Sashe 8
Gidan Yan Bariki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
zaizo gashi nan zuwa." Haka suka cika ɗakin da Ihu har suka yi rilizin lokaci ɗaya, amma Sultan na kan jikinta yana sha nono, saida ya tabbatar madararsa ta gama shigewa jikinta kana ya kwanta gefenta, tare da janyota jikinsa yana lalabar ta bayan sun huta tare suka yi wanka suka kwanta , saboda Sultan baya bacci da janaba a jikinsa,
bacci mai daɗi ya kwashe su gaba ɗaya, washegari da safe masjid ɗin hotel Sultan ya yi sallar asuba , ya dawo suka cigaba da bacci sai karfe 11:00 na rana suka tashi break ya saka aka kawo musu bayan sun kammala ta shirya suka fito ya kira wani security nai yazo mayar da motar da Suhana ta ɗauko ,
suka dawo gida kayan shan Iska ya saka ya kwanta wani bacci mai nauyi ya yi gaba dashi, Suhana kuwa kaya ta sauya ta fita zuwa part ɗinsu Afiya parlo ta samesu suna break, bayan sun kammala ,Llil tace ya kamata mu fita mun ɗan zaga gidan nan, ko ya kika ce Afiya.?" Lili ta ƙarasa maganar, tana kallonsu Afiya tace "gaskiya ne Hana muje ki raka mu."
Suhana tace "okey muje." haka suka fito kamar wasu ƴaƴan turawa, kowace sanye da mini siket da riga iya cibiya, Suhana ce kawai da kayan arziki, da suka rufe mata jiki yawo suka farayi a gidan wani lungu idan suka shiga da ƙyar suke iya gano hanya su fito sun jima suna zaga gidan kafin su dawo tsakiyar gidan da aka ƙawata shi da wasu
kujerun hutawa zasu zauna kenan Suhana ta hango Abba ya fito part ɗinsa zai fita Hajiya Uwani na bayansa, tare da masu tsaron lafiyarsa, tace "Afiya kuzo muje wurin Daddy ku gaida sa." Lili tace "Kina nufin wai da gwamna zamu gaisa!." Suhana tace "Eh idan bazaki taso ba kega tafiyata." Afiya kuwa har da ƙara gyara rigarta, suka tafi,
Suhana ta sha gaban Abba tana durƙusawa tace "Daddy Barka da safiya dafatar antashi lafiya." murmushi Daddy ya yi kana ya ce "Alhamdulillah ina My Son.?" Su Afiya ne suka katse mai magana suna cewa "Barka da safiya, Kyakkyawan matashi!." Wani kallo Daddy ya bi su Afiya da shi kana ya kalli jikinsa wai shi ake kira da matashi me kyau,
Kallonta ya yi kana yace "Kai Ƴata duba dai ki gani ai na tsufa, na wuce zama matashi." Afiya tace "Ni dai banga haka ba santalelen saurayi na gani ko kika gansa Lili.?" Lili tace "%fasenr wallahi matashi mai jini a jiki, ai har ya fi wani saurayi ɗan sha 18." Wani baƙin ciki ne ya kama Hajiya Uwani, tace "To Karuwan kan tati, nan ba GIDAN ƳAN BARIKI bane,
sai ku tashi ku ƙara gaba." Daddy kuwa ya riga ya rufta, tarkon su Afiya yana juyawa yace "Hajiya Uwani wallahi banason haka ya zaki kira ƴaƴan mutane da karuwai kamar ba matsayin Uwa mace kike ba, Please don Allah ki koma bana son wannan rakiyar!." Wani abu taji ya tokare mata zuciya, idan ta cigaba da tsayuwa a nan zai cigaba da yarfa ta,
fuuuu ta wuce, Daddy yacewa su Afiya "Kuyi haƙuri haka nan take, sai a hankali, Ƴata ƙannenki ne.?" Ya tambaye Suhana tace "A'a Daddy Ƴan uwana ne kuma ƙawayena." wani daɗi yaji kana ya ce "To shikenan sai mun haɗu anjima da yamma zan dawo, kana ya saka PA ɗinsa ya damƙa musu manyan kuɗaɗe, suka wuce,
duk abinda ya faru a idanun Hajiya Uwani Daddy na wucewa ta fito ta sha ga bansu Afiya, ta ci kwalar rigarta tace "Wallahi idan baku fita sabgar Mijina ba duk abinda ya faru da yarinya ita ta janyowa kanta, ke ganni nan shaiɗaniya ce wallahi ko duk abinda zan mallaka zai ƙare bazan taɓa bari wata mace ta raɓe mijina ba,
Kekuma Suhana shi wanda ya baki damar kwaso ƴan uwanki karuwai har suna neman shiga wurin mijina be gayamiki tarihina da na Uwarsa ba, ni nan da kika ganni na wuce barki da ƴan bariki na damesu na shanye, saboda haka kafin yarinya ta fara neman Hanyoyin shigowa cikin gidan Mijina ta fara binciken wacece ni.!"
