Sashe 9
Hariji Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ba wani nan mage sarkin son jiki ,dama can haka kike ,wajene baki samu ba, amma ,yanzu aure ya sangartaki,zan maki albarkacin cikine wallahi"
"Godiya Nike babbar yayata ,Allah ya barki da bash dink.."
Kiran wayarta ya dakatar da ita ,saida ta dan murmusa ganin wanda sunan sa ke yawo a allon screen dinta
"Assalamu Alaikum"
"Waalaikis Salam,mai ciki ya jikin,kinje ante natal,ya babyn yina quickening?"
Riqe baki tayi tambayoyin da yike jero mata duk a tare ,to wanne zata amsa shi?
"Daga Kira ba ko gaisuwa sai tambayar naje awo da baby?"
"Eh mana ,I've a plan Na qosa ki haihu in aiwatar inji dad'i,shiyasa bazan sake zuwa ba sai kin haihu,so now fada mun kinajin kamar Ana miki fareti a ciki da qusha qusha ,kin gane ai"
"Kana haukane Adnan ,wai ni tsarar ka ce ?" Dariya ya kwashe dashi yina Sosa qeya
"Karki bari in fara maki other view,bacin haka ,ke din shekarunki nawa ne,kijimun yarinya da son girma ,just saboda kin auri dady ? So am on behalf of dady ehenn "
"Shikenan adnan ka raina ni,daga yanzu yajin aikin daukan waya sai Na huce"
"Wooo kaina bisa wuya ,karki sa in taho 9ja ba shiri"
"To kace mun sorry"
"Sorry"
"Ce anty inji"
"Baki Isa ba "
"Kana haukane kaga kashe wayata.."
"Ke dakata plz "
Haka dai suke mu'amalantar junansu Adnan ya jingine shirgin khady da beelah ,a cewarsa su din headache giver ne,bari yayi focusing a kan ummi ,har ta haihu first.
85&86
*Alheri writers asso.*
Bayan wata biyu
Qarfe Sha biyu Na dare ummi ta farka da wata irin azababban ciwon mara,sosai take qoqarin enduring amma she couldn't.wawwaigawa tayi ta hango hajjo sai sharan barcin ta takeyi after long period of time da ta dauka tana waya ,don ummi ma gajiya tayi Tai barci ta barta ,duk da kasantuwar ita take taimaka mata da massage ,saboda yanda jikinta yake yawan kumbura ,gashi ta dunkule tayi jurum ,tafiya wata zubin mugun wuya yike mata .
Ji tayi vein din qafarta ya qulle tamkar jini ya daina biyowa ta jijiyar ,qafar sai wani zumm zurr yikeyi ,Nishi ta fara yi a galabaice,take kiran "Hajjo...ke hajjo ki tashi " ai hajjo tamkar ana Dada qara mata jin dadin barci tayi ,Sam ko muryar ummi bata iya jiba ,dake magana acan qasan maqoshi .shiru tayi tana son daure zogin,saidai kasantuwar ta Na midwife ya alamta mata kodai labour ne takeyi ? ,Aikuwa da qarfi ya gwale baki ta yanka ihu da qarfin gaske .
"Hajjo ki tashi nace"
A 360 hajjo ta durko a gado,bakinta Na makyarkyata take tambayar "Ummi lpy kuwa?" Numfashinta sama ² take iya bata amsa "ki kiramun ummah ,hajjo zan mutu" ai bata tsaya yayiban dankwaliba ta wuce dakin umma ,ta taso ta ,kafin ayi haka drivern ummi ya daukesu a motarta ya wuce da ita near by hospital
Tun dare ake 6arzan kwakwa har kusan Sha biyun rana ,daga qarshe likitocin suka bada shawaran CS ,saboda yaron yayi fankacece ta ciki kuma a breach presentation yike ,is difficult matsayinta Na budurwa a iya manging dinta ta haihu.
