Sashe 3
Hariji Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Adnan kam,shaquwarsa da quliya daga jininsu yake,saidai rashin yardarsa ne yike damunsa,musamman yanda yaga
Yana qoqarin maisheshi cook,bayida damar zaman Nigeria .
Ana cikin hakan ,tsohon su quliya shima ya rasu,don haka aka roki quliya yazo a bashi sarautar gidansu,ba tareda sanin kowaba ya tattara ya koma qasansu,saidai in gawurtaccen shari'a ya samu yazo yayi attending shari'ar ya juya. Sam ya fita sha'anin su duka,kuma duk jarabansa irin Na Arab blood ya roqi Allah ya cire masa sha'awar kowata irin diya mace.
Rayuwarsa ta fara tafiya masa smooth ,kafin tsidik sophy sukayi tafiya Kai ziyara kogon hira,A saman kogon wata balarabiya ta bata tuffa,da nufin girmamawa ,ashe akwai sinadarin guba mai tsintsinka jijiyoyi a ciki Wanda in har taci bazai fara yi mata aiki ba sai bayan awanni Sha hudu ,daga nan sai gawa,wannan kuwa makircin kishiyarta ne,cikin hukuncin Allah sai bataci tuffa din da aka bata a wajen masu kasuwancin kogon ba,saima ba wata kuyangarta tayi da taci ita yau bata muradin ci.
Sosai abun yayi touching matar,suna barin wajen ,ta Kira ta a waya ta shaida mata sophy bataci tuffa ba,kuma mutuwar kuyangar a en awanninnan daidai yike da tonuwar sirrin su
Shiru tayi cikin tunanin chanjin salo
Aikuwa suna hanyar komawa gida a saman titin gada,aka turo katafila tazo zata kutsa ta gefensu ta hankadasu qasa ,motar anan take tayi falle falle,kowa Na motar ya mutu har kuyangar,itakuma rudewa ya juyar mata da qwalwa,ta dawo ba uhm,ba um um.
Tunda wannan abun ya faru quliya sha'anin Mulki ya fice mai aka ya ajiye muqaminsa yace a ba kawunsu ,ya dawo Nigeria ,in kin gansa a madina yaje duba sophy ne...
Ta kwashe shekaru hudu tana jinya,kafin a wannan rutsutsin ta yi lafiya ,wannan shine dalilin zuwansa madina kuma...
*Afwan Na rashin update da wuri,jikina yaqi dadine,saida naje asibiti,na sake amsan sabon treatment amma ynx alhmdllh*
75&76
*Alheri writers asso.*
Ummi kam,gajiya da tunane tunanin ta ,tayi ta fara dan gyangyad'awa ,aikuwa karaf ba zato ba tsammani taji hannu dan bawanka akan cikinta ,zillo tayi ta gwale duk idon ta ,ta zuba masa su cikin alamar tsoratarwa
Shegen sama,maimakon ya tsorata kurum sai ya hau yi mata murmushi yina gyada mata Kai ,sannan yina yunqurin Kai hannunsa ,saman tudun qirjinta
Aikuwa cikin zafin nama ta fincike hannunsa tayi jifa dashi gefe sannan,kuma batayi wata wata ba ta kifesa da mari,wanda saida yaga gilmawar wasu tartsatsi ✨
A gigice ya dafe wajen kafin yace "Ni kika mara??"
"Qaramin dan Tasha ,ashe kanajin Hausa ? Da ka isheni da larabci,wannan kadanma nayi maka nagaba in nayi maka saina sauya maka kamanninka,don harda mahangur6a zan hada maka"
Lumlumshe idonsa ya kamayi ,yanda take magana zafi zafi ba qaramar qara masa shauqinta yikeyi ba,komai nata abun burgewa ne,maganarta komunta sanyi sanyi
Sosai baiso ta daina tsiyan ba,don haka a jikinsa yaji inama ya qara takalota,koda zata qara kwasa masa wata Marin ,indai zatayi magana yaji sanyi a ransa?
"kina da kyau"
Ya fada cikin wani murya mai tarwatsa qwalwar en mata
"Kai kanada lafiya?" Ta fada tana zaro masa Ido
Dariya ya kwashe dashi harda tafa hannu "yes Na fada maki abunda ke raina ne,and maganar gaskiya I've much sha'awa on you"
Daura hannu aka tayi sannan tace Na shiga uku,na hadu da kwarto" duk zaton ta a sirrance tayi maganar ashe a bayyana ne.
