← Book details Maraicin Nawaf 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 2 OF 7

Sashe 2

Maraicin Nawaf 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ana haka sai sumaiyya tahadu dawani saurayi mesuna imran suna matukar son juna itada shi tana ganin zata iya barinkowa dominshi kuwa zata iya yinkomi, Dan taga takasance matarshi,

To haka yake abangaran shi yanason sumaiyya sosai.

Lami tunda ta kyalla, ido taga Imran takamu da wani irin mahaukacin, sonshi.

Tarasa yazatayi Dan itama tace sai inda karfinta ya Kare....... 🖊�

comment and
Share please🙏🏼
8/9/20, 10:27 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹

STORY AND WRITING
BY
MAMAN BABY💝

*🌎MANAZARTA
WRITERS ASSOCIATION 📚🖊�*

*M. W. A*

```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
_________________________

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

_________________________
*SAHFI NA GOMA DANA SHABIYAR*(🔟↔️1️⃣5️⃣)
_______________________________

```Agaskiya masoya na na wannan book nagode sosai da fatan alherin ku da Adduoinku agareni in alfahari da ku wanan pg nakune kude kucigaba da min addua da comment nagode🥰```

......📖Lami sai tadingaba, sumaiyya mugayan shawara akan Imran bana kirkibane, hakan datakeyi, sukasamu sabani tsakaninsu, Da lami taga haka sai takoma tana bata hakuri har suka shirya. Sai takoma tana yabanshi, Amman Allah kade yasan meke zuciyarta.

Ana haka daddyn su lami ya bijiro da maganar hada yaransu aure Dan kara kulluwar zumincinsu.

Inda za ahada lami da umar sai kuma sumaiyya da naseer tofa nan akeyinta

Tunda wanan magana tazo kunnansu lami sukadin ga kuka akan su basaso kosama da kasa zata hade basaso aikuwa iyayan sukace basu yadda ba dole subi zabinsu.

Dafarko sumaiyya tafara yadda tafadama imran akan suhakura, gawanda iyayanta suka zabamata yayi ta shawo kanta,da kalamai da dadin baki haryashawo kanta.

Inda lami dama tanajin zata iyayun komi Dan ganin sumaiyya bata auri imranba, saboda tasan inde sumaiyya tace ma BABA gazabinta, to ze auramata.

Ganin haka yasa lami tafara hurema sumaiyya kunne kan su gudu tinda itama batason umar.

Dafarko sumaiyya takiyadda saboda tasan illar da yaya keshiga insuja bijere ma iyayansu, toma insun gudu ina zasu.?

Tanbayar dataima lami kenan lami tace"basai muje wani garinba sai mudibi gudi meyawa, yadda ze ishemu daga baya sai mudawo nasan zasu yafemana".

Hakade taita, turata hartayadda, aikuwa kwatsam akawayi gari su lami sun gudu.

Sukarubuta wasika cewa iyayansu, suyafe masu sukam sunshiga duniya dan bazasu bari aimasu auran doleba.

Ran iyayan su yayi matukar baci sunyi fushi dasu ainun sukace suje ga duniyar nan.

Sukuwa basu zarce ko inaba sai kaduna.

Inda suka je suka kama haya dasunan su marayau, ne.

Haka sukaci gaba da rayauwa inda sumaiyya tanacikin da muwan abunda suka aikata,

Lami kiwa datashigo kd kanta yakara wayewa inda tahadu da wata tantiriya wato Asabe in da suke kawance sosai, ita kekara tunzurata gurin ganin ta lalata rayauwan sumaiyya itakuwa sumaiyya bata ganewa tayi tunanin mesontace, bazata cutar da itaba.

Ana haka sumaiyya tahadu dawani saurayi Dan gidan manya, tunbata kulashi har tafara in da soyayya me karfi takulu tsakaninsu..... 🖊�

