "ka tabata Anesha ta sace kudin "
Dagowa yayi ya kalleta da Idanun sa da suka ye jaa
"Mama kinsan bazan ye maki karya ba ina son ki gaya man lokacin da Nazo nace ina son Anesha ita ta amince da kanta ko kuma ku ka saka ta dole??
Sunkwiyar da kanta tayi
duk da bata fada ba ya san abunda taki nufi ta shi yayi ya share hawayen sa ya shiga motar sa ransa a bace
"Tabas Anesha kin ye man rashin adalci idan da nasan zaki cuce Aliyu hakan ba zan bare ki aure shi ba "
Tana cikin wanan tunanen sai ga mijin ta ya shigo waton Mahaifin Anesha
"Farida lafiya kuwa naga kin bata rai bako sanu da zuwa"
"Ina kuwa lafiya Anesha tace amanar mu"
Kallon ta yaki ye kamar ya tace amanar mu Meya faru???
Nan ta shiga bashi labare kamar yanda Yarima ya gaya mata.
"Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un ama Aneesha tayi man butulce ta nuna man ban isa a kan ta ba Allah zai fidar muna hakin ta akan mu sa'an tace amanar Yarima shi kuma Allah ya ba shi wada ta fi ta "
"To mai gida Ina taje kinan??
"Way sana mata tunda ta samu kudi ae dole taje Inda taki so shiyasa ma bata zo nan ba saboda tasan bazamu barta ba"
dogon nunfashi taja "Allah ya sauwaka"
Yarima kuwa gudu yaki ye kamar ya tashi sama wayan shi ni tayi Ringing ya dauka
"Yarima Har yanzu baka dawo ba lafiya dai ko ka ga Aneesha din??
kuka ya kama ye kamar karamen yaro
"Yarima pls ka dai na kuka ka dawo gida muye magana"
Sakin hanun shi yayi daga tsitiyari sai bala'i yaki kamar tana ganin sa
"I swear I dan naga Aneesha ba zan kyaleta ba I will not spare her"
Fatima kuwa jin kara Accident yasa gaban ta ya buga kar yarima ya mutu idan ya mutu ta ya zata ce dukiyan shi? Location insa ta shiga duba wa da saure ta Fita ta shiga mota ta wuce fuuu....
^^^
A razani Zainab ta falka daga baccin da ta ki ye zufa ta ki ye duk da Ac daki cikin dakin
"Meya ki damu na ni kuma wanan mafalkin da nayi fa? Wani neni yayi accident Wanda na kasa ganin fuskan shi ya Allah me yaki damu na ni me yasa naki yawan mafalkin wanan mutum wanda har yau na kasa ganin fuskan shi Ya Allah in dai wanan mafalkin da nayi da gaski ni ya Allah ka tsare shi ya Allah kasa abun ya zo ma sa da sauki"
Da kyar ta samu sukuni ta koma kwanta wa tayi sa'a kuwa bacci ya dauki ta
Ita kuwa tana isa ta ga motar Yarima ga Mutane a gurin da saure ta kara sa kusa da shi ganin Yarima ya sa hankalin ta ya tashi
"Pls ku taimaka man na saka shi a mota na san shi "
Ba musu suka dauki shi suka saka shi a mota kan shi sai jini yaki fitar wa... Ba su tsaya ko ina ba sai Asbt ana zuwa aka kai shi Emergency Likita ni akan shi ana duba shi Fatima kuwa waya ta dauka ta kira Mom in Yarima ta sanar da ita abun da aki ciki. Jim kadan sai gata ta kara so
"Meya same Yarima yana ina yanzu"
"Mom ki kwantar da hankalin ki ba abunda zai same Yarima Likita yana duba shi ina da ta bacen zai samu sauki domin kuwa nayi sauren kawo shi Asbt"
"Allah yayi maki Albarka Fatima kin tai maka ma Dana bazan taba man ta wa da wanan abu ba its really means alot thank you"
"Never mind "
Dr. Ni ya fito ya sanar da su akan su kwantar da hankalin su yaje rauni dai ni wanda zai samu sauki cikin yan kwana ki
****
Zainab kuwa a hargitse ta tashi tana nishi sama sama ganin Hajiya ya sa ta tashi tsaye
"Hajiya meye haka je yanda kika jika man jiki haka aki Tayar da mutum idan yana bace dan kice ka bace na zuba maki ruwa ae bazaki je dadi ba Meyasa ni kika zuba man"
"Enough yar rainin hankali ni zaki ce ma haka kar ki manta baki ka zaman kan ki ba a gidan nan neci Hajiya baki ba kuma zan tada ki a duk lokacin da naga daman kuma yanda naki so kuma don ubanki waya baki damar kwance cikin dakin nan kuma kusa da diya ta "
"Hajiya ki san irin maganar da kiki ye uba fa yana da muhumince kuma ba zan jure kina zagin mahaifin na ba "
"Da Allah ki rufe man kazamen bakin ki idan ba haka ba zan fasa maki baki"
Shiru kwai tayi tana mamaki irin wanan hali na Hajiya faiha
Aneesha daki bacci ta falka
"Mom Meyasa kiki ye ma Aunty zee fada"
Kallon ta tayi "ki don baki da kunya ni zaki ce ma haka kuma kada ki saki ce mata Aunty idan ba haka ba zan saba maki"
"Mom sorry ama bazan dai na ce mata Aunty ba domin tana kulla dani sosai wanda baki ye man "
" ki ni zaki ce ma haka zanye maganin ki yanzu "
Daga Hanu tayi zata mare ta jin an reki mata hanu ya sa ta jeyo
Gani Ajmal ni yasa. Ta ye murmushi karya
"Baby yau shi ka shigo??
"Lokacin da kiki kokaren duka man da diya"
Murmushi tayi "Haba ae daman nayi ne kwai don na raza na ta ama ba dukan ta zanye ba "
"I hope so domin ba zan dauka maki dukan man diya ba",
Jan Hanun Aneesha yayi suka Fita dakin
Faiha ta karasa kusa da Zainab
"Ki kuma zanye maganin ki idan har baki Fita idona ba"
Ta Fita daga dakin...
Zainab kuwa Gashi tana jin sanyi ga kayan ta sun jeki Fita tayi waje ta tare abun hawa ta wuce kauyen su....
Ko da ta isa har ta tsane da sallama ta shiga cikin gidan
Amina na ganin ta ta Washe baki
"Sanu da zuwa mamana har kin dawo yau kam kin ye saure"
Murmushi tayi eh Mama yau ba aiki da yawa
"Masha Allah bare na kawo maki abinci"
"Aa Mama bana jin yunwa yau nace abinci sosai "
"Tau ki shiga dakin ki huta kinje "
Tana shiga daki ta cire kaya da kin jikin ta tsaka wasu kwanta wa tayi kiran sallah ta jiya ta tashi tayi arwala tayi sallah ta ce abinci dare ta kwanta sai bacci
*Washe gari*
Fatima kuwa a Asbt ta kwana kusa da Yarima yana bude idon shi ganin mace a kusa da shi ta aza kan ta akan Gadon da yaki ya sa yayi murmushi
"Aneesha I know zaki zo gari ni I really miss you "
Yana shafa mata kai
Ita kuwa abunda yaki ye mata yasa ta falka
Kallon shi tayi shi kuwa yana gani ba Aneesha bace ya sha toka
"Yarima ya jiki??
"Naje sauki Thanks "
Mom ce ta shigo ta re da kuyanga tana reki da breakfast
"Fatima na san yanzu kin gaje pls ki je gida ki huta ni zan kulla da Yarima "
"Mom ba kome zan zauna anan har a sallame Yarima"
Murmushi tayi "Ae nasan za'a iya sallama mu a yau tunda ba wani ciwo bani"
Shi dai ba abunda yaki sai kallon su
Zuba masa akaye a plate ya fara ce sai da ya koshi
****
Zainab tana tashi taye aikin ta ta karya ta nufa gidan Hajiya faiha
Kamar kullum ko da taje ba kowa ta fara aikin ta
Faiha kuwa kwance taki kan gado tana dana wayar ta Ajmal ma haka
Wayan faiha ce tayi ringing ta daga
"Hello... Ta furta what
"I am really sorry baby "
Yana shafa mata kai kiss yayi mata a goshi
Wayan shi ne tayi Kara yayi saure ya karasa kusa da ita
"Gani a waje naga gidan a rufe "
Sosa kansa yayi kamar tana ganin sa "gani nan zuwa"
Ya kashi wayan
Da saure ya fita daga dakin ya sauka kasa bude mata kofa yayi
"Pls kiye saure shi is very critical"
"Don't worry everything will be alright "
Shiga suka ye daki ganin kome a hargase ta jeyo ta kalle shi
"Yarima kinan.. Ta dan ye murmushi ko zaka iya tsaya wa a waje zan duba ta ni"
Sure ya fita daga dakin
Ita kuwa karasa wa tayi kusa da ita ganin irin halin da taki ta tausaya mata sosai
Yarima kuwa ba abun da ya kai sai kai da kamo kansa ya reki
"Its all my fault nine sanadiyar ta shiga wanan hali oh no"
Kan sa ya reki ya lumshe idon sa
Dr. Amira kuwa ta fara treatment in Aneesha.....
Ta dau lokaci bata fito ba ta kai kusan 30mnt tana cikin dakin fitowa tayi
Da saure yayo kanta
"Ya jikin nata hope dai komi normal"
Muje muye magana. Sauka suka ye kasa suka zauna
Gyaran murya Dr. Amira tayi
"Am Yarima ina son in gaya maka wani abu hope zaka fahimce abunda naki nufe"
Gyara zaman sa yayi "Ohk Ina saura ran ki"
"Am ina son ka daga ma Madam kafa domin ba zata iya jure wa ba saboda she is so Young and yanda naga room in ku yaki da kuma lokaci da nayi mata allura har ta ki cewa Ka cuceta mugu ita ba yar iska ce ba.. Na fahimce cewa she doesn't no what marriage means .. Yanzu haka sai da nayi mata dunki saboda ta bude da yawa "
Shiru yayi ya sauka da kansa kasa alaman kunya
Kara sowa tayi kusa shi ta aza hanunta akan kafadar sa
"Just chill friend ba sai kaje kunya ba I am your friend shiyasa naki baka shawara nasan irin su dayawa sunye aure kuma sun haihu but nata case is different idan so samu ne yanzu ka daga mata kafa har ta warki sa'anan ka rinka saka ta a cikin ruwan dumi insha Allahu zata je sauki sa'an ga wanan na rubuta maka Medicine in da zaka so mata ta rinka sha insha Allah zata dawo normal and kuma ka zauna da ita ka gaya mata mene aure idan ba haka ba everything will be wrong "
Dago wa yayi ya kalle ta
"Thank you so much for the advice sai kin ji alert"
Kallon sa tayi "Ni kaki ce wa zanji Alert wai Yarima me ka mai da ni ne?? Nifa frnd dinka ce don na duba matar ka shine zaka bani kudi this is wrong ko ban sanka ba Bazan karbe kudi ka ba bale na sanka tun primary school so pls ka dai na wanan magana idan ba haka ba next time idan ka Kira ni Bazan zo ba"
"Ohk dear sorry "
Tashi tayi "To ni zan wuce a kulla man da kanwata "
Hanunta ya jawo "kingan ki kin fara zolayan ki ko oyah maza ki wuce gida ki barni nida matata mu gana "
Kallon sa ta ye "yarima kada fa ka jima diyar Mutane kaga har da suma tayi"
Ta aza dariya
Har bakin kofa ya kai ta yayi mata godiya ta wuce......
Bayan ya raka ta ya koma daki kwance taki an saka mata drip Sai bacci taki ye
Kallon dakin yayi yagan shi kaca kaca Sai dai Amira ta cire Bedshet Inda yaki da jini ta shimfida wani yaje dadin haka
Ya shiga dauki kayan da ya fashi ya gyara dakin tas
Gurin ta ya karasa ya kwanta jawo ta yayi ya aza ta kan jikin shi bacci ya dauki shi....
^^^ *Washe gari*
Yarima ni ya fara tashi ganin har yanzu Aneesha bacci taki ya san Allura da akaye mata ni yasa taki ta bacci ruwa ya watsa ya fita daga dakin bangaren mai martaba ya nufa ya Gaida shi yaje gurin Mahaifiyar sa suka dan ye hira
Ta tambaye shi ina matar sa yau bata fito ba
Sosa kansa yayi "Uhmm mom bata da lafiya ni yanzu haka bacci taki ye bata ma san na fito ba "
Murmushi tayi don tasan ko bai fada ba tasan abun da dan nata yayi "Tau Allah ya sauwaka ina ye mata yh jiki"
Haka suka ye ta hiran su daga bisane ya tashi ya fita daga park in mom in sa
Aneesha kuwa bude idon ta tayi Sanu sanu don har wani duhu taki gani Tuna abunda ya faru da ita tayi ta fara kuka shikinan Yarima ya ce amana ta ya cuce ne Allah ya isa ban yafe ba mugu kwai
Kallon drip. Inda aka sa mata tayi ta jaye blanket Inda Yarima ya lulube ta
Saukowa tayi daga kan gado ta fara Tafiya wani irin zafi taki je reki marata tayi
"Meya faru dani ne haka naki jin kamar an sa men riza an yanka ne?