"Ah Kar kiyi mun sharri ,nace miki bude mun tsuliyarki in tsotsa? Ko Na baki gindina nace kisha,daga nace kinada kyau?"
Wawwaige waige ta kamayi ko'ina a lullu6e da labule bamai iya ganinsu ,ga qaran kidin larabawa da ya cika motar Na tambarin gidan sarautar
"A'uzubillahi minash shaidanir rajim, Allah ya la'anci shedanin da ya hauro kanka yikeso ya sanya maka kallon lalata a matsayina Na matan dadynka"
"Haba wai ya kuke haka ne mata,Ana fa d'aukan haqqin oga shaid'an ,komai in akayi ace shaidan,no! Kawai maganar feelings ne,in kinyarda muyi abinmu cikin sirri zan tanajeki da kyakyawar masauki ,tamkar yanda kike me kyau"
Ca6e baki tayi batareda ta tamka sa ba ,lallai d ake cewa balaraben mutum yafi kowa shagala ashe da gaske ne
Hannunta ya kama ya fara murzawa a hankali
"Babae say something" a hassale ta dad'a d'aga hannu zata wankesa da mari,kurum sai sukaji tsayuwar motar su ,wancakali tayi da hannu wani hawaye Na cika mata kwamin Ido
Shikuwa da sauri ya dafe Kai alamar baiso aka kawo ba
Amma Allah ya kaimu dare zan bibiyi makwancinki,tabbas dole in dandani zumarki.
Qofarsa aka fara bude mai,saida ya gama zuba Mulki sannan ya fito ,tabbas sarauta ba qaryaa ba,a haka kamar Na Allah,amma a gefe guda tantiri ne
Cewar ummi da ta shiga rud'ani.
Itama wasu mata sukazo suka fiddo ta aka rankaya zuwa cikin tafkeken masarautar ,wanda duk dakiyar ummi er qauye ta Zama
"Shikuwa quliya me yake tsinta a Nigeria,da ya gwammace Zama a can da ya zauna a wannan gidan tattashin da tarin bayi da dukiya? Gabadaya matakalar qofar da zaikaika dakin sarauniya safiyya kuwa kwalliya akayi masa a dadda6e da zinare ,abun gwanin ban sheqi ,haka suka shiga anata lale da zuwansu har kowa ya zauna a mazauninsa ,quliya watsa idonsa yayi ya sauke akan ummi,aikuwa caraf idonsu ya sarqe,ta kuwa Galla masa harara
Matse gira yayi ,irin. Alamar tambaya lafiya dinnan
A maimakon tayi wani respond saita murguda masa baki.
Ai a fujajan yazo ya tashi Adnan dake kujeran daf da ita,ya zauna sannan ya rafka tagumi ya saka bakinsa cikin tafin hannunsa
"Zinariyata me nayi maki?"
Adnan ji yayi kamar ya shaqe quliya,don Allah ji wani son rai,gamu matasa masu jini a jika,muna buqata ku iyayenmu Ana rububida ku?...mtseww yayi tsaki a zahiri ya miqe
Hakan shi ya jawo attention din kowa Na wajen ,ciki harda quliya
"Son me ya faru ne kuma ? Banson wutan ciki?"
"Gajiya" ya bashi amsa gamida tsallake qafa yabar dakin da duk aka hadu za'aci abinci akuma tarbi su quliya ,tarba Na musamman.
D'an tsam yayi da rai kafin ya maze "zinariyata yadai ko gajiyar hanya ne?"
"Uhum kaina ke ciwo"
Gigice wa yayi nan take kamar wanda aka fada masa wani abun tsoro
Da sauri yakai hannunsa goshinta "ayyah ga zafi"
"Heyyy iynt ,ilal mustashfal aln" ya ya fito wata servant ,wai su wuce asibiti ynx
Tsam sophy ta taso tazo ta dafe kan ummi cikin kulawa "ma asa baha?"(what's wrong with her?)
Kafin yayi magana tace "eyyah seems headache,sorry ladaina d'abib ,sa atiy huna bissur'a,l a takhaf".