tana gama faɗar haka ta shige part ɗinta ta barsu nan tsaye cikin dakiya Afiya tace "kuwuce mu tafi mun wani tsaya akan wannan sakarar wallahi duk abinda take taƙama dashi saina sauke mata shi, saina gwada mata ruwa ba sa'an kwando bane, ba boka ba Mallam saina kassarata!."
Lili tace ni yanzu ma naji inason Mijinta wallahi." Suhana tace ni ba wannan ba ina son sanin abinda ya faru da Mommyn Sultan, dashi kansa." Lili tace wannan sai Kamal ya san komai shida mahaifiyarsa." Suhana tace "zanje gidan wurin Umma idan Kamal be zo ba." Haka suka bar wurin suna tattaunawa,
Daddy kuwa a mota banda tunanin su Afiya babu abinda yakeyi, gaba ɗaya ƴan matan sunyi mai, kowace da kalar ƙirar da Allah ya yi mata, PA ne ya kula da yanayinsa yace "Sir kamar kana cikin damuwa.?" Daddy yace "Haka ne Mustafa kaga dai abinda ya faru a gabanka nidai gaskiya aure nikeson yi ƴan matan sunyi min amma ya kake ganin za'ayi.?"
Wani murmushi Mustafa ya yi dama ya jima yana son ganin wannan rana yace "Sir ai ba wata matsala bace yanzu kamata ya yi kaji ta bakinsu idan sun amince, kawai sati mai zuwa a ɗaura aure, batare da kowa ya sani ba." Daddy yace "Ya zanyi da Uwani.?" Mustafa yace "Ai ba sanar da ita zakayi ba sai an dawo ɗaurin aure, saboda a masallaci za'ayi,
kuma sai munje sallah za'a sanar da Liman ka sanar da Alhaji Abubakar, saboda shine waliyinka." Dafa ƙafaɗar Mustafa Daddy ya yi kana yace ". wannan shawara tayi haka za'ayi, suna wannan hira har suka isa officer ɗinsa dake cikin gidan gwamnati, Suhana kuwa Kamal ta kira tana son ganinsa, yace anjima zaizo, Sultan kuwa sai ƙarfe biyu ya tashi wanka ya yi
ya gabatar da sallah kana ya shirya cikin manyan kaya, kana ya ɗauko wasu takardo ya fito, zaune ya sameta parlo yace "AM na fita Abuja zan tafi, sai zuba gobe zan dawo." tun da ya fara magana Suhana ke kallonsa saboda ya yi mata masifar kyau, tace "Allah ya tsare amma me zakayi Abuja.?" "Company zan koma buɗewa." Shine kawai amsar da ya bata
addu'o'i tayi mai sosai na fatan nasara har cikin ransa yaji daɗin addu'ar, har ta tuno mai da Mommynsa, tashi tayi ta karɓe takardon tace "muje na raka ka." Ba musu ya shiga gaba tana bayansa, har wurin Mota ta rakasa yai da Direba ya fita, saboda ya dawo da motar jirgi zai shiga, ta kallo direba ya ja motar suka wuce,
harda kwalla ta cika mata idanu, kamar ta bishi su tafi tare,
tana komawa ciki su Afiya suka shigo nan suka shiga hira saiga Kamal ya zo bayan sun gaisa ta kawo mai lemo da ruwa tace "Ya Kamal dama inason dan Allah ka sanar dani labarin Sultan!." Shiru yayi na wani lokaci kafin yace da kesan labarinsa baki fatan koma tunanin wannan labari har kibawa wani,
amma yanzu dole na sanar dake saboda zaki samu damar ƙara taimaka mai ki fallasa wannan muguwar matar azzaluma marar imani,
*PAGE* 15&16
Kamal yacce "nidai Sultan abokina ne tun muna yara saboda Mommynsa na zuwa wurin Ummana kitso, nan muka shaƙu da juna, har ta kai Babansa ya san da Abotarmu ya maida ni makarantar da Sultan yake karatu komai tare yake muna, babu wani banbanci, har kwana Sultan yakeyi gidanmu, nima haka,
