PROLOGUE
A Babban Gida Part 2 Complete Hausa Novel · about 10 min read
*PAGE* 0️⃣ 4️⃣
Ina matuƙar godiya masoya na! Wannan PAGE ɗin naku ne. Allah ya bar ƙauna. Much love 😘😘😘
SHARE AND COMMENT PLEASE!
_______________★★★________________
Har zuwa lokacin nan Kawu bai fito ba, ganin haka yasa Mamah zuwa ƙofar ɗakin ta leƙa.
Suna haɗa ido ya galla mata harara hakan yasa ta fito waje babu shiri.
Sai bayan sun shiga ɗaki Kawu ya fito. Jikin sa yayi ruɗu ruɗu kamar wadda aka yi ma bulala.
A hankali ya lallaɓa ya fice.
Kai tsaye gidan Aminiyar shi jummai Rubber ya nufa.
Masu gadi sanin shi da suka yi da irin yadda yake alaƙa da uwarɗakin su yasa suka buɗe mishi. Ba tare da ya kula su ba ya wuce zuwa cikin gidan.
Zaune take daga ita sai wani matsiyacin shiru wanda da shi Gara babu, sai kuma bra.
Fara ce sol, jibgegiya. Can ƙarshen parlourn wasu ƴan mata ne da ba zasu wuce 23years ba tsirara haihuwar uwar su sai masha'ar su suke yi (authubillah). Ko kunya babu haka suke ta abun su basu daina ba har sai da Jummai Rubber ta Basu umarnin fita zasu yi magana da baƙo..
A haka suka fice yayin da Rubber ta zubawa Kawu ido tana nazartar shi.
“Takawar ka lafiya gwarzo jarumi, ka daki kowa ko zagi kowa, ko mutuwa tsoron ka take ji”
Murmushi yayi da jin kirarin Rubber sannan ya maida hankalin sa gare ta.
“Rubber magana mai muyi”
Dariyar shaƙiyyanci ta saka sannan tayi shiru
“ai in na ganka idrisu na san magana ta kawo ka, ina jin ka”
“yau wani mummunan abu ya faru da ni”
Nan ya kwashe drama ɗin su da Zahrah ta bata. Ita kanta abun ya girgiza ta in dai har kuwa da gaske ne akwai matsala.
“ni babbar samuwa ta ma bata wuce sanin Ni na kashe baban ta ba, ga kuma sanin ƙwayoyin da nake miki safara”
Cikin kwantar da hankali Rubber tace “Kaga kada ka wani damu, shawara ɗaya ce zan baka idan ka bita to zaka wuce wannan step ɗin”
Cike da ƙaguwa ya kalli Rubber sannan ya rungume ta (nace oh ita ɗin ma matar shi ne kam?)
Cikin kunnen shi ta faɗa mishi wata magana wanda duk gulma ta ban jiyo meh suke faɗa ba sai ji nayi yace
“gaskiya Rubber me ta daban ce”
Murmushi tayi sannan ta manna mishi peck a kumatu daga nan wasan ya sauya salo
(Authubillah)
Sai da suka gama suka yi wanka tare. A nan ya suka ci abinci kafin ya nemi wani ɗaki ya shiga. Wata ƴar Siriyar budurwa ce ta shiga ɗakin Bayan shi, jikin ta babu wasu kayan arziƙi haka ta shiga tana wani karairaya kamar macijiya. Tare da Kawu suka kwana suna sheƙe ayar su Ni kuwa nace (Allah ya shirye su).
★★★★★★★★
Alhamdulillah! Cikin ikon Allah jikin Zahrah yayi sauƙi, da safe Mamah da kanta tayi musu girki, bayan sun karya Mamah ta kai mata ruwan zafi toilet tayi wanka! Ba'a daɗe ba yaya Ishaq yazo.
Tayi murnar ganin yayan ta sosai shima yaji daɗin ganin jikin da sauƙi..