(Eyyah gayinan kamar ciwon kaine ma,bakomai ai muna da likita zai zo nan da sauri ,karka damu)
Ta kamo ummi suka miqe ta wuce da ita dakinta ,sosai quliya yaso a barsa da matarsa,amma Ina surukutan Hausa /Fulani ya shigesa bazai iya binsu dakin qanwarsa ba
A katafaren gadonta ta shimfideta ta rage mata kayan jikinsa,sannan ta kawo mata ruwa me sanyi da dan shayi me Zuma
Ta warware mata a.c
Da turanci tayi mata magana "ki Sha shayi kinji,sai kiyi wanka ,ki sa kaya matasa nauyi kafin likita yazo,allahu yashfik"(Allah ya baki lpy)
Gyada mata Kai kurum tayi don ba duk yaranta take jiba ,qalilan qalilan dai😂
A sanyaye ta kafa dan ficilin Kofin shayin na tangaram a bakinta,zuciyarta Na tuna mata Adnan da halayyarsa,mafarkanta dashi yina mata gizo ,ai unknowingly taji tashin ziciya
Da gudu ta dirka a gadon tana ware waren neman toilet
Zuwa tayi ta rungumeta
Me ya faru menene ?"
Ta kasa magana saboda aman da ya taho mata,da sauri ta rimtse bakinta tana mata isharan amai amai
Ai kafin sukai toilet ta fara kelaye amai ,kaf saida ta fidda madaran da Tasha a jirgi,haka take fidda numfashi sama sama tana kakari
Shafa mata baya ta shagayi bata damu da 6atata da tartsatsin aman da tayi ba
"Sannu matar yaya ,sannu kinji
Ruwa ta bata ta wanke baki ,sannan ta barta tayi wanka ,ta Kira hidimai suka gyara wajen ,nan danan ya dau qamshi kafin ma ummi ta fito wankan ,ai kwashe kayan ta da na sarauniya safiyya da ta 6ata, an bardasu gidan .wata sassauqar jallabiyya milk me jiki tattausa aka bata ta saka, ta fito da nufin ta kwanta,saidai kamshin turaren dakin Kansa tashuwar zuciya take ji
A take kanta ya buga "to meye haka daga zuwana qasan mutane zan qazantasu da laruran amai,wai ma me ya jawo min?
Falon ta ta fito da sauri ta bar bedroom din
Suna zaune da barorinta a gefenta tayi sauri ta taso ,ta kamo ta ta zo suka zauna a rungujejiyar 3 seater dinta da take ,tana Zama ta daura kanta akan cinyarta tana shafa kanta wani barci barci Na fizgarta me tsananin dad'i ,cikin abunda baifi 5 second ba kuwa barci ya sureta
Shigowar likita yasa quliya jin haqurinsa ya qare ,ganin shiru shiru basu fito ba ,yakuwa biyo bayan likitan
Yina hangen matarsa er d'agwas a cinyar qanwarsa ,tayi wani ru6u ru6u gwanin sha'awa ,tashin ta tayi ta hanyar dunga shafa mata kumatu tana kiran "kulthoom" a hankali ta bude Ido
Quliya yace "zinariyata ya jikinki"
Shiru tayi sannan tayi kwa6a kwa6a kamar zatayi kuka
"Ayyah yi haquri ga likita zai dubaki zakiji sauki "
Kya6e fuska tayi cikin shagwa6a sannan ta gyada masa Kai alamar gamsuwa
Adnan dake dab da shigowa,dakatawa yayi yina kallon wannan abun ban haushin kurum da rufaffen Ido ya juya yabar wajen ba tareda sunga zuwarsa ba,zuciyarsa Na azalzalarsa da mugun sonta ,wanda ya kasa tantance menene ,shin sha'awa ce ko qaqa? Amma tabbas inajin tsananin kishin dady akan watannan er tsanan babyn...
81&82Bonus page
*Alheri writers asso.*
Oum Aphnan✍️
*Paid book @ #200 regular ,v.i.p #400 ,via 7782217014 , Mohammed Hassana fcmb,or MTN card via 09065990265*
Resuscitation, akayiwa driver din ,shikuwa kasantuwar quliya famous mutumine da kowa ya sanshi ,nan Da nan rasuwarsa ya gama kewaye gari ,da yanar gizo .
"Allah sarki ne ,halinka Na gari ya cimmaka dadyna!" Ya fada yina rufe saman fuskarsa da mayafin asibitin da aka rufe quliyar da shi
A galabaice yaja wani irin wahalallen ajiyar zuciya ,yayi baya kamar zai fita,likitocin Na dafe dashi,kurum ba zato ,ya dawo da gudu ya qanqame gawar yina girgiza shi
Yana qoqarin maisheshi cook,bayida damar zaman Nigeria .