saboda tun ina ciki Allah ya yi Babana rasuwa, sunan Mommynsa Hajiya Zainab mace ce mai mutunci da sanin ya kamata tana girmama nagaba da ita, bata da girman kai, ga kyauta bata da ƙyamar talaka bayan mun kammala karatun sakandare Daddy ya tura mu Ingila wurin karatu,
Sultan ya karance gefen business, harkokin tafiyar da mulki, nikuma nayi karatun computer, mun chan kwatsam muka samu labarin Daddy ya yi sabon aure sati ɗaya da cin zaɓensa na gwamna, tun daga lokacin Mommy ta fara fuskantar matsala wurin Daddy da matarsa,
Hajiya Uwani ta mayar da Mommy Bora, saboda yawon wurin malamai,da bokaye,ita da ƙawarta Hajiya Ruky, haka Mommy ta samu wani ciki, saboda tun bayan haihuwar Sultan bata koma samun ciki ba sai wannan lokaci, cikin yazo mata da laulayi da rashin lafiya,
Daddy na fahimtar cikine da ita, asirin da Hajiya Uwani tayi mai ya karye ya dawo kulawa da Mommy yana riritata, nan fa Uwani ta bazama wurin Malamai sai da Daddy ya tsane cikin dake jikin Mommy komai ya dawo cin zarafin da wulaƙanci ban bancin Mommy da ƴar aikin gidan kawai aure,
gaba ɗaya ko ganinta Daddy baya sonyi, haka zata zauna tayi ta kuka saboda ta gayama Ummana akan auren Daddy ƴan uwanta suka rabuda ita, saboda iyayensu basa raye, sai dai Umma tayi bata haƙuri akan ta dage da addu'a watarana sai labari, haka cikin ya shiga watan haihuwa a dai-daita sahu Mommy ta shiga ta kaita hospital, ta haihu ɗa namiji,
gaba ɗaya yaron baya kama da Mommy Har Daddy kamarsa da ban Mommy tace Yayanta ne yaron ya biyo, bayan ta dawo gida Daddy na ganin yaron yace bazaiyi masa suna ba saboda ba ɗansa bane, haka Mommy tayi kuka tana roƙansa amma Daddy yace idan ta matsa mai zata bar mai gidansa
haka ta zauna gidan Lokacin Hajiya Uwani ta haife ƴa Mace ba haka taso ba ɗa namiji taso ta haifa, saboda ta mallake gidan gaba ɗaya, haka muka kammala karatu muka dawo muka tarar da Mommy cikin wannan hali, iskancin Uwani kuwa sai abinda ya ƙaru, ta mayarda Daddy bita zai-zai duk inda ta ajeye shi nan yake,
sai abinda ta bashi umurni, duk Mommy tayi banza da ita, saboda bayan dawowar mu Sultan na kuwa da ita sosai da ƙanensa, ta bashi ragamar shugabancin kasuwancin da takeyi a ƙasashen waje, saboda tun kafin ta aure da Daddy take kasuwanci da dukkyarta ta gadon mahaifinta, da ya rasu,
bacci mai daɗi ya kwashe su gaba ɗaya, washegari da safe masjid ɗin hotel Sultan ya yi sallar asuba , ya dawo suka cigaba da bacci sai karfe 11:00 na rana suka tashi break ya saka aka kawo musu bayan sun kammala ta shirya suka fito ya kira wani security nai yazo mayar da motar da Suhana ta ɗauko ,
suka dawo gida kayan shan Iska ya saka ya kwanta wani bacci mai nauyi ya yi gaba dashi, Suhana kuwa kaya ta sauya ta fita zuwa part ɗinsu Afiya parlo ta samesu suna break, bayan sun kammala ,Llil tace ya kamata mu fita mun ɗan zaga gidan nan, ko ya kika ce Afiya.?" Lili ta ƙarasa maganar, tana kallonsu Afiya tace "gaskiya ne Hana muje ki raka mu."