A hakan ma saida sukayi fada sosai akan rashin zuwanta antenatal
Umma da en uwan suna kuka sukace sun amince ayi kawai "kunata abu ku kadai,ina mijinta ? Bakuda mazane a danginku?" "Mijin ta ya rasu!..ke hajjo je Kira abbanku a mota yina can raku6e tareda dreba ,shi duk abun arziki Na 'ya'yansa baka ganinsa ciki...." ta juya zata wuce sukayi karo da uwale da mijinta,Aikuwa ko zuwan su baisa ta fasa bala'in ba,da aibata rashin zuciya irin Na babansu ummi.
Shidai kunya duk Isar mewada yayi,Daga qarshe dai cikin gaggawa mewada yayi sign aka shige da ita operation theatren, sannan ya roki suyi hakury da maganar tunda wannan personal issues dinsu ne.
Ummi Ana gungurata ankai bakin qofa ,suna biye da ita hajjo Na idasa cire mata dan kunne gwal din da ba a riga an cire ba, sai sharar qwalla suke.
kamo hannun hajjon tayi ta rada mata a kunne "ki Kira Adnan ,kice masa in Na mutu ga amanar yaron quliya,kuma inason yaci sunan quliyar"
Zum6uro baki tayi "Nai maki alqawarin kiran Adnan in fada masa komai ,amma inshallah yaranki bazai Zama marayan rashin uwa da uba ba" tana waving masu bye bye aka shige da ita
Aikuwa kamar ta shiga Da ciwo , anaesthetic bama suyi aikinsu ba,cikin ta ya soma toroqo ,wata Nurse/Midwife dinda tazo da ita suyi handing over ma likitocin theater din da sauri ta saka glove tayi assisting dinta ,cikeda qwarewa ,ta finciko babyn da ke zaune da d'uwawunsa ta fidda shi , clapping doctors din sukayi mata ,saidai tana qoqarin yin delivering placenta ,sai wani nishin . Dakawa ummin tsawa tayi "ke ba'a ta6a ce maki cikin ki en biyu bane?" A galabaice tace "eh amma van fadama kowa ba ,saboda Kar yazo ban Haifa ba"
Cikin fushi ta kalli likitocin "sir twins ne ,kuma na ciki kunga hannune ya leko ,don haka aikin kune" tana fadin hakan ta dauki yaron ta fara gyara shi ,very small baby , weighs 2.4kg .ta nade shi cikin showel ,karkarkar aka fiddo macen ita tafishi girma,saidai ita tayi weak sosai sanda aka fiddo ta ,dukkansu a incubator aka sakasu Na dan lokaci ,kafin aka dinke cikin ta aka gyara ta aka fidda ita ,gamida twins dinta Hassan da Hussaina
Uwale da gudu taje wajen yaran "my love kaga enbiyu kyautar Allah?,kamar ace namu" maqe mata Ido daya yayi ,ya fakaici idon mutane ,ya rada mata "ki bani dama yau,nikuma in banbara maki cikin en hudu ma ba biyu ba,kunsan fa ku sex blood ne "
"Kaida ka San wannan ,ai muje gidan nan kawai saboda nima Na qosa Ina carafke da dan kaina"
Nikuwa nace tunda aka zubda Na rariya ai dole a nemi Na Sunnah a rasa .
Kiran duniya number Adnan yaqi samuwa ,har sai bayan an fiddo ummi daga C's ,sannan a lokacin ya shiga...
***
Adnan yina zaune a gaban Sophy tana masa fad'a da nuni akan yanda girma ya fara kama babansa,ya daure yayi aure ko ba don kwadayin Mulki ba,a'ah yanda babanshi baida yawan zuriya shikenan ,to shi sai yayita haihuwar masa yina jin sanyi
"Adnan ka cire idonka ,akan matan Nigeria ,kaji?" Jinjina mata Kai kurum yayi ,ya danna wajen daukar kiran da sauri saboda ganin ummi ke Kira
"Uwar takwas " ya fada cikeda tsokana
"Aikuwa hajjo ce ,ummin ne dai ya haifi twins "
"Allahu Akbar" kurum a take quliya ya fado masa a rai saiga hawaye shauu
Cikin sauyawar murya yace "mata ko maza ?" "Mace da namiji amma ita ummin..." Bai tsaya jin me zatace ba ya kashe wayar "Ummi ta Haifa twins zuwa Nigeria ta kamamu,Anty kina mun fadar mata ,to ga matana nan ,tun daga yau ,Na fad'a sahun manema!"