Ana cikin hakan ,tsohon su quliya shima ya rasu,don haka aka roki quliya yazo a bashi sarautar gidansu,ba tareda sanin kowaba ya tattara ya koma qasansu,saidai in gawurtaccen shari'a ya samu yazo yayi attending shari'ar ya juya. Sam ya fita sha'anin su duka,kuma duk jarabansa irin Na Arab blood ya roqi Allah ya cire masa sha'awar kowata irin diya mace.
Rayuwarsa ta fara tafiya masa smooth ,kafin tsidik sophy sukayi tafiya Kai ziyara kogon hira,A saman kogon wata balarabiya ta bata tuffa,da nufin girmamawa ,ashe akwai sinadarin guba mai tsintsinka jijiyoyi a ciki Wanda in har taci bazai fara yi mata aiki ba sai bayan awanni Sha hudu ,daga nan sai gawa,wannan kuwa makircin kishiyarta ne,cikin hukuncin Allah sai bataci tuffa din da aka bata a wajen masu kasuwancin kogon ba,saima ba wata kuyangarta tayi da taci ita yau bata muradin ci.
Sosai abun yayi touching matar,suna barin wajen ,ta Kira ta a waya ta shaida mata sophy bataci tuffa ba,kuma mutuwar kuyangar a en awanninnan daidai yike da tonuwar sirrin su
Shiru tayi cikin tunanin chanjin salo
Aikuwa suna hanyar komawa gida a saman titin gada,aka turo katafila tazo zata kutsa ta gefensu ta hankadasu qasa ,motar anan take tayi falle falle,kowa Na motar ya mutu har kuyangar,itakuma rudewa ya juyar mata da qwalwa,ta dawo ba uhm,ba um um.
Tunda wannan abun ya faru quliya sha'anin Mulki ya fice mai aka ya ajiye muqaminsa yace a ba kawunsu ,ya dawo Nigeria ,in kin gansa a madina yaje duba sophy ne...
Ta kwashe shekaru hudu tana jinya,kafin a wannan rutsutsin ta yi lafiya ,wannan shine dalilin zuwansa madina kuma...
*Afwan Na rashin update da wuri,jikina yaqi dadine,saida naje asibiti,na sake amsan sabon treatment amma ynx alhmdllh*
75&76
*Alheri writers asso.*
Ummi kam,gajiya da tunane tunanin ta ,tayi ta fara dan gyangyad'awa ,aikuwa karaf ba zato ba tsammani taji hannu dan bawanka akan cikinta ,zillo tayi ta gwale duk idon ta ,ta zuba masa su cikin alamar tsoratarwa
Shegen sama,maimakon ya tsorata kurum sai ya hau yi mata murmushi yina gyada mata Kai ,sannan yina yunqurin Kai hannunsa ,saman tudun qirjinta
Aikuwa cikin zafin nama ta fincike hannunsa tayi jifa dashi gefe sannan,kuma batayi wata wata ba ta kifesa da mari,wanda saida yaga gilmawar wasu tartsatsi ✨
A gigice ya dafe wajen kafin yace "Ni kika mara??"
"Qaramin dan Tasha ,ashe kanajin Hausa ? Da ka isheni da larabci,wannan kadanma nayi maka nagaba in nayi maka saina sauya maka kamanninka,don harda mahangur6a zan hada maka"
Lumlumshe idonsa ya kamayi ,yanda take magana zafi zafi ba qaramar qara masa shauqinta yikeyi ba,komai nata abun burgewa ne,maganarta komunta sanyi sanyi
Sosai baiso ta daina tsiyan ba,don haka a jikinsa yaji inama ya qara takalota,koda zata qara kwasa masa wata Marin ,indai zatayi magana yaji sanyi a ransa?
"kina da kyau"
Ya fada cikin wani murya mai tarwatsa qwalwar en mata
"Kai kanada lafiya?" Ta fada tana zaro masa Ido
Dariya ya kwashe dashi harda tafa hannu "yes Na fada maki abunda ke raina ne,and maganar gaskiya I've much sha'awa on you"
Daura hannu aka tayi sannan tace Na shiga uku,na hadu da kwarto" duk zaton ta a sirrance tayi maganar ashe a bayyana ne.