Gaisawa suka yi da Mamah cike da girmamawa. Ya Ishaq yace
“cutien yaya jiki yayi sauƙi koh"
Cike da jin daɗi tace
“eh yaya na warke”
Cike da zolaya ya ce
“ai na yi zaton da safe zan zo cin jallof ne”
Ya faɗa yana kanne mata ido.
Cike da shagwaɓa tace
“kai yayah! Ai sai ka riga Ni mutuwa ma”
“ni rufa min asiri! Damah so kike na mutu ko”
“aah yaya" ta faɗa tana zare ido
“alright in kin ji sauƙi zuwa gobe sai na kai ki makarantar koh?” cike da farin ciki tayi hugging nashi tightly
“na Gode Yaya Ishaq Allah ya ƙara maka buɗi ya faranta maka”
“ameen cutie, to same Ni kafin ki karya ni ko”
Ɗan tura baki tayi ta matsa gefe.
Haka suka yini suna shan hirar su har azahar, sallah yaya Ishaq yayi kafin ya dawo Mamah ta haɗa mishi nashi abincin.
Ita kuma Zahrah ana rikici ita wallahi ba zata ci abinci ba ta ƙoshi
Da ƙyar da siɗin goshi ya lallaɓa ta suka ci tare, bayan sun gama yake sanar da Mamah batun makarantar da zai saka Zahrah yayin da ta ke ta sharɓar bacci abun ta.
“wacce makaranta da ɗin take zuwa Mamah"
“nan makarantar gwamnati ne bayan inji mai wando”
“ammah ta gama primary ai”
“eh yanzu haka sun shiga jss 1 ne”
“ohk shikenan goben zamu je sai a gama mata shirye shiryen saboda nimah sati mai zuwa zan bar ƙasar”
Da mamaki Mamah ke kallon Ishaq
“ina kuma zaka je”
“mamah zan je nayi masters ɗinah be, zan kammala biyan kuɗin jss ɗin ta, nasan zan shigo bayan shekara uku ko biyu”
Duk da cewa basu wani saba ba ammah Mamah tana jin Ishaq a jikin ta tamkar yaron da ta haifa.
“toh Allah dai ya bada abun da za'a ke nema ɗin”
“Ameen Mamah bari zan wuce nikam, sai goben”
“toh Ishaq sai ka dawo, ka gaida gida, Allah ya saka maka da alkhairi”
“Amin” yace yana ficewa daga gidan.
Majalisar Kawu kuwa yau babu wanda ya zauna tun bayan jijjigar da suka ji anyi duk suka tsorata. Shima Kawu yana can yana sheƙe ayar sa gidan Rubber.
Da yammah jikin Zahrah ya warke, tace wa Mamah bari ta ɗan zagaya unguwar don Allah
Bata hana ta ba ko ba komai jikin ta zai ƙara ƙarfi ai ina ta zagaya.
Wanka tayi ta fita tana ƴar waƙar ta har ta zo ƙarshen layin su, wata ƴar ajin su Lawisa Musa ta gani. Kamar wasu manya suka ɗan fara taɗi abun su
“ah Zahrah Abdulkarim dama a unguwar nan kike?”
Da mamaki Zahrah ta kalli Lawisa
“kar ki raina min wayo mana Lawisa, ina banda uban ƙarya zaki ce baki san nan layin nake ba”
Sanin halin ta da Lawisa tayi yasa ta yi shiru kafin tace
“sorry ƙawa ta, na shafa'a ne, toh ya gida”
Farr da ido tayi tace
“lafiya ƙalau"
“jiya an zo duba masu fashi, Man Labour ya ɗauki sunan ku ammah ke Amira ta ce wai baki da lafiya da gaske ne”
“eh wallahi Lawisa, jiya har asibiti aka kwantar da Ni"
Cike da tausayawa Lawisa tace
“Allah ya sauwaƙe Zahrah Abdulkarim, bari na wuce gida nikam, aika na Umma ta tayi”
Daga haka suka yi sallama. Zahrah ta juyo saboda duk ta gaji ƴar tafiyar da tayi.