Hawaye ne suka fara zubo mata a idanu
"Duk kai ka jawo man haka Yarima ka cuce ne ka riga ka gama dani kaye lalace da ni Ban yafe maka ba"
Bude kofa da akaye tayi sauren jeyo wa ganin Yarima ya sa ta fara ja da baya
Kara sowa yayi kusa da ita kuma tana jan baya
"Babyna yah jikin naki"
Nuna sa ta kama ye "Ba wani Baby, babyn munafuce bayan ka cucene kaki ciman baby.. Ko da yaki ae dole kace man baby abunda kaye man ae yar tsana kwai za'aye ma shi "
Hawaye ki zuba a idon ta
"Yarima ka cucene ka bata man rayuwa kasan irin zafin da naki je yanzu kuwa dan Allah me kasa ka yanka ni wlh zafi naki je? Meyasa baka kashi ne ba gaba daya yafi man da irin Wanan zafin da naki je yanzu haka ka cucene ban yafi maka ba Allah ya isa mugu kwai ashe daman baka da imani haka kaki lalata rayuwa Mutane? Ban taba sanin halin ka ba sai yau mayauda re kwai"
Maganganun da taki gaya masa ba karamen bata masa rai tayi ba shi taki gaya ma haka
Karasa wa yayi kusa da ita ya dauki ta
"Yarima ka sauki ne nace bana son iskance ni ba yar iska ce ba da zaka rinka dauka ta duk lokacin da ka ga dama ka sauki ne nace"
Bai be ta kan ta ba bai tsaya da ita ba ko ina Sai Bathroom ruwan zafi ya Hada mata ya jawo ta da karfe ya cire mata kayan daki jikin ta ya saka ta a cikin Bap
Shiru tayi don taji dadin ruwan
Kallon ta yayi
"Idan kin gama ki same ni kasa muye breakfast "
Turo baki tayi
Shikuwa ya fita
Ta jima cikin ruwan Sai da suka rage zafi sa'an ta fita ta watsa ruwa Tafiya taki guda guda ta nufe Drower ta dauko wata Dogowar Riga pink ta saka mai ta shafa tadan shafa powder sai lipstick Inda ta saka
Sauko wa tayi kasa taga Yarima gurin Diner Area yana cin abince dubawa tayi bata ga Kuyanga ko daya ba gashi tana jin yunwa busan kujera ta zauna tayi kamar bata ga yarima ba..
Shikuwa ya san abunda taki nufe Plate ya dauka ya zuba mata Taliya don yasan ba irin Wanan abinci zata ce ba gurin ta ya kara sa
"My baby ga breakfast inki "
Harara shi tayi
"Bana jin yunwa "
Ya san duk tana jin yunwa kwai dai tace bata jin yunwa ni
"Idan baki karba kika ce abince ba wlh zan ye maki rashin mutunce don sai na saki ye maki yanda nayi maki jiya sai kin fi jin zafi na yanzu "
Marairaice fuska tayi ta amshe plate in Tafara ce.
Ce taki hawaye suna zuba a idon ta tana Kallon Yarima macuce kwai azalamu bayan ka cucene yanzu kuma zaka zo ka bani abince ae da ka bar ni na mutu kwai yafi
"Idan kika gama zagina ki gaya man"
Kallon sa tayi Ta masa murmushi karfin hali "Ya akaye yarima ya san zagin sa naki ye"
Yarima yace "Ae na san zagina kiki ye"
Zaro ido tayi "Yarima ya akaye kasan abun da naki fadi a cikin zuciyata "
Murmushi yayi mata "kice abince ki same ne a daki"
Ya tashi ya haura sama
Kallon sa tayi "je kansa ae kayi kama da ki ce man daki ba inda zanje tunda ba boyar ka naki ba zaka rinka juya ne yan da kaga dama"
*Pls share*😍
*Comment*🤨
*Keep flowing*🌹
*Lipton girl*💙
[10/19, 8:21 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 20&25...🍹
^^^^Tashi tayi ta kai plate a kitchen duba jikin ta tayi zata iya zuwa inda Mom in Yarima haka? Wata zuciya tace ae kara ki ji haka don idan kika koma gurin Yarima sai ya halaka ki haka nan ta daure ta fita daga dakin
Bata tsaya ko ina ba sai Part in Mom In Yarima falo ta shiga bata ganta ba ta shiga dakin ta knowking tayi tace da ta shigo bude kofan tayi
Tayi sallama amsa mata tayi ganin Aneesha ni ya sa tayi murmushi
Tashi tayi daga kwance da taki. Aneesha ta karasa kusa da ita
Kasa ta zauna "Ina wuni Mom"
"Lafiya qlw pls ki tashi mana ki zauna kan gado"
Girgiza mata kai tayi
"Nan ma yayi Mom"
Kanta yana kasa
Dago ta tayi ta zauna da ita kan gado
"To yah jikin naki???
Dagowa tayi ta kalleta ya ankaye mom tasan bata da lafiya wani irin kunya ya kamata kinan mom ta san abunda yarima yayi mata Hawaye ne ki son zuba a idon ta tayi sauren gogewa kada mom ta gani
"Allah ya isa Yarima macuce kwai wanan ae abun kunya ni gashi har mom inka ta san abun da kayi man"
Dago da fuskan ta tayi "Meki ki tunane ni ki gaya man ni na dauki ki a matsayen diyar da na Haifa a ciki na ama ban sani ba ko ki kin dauki ni tamkar uwa"
Washe Baki tayi domin taje dadin maganar Mom
Mom "Nagode da kika dauki ni a matsayen diyar ki kinsan me inda Mama ta, tana gidan nan da zan gaya mata abunda ki damu na"
Reki mata hannu tayi "kinan baki dauki ne a matsaye Mamar ki ba"
Girgiza kai tayi "Aa ba haka bani ina jin kunya ni"
"Kunya kuma??
"Eh mom"
"Kada kije kome kinji just tell me"
Gyaran muryar ta tayi ta kara gyara zaman ta
"Mom kiye hakuri akan abunda zan gaya maki dan ki ne bashi da tarbiya "
Mom ta zaro ido "Dan nawa?
Shgawabe fuska tayi "Shiyasa fa nace Bazan gaya maki ba tunda danki ni nasan baza ki ga laifin sa ba"
"Waya gaya maki Bazan ga laifin sa ba gaya man ina saura ranki"
"Mom Yarima bashi da hankali yayi wasa da tarbiya da kika ba shi Yarima mugu ne ya cuce ne Yarima dan iska.... "
Bata isuwa ba Mom ta aza mata hanu kan lips inta
"Kar ki soma cema mijin ki dan iska.. duk abunda kika ga Yarima yayi maki so ne kuma shine aure"
Kallon ta taki ye kamar mai tunane ita bata yarda da so ne ba haka aki so da wuya?
"Mom baki san abunda yayi man jiya ba shiyasa kika ce haka wlh mom... "
"Shiii bana son jin kome kada ki ye tunanin Yarima dan iska ne ko Kuma mugu ne ko daya abunda kiki fada ba haka yaki ba duk abunda yarima yayi maki jiya shine aki Kira da aure kuma ki guje kiran mijin ki da wadanan suna kina son a saka ki a wuta?
Girgiza kai tayi idanun ta suka ciko da hawaye
"Idan baki son a saka ki a wuta kuma baki son mala'iku su tsine maki to ba Yarima hakin sa kuma ki dai na kiran sa da wada nan sunayen Kinji"
Daga kan ta tayi tana kuka
"Yanzu Mom shikinan sai Yarima ya rinka iskan ce dani"
Mom kuwa dafe kan ta tayi a ranta tace "Yarima ka dauko ma kan ka lalaura in banda irin harka samarin yanzu suce Basa son Matan da suka kai shikara 20 sai dai yara to ae ga irin ta nan Allah ma yasa ni taki fada ma wanaan magana ba kuyanga ba ae da anye abun kunya "
Dogon Nunfashi taja " yanzu ina yarima yaki??
Turo baki tayi "Yana daki yace in cemasa daki ni kuma Bazan je ba don Bazan je ya kashi ne ba ina yarinya ta ba ehen"
"Aneesha me yaki damun ki ni meye amfani wanan maganar dana ye maki yanzu ki tashi kije gurin yarima tun kanda rai na bai bace ba "
"Mom kiye hakuri"
Daga mata hannu tayi ya isa Hakan ki tashi ki je gurin sa
Tashi tayi tana turo baki ta fita daga parth din
Yarima kuwa yaje shiru har yanzu bata shigo ba dan tsoki yaja mtswww fito wa yayi ama bai ganta ba
Wayan shi ni tayi Ringing dauka yayi ni kai na banje abunda yace ba kwai yace "Thank you so much kamar kinsan abunda ki rai na pls ki zo ina jira ki ya kashi waya"
Aneesha kusa parth inta ta koma ta nufe sama dakin Yarima ta shiga da sallama ta turo baki
Dagowa yayi ya kalleta yayi kamar bai ganta ba ya cigaba da Dana wayan sa zaunawa tayi kusa da shi ta turo baki "Gani me zaka ye??
Jeyo wa yayi ya kalleta ya kyaleta wayan shi ni tayi Ringing ya daga "Ohk gani nan zuwa"
Hararan ta yayi ya fita daga dakin
Aneesha ta kalle shi "Lalai yarima ka ma rama Mutane ni zan zo ina ye maka magana ka shareni don ka ajiye ne a gidan ka shiyasa kaki ye man wulakanci"
Tashi tayi ta beshi daga baya.....
Yana fita ya Tara da wata zauni kan kujera sanyi taki da wata Riga da sket atampha, atampar taje dunki sosai ta yafa dan karamen gyale taye kyau sosai jeyo wa tayi
"Allah ya ja zamanin Yarima "
Murmushi yayi "Kingan ki ba zaki dai na tsokana naba ko"
Murmushi tayi wanda ya kara fitar da kyawun ta
"Ka bar ni naye tun kandin matar ka ta fito ta hana ne"
Murmushin karfen hali kwai yayi
"So ina abun yaki"
Wata karamar Bag ta bashi
Ansa yayi ya ciro waya ce IPhone 6
Kallon wayar yayi "Meyasa kika so irin wanan Anya zata iya using da ita "
Dariya tayi "haba yarima wai me kaki son mai da kanwan nan tawa ni? Idan bata iya ba ae sai ka koya mata ko"
"Haka ne fa kin kawo point"
"Ama ya akaye kika kawo wanan idea ta saya mata waya??
Shiru tayi ta dan bata fuska
"Kasan ae tayi zuwa gidan mu so duk lokacin da ta gani da waya sai tace ita ma Allah kasa ta samu wanda zai saya mata waya. So shine naga ya kamata in seyo mata but kace mata kai ka saya akwai sim a ciki sai ka bata"
Hugging in ta yayi "Thank you dear shiyasa naki bala'in son ki kina fahimtar abunda naki so sosai "
"Yarima kinan Ka manta zaman dana ye a gidan nan kullum muna tare ae dole nasan abunda ki cikin zuciyan ka"
Aneesha ce ta sauko duk abunda sukiye tana kallon su Yarima yayi saure ya mai da wayar a cikin Bag
Karasa wa tayi "Aunty Fatima yaushi ki ka zo?
Murmushi tayi mata "my kanwa yanzu na zo ina saure ne zan wuce sai na dawo wani lokaci"
"da saure haka"
Ta daga mata kai.
"To a sauka lafiya ina Gaida mutanen gida"
****
*Wacece Fatima*??????
Fatima tun yarima yana karame suki tare kome tare suki ye har Fatima tana kwana gidan su yarima saboda shakuwan da sukaye da Yarima ya dauki ta tamkar kaunan sa Fatima diya ce a gurin wazirin su Yarima
*cigaban labare*
Jeyo wa tayi kusa da yarima
"Yarima iskan ce naka ya kai har da Aunty Fatima kaki Rungumewa?? Wai wanan wane irin iskance ni?
Kallon ta yayi "Ni kiki ce ma iskan ce ko"
"Ae ba sai na maimata ba kasan abunda naki nufe"
"Gud Fatima dai frnd ita ce kuma zanye Huging inta duk lokacin da naga dama meye naki a ciki ae ba jikin ki ni ba ki reki jikin ki in reki nawa babu ruwan ki da baby fatima"
Sakin baki tayi "yarima a gaba na kaki ce mata baby??
Daga mata kai yayi ya ta fiyar sa
Binsa tayi da baya tana bala'i
"Ni Bazan dauki wanan iskance ba kaje can waje kaye abun ka ba anan gidan ba haka kwai zaka rungume wata Ina kallo"
Jeyo wa yayi "kin je haushi ne??
"Ina ruwanka ae zuciyata ta ce bata ka ba"
Taye masa tsoki ta bude kofa da karfe ta shiga cikin daki.....
Jawo ta yayi ta fada a kirjin sa
"Kin je haushi ne??
Turo baki tayi "ina ruwanka"
Wayan da ki hanunsa ya bata
"Ga wanan nasan kina son shi sosai"
Bude wa tayi tana ganin waya ta buga Tsale
"Yarima ya akaye kasan ina son waya??
"Zo na koya maki yanda aki aiki da ita "
Jawo hanunta yayi ya zauna ita kuma ya aza ta kan kafar sa
Yau kam bata ye musu ba tunda taga waya......
Nan ya fara koya mata yanda zata ye aiki da ita.. daya ki tana da sharp brain ta fara iya wa
Number sa ya saka mata wanan shine number ta kiye serving muga idan kin iya
Ae kuwa tayi serving Yarima na
Kallon ta yayi "Meyasa kika sa Yarima na"
Murguda masa baki tayi "kana son insa yarima Fatima ne??
Murmushi yayi Aneesha tana kishin sa
"To yayi ga games nan na tura maki sai ki rinka ye kinsan jiya na gaya maki zanye wani abu important ko ".