"Ah Kar kiyi mun sharri ,nace miki bude mun tsuliyarki in tsotsa? Ko Na baki gindina nace kisha,daga nace kinada kyau?"
Wawwaige waige ta kamayi ko'ina a lullu6e da labule bamai iya ganinsu ,ga qaran kidin larabawa da ya cika motar Na tambarin gidan sarautar
"A'uzubillahi minash shaidanir rajim, Allah ya la'anci shedanin da ya hauro kanka yikeso ya sanya maka kallon lalata a matsayina Na matan dadynka"
"Haba wai ya kuke haka ne mata,Ana fa d'aukan haqqin oga shaid'an ,komai in akayi ace shaidan,no! Kawai maganar feelings ne,in kinyarda muyi abinmu cikin sirri zan tanajeki da kyakyawar masauki ,tamkar yanda kike me kyau"
Ca6e baki tayi batareda ta tamka sa ba ,lallai d ake cewa balaraben mutum yafi kowa shagala ashe da gaske ne
Hannunta ya kama ya fara murzawa a hankali
"Babae say something" a hassale ta dad'a d'aga hannu zata wankesa da mari,kurum sai sukaji tsayuwar motar su ,wancakali tayi da hannu wani hawaye Na cika mata kwamin Ido
Shikuwa da sauri ya dafe Kai alamar baiso aka kawo ba
Amma Allah ya kaimu dare zan bibiyi makwancinki,tabbas dole in dandani zumarki.
Qofarsa aka fara bude mai,saida ya gama zuba Mulki sannan ya fito ,tabbas sarauta ba qaryaa ba,a haka kamar Na Allah,amma a gefe guda tantiri ne
Cewar ummi da ta shiga rud'ani.
Itama wasu mata sukazo suka fiddo ta aka rankaya zuwa cikin tafkeken masarautar ,wanda duk dakiyar ummi er qauye ta Zama
"Shikuwa quliya me yake tsinta a Nigeria,da ya gwammace Zama a can da ya zauna a wannan gidan tattashin da tarin bayi da dukiya? Gabadaya matakalar qofar da zaikaika dakin sarauniya safiyya kuwa kwalliya akayi masa a dadda6e da zinare ,abun gwanin ban sheqi ,haka suka shiga anata lale da zuwansu har kowa ya zauna a mazauninsa ,quliya watsa idonsa yayi ya sauke akan ummi,aikuwa caraf idonsu ya sarqe,ta kuwa Galla masa harara
Matse gira yayi ,irin. Alamar tambaya lafiya dinnan
A maimakon tayi wani respond saita murguda masa baki.
Ai a fujajan yazo ya tashi Adnan dake kujeran daf da ita,ya zauna sannan ya rafka tagumi ya saka bakinsa cikin tafin hannunsa
"Zinariyata me nayi maki?"
Adnan ji yayi kamar ya shaqe quliya,don Allah ji wani son rai,gamu matasa masu jini a jika,muna buqata ku iyayenmu Ana rububida ku?...mtseww yayi tsaki a zahiri ya miqe
Hakan shi ya jawo attention din kowa Na wajen ,ciki harda quliya
"Son me ya faru ne kuma ? Banson wutan ciki?"
"Gajiya" ya bashi amsa gamida tsallake qafa yabar dakin da duk aka hadu za'aci abinci akuma tarbi su quliya ,tarba Na musamman.
D'an tsam yayi da rai kafin ya maze "zinariyata yadai ko gajiyar hanya ne?"
"Uhum kaina ke ciwo"
Gigice wa yayi nan take kamar wanda aka fada masa wani abun tsoro
Da sauri yakai hannunsa goshinta "ayyah ga zafi"
"Heyyy iynt ,ilal mustashfal aln" ya ya fito wata servant ,wai su wuce asibiti ynx
Tsam sophy ta taso tazo ta dafe kan ummi cikin kulawa "ma asa baha?"(what's wrong with her?)
Kafin yayi magana tace "eyyah seems headache,sorry ladaina d'abib ,sa atiy huna bissur'a,l a takhaf".