87&88
*Alheri writers asso.*
Sophy cikeda murna ta miqe ta je gaban telephone din dake dakin ta fara da kiran mijinta,kafin ta ringa nemar en uwa a wayarta ,Na sa'udiyya da ma Sudan.
Shikam Adnan ya kasa zaune ya kasa tsaye tamkar wanda akayiwa albishir da mata ,ko don yasan burinsa ya cika ne,now he will b bold to express his hrt ohoo.cikin zumudi yaje ya fara shirin tafiya ,har dakinsa sophy ta bisa ,yina cikin sambatu da begen sunan kulthoom ,wani tsananin sonta yaji yina bijiromasa ,ashe yayi qoqari da ya danne soyayyarsa har ta haihu,cikin rashin tsammani yaji an dafashi. Saiii ya danyi kafin ya waigo yace "who plz?" Sophy ne ta gyara murya "Take it easy son ,bazan hanaka ka auri ummu ba,musamman kasantuwarka mutum Na farko da zai Kula da qannensa d most,but neither this maza basu zuwa barka,exercise patience har sai ta gama wanka sai kaje ." Ji yayi kamar ta huda masa qirji
A sanyaye ya watsa idonsa da suka janye da damuwa "Anty in wani yace yinason ta fa,ya rigani? Ko zaki fada mata Ina sonta ?" Jinjina masa Kai kurum tayi ,batare da ya gane "eh" take nufi ba ko "um um" . Tana fita ya koma kan resting chair din dakin ya zauna da6as ,cikin tunanin son ganin fuskarta
"Inason inga fresh budurwa tana breast feeding ,naso inje in tsungule yaran nan ,inga yanda zata fiddo breast ta basu in gani" Lashe baki yayi yina jin wani irin sha'awarta sosan mamaki
"Ina sha'awarki kulthoom,I've much feelings on you,Kin tafi da duk tunanin desires dina akan wata diya mace sai ke kadai ummu,allah ya bani ke cikin sauki ba tare da na wahala ba "
***
Bayan en awanni ummu ta farko lafiya ,da fari tana nil per os daga baya likitoci suka bata dan ruwan dimi milk free .sai kuma drip datake kar6a Na sugar soln ,Basu kwana ba ummu ta gyagije .en barka kam dangi nata zuwa saidai ba a basu jariran ,hajjo ce kadai ta daukesu a waya take tura ma mutane har dangin quliya Na can ,adnan kam ya samu Na status ,da dp dinsa Na duk shafikan sada zumunta ,kullum In aka shirya yaran sai an turo mashi hotonsu ,kamar yanda ya roki hajjo,saidai kulthoom ne Sam taqi yarda suyi magana da adnan wanda ita kanta batasan dalilin da yanzu yasa take masa wulaqancin ba .
***
Saida ummi ta haihu da kwana goma a ka sallamesu a asibiti ,bayan an duba wajen aikin ba matsala yayi kyau,yara sun samu maximum care ,sun murje,gasu kyawawa da ka gansu kaga half cast saidai macen tafi kama da quliya sosai ,sai ta biyo farin fatar danginsa me wani madara madara,shikuwa namijin tsaf su adnan ,a takaice ba wanda ya biyo ummi da zuriyarta.ranar da ummi suka dawo aikuwa sunga tururuwar en son ganin jikokin larabawa,ansa Naming ceremony nanda kwana hudu.
***
Uwale yau ba ita keda Mewada ba ,amma Sam ya kasa barci tana daki in ta juya ta fashe da kuka ,ita wani qwarzababben sha'awa ke damunta ,gashi shi me wada yina dakinsa da matarsa ,ba abun taje ba ,wani dubara ne ya fado mata ta kunna data ,aikuwa me wada yina online.