Ta daga masa kai
"daman harka Business din mu ne aka bani kudi ajiye kusan 5.5billion yanzu haka suna daki na na ajiye kada ki bare kowa ya shiga dakin kinje "
Hanunsa ya saka cikin arjihu ga key in dakin pls ki kulla kinje zan fita ne yanzu
"Kar ka damu yarima zan kulla da dakin "
Kiss yayi mata a goshi sai da ya kai bakin kofa ya jeyo
"Yau ba za'a ce man Allah ya tsare hanya ba"
"Murmushi tayi Afuwan Allah ya kai ka lafiya Ya mai daka lafiya Yarima na"
Murmushi yayi nagode
Ya fita ita kuma ta cigaba da buga game tayi 1 hours tana buga game wayan ce tayi Ringing number taki kallo tasan dai ba ta yarima ceba to wa yaki da number ta
Sallama tayi
"Murya mace taje Pls Aneesha kiye sauri ki fito waje kuma kada ki gaya ma kowa ina son magana daki ki ka dai sa'an kada ki bare fadawa su gan ki kinje"
Ta kashe waya
Mamaki taki ye wace ta ta Kira ta kuma tasan muryar ta veil ta dauka ta fita Haduwa taye da wata kuyanga ta beyo ta daga baya
"Lafiya ina zaki je kina ta wani bena a baya"
"Allah ya baki hankuri Gimbiya Yarima yace a kulla da ki"
"To yarima yace na fito waje don haka ki koma wa ki"
Ba musu kuwa ta wuce war ta.........
Aneesha fita taye wayanta tayi Ringing gani nan a cikin mota ki shigo ciki mota baka
Bude motar tayi ta shiga aka tada mota fuuuu
Zaro ido tayi "dan allah waye kuma ina zaki kai ne me naye maki"
Kyaleta tayi ta cigaba da driving Aneesha kusa sai kuka ta ki tana kiran Sunan yarima
Basu tsaya ko ina ba sai cikin wani daje taye parking
Da saure ta bude mota ta fito ganin wasu maza sunkai Biyar ko wanin su da maka me gaban ta ya fade sosai wada ki cikin mota ta fito
Da saure ta karasa kusa da ita "pls Aunty Fatima kiye taimaka man kada su kashi ne"
Tureta tayi ta fadi kasa
"Muna fuka kwai kada ki saki kiran Sunan idan ba haka ba zan kashi ki anan gurin "
Zaro ido tayi "mena ye maki da zaki kashi ne"
Kallon su tayi wani ya buga mata Tabarar ya akai duhu duhu ta kama gani hawaye suna zuba a idon ta
Faduwa tayi kasa Fatima ka raso kusa da ita
Aneesha kuwa ba abunda taki ita fadi sai "yarima ka taimaka man"
Reki mata baki tayi "yau ita ce Ranar ki ta karshi da zaki Kira Sunan Yarima macuce ya kwai nasan zakiye mamaki Meyasa naye maki haka kar ki damu zan baki labare Kamen ki isa lahira"
"Na jima ina son yarima kuma ina son in aure shi daya ki shi baya son mace mai kudi sai dai talaka irin ki shiyasa naje kauyen ku na fara shire daki a zato na yarima zai aure ne tunda ina son tallakawa ashe a banza nayi shikuma sai ya aure ki wanaan shine Babban kuskuren sa lokacin da ya gaya man yana son ki naye kuka har na gode Allah aka daura auren ku ni kuma Bazan bare ki zauna da shi ba don haka yanzu get ready to die "
Key inda ki hanunta ta amshe
"dan allah ki bani wanan makulen ina son idan zan mutu in mutu da shi ba zan bare wani ya taba kudin da yarima ya ajiye a dakin sa ba"
Dariya Fatima taki ye"aiki na yanzu zai ye sauki thank you da kika gaya man akwai kudi a dakin sa bye byee matar Yarima "
Kokarin riko Fatima taki ye ama ta kasa
Kallon su taye ko dauki ta kuye jifa da ita can cikin daje ta mutu a can useless kwai yanzu ba wanda ya isa ya hana ne auren Yarima
Ta tashi ta shiga mota ta wuce fuuu
Su kuwa dauka. Ta sukaye suka saka ta a cikin mota can cikin daje suka shiga sukaye jifa da ita suka wuce
Ita kuwa part in yarima ta shiga har dakin sa ta shiga ta bude wardrobe jaka ta dauko taga kudi tayi murmushi ga kudi kuma ga yarima dauka tayi yanzu ya zan fita da wanan Jakar a cikin gidan nan shiru tayi tana tunane daga bisane ta aza dariya fita taye waje ta kira wani bawa ya dauki Jakar ya fitar mata da ita kudi ta bashi masu yawa sa'an ta wuce........
*Tofa readers ga Aneesha an jifa ta a cikin daje ko me zai faru idan yarima ya sani*
*pls share and comment*
*Lipton girl*💙
[10/20, 9:11 AM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 25&30..🍹
^^^Yarima kuwa yana gurin Aiki amman hankalin shi ya na gida tashi yayi ya nufi gida direct parth d'inshi ya nufa falo ya duba bai ga Aneesha ba ya shiga cikin dakin ta nan ma shiru Bathroom ya duba ko zai ganta nan ma bai ganta ba
Zauna wa yayi kan kujera daki cikin dakin zuciyar sa tana ye masa zafi ina Aneesha ta shiga ko dai taje gefin mom ne??
Wayan sa ya dauka ya kira mom in shi ta sanar da shi akan bata shigo ba kashe wayan yayi
Meya ki faruwa ni ina Aneesha ta shiga
Wata zuciya ta ce masa "Meya kai ka gaya mata kana da wadanan kudi ko dai ta dauki kudin ta gudu???....
Da saure ya tashi ya nufa dakin shi kallon mamaki yaki ye da yaga kofan a bude taki
Shiga yayi yaga drower bude Hankalin sa yayi matukar tashi
"Oh my God Allah kasa Yarinya nan bata yaudare ne ba "
Kara sa wa yayi gurin drower ya shiga dube dube ama bai ga Jakar kudi ba reki kan sa yayi "Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un Aneesha kin cuce ne Meyasa zaki ye man haka? Meyasa baki gaya man kudi kiki so ba bani kiki so ba ashe abunda naki gudu sai da ya faru dani why kika ye man haka inda kin gaya man kina son kudi ko nawa ne zan iya baki in na son ki ama kin cuce ne"
Gurin gado ya nufa yana dube dube ko zai ga Jakar ama bai ganta ba wayanshi ya dauka ya Kira ta da mamaki yaje wayan akashe
"Oh. No abunda Aminu ki gaya man ya zama Gaskiya kinan Aneesha ta aure ni saboda dukiya ta??
Ganin kamar paper akan gado yasa ya karasa dauka yayi
"Hi yarima nasan zakaye mamakin ganin na iya rubutu ko to kada kayi mamaki domin daman na iya kuma daman na aure ka ni saboda kudin ka kuma yanzu da naje kaye magana wanan kudi shiyasa na dauki su kaga yanzu na samu wanan kudin zan bar kasar nan gaba daya kayi hakuri Yarima daman bana sonka sorry byee"
Yarda paper yayi
Zauna wa yayi kasa yana kuka kamar wata mace
"Kin cucene Aneesha sai da ki kasan ina son ki sosai shiyasa kika ye man wanan yaudara kinan abunda yasa baki son ina kai wa ga jikin ki tunda ba sona kiki ye ba kina son kudi na ni shiyasa kika nuna man kamar baki san mene aure ba ashe Nina mahaukaci da naka sa gani cewa yaudara na zakiye why Aneesha"
Yana magana yana kuwa Kansa yaki bugawa kasa
"I hate you Aneesha kin cucene "
Tashi yayi yana buga Kansa A Gina
Tuna fuskan ta ya kiye
Jin ance "Yarima na"
Yasa ya jeyo Kansa duk yayi jine
"Yarima na Meyasa kaki wahalar da kan ka"
Kallon ya yaki ye "Aneesha meya kowa ki gidan nan bayan kin yaudara ne daman baki sona duniya na kiki so"
Murmushi taki ye masa
Ya daka mata tsawa "Magana naki ye maki kin ye shiru "
Duk da Hakan bata dai na Murmushi ba
Kara sowa yayi kusa da ita da niyar ya wanka mata mare but abunda ya bashi mamaki sai yaga ta bace
Tambayar Kansa yaki ye meki damun sa? Jiri ya kama gani ya fadi sumame
^^^^^^^^^^
Aneesha kuwa da suka ye jifa da ita cikin daje cikin wani ruwa ta fada Wanda ruwan suna da yawa ruwan basu ajiye ta ba ko ina sai wani gari
"Mai gida mu zauna anan mu hutu nagaje sosai"
Murmushi yayi
"Ae kin ye kokari sosai matata Allah yayi maki Albarka Gaskiya duk wanda ya samu mata irin ki to ya huta "
Dariya tayi
"Haba mai gida shiyasa naki son ka ka iya magana"
"Mai gida mu karasa gurin Ruwa ina jin k'isa"
Hanunta ya reko suka isa gurin ruwa
Hannunta tasa ta fara shan ruwa saki debo wa tayi har zata kai ga baki tayi sauren tuda su.
"Mai gida kaga abunda nagani?
Jeyo wa yayi ya kalleta "me kinan?
Nuna masa tayi
"Subuhalilah kamar fa mutum ne?
"Mai gida mu taimaka mu ciro ta daga cikin ruwa"
Shiga yayi cikin Ruwa da kyar ya jawo ta ya ajiye ta gefin Ruwa
Matar sa ta kalle sa
"Mai gida ya zamu ye da ita? daga ganin ta tana buka tar taimako ya kamata mu taimaka mata "
"Gaskiya ne ama kinsan yanda za'aye yanzu"
Ta girgiza masa kai
"Yanzu mu kai ta gida sai mu sanar da mai gari abunda aki ciki ko ba haka ba"
"Hakane mai gida kayi tunane mai kyau Gaskiya ama yanzu ya zamu kai ta gida"
"Mu ajiye wada nan itace da muka ye sai mu sakata cikin baro in ya so daga baya sai Nazo na dauki so "
"eh na yarda da shawaran ka muye Hakan"
Itace suka zube a kasa suka dauki ta suka saka ta a ciki tura ta sukaye basu tsaya ko ina ba sai gidan su karamen gida ni daki guda kwai ni a ciki
da saure ta shiga daki ta dauko tabarma ta shimfida suka cire ta cikin baro kwanta da ita sukayi duk da Hakan jini yana zuba a kan ta.....
"Mai gida yanzu ya Zamuye kinan kaga jine yana zuba a jikin ta"
"Yanzu bare naji na kira malam sani ya duba ta. Allah kasa zai iya duba ta"
"Tau mai gida a dawo lafiya"
Tashi yayi ya saka slippers insa fita yayi da gudu bai tsaya ko ina ba sai gidan malama Tukur wanda aka zagaye da kara da sallama ya shiga yana Nishi
"Malam Sani lafiyan ka qlw kuwa?
"Ina kuwa lafiya ina bukatar tai makon ka"nan ya bashi labare duk abun da ya faru
"To muje in dubata ko"
Tashi sukaye suka nufa gidan mallam sani"
da sallama suka shiga gidan
Amina ta amsa masu ta tashi Malam Tukur ya fara dubata da farko dai zan fara tsaida wanan jinin ina son ku bani guri
Tashi yayi ya ja matar sa suka shiga cikin daki
daya ki haka Malam Tukur yaki aikin sa idan yana aiki baya son ana gani
Jakar da ya zo da ita ya ciro kayan maganguna na Hausa ya fara hadawa
Malam sani da Matar sa Hankalin su a tashi ya ki domin sun tausaya wa Aneesha sosai
Jin ance "zaku iya fitowa" yasa suka fito
"Malam Tukur da sauki dai ko??
"Alhmdl da sauki domin ko da naki duba ta a raye taki tana da raune da yawa don sai da naye mata daure a kafa ta samu kariya sai hanunta da yayi tarmashi kan ta kuma da kyar na samu ya dai na jini sakamakon bugun da akaye mata a kai"
"Subuhalilah Gaskiya wanan yarinya tana da abun tausa saye. Ama mallam ya akaye kasan bugun ta akaye???
dan murmushi yayi "ae wanan daka gani kasan dukan ta akaye a kai yanzu dai ina son idan ta farfado sai ku sanar dani"
Ya fara Hada kayan sa
"Insha Allah mallam godiya mukai"
Tashi sukaye Malam sani ya raka shi har waje Hanunsa ya saka a cikin arjihu ya ciro naira 200 daman ita ka dai ta rage masa
Mallam Tukur ya karba yayi gaba
Amina kuwa zauna wa tayi kusa da ita ta saka mata ido
Mallam sani ni ya shigo
"Hajiya ta zan fita na dauko ita ce"
"Tau mai gida a dawo lafiya"
Ya fita daga gidan
^^^^^^^^^^^^
Mom in Yarima kuwa ta rasa meya ki damun ka sai taji ji kamar yarima yana kiran ta kiran sa tayi ga waya ama bai daga ba karamen tsaki ta ja ta tashi ta fita Kuyangu suka dafa mata baya bata tsaya ko ina ba sai parth in Yarima kiran Sunan Aneesha taki ama bata ansa ba abun ya bata mamaki matuka
Karasa wa tayi dakin ta ama shiru ba ita ba Yarima dakin sa ta nufa ganin kofa a bude yasa ta shiga ganin duk kamar jini yasa Hankalin ta ya tashi Yarima ta hango kwance da saure ta karasa kusa da shi
"Oh my God Yarima meya same ka??