(Eyyah gayinan kamar ciwon kaine ma,bakomai ai muna da likita zai zo nan da sauri ,karka damu)
Ta kamo ummi suka miqe ta wuce da ita dakinta ,sosai quliya yaso a barsa da matarsa,amma Ina surukutan Hausa /Fulani ya shigesa bazai iya binsu dakin qanwarsa ba
A katafaren gadonta ta shimfideta ta rage mata kayan jikinsa,sannan ta kawo mata ruwa me sanyi da dan shayi me Zuma
Ta warware mata a.c
Da turanci tayi mata magana "ki Sha shayi kinji,sai kiyi wanka ,ki sa kaya matasa nauyi kafin likita yazo,allahu yashfik"(Allah ya baki lpy)
Gyada mata Kai kurum tayi don ba duk yaranta take jiba ,qalilan qalilan dai😂
A sanyaye ta kafa dan ficilin Kofin shayin na tangaram a bakinta,zuciyarta Na tuna mata Adnan da halayyarsa,mafarkanta dashi yina mata gizo ,ai unknowingly taji tashin ziciya
Da gudu ta dirka a gadon tana ware waren neman toilet
Zuwa tayi ta rungumeta
Me ya faru menene ?"
Ta kasa magana saboda aman da ya taho mata,da sauri ta rimtse bakinta tana mata isharan amai amai
Ai kafin sukai toilet ta fara kelaye amai ,kaf saida ta fidda madaran da Tasha a jirgi,haka take fidda numfashi sama sama tana kakari
Shafa mata baya ta shagayi bata damu da 6atata da tartsatsin aman da tayi ba
"Sannu matar yaya ,sannu kinji
Ruwa ta bata ta wanke baki ,sannan ta barta tayi wanka ,ta Kira hidimai suka gyara wajen ,nan danan ya dau qamshi kafin ma ummi ta fito wankan ,ai kwashe kayan ta da na sarauniya safiyya da ta 6ata, an bardasu gidan .wata sassauqar jallabiyya milk me jiki tattausa aka bata ta saka, ta fito da nufin ta kwanta,saidai kamshin turaren dakin Kansa tashuwar zuciya take ji
A take kanta ya buga "to meye haka daga zuwana qasan mutane zan qazantasu da laruran amai,wai ma me ya jawo min?
Falon ta ta fito da sauri ta bar bedroom din
Suna zaune da barorinta a gefenta tayi sauri ta taso ,ta kamo ta ta zo suka zauna a rungujejiyar 3 seater dinta da take ,tana Zama ta daura kanta akan cinyarta tana shafa kanta wani barci barci Na fizgarta me tsananin dad'i ,cikin abunda baifi 5 second ba kuwa barci ya sureta
Shigowar likita yasa quliya jin haqurinsa ya qare ,ganin shiru shiru basu fito ba ,yakuwa biyo bayan likitan
Yina hangen matarsa er d'agwas a cinyar qanwarsa ,tayi wani ru6u ru6u gwanin sha'awa ,tashin ta tayi ta hanyar dunga shafa mata kumatu tana kiran "kulthoom" a hankali ta bude Ido
Quliya yace "zinariyata ya jikinki"
Shiru tayi sannan tayi kwa6a kwa6a kamar zatayi kuka
"Ayyah yi haquri ga likita zai dubaki zakiji sauki "
Kya6e fuska tayi cikin shagwa6a sannan ta gyada masa Kai alamar gamsuwa
Adnan dake dab da shigowa,dakatawa yayi yina kallon wannan abun ban haushin kurum da rufaffen Ido ya juya yabar wajen ba tareda sunga zuwarsa ba,zuciyarsa Na azalzalarsa da mugun sonta ,wanda ya kasa tantance menene ,shin sha'awa ce ko qaqa? Amma tabbas inajin tsananin kishin dady akan watannan er tsanan babyn...
81&82Bonus page
*Alheri writers asso.*
Oum Aphnan✍️
*Paid book @ #200 regular ,v.i.p #400 ,via 7782217014 , Mohammed Hassana fcmb,or MTN card via 09065990265*
Resuscitation, akayiwa driver din ,shikuwa kasantuwar quliya famous mutumine da kowa ya sanshi ,nan Da nan rasuwarsa ya gama kewaye gari ,da yanar gizo .
"Allah sarki ne ,halinka Na gari ya cimmaka dadyna!" Ya fada yina rufe saman fuskarsa da mayafin asibitin da aka rufe quliyar da shi
A galabaice yaja wani irin wahalallen ajiyar zuciya ,yayi baya kamar zai fita,likitocin Na dafe dashi,kurum ba zato ,ya dawo da gudu ya qanqame gawar yina girgiza shi