Comment and
Share please🙏🏼
8/9/20, 10:27 AM - Maman Baby: 🌹MARAICIN NAWAF🌹

STORY AND WRITING
BY
MAMAN BABY💝

*🌎MANAZARTA
WRITERS ASSOCIATION 📚🖊�*

*M. W. A*

```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻```
https://www.facebook.com/107980080946102?referrer=whatsa
_________________________

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

___________________________________
*SHAFI NA SHABIYAR DANA ISHIRIN*( 1️⃣5️⃣↔️2️⃣0️⃣)
___________________________________

.......📖soyayya suke sosai tamamanta, dawata soyayya datayi abaya, dan bakarya salman yahadu fari ne dogo in kaganshi kamar wani balarabe ya hadu ba karya gakuma masu gidan rana.

Salman salis shine sunanshi haddan gaye baban shi me kudin gaske ne dan har gidan mai gareshi yana da kudi sosai dan 9j Anajida shi bakadan ba.

salman yahadu da sumaiyya ne watarana, taje kasuwa Dan tayo masu cefane.

Shikuma sunshi go Don yin siyayya tofa anan yaga sumaiyya yarude, sai dayaga no unda take yasundunata, a login love dinshi, yasamu kwanciyar hankali.

Lami taji haushin wanan soyayya Amman sai asabe tabata shawara tabari ayi auran, zasusan yadda, zasuyi.

Ahaka sukayi aure inda sukace sumarayune, ita da lami uwarsu daya ubansu daya Dan balefi, tawani gurin suna Kama.

Amarya sumaiyya tatare dan kareran gidanta,

In dasuke shan love kamar bagobe.

Bayan auran sumaiyya lami matayi aure inda ta auri wani malamin makaranta bahaka tasoba, dan taso ta auri mijin da yaci uwar na sumaiyya, Amman Asabe tace ta aureshi Dan yan unguwa sunfara zarginsu tunda daga sama kawai sukashigo, unguwar shine yasa harta hakura ta auri malam mudassir.

Lami basuyi wata biyu ba Allah yabata ciki Amman sumaiyya shiru ita Allah bebataba.

Lami ta haifi Dan ta nafari Akasamasa suna mujahid balefi tana hutawa agidan malam Amman gidan sumaiyya ya tsone mata ido.

Abangaran Sumaiyya kuwa.......🖊�

Comment and
Share please🙏🏼
8/9/20, 4:24 PM - Maman Baby: 🌹🌹 *MARAICIN NAWAF*🌹🌹

*By maman baby* *AUTAR MARUBUTA*😊

*Bismillahir rahamanir rahim*

🌍 *MANAZARTA* *WRITERS ASSOCIATION* 📚 🖊�

*M. W. A*

Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilmi, Burin kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da masoya ta.🤙🏻
https://www.facebook.com/107980080946102? referrer=whatsa
___________________________

*SHAFI NA ISHIRIN DANA ISHIRIN DA BIYAR*
_________________________

......📖Bangaran sumaiyya kuwa suna zuba soyayya sosai itada mijinta ta cannza Dan harwata kiba da haske Takara, saide wata matsala da tafara kunnomasu Kai itace, dangin mijinta sunfara yimata korafin bata haihuwa, su jikoki sukeso ga habaicin wai sunfarajin radedadin basuda dangi.

Aikuwa sumaiyya tasha kuka salman natabata, baki.

Sai alokacin tafara nadamar Abunda ta aikata itada lami gashi yanzu lamin kanta tadena kulata iyaka kotazo taitabata shawar, warin banza dana wofi.

Tayanke shawaran sanar da salman asalin susu waye, saide tana tsoran abunda zebiyo baya sumaiyya tayi matukar nadamar abunda ta aikata gashi tabison zuciya tagudu daga gida ga yanzu matsalar datafara, fuskanta.

Wata rana bayan salman yadawo daga aiki bayan yayi wanka yashirya sumaiyya takomishi abunci, yagamaci ya dago yaga tazabga tagumi

yace" my sweetheart meke damunki kwana biyu sai kitatunani, Dan Allah make damunki"?

Sumaiyya tafashe da kuka tace"wlh my dear wani kuskure nayi arayauwata, bansan yazan fadamaka wanan lamarinba"

Yace"wane irin abune wanan Dan Allah karkiji komi kifadaman"

Anan sumaiyya ta kwashe tarihinsu kaf tagaya mashi.

Aikuwa juyowan, dazatai Salman ya dauketa da mari sumaiyya tadago arazane.......🖊�

Comment
Share pls
8/10/20, 9:03 AM - Maman Baby: 🌹🌹 *MARAICIN NAWAF*🌹🌹

*By maman baby AUTAR MARUBUTA* 😊

*Bismillahir rahamanir rahim*
____________________________________
*SHAFI NA ISHIRIN DA BIYAR DANA TALATIN*
____________________________________

......📖 sumaiyya tayi wani malalacin murmushi, tace"banga lefinkaba saboda Nike dalefi, Dan Allah mijina kayi hakuri Abusa karyar danayimaka".