Wani sanyi taji a ranta ,ko banza kishinta yayi allaying,tasan ba harka sukeyi ba "Waya sani jakar tana can tana sharar barci?"
"Godiya Nike babbar yayata ,Allah ya barki da bash dink.."
Kiran wayarta ya dakatar da ita ,saida ta dan murmusa ganin wanda sunan sa ke yawo a allon screen dinta
"Assalamu Alaikum"
"Waalaikis Salam,mai ciki ya jikin,kinje ante natal,ya babyn yina quickening?"
Riqe baki tayi tambayoyin da yike jero mata duk a tare ,to wanne zata amsa shi?
"Daga Kira ba ko gaisuwa sai tambayar naje awo da baby?"
"Eh mana ,I've a plan Na qosa ki haihu in aiwatar inji dad'i,shiyasa bazan sake zuwa ba sai kin haihu,so now fada mun kinajin kamar Ana miki fareti a ciki da qusha qusha ,kin gane ai"
"Kana haukane Adnan ,wai ni tsarar ka ce ?" Dariya ya kwashe dashi yina Sosa qeya
"Karki bari in fara maki other view,bacin haka ,ke din shekarunki nawa ne,kijimun yarinya da son girma ,just saboda kin auri dady ? So am on behalf of dady ehenn "
"Shikenan adnan ka raina ni,daga yanzu yajin aikin daukan waya sai Na huce"
"Wooo kaina bisa wuya ,karki sa in taho 9ja ba shiri"
"To kace mun sorry"
"Sorry"
"Ce anty inji"
"Baki Isa ba "
"Kana haukane kaga kashe wayata.."
"Ke dakata plz "
Haka dai suke mu'amalantar junansu Adnan ya jingine shirgin khady da beelah ,a cewarsa su din headache giver ne,bari yayi focusing a kan ummi ,har ta haihu first.
85&86
*Alheri writers asso.*
Bayan wata biyu
Qarfe Sha biyu Na dare ummi ta farka da wata irin azababban ciwon mara,sosai take qoqarin enduring amma she couldn't.wawwaigawa tayi ta hango hajjo sai sharan barcin ta takeyi after long period of time da ta dauka tana waya ,don ummi ma gajiya tayi Tai barci ta barta ,duk da kasantuwar ita take taimaka mata da massage ,saboda yanda jikinta yake yawan kumbura ,gashi ta dunkule tayi jurum ,tafiya wata zubin mugun wuya yike mata .
Ji tayi vein din qafarta ya qulle tamkar jini ya daina biyowa ta jijiyar ,qafar sai wani zumm zurr yikeyi ,Nishi ta fara yi a galabaice,take kiran "Hajjo...ke hajjo ki tashi " ai hajjo tamkar ana Dada qara mata jin dadin barci tayi ,Sam ko muryar ummi bata iya jiba ,dake magana acan qasan maqoshi .shiru tayi tana son daure zogin,saidai kasantuwar ta Na midwife ya alamta mata kodai labour ne takeyi ? ,Aikuwa da qarfi ya gwale baki ta yanka ihu da qarfin gaske .
"Hajjo ki tashi nace"
A 360 hajjo ta durko a gado,bakinta Na makyarkyata take tambayar "Ummi lpy kuwa?" Numfashinta sama ² take iya bata amsa "ki kiramun ummah ,hajjo zan mutu" ai bata tsaya yayiban dankwaliba ta wuce dakin umma ,ta taso ta ,kafin ayi haka drivern ummi ya daukesu a motarta ya wuce da ita near by hospital
Tun dare ake 6arzan kwakwa har kusan Sha biyun rana ,daga qarshe likitocin suka bada shawaran CS ,saboda yaron yayi fankacece ta ciki kuma a breach presentation yike ,is difficult matsayinta Na budurwa a iya manging dinta ta haihu.