"Kuye saure ku ki ra man fadawa akai shi Asbt"
da saure guda daga cikin su ta fita ta kira su ae kuwa suka shigo a ka dauki yarima aka kai shi Asbt
Hankalin mom ba karamen tashi yayi ba gashi Bata ga Aneesha ba to ina ta shiga
Likita ni akan sa yana dubasa jinin daki fita a Kansa aka fara tsaida wa sa'an aka cigaba da treatment insa anye sa'a kuwa an cito sa fito wa Likita yayi ya shaida ma mom cewa "Su kulla da shi don ya kamu da ciwon zuciya "
Shiru tayi tana mamaki me yarima yaki tunani haka har ya kama da ciwon zuciya? Zan iya ganin sa
"Yes this why"
Ta shiga dakin kwance yaki idanunsa a lumshe sai dai hawaye suna zuba a idon sa
Kara sa wa tayi kusa da shi
"Yarima meya ki damun ka me kaki tunane da har ka kama da ciwon zuciya"
Ganin yana kuka ya sa hankalin ta ya kara tashi
Hanunta ta sa tana share masa hawaye...
Mai martaba ni ya shigo cikin daki ganin dan nasa na kuka yasa yace duk fadawa su fita
da kyar yarima ya iya tashi ya zauna
Yana kuka kamar wani yaro
Gaba daya Hankalin su ya tashi don tunda suki da Yarima basu taba ganin yana kuka haka ba lalai duk abunda yasa yarima kuka ba karamen abu bani
"Pls yarima ka gaya mana meya ki damun ka"
Mai martaba ya karaso kusa da shi
"Me yaki damun ka ni da ka kasa gaya mana "
da kyar ya iya bude bakin sa ya ce Aneesha
Mom tace "Aneesha kuma meya faru da ita???
"Mom Aneesha.. Ta.. cuce ne she deceive me I hate her mom"
Yana magana yana kuka
"Yarima meya sa kaki cewa matar ka ta cuce ka"Fadan mai martaba
"Dad idan kaje abunda tayi sai shock ya kama ka"
Shiru mai martaba yayi kamar mai tunanin wani abu
Hannun mom insa ya rika
"Mom kinsan na kira ki dazu ina tambayar ki ko ta zo gurin ki "
Ta daga masa kai
"Koda naji bata gida. Dad kudin Business in mu contract inda ka bani gaba daya Aneesha ta kwashe kudin ta bar gari "
Zaro ido mai martaba yayi
"Aneesha ta dauki kudin "
"Eh dad ita ce Meyasa bata gaya man kudi taki so ba da zan bata ko nawa taki so why zata ye man haka bayan ta san I really love her "
Kuka yaki ye sosai
Gaba dayan su sai mamaki sukiye
^^^^^
Aneesha kuwa ta fara motsi Idanun ta ta fara bude wa kallon gidan taki ye
Amina na ganin haka ta Kira mallam
"Sanu yarinya ya jikin ki "
Kallon su kwai taki ye
"Yarinya ya Sunan ki???
da kyar ta iya bude baki
"Suna mene sunana"
Murmushi yayi "Tambaya cikin Tambaya"
"Ki zaki gaya mana Sunan ki"
"Ni wacece sanan ku kuma su waye dan allah ku gaya man suna na"
Kallon juna Sukaye bare na kira mallam ya fita gidan da saure................
*Keep flowing*🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀
*Pls share*
*and comment*
*lipton girl*💙
[10/21, 8:39 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 35&40..🍹
^^^^Yarima ne zaune akan kujera ya lumshe idon sa ba abinda yaki tuna wa sai irin cin amana da Aneesha tayi masa why zatayi mani haka Meyasa bata gaya man cewa kudi take so ba zan iya baki duk wani kudi daki ki so matukar zan same ki
Bude idon sa yayi yaja dogon nunfashi
"I promise you Aneesha duk lokacin da nagani ki sai na hukun ta ki idan ma aure ki kaye sai naye kokarin rabaki da shi duk wani farin ciki naki sai na tarwa sa shi macuce ya kwai Allah ya isa tsakani na daki ba zan taba yafe maki ba akan abun da kika aikata man"
^^^^Aneesha kuwa jeyo wa tayi
"Me yaki damu na ni Meyasa naki jin kamar ruhina baya tare dani. Kamar akwai abunda na aikata a baya wanda na kasa tuna sa "
Reki kanta tayi domin kanta yana ye mata wani irin ciwo wanda bazata iya Fadan shi ba.
Amina ce ta fito daga daki
"Mamana lafiya meya same ki na ga kin reki kai???
Hanun ta ta jaye
"Mama kai na yana ye man ciwo sosai gashi wanaan dauren ya dame ni sosai"
"Hakuri zakiye Mamana insha Allah zaki samu sauki kinje"
Murmushi tayi nagode mama
"Kinga abunda na kawo maki wanda zai dauki maki kewa"
Al -Qurani mai girma ta nuna mata nasan ko zaki manta kome ba zaki manta wanan ba
Hanunta ta sa ta amshe shi wani sanyi ta jiya a ranta suratu Bakara ta bude ta fara karanta wa
Amina kuwa mamaki taki ye ya akaye bata manta da karatun Alkur'ani ba lalai I kon Allah sai kallo gata ta iya k'ira'a muryar ta tana da dadi sosai
Zainab kuwa ta cigaba da karatu littafi mai girma.........
********
Yarima kuwa kwance yaki kan gado gurin da Aneesha ki kwance ya aza hanunsa tuna yayi lokacin da taki nuna masa bata san mene aure ba ashe duk pretending ne ta kiye ta mai dashi wawa lumshe idon sa yayi don zuciyar sa ta fara zafi...........
*Bayan shikara daya*
Mama ce ta fito a cikin daki ganin Zainab zaune reki da tsin-tsiya tana tunane
Kiran Sunan ta tayi da saure ta dawo daga duniyar tunanin da ta shiga
"Mama meki ka ce kiye hakuri banji ki ba"
Murmushi tayi
"Naga kin zauna kina ta tunane lafiya dai ko????
Murmushi karfen hali tayi
"Ba sai na fada ba Mama ki kan ki kinsan abunda naki tunane ba zai wuce abunda ya faru dani ba a baya, ina tunanen me na aikata a baya da har aka ye man duka aka jefar dani abun yana daure man kai"
Kara sowa tayi kusa da ita
"Mamana ina son ki dai na wanan tunanen dan Allah yanzu tunda kin samu sauki sai ki gode ma Allah jikin ki mai kyau ne da har kika warke kuma ki rage wanan tunanen domin zai iya saka ki a cikin wani hali "
Shiru tayi "Mama idan ina zaune ba zan ita yin kome ba sai tunanen baya idan da zan samu wani aiki na rinka ye tana iya yuwa zan manta da wanan tunanen "
"Meki ki nufi da aiki???
Gyara zaman ta tayi
"Mama nasan da ciwa irin halin da muki ciki yanzu na rashi bana son ku wahalar da kan ku sabo da ni na yanki shawara zanye ma Hajiya indo magana ta samu man aiki a cikin garin abuja kiye hakuri na yanki shawara ba tare da nagaya maki ba"
Kallon mamaki taki ye mata
"Mamana yaushi kina saba da yan gari har kika ye magana da ita kina son ki ye aiki sa'an kuma ni ban yarda da kije gidan wasu kiye aiki ba zamu cigaba da kokari kamar yanda muka samu ni da mai gida mu baki abince ".
Reki hanunta tayi tana kuka
"Shine abunda naki son ki fahimta bana son na wahalar da ku. Kun taima ki ni a lokacin da naki son taimako Wanda Bazan taba manta wa da shi ba dan Allah ku barni nayi wanan aiki na samu kudi na baku dan Allah kada ku hana ni"
Mallam sani ni ya shigo cikin gida Tare da yin sallama..
Kallon zainab yayi
"Zainabu me yaki damun ki naga kina kuka ko matar tawa ce ta, taba man ki"
Murmushi tayi "Aa baba ina son kuye man wata alfarma"
Amina ta Tashi
"Mai gida kana jin abunda taki fada kuwa nasan kai ma ba zaka yarda da zancen ta ba"
Nan ta bashi labare abunda Zainab ta gaya mata
Gyaran murya yayi
"Me zai hana mu barta taje tayi aikin??
Kallon sa tayi "Taya zaka ce hakan Mak gida"
Zauna da ita yayi ki zauna nayi maki bayani
"Zainab ina son ki san wani abu ban amince kije gurin aiki ba don ki samo mana kudi ba na amince ni saboda idan kikaje gurin aiki zaki dai na tunanen da kiki ye kuma idan kika je kiye masu ladabe kada ki bare a kawo karan ki kuma ki sa a ranki muna sonki mun taimaka maki saboda Allah ba don wata manufa ba"
Hawayen ta ta share "Nagode da kuka fahimce ni"
Amina kuwa bata ji dadin Hukunci da mijin ta ya yanki ba saboda bata son Zainab tayi nisa da ita. Ama ba yanda ta iya dole ta amince.....
^^^^Yarima kuwa duk ya lalace ya canza gaba daya kamar ba yarima ba ya rage cin abince gashi ya rame sosai Mom inshi abun yana damun ta sosai...
Waziri ni zaune a cikin falo
Fatima ce ta shigo falon ta zauna kusa da shi...
Waziri ya kalle ta
"Ki wai ina ki ka kai kudin nan ni a kullum ina tambayar ki ama kina share ni kar fa ki mai dani dan iska ni Mahaifin ki ni kuma mini na taimaka maki gurin sace kudin nan da kuma kora Aneesha da gidan yarima its all my plan.. "
Murmushi tayi
"Haba daddy ka dai na wanan magana pls ae wanan duk plan di nani saboda ni na dauki Aneesha na sa aka kashi ta naje gidan yarima na dauki kudi sa'an kace man kai ka bada idea???
Karamen tsoki ya ja
"Bana son iskan ci ni dai ki bani kudi na idan ba haka ba zan gaya ma mai martaba "
Ta so wa tayi ta zauna kusa da shi Hanunta ta sa kan fuskan shi
"Daddy idan ka kuskura ka ga ya ma sarki to ka taba ta zaman ka a duniya ya kare "
Zaro ido yayi
"Fatima kina da hankali kuwa Nifa Mahaifin ki ni, ni zaki sa a kashi "
Daga masa gira taye "indai akan yarima ni kowa zan iya kashi wa burina kwai in aure yarima duk dukiyar sa na mai da ta guri na zanyi abunda naki so a cikin masarauta ta.
Kallon ta yayi yana mamaki irin Wanan hali na diyar sa..
Ya san shiya saka mata son yarima da son kudin sa shiyasa ma tayi kawance da Aneesha ama bai taba sa ma ransa ba zata iya kashe shi ba, ama yanzu so ya riga da ya rufe mata ido ba yanda ya iya dole ya bita a sanu ko zai samu kudi a hanunta
Marairaice fuska yayi "Haba diyata ya kama ace kin samu abunda kika bani kinsan ina sonki shiyasa na saki Mahaifiyar ki don ta na yawan takura ki akan ki dai na maganar Yarima na saki ta duk saboda ki yanzu ki ba zaki iya bani kudi ba"
Murmushi muguta tayi ta dauko wayan ta Transfer in 1million tayi masa
"Ga shinan na tura maka kudi idan kana so ka dauka idan kuma baka so ka mai da min abuna"
Ta Tashi ta tafiyar ta shi kuwa zaune yaki yana ta mamaki wanan yarinya dole ya bita a sanu....
Bata tsaya ko ina ba sai gurin Yarima
Parth insa ta nufa koda taje ya zaune kan dinner ga abince ama ya kasa ce...
Zauna wa tayi kusa da shi
Ta marai raice fuska
"Yarima Meyasa baza ce abince ba"
Dago wa yayi ya kalleta domin magana har wuyar ye masa taki ye
Spoon ta dauka pls yarima kace abince kaga mom bazata ji dadin ganin ka a wanan halin ba pls ka daure ko kadan ka ce
Haka ta kama lalashin sa sai da ya yarda yace abinci Mom insa tana kallon su taji dadi sosai da Fatima tazo har tasa Yarima yace abinci.........
**********
Mama "Zanje gidan Hajiya indo in jiya ko ta samo man aiki"
"Bare na dauko mayafina na raka ki"
"Mama dan Allah kada ki wahalar da kan ki, ki bare zanje ae zan dawo don ba yau zan tafi ba"
Sa kyar ta samu ta lalashi ta sa'an ta bar gidan...
Bata tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya Indo... Kuda ta shiga tana waya
"Hajiya kada ki damu insha Allah za'a samo maki da an samu zan kira ki"
Ganin Zainab ya sa ta kashi waya
"Zainab yau kice a gidan namu????
Zauna wa tayi "Eh wata alfarma naki nima"
.
"Tau ina jinki"
"Dan Allah idan ba damuwa Ina son ki samo man aiki a cikin garin Abuja ko Shara da wanki wanki zanyi dan allah ki taimaka man"
Hajiya indo ta Washe baki
"Faduwa ta zo dai dai da zama yanzu naki waya da Hajiya tace tana son mai aiki wada zata rinka ye mata aiki tunda har kina so zan kira ta na sanar da ita yanzu nan ma bare in kirata"
Zainab taje dadi sosai.. Hajiya indo ta kira ta
"Hajiya an samu mai aiki"..
Banje abunda tace mata ba kwai tace tau ta kashe waya....
"Ki shirya gobe zan kai ki kinje"..
Nagode sosai Mama..
Ta Tashi ta fita daga gidan koma wa tayi gidan su ta sanar da mama abunda ya faru ba matsala taji dadi kam.........
*Washe gari*
Zainab ce ta Tashi tayi Shara da wanki wanki kome sai da tayi mama ce ta fito
"Ah zainab yau har kin gama aiki"
"Eh mama ina kwana.. Ina son in je gidan Hajiya indo ni kinsan muye da ita yau zata kai ni gidan Hajiya"
"Hakane to a dawo lafiya"
Hijab inta ta saka ta nufa gidan Hajiya indo
Mota suka shiga basu tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya...