Aikuwa sai ma Salman yakaramata, wani marin yace"nizaki yaudara kigayaman karya wlh sai kinyi nadamar aurena, dama su hajiyata sunmin maganar ina iyayanki nace ke marainiyace, Ashe....yama kasa karasa abinda zece, yacigaba da bol da sumaiyya sai datagayama, jikinta kafin dankanshi, yagaji yakyaleta.

Tasha kukanta tanamecewa, "banga lefinshiba da ace ban baro gaban iyayenaba da hakan batafaruba Dana auri Dan uwana, nazuna gaban iyayena da yan uwana da banfuskanci wanan abunba..... Awanan rana sumaiyya tayi matukar nadamar abunda tayi arayauwarta datasani, batabiyo lamiba gashi yadda rayauwa takomamata.

Ana haka kwatsam wata rana sumaiyya taga mutane sai shigowa ake da kaya ana sawa adayan bangaran ginin dake, kusa da nata...wai Ashe Salman ne yakara aure, batasaniba.

Tana tanbayar mutanan lfy.?

Wata mata mesuffar yan danbe tataso tace "yakawo wadda zata haifamishi yarane Dan yagaya, manacewa bakya haihuwa Dan haka inma bakisaniba kisani yau aka daurama mijunki aure".

Sumaiyya wani shok ne yakamata takame agurin yanzu Salman ne yakara aure bata saniba.

Hakata wuce dakinta jiki ba lakka tana mekara, nadamar abunda ta aikata.

Wanan Amarya da Salman yayi takarasa sumaiyya cikin matsi datakura in da Salman yajuya mata baya....anahaka Allah yaba sumaiyya ciki cikin kuwa me danbanzan, laulayi Abu ,kadan zatayi Salman yabata karshin tsiya kai karshema yasaki sumaiyya Saki uku saboda watarana tashiga Kitchen din amarya tana wainar fulawa, itakuma sumaiyya cikinta nabukata daga tace dan Allah tasanmata, kawai sai takwasheta da mari wai ita tsarantace aikuwa itama tarama adede lokacin Salman yashigo Aikuwa shima yadaga hannu yasharara mata Mari, babincike bakomi yasaki sumaiyya.

Yace cikin datake dashi tatafi yabarmata beda bukata amarya ta haifamishi.

Haka sumaiyya tadawo gidan lami dazama Ammanfa zaman badadi kullun hantara da habaici. Harde Allah yasa ta haifi santalelan Danta. Bayan ta haifi *NAWAF* ne bakincin lami da na tsohon mijinta Salman ga tinanin gida yasa tasamu lalura tunbayan da tahaihu batasake tashiba ahaka tareni *NAWAF* harya dan fara girma Dan yanzu *NAWAF* bazewuce Dan shekara 12 ba Ahaka sumaiyya ta amsa kiran rabbi tabar Danta Nawaf ahannun lami galami takasa rike amanar shin yanzu ya rayauwar wanan yaron zatakasance.....?

*MUNDAWO LABARI*..........🖊�

Comment
Share pls
8/10/20, 9:03 AM - Maman Baby: 🌹🌹 *MARAICIN NAWAF*🌹🌹

*By maman baby AUTAR MARUBUTA* 😊

*Bismillahir rahamanir rahim*
_____________________________________
*SHAFI NA TALATIN DANA TALATIN DA BIYAR*
_____________________________________

.....📖 *MUNDAWO LABARI* haka nawaf yarika garari Agari Nashua indazeje, sai de dayaga lokacin sallah yayi sai yatafi masallaci yayi sallah.

Dadare yayi yarasa inda zeje yakwanta, yayita kuka sai de yasamu gurin wani shago yarabe yakwanta.

Dasafe meshagon yazo zebude yaga mutum akwance, shidafarkoma tsoro yabashi sai dayaduba yaga yarone yace"ikon Allah shikuma meyakeyi Anan"?

Yamatsa kusa dashi yatadashi yace "yaro mikakeyi anan inane gidanku"?

Nawaf yace"ni marayane watamata tataho dani zatakaini Almajiranci tagudu tabarni gashi bansan, kowaba anan garin"yafada yana hawaye.

Meshago yace "to Kai bakada kowa kuma awane gari kake"?

*Nawaf* yace "Ina da Tatar mama itakadenasani, itatabadani Akawoni"

Meshago yatausaya ma nawaf yace "bakomi Allah yasaka maka zandaukeka nakaika gidana zanrikeka harmuga abunda Allah zeyi"

Nisunan jameelu meshago ina da mata daya bamutaba haihuwaba, kaga munsamu yaro ko yana murmushi"

Nawaf yace "to Abbu nagode Allah ya sakamaka da alheri Allah yabiyaka kayimun abunda yar uwar mamana takasayi mun"

Jameelu yaji dadin da nawaf yakirashi dashi yace"karkadamu ai danakowane bakasan me temakonkaba yasunanka"?

*NAWAF* cewar, Nawaf...to Allah yayi marayauwarka, albarka.

Yanzu tashi mutafi gida nayima matata bayani ko.... To Abbu cewar nawaf.

Bayan sunje gidan jameelu yazaunar da matarshi mesuna jameela😊inye jameela da jameelu......yayi mata bayanin yadda yasamu Nawaf....yace"dan Allah jameena kirikeshi mukuladashi kinga marayane"

Jameela tace "haba sweet jameel yazakaga yaro kakama kadokoshi kakawo, mancikin gida hava Dan Allah nikam gaskiya badaniba, hakakawai kakawoman alkakai, to badaniba".
Chapter 2 · 0% Book details