Suhana tace "okey muje." haka suka fito kamar wasu ƴaƴan turawa, kowace sanye da mini siket da riga iya cibiya, Suhana ce kawai da kayan arziki, da suka rufe mata jiki yawo suka farayi a gidan wani lungu idan suka shiga da ƙyar suke iya gano hanya su fito sun jima suna zaga gidan kafin su dawo tsakiyar gidan da aka ƙawata shi da wasu
kujerun hutawa zasu zauna kenan Suhana ta hango Abba ya fito part ɗinsa zai fita Hajiya Uwani na bayansa, tare da masu tsaron lafiyarsa, tace "Afiya kuzo muje wurin Daddy ku gaida sa." Lili tace "Kina nufin wai da gwamna zamu gaisa!." Suhana tace "Eh idan bazaki taso ba kega tafiyata." Afiya kuwa har da ƙara gyara rigarta, suka tafi,
Suhana ta sha gaban Abba tana durƙusawa tace "Daddy Barka da safiya dafatar antashi lafiya." murmushi Daddy ya yi kana ya ce "Alhamdulillah ina My Son.?" Su Afiya ne suka katse mai magana suna cewa "Barka da safiya, Kyakkyawan matashi!." Wani kallo Daddy ya bi su Afiya da shi kana ya kalli jikinsa wai shi ake kira da matashi me kyau,
Kallonta ya yi kana yace "Kai Ƴata duba dai ki gani ai na tsufa, na wuce zama matashi." Afiya tace "Ni dai banga haka ba santalelen saurayi na gani ko kika gansa Lili.?" Lili tace "%fasenr wallahi matashi mai jini a jiki, ai har ya fi wani saurayi ɗan sha 18." Wani baƙin ciki ne ya kama Hajiya Uwani, tace "To Karuwan kan tati, nan ba GIDAN ƳAN BARIKI bane,
sai ku tashi ku ƙara gaba." Daddy kuwa ya riga ya rufta, tarkon su Afiya yana juyawa yace "Hajiya Uwani wallahi banason haka ya zaki kira ƴaƴan mutane da karuwai kamar ba matsayin Uwa mace kike ba, Please don Allah ki koma bana son wannan rakiyar!." Wani abu taji ya tokare mata zuciya, idan ta cigaba da tsayuwa a nan zai cigaba da yarfa ta,
fuuuu ta wuce, Daddy yacewa su Afiya "Kuyi haƙuri haka nan take, sai a hankali, Ƴata ƙannenki ne.?" Ya tambaye Suhana tace "A'a Daddy Ƴan uwana ne kuma ƙawayena." wani daɗi yaji kana ya ce "To shikenan sai mun haɗu anjima da yamma zan dawo, kana ya saka PA ɗinsa ya damƙa musu manyan kuɗaɗe, suka wuce,
duk abinda ya faru a idanun Hajiya Uwani Daddy na wucewa ta fito ta sha ga bansu Afiya, ta ci kwalar rigarta tace "Wallahi idan baku fita sabgar Mijina ba duk abinda ya faru da yarinya ita ta janyowa kanta, ke ganni nan shaiɗaniya ce wallahi ko duk abinda zan mallaka zai ƙare bazan taɓa bari wata mace ta raɓe mijina ba,
Kekuma Suhana shi wanda ya baki damar kwaso ƴan uwanki karuwai har suna neman shiga wurin mijina be gayamiki tarihina da na Uwarsa ba, ni nan da kika ganni na wuce barki da ƴan bariki na damesu na shanye, saboda haka kafin yarinya ta fara neman Hanyoyin shigowa cikin gidan Mijina ta fara binciken wacece ni.!"