Gaton gida ni daka gansa kasan gidan manya ni mai gadi sukaye ma magana ya shiga cikin gida ya fito yayi masu Iso a cikin gidan....
Cikin falo suka tsaya Zainab kuwa kallon falon taki ye
A ranta tace Arjana duniya
Jin ana saukowa kasa ya sa suka mai da kallon su ga Wanda ki sauko wa
Kyakyawa ce baza ta wuce shikara 23 ba sanyi taki cikin wata Riga pink wada tayi mata kyau sosai waya ce a hanunta tana latsawa sai cin cem gum taki ye busan kujera ta zauna tana kallon su sama sama
Hajiya indo ta kai kasa tana gaidata
Zainab kuwa kallon ta kwai taki ye
Indo ta kalle ta ki bazaki iya Gaida Hajiya bani??
Gaidata tayi har kasa ta kai
Ita kuwa sai cin cem gum taki ye
"Hajiya ga yarinya da zata ye maki aiki"
Kallon zainab tayi daga saman ta har kasa
Ohk kwai tace zaki iya Tafiya ta jefo mata bandiro in 1k
Dauka tayi tana godiya ta bar Zainab a tsaye ita kuwa zainab kallon ta takiye....
Ita kuwa Hajiya sai danar wayan ta taki ye
A ranta kuwa ta ce "wanan mata wace irin hali ni da ita tana wulakan ta Mutane ko don Nazo aiki gurin ta ni shiyasa taki ye man wulakanci???????
*keep. Flowing*
*pls share*
*lipton girl*💙
*MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
*Ina taya ki murna fara sabon novel in ki my shalele allah ya kara basira yasa kifi hakan*😍😍😍😍💃🏻💃🏻💃🏻
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page 40&45...🍹
A ranta kuwa tace "Amma wanan matar tana da wulakanci. Ko don nazo aiki gurin ta shiyasa taki wulakan ta ni???
Tambayar kan ta taki ye domin abun ya bata mata rai....
Dago wa tayi ta kalleta "ki kuma Hajiya lafiya kika ye man tsaye a kai? Ko kin dauka kizo nan gidan ni don ki huta "
Maryam maryam......!!!!!!
Wada aka Kira da maryam tayi sauren zuwa ta zauna a kasa.
"Gani Hajiya"
Idanun ta a kasa Nuna zainab tayi
"Ki nuna mata gurin da zataye wanki "
"To Hajiya angama"
Maryam kuwa Hanun zainab ta ja suka nufi gurin da zata ye wanki
Ganin wanki ya sa ta tausaya wa kan ta wanan wanki ae yana da yawa ba zan iya gama shi yau ba
Maryam ta kalle ta "Ae kuwa idan kina son kiye aiki a gidanan dole ki ye shi domin Hajiya bata son wasa a gurin aiki"
Kallon ta taki ye "kinan yau di nan zanye wanan aiki?
"Sosai kuwa sai kiye niyya ki fara tun kanda dare yayi"
Nuna mata kayan da zataye aiki dasu tayi ta koma gurin aikin ta
Zainab kuwa kaya ta dauka ta saka a cikin washing machine a haka taki ta wanki wa tana shanyawa. Zauna wa tayi... "I kon Allah idan kana da kudi babu abunda baka ye yanzu ji wanan hajiyar irin wanan kaya da taki sawa sai kace mai saka Kalla 10 a rana"
Kiran sallah da akaye yasa ta Tashi tana niman gurin da zataye arwala falo ta shiga bata ga Hajiya ba dube dube ta kama ye kitchen ta hango gashi tana jin kamshi kamar ana dafa abinci kara sawa tayi ganin maryam tayi
"Dan Allah arwala naki son yi ina zan samu Buta nayi arwala???
Kallon ta tayi tana Dariya
"Buta? Kuma a gidan nan?????
"Eh manah to da me zanye arwala in ba da Buta ba"
Dariya tayi sosai muje na kai ki
Binta tayi a baya dakin su na masu aiki ta kai ta har cikin toilet
Kallon ta takiye "Banga Buta ba"
Maryam kuwa Dariya ta kamaye har kasa
Zainab kuwa shiru tayi ta rufe idon ta tunowa tayi kamar wani yana dariya kamar yanda maryam kiye sai dai ta kasa gani fuskar waye
"Ae nagaya maki gidan nan bazaki same Buta ba"
Bude idon ta tayi...
"To dame zanyi???
Nuna mata tayi yanda zata ye haka kuwa tayi arwala tana gamawa ta Tada sallah Al-qurani ta dauko tana karanta wa
Tana gama wa ta Tashi ta cigaba da aiki yunwa ta kama je ta dafe cikin ta "ina zan samu abinci naci wlh yunwa naki je Gashi har na fara jin jiri"
. da kyar ta iya Tashi ta nufi kitchen bata ga maryam ba gashi tana jin yunwa ya zataye ga abinci ama tana tsoron kada ace tayi sata ama ya zataye tunda yunwa taki ji gashi tunda tazo bat saki ganin Hajiya ba...
Kokarin bude food flask taki yi jin an reko Hanunta yasa tayi sauren razata
"Sata abinci zaki ye???
Kallon ta tayi
"Haba Hajiya taya zanyi sata yunwa naki je kuma Bangan ki ba na duba kuma Banga Maryam ba shine nace bare na debi wanan ko kadan ni nace wlh yunwa naki je sosai "
Sakin Hanunta tayi tana goge hanunta wai ta taba kazama
Zainab kuwa kallon ta taki ye baki saki
"Idan kika kuskura kika saki taba abinci gidan nan sai na kore ki daga gidan nan kazama kwai kin gama aikin ki ni????
"Kadan ya rage na karasa Hajiya yunwa naki ji dan Allah ki taimaka man da abinci nace"
Mtswwww taja dogon tsoki
"Dan Allah mallama kada ki cika ni da surutu ki kwashi kayan ki ki wuce gida na sallameki kuma gobe 7:30 tayi maki a cikin gidan nan"
"Hajiya ko zan samu na machine in koma gida "
Zaro ido tayi
"Kan uba ni zan baki kudin koma wa gida??? Bare ki je ba zan baki ko naira ba ki Tashi ki bani guri"
Tunanin taki yanda zata koma gida don ko hanya bata reki ba gashi bata da kudi
"Hajiya ki taimaka ko cikin kudin albashi na ni ki cire ki bani"
Watsa mata harara tayi ta bata 200 da yaki ba nisa zuwa kauyen su
Karba tayi tana godiya
"Ki dai na gode man dan wlh sai na cire cikin kudin ki"
Allah ya kai mu kwai tace mata ta fita ta bata guri...... Tana fita ta samu abun hawa ta gaya masa Sunan kauyen su suka wuce.........
^^^^^^^^^^^^^^^
Fatima ce zaune a cikin falo tana dana wayan ta.... Daddy in ta ya shigo cikin dakin ya zauna kusa da ita sai kallon ta yaki ye
Kallon sa tayi "lafiya ka wani saka man ido kana kallon na???
Karamen murmushi yayi
Wayan ta ta ajiye
Daddy yanzu ya za'aye ina son in aure yarima na damu da inga Munye aure
Hanunta ta aza kan giminsa tana shafa wa
" I really love him ina son in dandana zumar sa kasan me"
Ya girgiza mata kai
"Tun lokacin da nafara son yarima naki sha'awar sa da kuma kwadayin kudin sa duk lokacin da naki so na kai ga jikin shi sai ya hana ni"
Aza kan ta tayi kan kafadar sa
"Kiye hakuri ae zaki aure Yarima insha Allah yarima naki ni ki ka dai tunda har mungama da wanaan Aneesha na tabata Yarima ba zai aure wata waje ba sai dai ki don haka ki cigaba da kulla da shi ni kuma zan rinka nuna ma mai martaba ciwa kina kulla da shi sa'an ki nuna ma mamar sa kin damu da yarima kinga hakan zai sa abun yayi mana sauki"
Murmushi tayi "shiyasa naki son ka Daddy kana da sharf brain"
"Ae dole nayi sharf brain "
*******
Zainab kuwa kauyen su aka ajiye ta Tayi Tafiya har gidan su da sallama ta shiga daka ganta kasan ta gaji
Guri ta samu ta zauna
"Ah Mamana har an dawo "
Murmushi tayi "Eh Mama na dawo"
"To bare na kawo maki abinci nasan kin gaji sosai"
Wani dadi tajiya Mama ta kawo mata abinci
Ae kuwa Zainab ta fara cin abinci kamar wada bata taba cin abinci ba
Amina kuwa mamaki taki yi "Zainab lafiyan ki kuwa?? Naga kina cin abinci da sauri sauri????........
*Keep flowing*🤸🏻♀
*Yawan comment yawan typing*😜
*Lipton girl*💙
[10/23, 6:49 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
🌤Page.45&50..🍹
^^^^Dagowa tayi ta kalle ta karamen Murmushi tayi
"Mama ba kome kwai nayi kiwar abincin ki ni "
Tausaya wa diyar ta tayi
"Baki bani labaren yanda kika ye aiki ba??
Murmushi ta danyi "mama ki bare na karasa cin abinci mana zan gaya maki me kiki wa sauri"
Tau
Sai da cikin ta ya dauka s'an ta sha ruwa ta wanki hanunta kwano ta dauka ta ajiye shi gurin wanki wanki
"Kinsan me mama"..
Aa sai kin fada
"Naji dadi sosai da samu wanan aiki kuma Hajiya tana da kirki sosai kinga yanda taki kulla dani kuwa kamar ba yar aiki ba haka ta dauki ni gaskiya naji dadi sosai mama domin yan gidan suna da kirki sosai "
"Masha Allah tun dazu ba abunda naki tunani sai ki nace Allah kasa lafiya kiki aikin ki"
"Lafiya qlw Mama gobe ma da safe zanji yanzu na dan gaji ina son in huta"
"Tau ba matsala ki huta allah ya ba da sa'a"
Ameen Mama
Kwanta wa tayi ae kuwa bada jima wa bacci ya kwashi ta.........
*Washe gari*
Zainab ta fito daga gurin wanka ta shiga daki tana saka kaya sak saure taki ye don bata son ta makara....
Tana gama shiri ta saka Hijab inta sallama tayi da mama sa'an ta fita daga gidan bata tsaya ko ina ba sai gidan Hajiya da sallama ta shiga gidan bata ga kowa ba
" I kon Allah ba kowa a gidan ni??? Gashi Hajiya tace Nazo da wure ama Gashi har Bangan ta ba to ya zan san aikin da zanyi"
Tafi ta kama yi tana dube dube juyawa tayi tana dube duben ta jin ta buge abu yasa tayi sauren razana ta rufe ido
Shi kuwa kallon ta yaki ye idanunta a rufe ta daga Hanu
"Wayoo Allah dan Allah Hajiya kiye hakuri"
Kallon ta yaki wanan kuma fa????
Gyaran murya yayi
Bude idon ta tayi ganin Namiji ni ya sa tace "daman gidan nan akwai maza??? Wanan mutum mai kyau fa??
"Hajiya wa kiki nima"
Idanun kwai ta saka masa tana kallon sa "Daman a duniyar nan akwai masu kyau haka"
Ganin ba magana zataye ba ya sa ya dauko wayan shi kira yayi "Where are u?? Come downstairs "
Ya kashi waya
Ae kuwa sai ga Hajiya ta sauko
Kara so wa tayi kusa da shi "Baby meya faru??
Nuna zainab yayi "Wanan kuma wacece? Me taki ye a gidan nan??
"oh sorry Baby na manta bangaya maka ba wanan yar aiki ce"
"Haba faiha wai bazaki dai na dauko masu aiki ba? Kina da masu aiki sun kai 7"
"Eh kasan ko wani da aikin sa wanan wanki taki ye"
Girgiza Kansa yayi
Ya fita daga gidan
Faiha kuwa wani kallo ta watsa mata "ki ji ki karasa aikin ki"
Ba musu Zainab ta karasa gurin aikin ta ta cigaba da yi sai mamaki takiye sai kace jiya bata ye wanki ba taga na yau ma yafi yawa.......
Tunani taki ye Wanda ta gani dazu ko ba'a gaya mata ba tasan mijin Hajiya ni to Meyasa taki tunanin sa
Kawar da zanci tayi ta cigaba da aikin ta ganin kamar ana kallon ta yasa tayi sauren jeyo wa ganin yarinya tayi wada bazata wuce shikara 6 ba taye tsaye tana kallon ta reki taki da teddy ta a hanu
Zainab ta Tashi ta karasa kusa da ita
"Ya Sunan ki???
"Aneesha "...
Kallon ta ta kama yi ta ce Aneesha
Wanan Sunan kamar na taba jin sa ama a ina??
"Aneesha suna mai dadi me kiki anan guri kiye hakuri bangani ki ba"
"Nan gidan naki Sunan mamata Faiha"
Ta fuskan ci diyar Hajiya ce jawo ta tayi ta zauna da ita akan kafar ta
"Aneesha ina son Sunan nan naki sai naki ji kamar sunana zaki zama abokiya ta "
Daga mata kai tayi
"Nagode muje na kai ki dakin ki ko"..
Tashi tayi ta ja hanunta suka nufa dakin ta
Dakin da suka shiga Zainab ta kama kallon dakin......
"Gaskiya dakin yayi kyau Aneesha duk ki ka dai kiki da wanan dakin???