A ƙofar gida suka ji karo da Kawu, ko kallon arziƙi bai samu ba daga wajen ta. Duk da cewa yana tsananin shakkar ta ammah hakan ba hana shi dakewa ba don da wuya ka gano tsoron Kawu.
“ke don ubanki baki iya gaisuwa ba neh?”
Cikin halin ko ina kula tace
“mutanen kirki masu daraja mutane su ake gaishe wa” ta faɗa tana gurmuɗa baki.
Shaye da mamaki ta tafi ta bar shi, ya rasa meh yake masa daɗin haka nan lokaci ɗaya yayi wata shu'umar dariya
“shawarar Rubber zata yi aiki kwanan nan inda ba haka ba zasu ruguza min buri na, kai!!! Basu isa ba, dole na dakatar da su. Dole.
Sallahr maghrib suka yi, sannan isha', ana kiran ishà Kawu ya fice ta uwar shayibu.
Bayan sun yi dinner suka ɗan yi hirar su.
“mamah" Zahrah ta ambaci sunan ta
“na'am Zahrah, menene?”
“mamah yanzu haka zamu ci gaba da zama a gidan nan?, Wallahi Mamah Ni na gaji da rayuwar gidan nan, dubu fa duk mutane gudun mu suke yi saboda wannan banzan mijin naki”
“ke Zahrah! Ki kiyaye kalaman ki, kar ki manta ɗan uwan mahaifin ki ne shiɗin kuma miji na! Bana kuma son jin wannan zancen kinji ko”
Takaici duk ya cika ta tace
“shikenan Mamah, toh Ni ki kai Ni wajen wata ƴar uwar ki manah! Ni tunda muke baki taɓa kai Ni wajen su ba”
Ba tayi mamakin jin hakan daga Zahrah ba, tun bata kai haka ba take cewa su gudu gidan su Mamah ammah sai tace iyayen ta sun mutu.
Daga nan Zahrah bata kuma cewa komai ba tun da Mamah tayi shiru.
Ɓangaren Mamah lokaci ɗaya tsohon ciwon ta ya dawo sabo.
Abun da take ƙoƙarin binne wa kullum kenan, sam bata so a dawo mata da zancen ko kaɗan.
Bata manta ranar da ta rabu da iyayen ta, shekaru 14years kenan!
Lokacin da ta yi kunnen uwar shegu da ahalin ta! Gashi yanzu tana don zuwa gare su ammah ta kasa!!
“Ya Allah" kawai ta samu damar furta wa.
Har wajen 2:00am bata yi bacci ba, yanke shawarar yin Sallah tayi ko zata ji sauƙi.
Tana cikin sallar bugun gidan ya dira kunnuwan ta, bata katse sallar ba sai da tayi raka'āt biyu tukun nah ta fito.
Ƙoƙarin ta buɗe mishi sai dai abun haushi yau ma a buge ya shigo da ƙunshi ledar sa a hannu.
Bangare ta yayi ya shigo ciki. Bayan ta rufe ƙofar itama tayi ciki tana takaicin banzan hali irin na idrisu. Ganin ya tsaya be shiga ɗaki ba ta ɗan taɓe baki ta wuce zata shiga ɗakin ta.
Jawo ta yayi ta faɗo jikin shi, cikin zafin Nama ta fizge jikin ta.
Cikin Muryar ƴan maye yace
“haƙƙi na zaki bani Madina" cike da takaici ta wuce zata shiga ɗakin ta ya ƙara jawo ta da ƙarfi. ɗakin ya cilla ta ya rufi kirif.
“Wallahi baka isa ba idrisu! Da ni zaka yi mu'amala kana cikin maye?”
“toh meyeh....na..ga...naga....ke mata...ta...ce”
“haƙƙin mata nawa ka sauƙe da zaka ce ina baka haƙƙin ka? Wallahi ba abun da zai haɗani shimfiɗa da ƙazami irin ka”
Cikin maye ya janyo dorinar da ya saba dukan ta da ita ya fara jibgar ta, ihu take ammah Kawu bai daina dukan ta ba kamar an aiko wahayi gare shi ne.