tana gama faɗar haka ta shige part ɗinta ta barsu nan tsaye cikin dakiya Afiya tace "kuwuce mu tafi mun wani tsaya akan wannan sakarar wallahi duk abinda take taƙama dashi saina sauke mata shi, saina gwada mata ruwa ba sa'an kwando bane, ba boka ba Mallam saina kassarata!."
Lili tace ni yanzu ma naji inason Mijinta wallahi." Suhana tace ni ba wannan ba ina son sanin abinda ya faru da Mommyn Sultan, dashi kansa." Lili tace wannan sai Kamal ya san komai shida mahaifiyarsa." Suhana tace "zanje gidan wurin Umma idan Kamal be zo ba." Haka suka bar wurin suna tattaunawa,
Daddy kuwa a mota banda tunanin su Afiya babu abinda yakeyi, gaba ɗaya ƴan matan sunyi mai, kowace da kalar ƙirar da Allah ya yi mata, PA ne ya kula da yanayinsa yace "Sir kamar kana cikin damuwa.?" Daddy yace "Haka ne Mustafa kaga dai abinda ya faru a gabanka nidai gaskiya aure nikeson yi ƴan matan sunyi min amma ya kake ganin za'ayi.?"
Wani murmushi Mustafa ya yi dama ya jima yana son ganin wannan rana yace "Sir ai ba wata matsala bace yanzu kamata ya yi kaji ta bakinsu idan sun amince, kawai sati mai zuwa a ɗaura aure, batare da kowa ya sani ba." Daddy yace "Ya zanyi da Uwani.?" Mustafa yace "Ai ba sanar da ita zakayi ba sai an dawo ɗaurin aure, saboda a masallaci za'ayi,
kuma sai munje sallah za'a sanar da Liman ka sanar da Alhaji Abubakar, saboda shine waliyinka." Dafa ƙafaɗar Mustafa Daddy ya yi kana yace ". wannan shawara tayi haka za'ayi, suna wannan hira har suka isa officer ɗinsa dake cikin gidan gwamnati, Suhana kuwa Kamal ta kira tana son ganinsa, yace anjima zaizo, Sultan kuwa sai ƙarfe biyu ya tashi wanka ya yi
ya gabatar da sallah kana ya shirya cikin manyan kaya, kana ya ɗauko wasu takardo ya fito, zaune ya sameta parlo yace "AM na fita Abuja zan tafi, sai zuba gobe zan dawo." tun da ya fara magana Suhana ke kallonsa saboda ya yi mata masifar kyau, tace "Allah ya tsare amma me zakayi Abuja.?" "Company zan koma buɗewa." Shine kawai amsar da ya bata
addu'o'i tayi mai sosai na fatan nasara har cikin ransa yaji daɗin addu'ar, har ta tuno mai da Mommynsa, tashi tayi ta karɓe takardon tace "muje na raka ka." Ba musu ya shiga gaba tana bayansa, har wurin Mota ta rakasa yai da Direba ya fita, saboda ya dawo da motar jirgi zai shiga, ta kallo direba ya ja motar suka wuce,
harda kwalla ta cika mata idanu, kamar ta bishi su tafi tare,
tana komawa ciki su Afiya suka shigo nan suka shiga hira saiga Kamal ya zo bayan sun gaisa ta kawo mai lemo da ruwa tace "Ya Kamal dama inason dan Allah ka sanar dani labarin Sultan!." Shiru yayi na wani lokaci kafin yace da kesan labarinsa baki fatan koma tunanin wannan labari har kibawa wani,