"Eh zo mu kwanta"ta ja hanunta suka zauna kan gado
"Ki bare zan zauna a kasa kada Hajiya taga ni akan gado"
"Kada ki damu Mom bazata shigo dakin nan ba "
. kallon ta tayi bazata shigo ba me zai hana ta shigowa dakin diyar ta
"Saboda mom bata damu dani ba bata zuwa daki na bata zama dani tayi magana dani duk sauran kawaye na na school suna bani labare yanda iyayen su kiye masu su dafa masu abinci idan zasu zo school in suka dawo ta basu abinci tayi masu wanka Ama ni mom dina bata ye man"
Zainab kuwa ta tausaya wa Aneesha sosai
"Meya mom in ki bata ye maki ko dai ba ita ta haifi ki ba"
"Ita ta haife ni bata da time ina kullum tana busy akan business sai kawayin ta daki zuwa kullum suna hira shini kadai aikin su bata damu dani ba ko kadan"
Kuka ta kama ye
Zainab kuwa ta bata tausai sosai share mata hawaye tayi
"Ki dai na kuka kinje Mamar ki tana sonki ki ye mata uzuri aiki ni yayi mata yawa shiyasa bata kulla da ki"
"Ba wani I know she Het me"
Zaro ido tayi "a knon shh hea me kika ce????
Aneesha kuwa Dariya ta kamaye
"Aunty zee gaskiya kina da ban Dariya"
Jawo ta tayi ta Rungumeta
"Nasan ban iya wanan yarin ba ama in da zai saka ki Dariya zan rinka ye maki"
Cikin ta ta dafe "Aunty Zee yunwa naki ji"
dago ta tayi "Yunwa kuma???
"Eh kin iya girki??
"Eh tau na iya"
"Pls ko zaki girka man"
Zaro ido tayi "Rufa man asire kar Hajiya tace ni danya....
"Kada ki damu ba abunda zata ye maki pls muje ki girki man"
"Tau yayi zan koya maki kima sai ki koya man yarin ki
Ohk done.... Meye kuma dan
"Oh Aunty zee ba dan ba Done ina nufin yayi"
Ta Washe baki done
Hanunta ta ja suka nufi kitchen
"Aneesha kinga ban iya aiki da wadanan abubuwan ba "
"Kar ki damu my Aunty ae gani nan kusa"
"To me zan dafa maki???
"My favorite indomie "
"Tau sai dai bansan meye Ingomie ba"
Dariya ta kama ye ta Tashi ta dauko Indomie biyu wanan shine indomie
Nan Aneesha ta gwada mata yanda xata Hada indomie kuwa sai kamshi taki ye domin taji kayan vegetables da meat tana gamawa ta zube a plate
Zaro ido tayi "Aneesha zaki iya canye wanan indomie naga lokacin da muki dafata bata ye yawa haka ba"
Murmushi tayi "eh manah muje ki bani muce pls kiye saure yunwa naki je"
Daukan plate tayi suka zauna falo spoon ta dauka ta fara bata
"Uhmmm Yummy Aunty zee you are so amazing "
Murmushi kwai tayi mata domin bata san abunda taki fadi ba
Ansa spoon tayi ta ba zainab ita kanta taji dadin ta domin bata taba cin abinci mai dadi ba haka suka cigaba da cin indomie suna ye suna wasa
"Kar uba me naki gani haka?????........
Dukan su sukaye sauren jeyo wa.......
~kuyi hakuri da typing erro~
*Tofa ko me zai faru muje zuwa*🤸🏻♀
*Alhmdl nan na kawo karshin wanan, sai mun hadu a book Two*😍
*Lipton girl*💙
[10/23, 6:49 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 50&55..🍹
^^^Juyowa suka yi Zainab na ganin hajiya jikin ta ya fara rawa tayi sauri ta sauka kan kujira
Faiha ta karaso kusa da ita "Ke don Ubanki waya baki izinin ki zauna man akan kujera?? har ki taba man diya da kazamen hannunki "
Zainab kuwa sunkwiyar da kanta tayi kasa don tasan sai haka yafaru. "Kiyi hakuri Hajiya Aneesha ce ta matsa sai na hau"
Mai da kallon ta tayi ga Aneesha
"Ke kuma ki bace man daga gani idan na sake ganin ki tare da ita sai na saba maki mara mutunci kawai shine don munafurci kika zo ta dafa maki abinci ko. Maza ki barnan wajen "
Zainab tayi saurin cewa "Haba Hajiya wannan fa yarinya ce dan Allah ki daina yi mata fada"
Kara sowa tayi gab da ita "ke har kin isa ina magana ki sawo man bakin ki.. To bara ki ji zan yi punishing d'inki"
Kallon ta takeyi don bata san abunda ta fada ba
"Mom bata jin turanci fa"Fadan Aneesha
Kallon ta tayi daga sama har kasa "daman irin wadannan ya za'ayi su iya turanci mtswwww. don rashin kunya irin taku ta yan kauye har Ina magana zaki saka man bakin ki ko to bare ki ji zan hukanta ki don haka daga yau ba aikin Wanke kwai zaki ye ba har sharan gidan sai kinye gaba daya useless kwai "
Ta hanka dita ta wuce Zainab kuwa kallon Aneesha tayi ta kara so kusa da ita
"Kada ki damu kinje kuma kada ki tayar da hankalin ki akan abunda Hajiya tace insha Allah zan kulla daki "
Hanunta taja suka koma dakin ta
Aneesha kwanta wa taki busan kafar ta zainab kuwa mamaki taki ye yanda Aneesha ta saki jikin ta da ita daga haduwar su yau....
Aneesha "meya sa baki kitso??
Dago wa tayi "Ae ban taba yin kitso ba kuma ina so ama Mom bata bare sai dai ta kai ni gurin salon"
Meye kuwa solon
Dariya ta kama ye "Aunty zee you are so funny ba solon nace ba salon gurin da aki wanki kai a gyara can mom. Ki kai ni"
Shiru tayi "kina so naye maki?
"Aunty zee daman kin iya kitso"
"Ina dai koyo ina ye ma Mahaifiya ta kitso nima ita ta koya man idan kina so zanye maki"
Rungumeta tayi "ina so Aunty zee I love you"
Murmushi tayi "Nifa kinsan bana gani wanan yaren"
"Kada ki damu sanu sanu zaki iya. I love you yana nufin ina sonki"
"Nima ina son ki, don haka ki zo na nayi maki"
Tsinki ta dauko da com Zainab ta fara ye mata kitso
"Uhmm Aunty zee hanun ki baya da ciwo kinsan me".
"Aa sai kin fada"
"Kawaye na suna yawan cewa kitso yana da zafi ama ni banje ciwo ba ko kadan hanunki yana da magic"
Nagode. Kitso tayi mata har da na gaba ya kuwa ye kyau sosai daya ki Aneesha tana na da gashi
Agogon daki Hanunta ta duba
"Aunty zee zanje gurin Dad nasan yanzu ya dawo gurin aiki zanje na nuna masa kitson da ki kaye man"
Tashi tayi ta Fita daga dakin da gudu..
Zainab kuwa dogon nunfashi ta ja tuna wa tayi da dakunan daki cikin gidan nan ga kuma wanki duk ita ka dai zata ye yanzu? Daga bisani ta danye murmushi Zan iya yen kome akan Anesha ban san mesa ba naki jin ina sonta sosai tana da hankali sosai ga shi uwarta bata kulla wa da ita.. Allah ya sauwaka ta Tashi ta cigaba da wankin ta
^^^^^^^^^^^^^^
Yarima ni zaune akan kujera yana dana laptop insa kallo guda zaka ye masa kasan cewa yana Busy Mahaifiyar shi ce ta shigo
"Yarima aiki dai akiye "ta samu guri ta zauna.
dagowa yayi ya kalle ta
"Eh mom ina son in karasa wanan aiki ni pls give me 2mnt"
Shiru tayi shikuwa ya cigaba da aikin sa... Yana gama wa ya rufe laptop "Mom am done ya akaye ni hope dai lafiya qlw???
"Yarima gaskiya I am happy to see you move on ama ya kama ace kaye aure"
A kasalance ya kalle ta "Mom kinsan me kiki fada kuwa aure fa kika ce kuma ni?
Gyara zaman ta tayi "Eh mana ae bazaka zauna a hakan ba tunda dayar matar taka ta cuce ka ae ba kowa ce mace ki cin amanar mijin ta ba its and advice ya kamata kayi aure don ka samu wada zata kulla da ita "
"Pls mom ki dai na wanan maganar bana son kina ye man maganar aure ki kan ki kinsan yanzu ba zan iya yin aure ba duk yaushi Aneesha ta barni da zan kara aure kin san irin wahalar da nasha kafin nayi Fita daga halin da ta saka ni and the credit goes to fatima gaskiya ta kulla dani sosai bayan tafiyar Aneesha she such a nice girl"
Murmushi tayi "Daman abunda naki so ka fada kinan Fatima tana da hankali sosai kuma nasan yanzu bazaka aure wada baka sani ba ama kaga Fatima tana da hankali gashi tare kuka Tashi nasan zata kulla da kai sosai shawara da zan baka ka aure ta "
"Pls mom Nifa Bazan aure ta ba nagaya maki ni kwai don ta taimaka man gurin manta Aneesha taya zan aure ta na daukita tamkar kauna ta kuma kice in aure ta "
"Ni dai nagaya maka kayi tunane akai"
Ta Tashi ta nufe hanyar Fita ganin fatima yasa tayi murmushi "Ah Fatima an shigo "
Murmushi tayi "eh Mom na sameki lafiya ".
"Lafiya qlw"
"Nazo gurin yarima ni kinga abunda na kawo masa nasan yanzu haka yana jin yunwa"
Taje dadi yanda taki kulla da Yarima
"Ae kuwa kin kyauta jiki gaya can zaune "
Shiga tayi cikin falon ita kuwa ta Fita daga gidan karasawa tayi kusa da shi
"Yarima duba abunda na kawo maka"
dago Kansa yayi "wow my favorite pizza thank you dear"
Zauna wa tayi ta fara bashi a baki
Tuna wa yayi da magar da mom insa tayi masa "kuma fa da maganar mom fatima tana kulla da shi sosai ama zai iya auren ta kuwa kuma ta ya zai gaya mata maganar aure???
Ita kuwa Taje maganar sa da Mom insa ba karamen dadi taji ya ba verry soon zata aure yarima zata zauna cikin wanan gidan sai abunda taki so za'aye mata bayan ya gama ci sukaye sallama ta koma gida ko da taje Waziri ya na kwance a dakin sa
Da zuwan ta ta fada kan jikin shi
"Daddy kasan me today I am so happy kasan me ya faru"
Hanunsa ya aza kan kugun ta
"Aa sai kin fada naga yau kina cikin farin ciki sosai"
"Daddy dole nayi celebrate yau You know mom in Yarima taye masa maganar akan cewa ya aure ne"
"Da gaski ama na taya ki murna "
Bata fuska yayi. Kallon shi tayi "Daddy ya akaye felling jeloues right". Ya daga mata kai
"Oh sorry ae kasan kudin sa naki so "
Hararan ta yayi "karya kiki ye ba kudin sa ka dai kiki so ba kina son ki dandana zuman sa"
Dariya tayi "Daddy you are so funny forget about that I need you right now"
"Ae yanzu dole kice hakan yanzu da kinye aure shikinan ".
"Haba Dad ka dai na wanan maganar mana auren Yarima da zanye ba wai zaman gaba daya zanye da shi ba kwai zan ce shi in kwashi kudin sa that's all sai in dawo garika"
Washe hauru yayi Yauwa ko ki fa
Kallon sa ta kiye a kasallan ci ta Hada bakin ta da nashi tana ye masa kiss shima din kissing inta yaki ye Hanunsa ya sa cikin rigar ta yana matsa Brest in ta ita kuwa sai nishi ta kiye ta cigaba da yi masa kiss shikuwa sai matsa bata Brest yaki ye bakin shi ya cire daga nata ta saka bakin sa ya nashan nipple's inta sai uhmm so sweet daddy waziri ku wa sai sabatu yaki ye. Shiyasa naki son ki kin fi Mamar ki dadi aashh Haka sukaye ta tabe taben su sai da suga gamsar da junan su
"Oh ni lipton Anya Fatima da waziri suna da Ilimi kuwa🤔wanaan abu ae ko kahiri ba zai aikata shi ba"🥺
********
da shigan ta dakin ta fada kan jikin Dad in ta kallon gashinta yaki ye " Aneesha waya ye maki wanan kitson"yana magana yana shafa nata Gashi
"Dad Aunty zee tayi man "
Kallon ta yaki ye alaman Tambaya "Wacece Aunty zee????
"Mai aikin mu wada ta fara aiki jiya tana da kirki sosai dad ta girka man indomie sa'an tayi man kitso ka gani"
Tana nuna masa
"Iyeee gaskiya wanan Aunty taki tana ji daki sosai "
"Dad muje ku gaisa da ita pls Dad"
Kallon ta yaki ye "Taya zanje in ganta ki dai na wanan magana"
"Pls dad for my sake"
Bata jira amsar sa ba taja hanunsa suka nufa inda Zainab
Koda suka je Zainab tana wanki ta cire Hijab inta
Aneesha ta kara sa kusa da ita " Aunty zee ga dad dina "
Bata juya ba tayi saurin saka Hijab inta ganin shini tagani dazu ya sa tayi kasa da kan ta
"Ina wuni Alhj. Da fatan ka dawo lafiya "
Kallon ta yaki ye gaskiya tana da hankali sosai kamar yanda diyar shi ta fada tun da yaki da Faiha bata taba ce masa sanu da zuwa ba ama ita wanan mai aiki har da ye masa sanu da zuwa dogon nishi yaja ina ma ace wanan ita ce matata da diyata ta samu kulla wa sosai... Wata zuciya tace masa ka kuwa san abunda kaki fada ko ka manta wanan yar aiki ce taya zaka aure ta. Kawar da zanci yayi
"Uhmmm Aneesha ta bani labare abunda kika ye mata godiya muki Allah ya saka da Alkaire"
Daga ganinsa kasan maganar wuya taki ye masa
Dan murmushi tayi
"Ae wanan ba abun godiya ni ba ko ba diyar ka ba diyar ka bace zan iya yi mata hakan "
"Ohk cool"ya tafiyan sa...