A hakan ma saida sukayi fada sosai akan rashin zuwanta antenatal
Umma da en uwan suna kuka sukace sun amince ayi kawai "kunata abu ku kadai,ina mijinta ? Bakuda mazane a danginku?" "Mijin ta ya rasu!..ke hajjo je Kira abbanku a mota yina can raku6e tareda dreba ,shi duk abun arziki Na 'ya'yansa baka ganinsa ciki...." ta juya zata wuce sukayi karo da uwale da mijinta,Aikuwa ko zuwan su baisa ta fasa bala'in ba,da aibata rashin zuciya irin Na babansu ummi.
Shidai kunya duk Isar mewada yayi,Daga qarshe dai cikin gaggawa mewada yayi sign aka shige da ita operation theatren, sannan ya roki suyi hakury da maganar tunda wannan personal issues dinsu ne.
Ummi Ana gungurata ankai bakin qofa ,suna biye da ita hajjo Na idasa cire mata dan kunne gwal din da ba a riga an cire ba, sai sharar qwalla suke.
kamo hannun hajjon tayi ta rada mata a kunne "ki Kira Adnan ,kice masa in Na mutu ga amanar yaron quliya,kuma inason yaci sunan quliyar"
Zum6uro baki tayi "Nai maki alqawarin kiran Adnan in fada masa komai ,amma inshallah yaranki bazai Zama marayan rashin uwa da uba ba" tana waving masu bye bye aka shige da ita
Aikuwa kamar ta shiga Da ciwo , anaesthetic bama suyi aikinsu ba,cikin ta ya soma toroqo ,wata Nurse/Midwife dinda tazo da ita suyi handing over ma likitocin theater din da sauri ta saka glove tayi assisting dinta ,cikeda qwarewa ,ta finciko babyn da ke zaune da d'uwawunsa ta fidda shi , clapping doctors din sukayi mata ,saidai tana qoqarin yin delivering placenta ,sai wani nishin . Dakawa ummin tsawa tayi "ke ba'a ta6a ce maki cikin ki en biyu bane?" A galabaice tace "eh amma van fadama kowa ba ,saboda Kar yazo ban Haifa ba"
Cikin fushi ta kalli likitocin "sir twins ne ,kuma na ciki kunga hannune ya leko ,don haka aikin kune" tana fadin hakan ta dauki yaron ta fara gyara shi ,very small baby , weighs 2.4kg .ta nade shi cikin showel ,karkarkar aka fiddo macen ita tafishi girma,saidai ita tayi weak sosai sanda aka fiddo ta ,dukkansu a incubator aka sakasu Na dan lokaci ,kafin aka dinke cikin ta aka gyara ta aka fidda ita ,gamida twins dinta Hassan da Hussaina
Uwale da gudu taje wajen yaran "my love kaga enbiyu kyautar Allah?,kamar ace namu" maqe mata Ido daya yayi ,ya fakaici idon mutane ,ya rada mata "ki bani dama yau,nikuma in banbara maki cikin en hudu ma ba biyu ba,kunsan fa ku sex blood ne "
"Kaida ka San wannan ,ai muje gidan nan kawai saboda nima Na qosa Ina carafke da dan kaina"
Nikuwa nace tunda aka zubda Na rariya ai dole a nemi Na Sunnah a rasa .
Kiran duniya number Adnan yaqi samuwa ,har sai bayan an fiddo ummi daga C's ,sannan a lokacin ya shiga...
***
Adnan yina zaune a gaban Sophy tana masa fad'a da nuni akan yanda girma ya fara kama babansa,ya daure yayi aure ko ba don kwadayin Mulki ba,a'ah yanda babanshi baida yawan zuriya shikenan ,to shi sai yayita haihuwar masa yina jin sanyi
"Adnan ka cire idonka ,akan matan Nigeria ,kaji?" Jinjina mata Kai kurum yayi ,ya danna wajen daukar kiran da sauri saboda ganin ummi ke Kira
"Uwar takwas " ya fada cikeda tsokana
"Aikuwa hajjo ce ,ummin ne dai ya haifi twins "
"Allahu Akbar" kurum a take quliya ya fado masa a rai saiga hawaye shauu
Cikin sauyawar murya yace "mata ko maza ?" "Mace da namiji amma ita ummin..." Bai tsaya jin me zatace ba ya kashe wayar "Ummi ta Haifa twins zuwa Nigeria ta kamamu,Anty kina mun fadar mata ,to ga matana nan ,tun daga yau ,Na fad'a sahun manema!"