amma yanzu dole na sanar dake saboda zaki samu damar ƙara taimaka mai ki fallasa wannan muguwar matar azzaluma marar imani,
*PAGE* 15&16
Kamal yacce "nidai Sultan abokina ne tun muna yara saboda Mommynsa na zuwa wurin Ummana kitso, nan muka shaƙu da juna, har ta kai Babansa ya san da Abotarmu ya maida ni makarantar da Sultan yake karatu komai tare yake muna, babu wani banbanci, har kwana Sultan yakeyi gidanmu, nima haka,
saboda tun ina ciki Allah ya yi Babana rasuwa, sunan Mommynsa Hajiya Zainab mace ce mai mutunci da sanin ya kamata tana girmama nagaba da ita, bata da girman kai, ga kyauta bata da ƙyamar talaka bayan mun kammala karatun sakandare Daddy ya tura mu Ingila wurin karatu,
Sultan ya karance gefen business, harkokin tafiyar da mulki, nikuma nayi karatun computer, mun chan kwatsam muka samu labarin Daddy ya yi sabon aure sati ɗaya da cin zaɓensa na gwamna, tun daga lokacin Mommy ta fara fuskantar matsala wurin Daddy da matarsa,
Hajiya Uwani ta mayar da Mommy Bora, saboda yawon wurin malamai,da bokaye,ita da ƙawarta Hajiya Ruky, haka Mommy ta samu wani ciki, saboda tun bayan haihuwar Sultan bata koma samun ciki ba sai wannan lokaci, cikin yazo mata da laulayi da rashin lafiya,
Daddy na fahimtar cikine da ita, asirin da Hajiya Uwani tayi mai ya karye ya dawo kulawa da Mommy yana riritata, nan fa Uwani ta bazama wurin Malamai sai da Daddy ya tsane cikin dake jikin Mommy komai ya dawo cin zarafin da wulaƙanci ban bancin Mommy da ƴar aikin gidan kawai aure,
gaba ɗaya ko ganinta Daddy baya sonyi, haka zata zauna tayi ta kuka saboda ta gayama Ummana akan auren Daddy ƴan uwanta suka rabuda ita, saboda iyayensu basa raye, sai dai Umma tayi bata haƙuri akan ta dage da addu'a watarana sai labari, haka cikin ya shiga watan haihuwa a dai-daita sahu Mommy ta shiga ta kaita hospital, ta haihu ɗa namiji,
gaba ɗaya yaron baya kama da Mommy Har Daddy kamarsa da ban Mommy tace Yayanta ne yaron ya biyo, bayan ta dawo gida Daddy na ganin yaron yace bazaiyi masa suna ba saboda ba ɗansa bane, haka Mommy tayi kuka tana roƙansa amma Daddy yace idan ta matsa mai zata bar mai gidansa
haka ta zauna gidan Lokacin Hajiya Uwani ta haife ƴa Mace ba haka taso ba ɗa namiji taso ta haifa, saboda ta mallake gidan gaba ɗaya, haka muka kammala karatu muka dawo muka tarar da Mommy cikin wannan hali, iskancin Uwani kuwa sai abinda ya ƙaru, ta mayarda Daddy bita zai-zai duk inda ta ajeye shi nan yake,
sai abinda ta bashi umurni, duk Mommy tayi banza da ita, saboda bayan dawowar mu Sultan na kuwa da ita sosai da ƙanensa, ta bashi ragamar shugabancin kasuwancin da takeyi a ƙasashen waje, saboda tun kafin ta aure da Daddy take kasuwanci da dukkyarta ta gadon mahaifinta, da ya rasu,