Duka sosai yake mata da shi kan sa sai da yaji jiki, tun tana ihu har ta daina.
Duk budurin da ake yi Zahrah bacci ta take sha.
Maƙwafta na jin ihu ya wuce misali suka fara fitowa.
Ammin Badi'a ce da mijin ta suka zo, ƙwanƙwasa ƙofar da suke yi shi ya tada Zahrah daga bacci. Jin babu Mamah a gefen ta yasa ta fito. A tsakar gidan ta tarar da ita yashe sai wani irin sauti take fitar wa ga Kawu kuma tsaye kanta da dorinar sa.
Bai lura da Zahrah ba sai da tazo wurin, ba tare da ta kula shi ba ta kwanta jikin Mamah tana sake wani kuka mai tsuma zuciya.
Jin ba a daina buga ƙofa ba yasa ta je zata buɗe, tsawa ya buga mata
“keeee....” bata kula shi ba ta wuce ta buɗe. Ganin Ammin Badi'a da mijin ta abun ya bata mamaki. Shigowa suka yi, Ammi ta riƙe hannun Zahrah suka shige.
Kawu bai jira wata wata ba ya fizgo Zahrah daga hannun Ammi. Dukan ta ya fara nan da nan tayi wani tsalle ta gudo bayan Ammi.
“Wallahi Kawu baka isa ba! Uban me Mamah tayi maka zaka mata irin wannan dukan, wallahi bazan taɓa yafe maka ba wani abu ya same ta.
Meh yasa? MEH yasa nace MEH yasa Kawu? Ka cutar da rayuwar mu iya cutarwa, tabbas sakayyar Ubangiji tana jiran ka. Allah ya isa”
Daga haka ta kece da wani irin kuka mai ban tausayi.
Jikin Mamah ta dawo ta na jijjiga ta
“ki tashi Mamah! Kada ki mutu, in kin mutu bashi da asara nice zan shiga maraici, Mamah ki tashiiiii"
Ta ƙarasa cikin ƙaraji.
Abban Badi'a ne ya umarci Ammi da ta taya Mamah ta kai ta ɗaki sannan ta bata taimakon da ya dace.
Zahrah gaba ɗaya hankalin ta baya jikin ta in ban da suruce suruce babu abun da take
“ke ma Mamah nace miki mu tafi wurin dangin ki kin ƙi toh ai dole muyi ta Fuskantar Matsala. Allah ya isa tsakanin mu da kai Kawu. Sai Allah ya saka manah.
MU HAƊU GOBE
DUK YADDA AKA YI AKWAI WANI ƁOYAYYEN AL'AMARI
MUJE ZUWA DON BA'A FARA WASAN BA SAI MUN JE BABBAN GIDA.
CI GABA DA BIBIYAR ALƘALAMIN DIAMOND LADY....TARE DA ZABGA COMMENTS.
Diamond Bhatool ce🤟
[27/09, 6:07 p.m.] 💎Diamond Bhatool 💎: ️______________★★★_______________
Typing 📲
🏡 *A BABBAN GIDA* 🏡
_(All in a big family🏠)_
★TAKUN FARKO★
_[Labari/Rubutawa]_
*©Fadimatu Adamu Hassan*
*A.K.A DIAMOND BHATOOL*💎
️
_______________★★★________________
﷽
Ina matuƙar godiya masoya na! Wannan PAGE ɗin naku ne. Allah ya bar ƙauna. Much love 😘😘😘
SHARE AND COMMENT PLEASE!
_______________★★★________________
Har zuwa lokacin nan Kawu bai fito ba, ganin haka yasa Mamah zuwa ƙofar ɗakin ta leƙa.
Suna haɗa ido ya galla mata harara hakan yasa ta fito waje babu shiri.