Aneesha kuwa Rungume zainab tayi
"Aunty zainab naji dadi sosai da kika zo gidan nan I really love you"
"Nima naji dadin zuwa na a gidan nan da har na hadu daki. Yanzu dai ki Tashi ki koma dakin ki kinga yanzu na gama wanki zanje in share gidan nan"
Aneesha kallon ta takiye don tasan gidan yana da girma sosai Anya Aunty Zainab zata iya share gidan nan kuwa????
*Keep flowing*
*pls share*
*Lipton girl*💙
[10/23, 6:50 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Book 2*
🌤Page 55&60...🍹
^^Aunty Zee zan taya ki mopping sai kiyi shara kinga sai muyi sauri karasa aiki ko
Duk'awa tayi"Haba ki dai na wannan maganar kima kin san abun da bai yuwa ni taya zan saka ki aiki"
"Aunty zeee ba aiki ni kika saka ni ba ni naji ina iya yi and pls ki bare nayi nagaje da zama cikin daki kullum ina cikin aiki pls ki barni na taya ki"
"Aa idan Hajiya tagani fa?
"Kada ki damu bazata ganki ba tayi baki tana dakin ta nasan bazata fitowa ba kinga ma abun ya rage mana ba zamu gyara dakin ta ba"
Murmushi tayi "Nagode Aneesha Allah ya bar mu tare "Ameen aunty na
Tashi tayi suka shiga dakin Aneesha sai da ta share shi tas sa'an Anesha tazo ta fara mopping
Reki mata Hanu tayi Aneesha ta jiyo "Dan Allah Aneesha ki bar shi nagode taya zan barki kiye mopping ki fa yarinya ce dan Allah ki bar ni zanye da kai na kinje"
"Aa Aunty ae nace ba kome zanye maki"
"Ni kuma ban yarda da hakan ba. Me zai hana ina aiki kina bani labare frnd in ki?
Reki mopper tayi "Aunty zee ni zaki ye ma wayoo??? Nifa ba yarinya bace
Dariya zainab tayi ta kara Kallon ta
"Ki Aneesha Uban me kiki ye"
Ganin Mom inta ni ya sa tayi kasa da kanta
Karaso wa tayi kusa da su "Me naki shirin gani? Shine don nace kiye shara shini zaki saka diyar tawa mopping Anya kina da hankali kuwa yarinya ce fa"
"Hajiya kiye hakuri nima shine abunda naki gaya mata ama taki tace sai ta taya ni"
"Eh mama ni nace sai na taya ta naga aikin yayi mata yawa shini nace zanye mata mopping ita kuma taye shara"
Ye man shiru ta daka mata tsawa sai da ta firgita hawaye ta kamaye sorry mom
Da saure Zainab ta karasa kusa da ita tana share mata Hawaye "Meyasa kiki kuka dan Allah ki dai na kiji"
Ta daga mata kai
Jin an jawo Hanunta yasa ta firgita "Don't you dare touch my daughter kinan baki ye hankali ba ko to daga yau aikin ki ya karu zakiye wanki kiye shara kuma kiye girki duk ki kadai zan sallame duk wa'inda kiye man aiki ki ka dai zaki rinka aikin gidan nan"
"Hajiya naji zanye ama sai in zaki kara man kudi aiki"
Watsa mata harara tayi "matsiya ceya daman cewa nayi Bazan kara maki ba "mtswww ta Fita daga dakin
"Kiye hakuri Aneesha a kai na mamarki tayi maki fada shiyasa tun farko nace maki ki barshi kika ce bazata fito ba kinga yanzu ta fito ta ganki kuma tayi maki fada "
Aneesha kuwa kuka taki ye sosai
"Ki dai na kukan nan kinje kinsan ina jin zafi"
Ta kalleta tace A ina
Zainab ta nuna mata heart inta. Murmushi tayi
"Aunty Zee kina sona "
"Sosai kuwa don haka yanzu ki zo ki kwanta kiyi bacci kinje nikuma sai naye aikina"
Hanunta ta jawo ta aza ta kan gado blanket sa ta rufe mata jiki tana shafa mata kai lumshe ido tayi ta aza kanta busan kafar zainab murmushi tayi Aneesha kuwa bada jima wa ba bacci ya dauki ta
Zainab ta jayi kanta ta rufe ta mopping in dakin tayi sa'an ta shiga sauran daki tana shara kuma tana mopping duk inda kaki kana jin hayani yar kawayen Faiha
A ranta kuwa tace wanan Hajiya akwai ta da kwashe kwashe yanzu tafi son ta zauna da kawayen ta ta bar mijin ta bude daki tayi wani irin sanyi ta jiya yana ratsa jikin ta falo ni babu haski sosai sai kujerun da a ciki da kuma Diner Teble, da TV
Falon yayi mata kyau sosai ganin akwai wani daki a ciki yasa kai tsaye ta shiga da isan ta ta fara shara
Shi kuwa kwance yaki kan gadon shi jin ana shara yasa ya fara bude idon shi domin yana jin bacci sosai
"Waye ki shara?
Zainab kuwa tana jin haka taje tsoro ta tsaya guri daya Inalilahe wa'ina ilaihi Raji'un "
Shikuwa Tashi yayi ya kara so kusa da ita
Jikin ta kuwa sai rawa yaki don da ta shigo bata ga mutum ba to waneni yaki magana kar dai ace arjani ni a cikin dakin
"Dan Allah kayi hakuri kada ka bani tsoro wlh ina tsoron Arjanu "
Dariya ta bashi sosai wai Arjanu kuma a cikin gidan shi
Hanunsa ya sa ya taba ta ae kuwa ta buga kuwa ta kama zagayen dakin duk idon ta a rufe taki wanan yawon ganin ba tsaya wa zata ye ba kuma Gashi ta dame shi da kuwa ya sa ya jawo ta da karfe ta fado kan kirjin sa
da kyar ta iya cewa "kayi hakuri ni banye maka kome ba Meyasa kai zaka cuta men?
"Ki bude idon ki "
Tsoro taki ji gaban ta sai buga wa ya kiye sanu sanu ta fara bude idon ta ganin Alhj. Ni yasa gabanta ya kara bugawa gashi ya reki ta gam ba yanda zata kauce kanta..
Sunkwiyar da kan ta tayi
"Kayi Hakuri Alhj. Bansan kana cikin dakin ba "
Shikuwa ba abunda yaki ye sai kallon lips inta yanda taki magana
Kokarin jaye wa taki ye ama sai kara jawo ta ya ki ye
"Alhj. Kayi hakuri ka saki ni in karasa aiki na tun kan din Hajiya ta zo idan ta gani zata kore ni daga aiki nan ko ta kara man wani aiki Nazo gidan nan don in ye wanki kwai ama daga na...... "
Sai kuma tayi shiru
Da kyar ya iya cewa "kara sa maganar ki Meyasa kika tsaya"
"Babu kome Alhj. Dan allah ka barni na wuce "
Sakin ta yayi ita kuwa ajiyan zuciya tayi ta cigaba sa aikin ta kwanta wa yayi kan gadon sa yana satar kallon Zainab har ta gama aikin ta ta Fita
"Oh no wai meya ki damuna Meyasa tunda naga yarinya nan zuciya ta ta kasa samun sukuni meya ki damu na "
Kallon watch in sa yayi he need Faiha but tana can gurin kawayen ta she is always busy with her friend ya ja karamen tsaki mtswwww...
Ita kuwa sai da ta share gidan gaba daya ta dawo ta na mai da nunfashi kinan yau ita zata ye girki
Murmushi karfin hali tayi in dai har zan ga Aneesha to zan iya yin kome a kan ta kitchen ta shiga ta fara duba abunda zata dafa tukunya ta dauko tabdaura ruwa suna yin zafi ta zuba shinkafa Kayan miya ta dauko ta gyara ta jajaga domin a gida haka taki ye tayi masu shinkafa da meya sai salat data yanka zubo ta Hada masu ko ba'a gaya mata ba ta san akan Diner teble za'a aza domin kuwa taga maryam tana yi
*****
Bangarin Waziri kuwa suna gama sha-shan cen su suka shiga toilet suka ye wanka can ma sai da suka buga tsiyar su kafin suye wanna tsarki suna fitowa Fatima ta zauna kan cinyar sa
"Daddy kana ganin yanzu idan na aure Yarima ba zai gani am not virgine ba????
"Murmushi yayi taya zai gani"
Duka ta kai masa ga kirji
"Dole ya gani manah ae shi ba wawa ni ba.. I think muje gurin Boka mu gaya masa bukatar mu kaga sai a rufe masa baki ta yanda ba zai gani ba ko ya ka gani??
Murmushi ya dan ye "Haka kuwa za'a ye "
"Ohk daddy gobe dai I am busy don zanje gurin Yarima jibi sai muje hakan yayi ko"
Ya daga mata kai
Kiss ta kai masa a goshi "Daddy zanji daki na in huta ko kana bukatar wani abu"
"Ba kome kije ki huta anjima ki zo da dare ina bukatar ki"
"Ohk byee"
Ta Tashi ta Fita...
Yarima kuwa zaune yaki ama sai tunane ya ki ye "Anya zai iya auren Fatima kuwa? Yasan ta kulla da shi but bai san Meyasa ba zuciyan shi ta kasa amsar soyayar fatima baya son ya saki yen aure a saki cutan shi"
Reki kan shi yayi domin yana ye masa ciwo sosai
Jin an aza masa hanu a kai ana shafa masa
Yasa ya jiyo yana mai fuskan ta
Murmushi yayi "meya sa kiki yawan ta kurani kin tafe kin.barni ama a duk lokacin da naki ciwon kai sai kin zo why??
Murmushi tayi masa wanda ya kara fitar da kyawun ta
"Yarima na kinan kasan Meyasa?
Ya girgiza mata kai
"Saboda a kullum ina cikin zuciyan ka kuma duk lokacin da kaki cikin ciwo ni kuma zan zo gari ka"
Kuka ta kama ye "Meya sa kiki kuka Aneesha??
Yunkuren yayi ya rungumeta sai kuma yaga bai ga kowa ba
Dafe kan sa yayi "why naki tunanin ki Meyasa bazan cire ki a rayuwata ba meki kayi man da naki sonki haka bayan irin abunda kika ye man "
Haka yayi ta tambayar Kansa daga bisani ya shiga dakin sa ya kwanta......
*****
Faiha kuwa ta fito ta raka kawar ta Amira sai murmushi ta ki ye mata har bakin kofa ta kai ta sa'an ta dawo duba agogon daki hanunta tayi nasan baby ya dawo yanzu dakin sa ta nufa
Tana duba falo bata Ganshi ba ta shiga cikin daki kwance yaki kan gado ya kasa bacci ba abunda yaki tuna wa sai Zainab Idanun shi a lumshi har ta hau gado bai ma san tayi ba
Jin an fara kissing insa yasa ya bude idon shi
Ganin faiha ya sa ranshi ya baci sai yanzu ta san da shi bayan kawarta ta wuce
Kallon shi taki ye "Baby meya faru naga baka responding gurin ye man kiss ko baka ye missing ina ba"
Kallon ta yaki ye wani irin haushin ta ya ki je har tana da bakin cewa missing in har tayi missing insa taki zama da kawarta bayan tasan lokacin dawo wan shi yayi....
"Get me some food I am hungry"
dafe kan tayi "gaskiya kana da matsala yanzu daga shigowa ta zaka sani na sauka kasa mtwss
"Ohk baby yanzu kuwa"
Tashi tayi tana turo baki ya duk fahimci bata son aiki shiyasa ya saka ta.
Tana zuwa ta fara kwallawa Zainab Kira da saure ta karaso "Hajiya gani"
"Ina abinci da kika girka??
"Hajiya gashi can na ajiye"
"Maza ki dauka ki ye serving in Alhj. Oh na manta ina nufin ki saka wa Alhj ". Wucewa tayi ita kuwa ta dauki food flask ta bita daga baya tana zuwa ta tsaya falo ta ajiye akan Teble in da ki cikin dakin
Fitowa sukaye daga daki tana reki da Hanunsa Zainab naganin haka ta dauki plate ta fara zuba abinci su kuwa zauna wa sukaye
Tana gamawa zubawa "Hajiya gashi na saka"
Watsa mata wani kallon tayi
"Baki san in an zuba ba a kawo ma wanda zai je ba"
"Kiyi hakuri Hajiya"
daukan plate in tayi ta duka har kasa ta nika ma Alhj. Plate gurin ya karba ya tabe Hanunta kallon ta yaki ita ma din kallon sa ta ki ye
"Ki wanan wane irin abince ni kika girka"
Maganar da tayi ya sa suka dawo cikin Hankalin su.
Shikuwa spoon ya dauka ya fara ce cikin ranshi yace "wow gaskiya ta iya girki tunda naye aure ban taba cin abinci mai dadi irin wanan ba"
Hajiya shinkafa da miya ni
"Ae ba makauniya naki ba na san ko mene Meyasa baki ye blander ba?
"Hajiya ni ban sa mene falander ba kuma kin kore Maryam gashi ban iya aiki da wadanan kayan ba to taya zan ye flander shiyasa na jajaga Su kuma kinga har da zubo nayi"
" ye man shiru ba flander ba ae bakin ki yayi kama da flander Blander taki ba flander ba useless "
Kallon ta yayi " A gabana kiki wanan abu?