87&88
*Alheri writers asso.*
Sophy cikeda murna ta miqe ta je gaban telephone din dake dakin ta fara da kiran mijinta,kafin ta ringa nemar en uwa a wayarta ,Na sa'udiyya da ma Sudan.
Shikam Adnan ya kasa zaune ya kasa tsaye tamkar wanda akayiwa albishir da mata ,ko don yasan burinsa ya cika ne,now he will b bold to express his hrt ohoo.cikin zumudi yaje ya fara shirin tafiya ,har dakinsa sophy ta bisa ,yina cikin sambatu da begen sunan kulthoom ,wani tsananin sonta yaji yina bijiromasa ,ashe yayi qoqari da ya danne soyayyarsa har ta haihu,cikin rashin tsammani yaji an dafashi. Saiii ya danyi kafin ya waigo yace "who plz?" Sophy ne ta gyara murya "Take it easy son ,bazan hanaka ka auri ummu ba,musamman kasantuwarka mutum Na farko da zai Kula da qannensa d most,but neither this maza basu zuwa barka,exercise patience har sai ta gama wanka sai kaje ." Ji yayi kamar ta huda masa qirji
A sanyaye ya watsa idonsa da suka janye da damuwa "Anty in wani yace yinason ta fa,ya rigani? Ko zaki fada mata Ina sonta ?" Jinjina masa Kai kurum tayi ,batare da ya gane "eh" take nufi ba ko "um um" . Tana fita ya koma kan resting chair din dakin ya zauna da6as ,cikin tunanin son ganin fuskarta
"Inason inga fresh budurwa tana breast feeding ,naso inje in tsungule yaran nan ,inga yanda zata fiddo breast ta basu in gani" Lashe baki yayi yina jin wani irin sha'awarta sosan mamaki
"Ina sha'awarki kulthoom,I've much feelings on you,Kin tafi da duk tunanin desires dina akan wata diya mace sai ke kadai ummu,allah ya bani ke cikin sauki ba tare da na wahala ba "
***
Bayan en awanni ummu ta farko lafiya ,da fari tana nil per os daga baya likitoci suka bata dan ruwan dimi milk free .sai kuma drip datake kar6a Na sugar soln ,Basu kwana ba ummu ta gyagije .en barka kam dangi nata zuwa saidai ba a basu jariran ,hajjo ce kadai ta daukesu a waya take tura ma mutane har dangin quliya Na can ,adnan kam ya samu Na status ,da dp dinsa Na duk shafikan sada zumunta ,kullum In aka shirya yaran sai an turo mashi hotonsu ,kamar yanda ya roki hajjo,saidai kulthoom ne Sam taqi yarda suyi magana da adnan wanda ita kanta batasan dalilin da yanzu yasa take masa wulaqancin ba .
***
Saida ummi ta haihu da kwana goma a ka sallamesu a asibiti ,bayan an duba wajen aikin ba matsala yayi kyau,yara sun samu maximum care ,sun murje,gasu kyawawa da ka gansu kaga half cast saidai macen tafi kama da quliya sosai ,sai ta biyo farin fatar danginsa me wani madara madara,shikuwa namijin tsaf su adnan ,a takaice ba wanda ya biyo ummi da zuriyarta.ranar da ummi suka dawo aikuwa sunga tururuwar en son ganin jikokin larabawa,ansa Naming ceremony nanda kwana hudu.
***
Uwale yau ba ita keda Mewada ba ,amma Sam ya kasa barci tana daki in ta juya ta fashe da kuka ,ita wani qwarzababben sha'awa ke damunta ,gashi shi me wada yina dakinsa da matarsa ,ba abun taje ba ,wani dubara ne ya fado mata ta kunna data ,aikuwa me wada yina online.
Wani sanyi taji a ranta ,ko banza kishinta yayi allaying,tasan ba harka sukeyi ba "Waya sani jakar tana can tana sharar barci?"