Sai bayan sun shiga ɗaki Kawu ya fito. Jikin sa yayi ruɗu ruɗu kamar wadda aka yi ma bulala.
A hankali ya lallaɓa ya fice.
Kai tsaye gidan Aminiyar shi jummai Rubber ya nufa.
Masu gadi sanin shi da suka yi da irin yadda yake alaƙa da uwarɗakin su yasa suka buɗe mishi. Ba tare da ya kula su ba ya wuce zuwa cikin gidan.
Zaune take daga ita sai wani matsiyacin shiru wanda da shi Gara babu, sai kuma bra.
Fara ce sol, jibgegiya. Can ƙarshen parlourn wasu ƴan mata ne da ba zasu wuce 23years ba tsirara haihuwar uwar su sai masha'ar su suke yi (authubillah). Ko kunya babu haka suke ta abun su basu daina ba har sai da Jummai Rubber ta Basu umarnin fita zasu yi magana da baƙo..
A haka suka fice yayin da Rubber ta zubawa Kawu ido tana nazartar shi.
“Takawar ka lafiya gwarzo jarumi, ka daki kowa ko zagi kowa, ko mutuwa tsoron ka take ji”
Murmushi yayi da jin kirarin Rubber sannan ya maida hankalin sa gare ta.
“Rubber magana mai muyi”
Dariyar shaƙiyyanci ta saka sannan tayi shiru
“ai in na ganka idrisu na san magana ta kawo ka, ina jin ka”
“yau wani mummunan abu ya faru da ni”
Nan ya kwashe drama ɗin su da Zahrah ta bata. Ita kanta abun ya girgiza ta in dai har kuwa da gaske ne akwai matsala.
“ni babbar samuwa ta ma bata wuce sanin Ni na kashe baban ta ba, ga kuma sanin ƙwayoyin da nake miki safara”
Cikin kwantar da hankali Rubber tace “Kaga kada ka wani damu, shawara ɗaya ce zan baka idan ka bita to zaka wuce wannan step ɗin”
Cike da ƙaguwa ya kalli Rubber sannan ya rungume ta (nace oh ita ɗin ma matar shi ne kam?)
Cikin kunnen shi ta faɗa mishi wata magana wanda duk gulma ta ban jiyo meh suke faɗa ba sai ji nayi yace
“gaskiya Rubber me ta daban ce”
Murmushi tayi sannan ta manna mishi peck a kumatu daga nan wasan ya sauya salo
(Authubillah)
Sai da suka gama suka yi wanka tare. A nan ya suka ci abinci kafin ya nemi wani ɗaki ya shiga. Wata ƴar Siriyar budurwa ce ta shiga ɗakin Bayan shi, jikin ta babu wasu kayan arziƙi haka ta shiga tana wani karairaya kamar macijiya. Tare da Kawu suka kwana suna sheƙe ayar su Ni kuwa nace (Allah ya shirye su).
★★★★★★★★
Alhamdulillah! Cikin ikon Allah jikin Zahrah yayi sauƙi, da safe Mamah da kanta tayi musu girki, bayan sun karya Mamah ta kai mata ruwan zafi toilet tayi wanka! Ba'a daɗe ba yaya Ishaq yazo.
Tayi murnar ganin yayan ta sosai shima yaji daɗin ganin jikin da sauƙi..
Gaisawa suka yi da Mamah cike da girmamawa. Ya Ishaq yace
“cutien yaya jiki yayi sauƙi koh"
Cike da jin daɗi tace
“eh yaya na warke”
Cike da zolaya ya ce
“ai na yi zaton da safe zan zo cin jallof ne”
Ya faɗa yana kanne mata ido.
Cike da shagwaɓa tace
“kai yayah! Ai sai ka riga Ni mutuwa ma”
“ni rufa min asiri! Damah so kike na mutu ko”
“aah yaya" ta faɗa tana zare ido
“alright in kin ji sauƙi zuwa gobe sai na kai ki makarantar koh?” cike da farin ciki tayi hugging nashi tightly
“na Gode Yaya Ishaq Allah ya ƙara maka buɗi ya faranta maka”
“ameen cutie, to same Ni kafin ki karya ni ko”
Ɗan tura baki tayi ta matsa gefe.