"Sorry baby ta bat man rai ni"
Kallon Zainab yayi "abinci yayi dadi "
"Nagode Alhj. "Ta shi tayi ta Fita daga dakin har ta Fita yana kallon ta
"Baby meye haka taya zaka bani red card a gaban Mai aiki"
"Pls ki barni nace abinci "
Ta kai ce ta ji ta Tashi ta Fita daga dakin ta barshi yana cin abinci sai lumshe ido yaki ya san kuwa ko zubo zai ye dadi sosai duba wa yayi bai ga ta kawo zobo ba. Tashi yayi ya sauka kasa ko da yaje tana kitchen zauni ta dafe ciki domin tana jin yunwa sai merdi merdi taki
"Lafiyan ki kuwa??
Dago wa tayi ta kalle sa "Yunwa naki ji"
"Ki da kan ki ki girka abinci kuma bazaki ce ba"
"Hajiya zata ce nayi sata idan na koma gida zance"
Kallon ta yayi irin halin da taki ciki ba zata iya kai gida ba shi da kan sa ya dauki plate ya zuba mata abinci ya tura mata plate
"Idan baki ce abinci ba taya zaki ye aiki pls ki dauka ki ce"
"Ama Alhj in Hajiya ta gani fa???
"Ki gaya mata ni na baki ae ba ita ta seyo shi ba"
Kallon ta yayi "Ina zubo??
Nuna masa tayi ya dauki cup ya zuba lumshi idon sa yayi its so amazing itama zuba mata yayi ya ajiye mata ya haura sama
Ita kuwa tace "Alhj. Yana da kirki ba irin Hajiya ba da bata da tausaye ko kadan"
*Keep flowing*
*pls share*
*lipton girl*💙
[10/24, 2:04 PM] 💙lipton girl💙: *MATAR KA KO MATATA*
🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹🍹
*Daga alkalamen*✍🏻
*Khadija S dogarai (Lipton girl)*🍹
*A short Story* 🌤☀🍹
*Dedication*
*first Love (Mom) Allah ya Kara maki lafiya*💗☀🌤🍹
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
*Addu'ar Wanda Ya ji Tsoron Faruwar Wani Abu Mummuna saboda Kambun Baka*
*Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Idan dayanku ya ga wani abu da ya kayatar da shi ga dan uwansa, ko ga kansa, ko ga dukiyarsa, to ya roki Allah ya sanya albarka gare shi; domin kambun baka gaskiya ne.*
*Book 2*
🌤Page 60&65...🍹
^^^^^
Tana gama cin abinci ta tashi ta shiga dakin Anesha kwance take tana bacci ta karasa kusa da ita
Anesha tana da kyau gata da kirki duk da ina mai aiki amman ta dauke ni a matsayin abokiyar ta
Murmushi tayi tare da daura kan ta akan gado bacci ya daukie ta.....
****
Yarima kuwa ya rasa me zai yi shiru yayi yana tunanin wani abu...!!
"Oh my god Meyasa tun farko banyi wannan tunanin ba may be Anesha tana can gidan iyayen ta meyasa tun farko ban yi wannan tunanin ba I am coming Aneesha ko kina so ko baki so sai na mai dake a gida na"
Key dinsa ya shiga nema ganin shi yayi akan tebir yayi sauri ya dauka ya fita daga dakin
Yana kai wa gurin Car dinshi ya hadu da Fatima
"Yarima ina zaka je haka kana ta sauri lafiya dai ko???
"Zan maida Anesha gida yau dinan "
Kallon shi take yi "kamar yah?
"Idan na dawo zanyimaki bayani yanzu ina sauri ne"
Bai jira amsar ta ba ya shiga cikin mota ya tada mota ya wuce fuuuu
Fatima kuwa ranta ba karamin bace yayi ba ita Yarima zai wulakan ta tazo har gurin shi ya ce zai mai da Aneesha a lokaci daya tana magana tana dariya
Ina ga yanda zaka mai data ba sai in tana raye ba zaka mai data Ta kama Dariya kamar mahaukaciya
Yarima kuwa gudu yaki kamar wanda zai tashi sama bai tsaya ko ina ba sai kauyen su Anesha gidan su ya shiga da Sallama
Mamar Anesha naganin sa ta washi baki
"Ah yau Yarima ni a gidan namu sanu da zuwa Bisimillah ga guri ka zauna". Tana nuna masa tabarma
"Mama ba zama ya kawo ni ba ki kira man Anesha ta fito muje gida"
Kallon mamaki taki ye masa
"Aliyu ka kuwa san abunda kaki fada? Me zai kawo Anesha a gidan nan kuma ba tare da ka sani ba Anya kuwa lafiyan ka qlw"
"Lafiya na qlw ki kira Anesha idan ba haka ba zan shiga da kai na na kira ta"
" I kon Allah na gaya maka bata gidan nan ko zanye maka karya ni? Tunda aka daura auren ku baku taba zuwa gidan nan ba kuma yanzu zaka zo kace man in fitar maka da mata "
Reki Kansa yayi domin yana ye masa ciwo hawaye ne ki zuba a idon sa
Kallon shi ta yi
"Subuhalilah wai Aliyu me yaki damun ka ni dan Allah kayi man bayane"
Duka wa yayi kasa yana kuka
"Anesha kin cucene ba zan taba yafe maki ba. Baki soni don Allah ba sai don kwadayen duniya ni kuma kin bani cikin wani hali"
"Nifa ban fahimce abunda kaki fadi ba me Anesha tayi maka ni???
Nan ya shiga bata labare abunda ya faru
Mamatar kuwa ba karamen mamaki tayi ba
da kyar ta iya ce wa "ka tabata Anesha ta sace kudin "
Dagowa yayi ya kalleta da Idanun sa da suka ye jaa
"Mama kinsan bazan ye maki karya ba ina son ki gaya man lokacin da Nazo nace ina son Anesha ita ta amince da kanta ko kuma ku ka saka ta dole??
Sunkwiyar da kanta tayi
duk da bata fada ba ya san abunda taki nufi ta shi yayi ya share hawayen sa ya shiga motar sa ransa a bace
"Tabas Anesha kin ye man rashin adalci idan da nasan zaki cuce Aliyu hakan ba zan bare ki aure shi ba "
Tana cikin wanan tunanen sai ga mijin ta ya shigo waton Mahaifin Anesha
"Farida lafiya kuwa naga kin bata rai bako sanu da zuwa"
"Ina kuwa lafiya Anesha tace amanar mu"
Kallon ta yaki ye kamar ya tace amanar mu Meya faru???
Nan ta shiga bashi labare kamar yanda Yarima ya gaya mata.
"Inalilahe wa'ina illaihe Raji'un ama Aneesha tayi man butulce ta nuna man ban isa a kan ta ba Allah zai fidar muna hakin ta akan mu sa'an tace amanar Yarima shi kuma Allah ya ba shi wada ta fi ta "
"To mai gida Ina taje kinan??
"Way sana mata tunda ta samu kudi ae dole taje Inda taki so shiyasa ma bata zo nan ba saboda tasan bazamu barta ba"
dogon nunfashi taja "Allah ya sauwaka"
Yarima kuwa gudu yaki ye kamar ya tashi sama wayan shi ni tayi Ringing ya dauka
"Yarima Har yanzu baka dawo ba lafiya dai ko ka ga Aneesha din??
kuka ya kama ye kamar karamen yaro
"Yarima pls ka dai na kuka ka dawo gida muye magana"
Sakin hanun shi yayi daga tsitiyari sai bala'i yaki kamar tana ganin sa
"I swear I dan naga Aneesha ba zan kyaleta ba I will not spare her"
Fatima kuwa jin kara Accident yasa gaban ta ya buga kar yarima ya mutu idan ya mutu ta ya zata ce dukiyan shi? Location insa ta shiga duba wa da saure ta Fita ta shiga mota ta wuce fuuu....
^^^
A razani Zainab ta falka daga baccin da ta ki ye zufa ta ki ye duk da Ac daki cikin dakin
"Meya ki damu na ni kuma wanan mafalkin da nayi fa? Wani neni yayi accident Wanda na kasa ganin fuskan shi ya Allah me yaki damu na ni me yasa naki yawan mafalkin wanan mutum wanda har yau na kasa ganin fuskan shi Ya Allah in dai wanan mafalkin da nayi da gaski ni ya Allah ka tsare shi ya Allah kasa abun ya zo ma sa da sauki"
Da kyar ta samu sukuni ta koma kwanta wa tayi sa'a kuwa bacci ya dauki ta
Ita kuwa tana isa ta ga motar Yarima ga Mutane a gurin da saure ta kara sa kusa da shi ganin Yarima ya sa hankalin ta ya tashi
"Pls ku taimaka man na saka shi a mota na san shi "
Ba musu suka dauki shi suka saka shi a mota kan shi sai jini yaki fitar wa... Ba su tsaya ko ina ba sai Asbt ana zuwa aka kai shi Emergency Likita ni akan shi ana duba shi Fatima kuwa waya ta dauka ta kira Mom in Yarima ta sanar da ita abun da aki ciki. Jim kadan sai gata ta kara so
"Meya same Yarima yana ina yanzu"
"Mom ki kwantar da hankalin ki ba abunda zai same Yarima Likita yana duba shi ina da ta bacen zai samu sauki domin kuwa nayi sauren kawo shi Asbt"
"Allah yayi maki Albarka Fatima kin tai maka ma Dana bazan taba man ta wa da wanan abu ba its really means alot thank you"
"Never mind "
Dr. Ni ya fito ya sanar da su akan su kwantar da hankalin su yaje rauni dai ni wanda zai samu sauki cikin yan kwana ki
****
Zainab kuwa a hargitse ta tashi tana nishi sama sama ganin Hajiya ya sa ta tashi tsaye
"Hajiya meye haka je yanda kika jika man jiki haka aki Tayar da mutum idan yana bace dan kice ka bace na zuba maki ruwa ae bazaki je dadi ba Meyasa ni kika zuba man"
"Enough yar rainin hankali ni zaki ce ma haka kar ki manta baki ka zaman kan ki ba a gidan nan neci Hajiya baki ba kuma zan tada ki a duk lokacin da naga daman kuma yanda naki so kuma don ubanki waya baki damar kwance cikin dakin nan kuma kusa da diya ta "
"Hajiya ki san irin maganar da kiki ye uba fa yana da muhumince kuma ba zan jure kina zagin mahaifin na ba "
"Da Allah ki rufe man kazamen bakin ki idan ba haka ba zan fasa maki baki"
Shiru kwai tayi tana mamaki irin wanan hali na Hajiya faiha
Aneesha daki bacci ta falka
"Mom Meyasa kiki ye ma Aunty zee fada"
Kallon ta tayi "ki don baki da kunya ni zaki ce ma haka kuma kada ki saki ce mata Aunty idan ba haka ba zan saba maki"
"Mom sorry ama bazan dai na ce mata Aunty ba domin tana kulla dani sosai wanda baki ye man "
" ki ni zaki ce ma haka zanye maganin ki yanzu "
Daga Hanu tayi zata mare ta jin an reki mata hanu ya sa ta jeyo
Gani Ajmal ni yasa. Ta ye murmushi karya
"Baby yau shi ka shigo??
"Lokacin da kiki kokaren duka man da diya"
Murmushi tayi "Haba ae daman nayi ne kwai don na raza na ta ama ba dukan ta zanye ba "
"I hope so domin ba zan dauka maki dukan man diya ba",
Jan Hanun Aneesha yayi suka Fita dakin
Faiha ta karasa kusa da Zainab
"Ki kuma zanye maganin ki idan har baki Fita idona ba"
Ta Fita daga dakin...
Zainab kuwa Gashi tana jin sanyi ga kayan ta sun jeki Fita tayi waje ta tare abun hawa ta wuce kauyen su....
Ko da ta isa har ta tsane da sallama ta shiga cikin gidan
Amina na ganin ta ta Washe baki
"Sanu da zuwa mamana har kin dawo yau kam kin ye saure"
Murmushi tayi eh Mama yau ba aiki da yawa
"Masha Allah bare na kawo maki abinci"
"Aa Mama bana jin yunwa yau nace abinci sosai "
"Tau ki shiga dakin ki huta kinje "
Tana shiga daki ta cire kaya da kin jikin ta tsaka wasu kwanta wa tayi kiran sallah ta jiya ta tashi tayi arwala tayi sallah ta ce abinci dare ta kwanta sai bacci
*Washe gari*
Fatima kuwa a Asbt ta kwana kusa da Yarima yana bude idon shi ganin mace a kusa da shi ta aza kan ta akan Gadon da yaki ya sa yayi murmushi
"Aneesha I know zaki zo gari ni I really miss you "
Yana shafa mata kai
Ita kuwa abunda yaki ye mata yasa ta falka
Kallon shi tayi shi kuwa yana gani ba Aneesha bace ya sha toka
"Yarima ya jiki??
"Naje sauki Thanks "
Mom ce ta shigo ta re da kuyanga tana reki da breakfast
"Fatima na san yanzu kin gaje pls ki je gida ki huta ni zan kulla da Yarima "
"Mom ba kome zan zauna anan har a sallame Yarima"
Murmushi tayi "Ae nasan za'a iya sallama mu a yau tunda ba wani ciwo bani"
Shi dai ba abunda yaki sai kallon su
Zuba masa akaye a plate ya fara ce sai da ya koshi
****
Zainab tana tashi taye aikin ta ta karya ta nufa gidan Hajiya faiha
Kamar kullum ko da taje ba kowa ta fara aikin ta
Faiha kuwa kwance taki kan gado tana dana wayar ta Ajmal ma haka
Wayan faiha ce tayi ringing ta daga
"Hello... Ta furta what