Haka suka yini suna shan hirar su har azahar, sallah yaya Ishaq yayi kafin ya dawo Mamah ta haɗa mishi nashi abincin.
Ita kuma Zahrah ana rikici ita wallahi ba zata ci abinci ba ta ƙoshi
Da ƙyar da siɗin goshi ya lallaɓa ta suka ci tare, bayan sun gama yake sanar da Mamah batun makarantar da zai saka Zahrah yayin da ta ke ta sharɓar bacci abun ta.
“wacce makaranta da ɗin take zuwa Mamah"
“nan makarantar gwamnati ne bayan inji mai wando”
“ammah ta gama primary ai”
“eh yanzu haka sun shiga jss 1 ne”
“ohk shikenan goben zamu je sai a gama mata shirye shiryen saboda nimah sati mai zuwa zan bar ƙasar”
Da mamaki Mamah ke kallon Ishaq
“ina kuma zaka je”
“mamah zan je nayi masters ɗinah be, zan kammala biyan kuɗin jss ɗin ta, nasan zan shigo bayan shekara uku ko biyu”
Duk da cewa basu wani saba ba ammah Mamah tana jin Ishaq a jikin ta tamkar yaron da ta haifa.
“toh Allah dai ya bada abun da za'a ke nema ɗin”
“Ameen Mamah bari zan wuce nikam, sai goben”
“toh Ishaq sai ka dawo, ka gaida gida, Allah ya saka maka da alkhairi”
“Amin” yace yana ficewa daga gidan.
Majalisar Kawu kuwa yau babu wanda ya zauna tun bayan jijjigar da suka ji anyi duk suka tsorata. Shima Kawu yana can yana sheƙe ayar sa gidan Rubber.
Da yammah jikin Zahrah ya warke, tace wa Mamah bari ta ɗan zagaya unguwar don Allah
Bata hana ta ba ko ba komai jikin ta zai ƙara ƙarfi ai ina ta zagaya.
Wanka tayi ta fita tana ƴar waƙar ta har ta zo ƙarshen layin su, wata ƴar ajin su Lawisa Musa ta gani. Kamar wasu manya suka ɗan fara taɗi abun su
“ah Zahrah Abdulkarim dama a unguwar nan kike?”
Da mamaki Zahrah ta kalli Lawisa
“kar ki raina min wayo mana Lawisa, ina banda uban ƙarya zaki ce baki san nan layin nake ba”
Sanin halin ta da Lawisa tayi yasa ta yi shiru kafin tace
“sorry ƙawa ta, na shafa'a ne, toh ya gida”
Farr da ido tayi tace
“lafiya ƙalau"
“jiya an zo duba masu fashi, Man Labour ya ɗauki sunan ku ammah ke Amira ta ce wai baki da lafiya da gaske ne”
“eh wallahi Lawisa, jiya har asibiti aka kwantar da Ni"
Cike da tausayawa Lawisa tace
“Allah ya sauwaƙe Zahrah Abdulkarim, bari na wuce gida nikam, aika na Umma ta tayi”
Daga haka suka yi sallama. Zahrah ta juyo saboda duk ta gaji ƴar tafiyar da tayi.
A ƙofar gida suka ji karo da Kawu, ko kallon arziƙi bai samu ba daga wajen ta. Duk da cewa yana tsananin shakkar ta ammah hakan ba hana shi dakewa ba don da wuya ka gano tsoron Kawu.
“ke don ubanki baki iya gaisuwa ba neh?”
Cikin halin ko ina kula tace
“mutanen kirki masu daraja mutane su ake gaishe wa” ta faɗa tana gurmuɗa baki.
Shaye da mamaki ta tafi ta bar shi, ya rasa meh yake masa daɗin haka nan lokaci ɗaya yayi wata shu'umar dariya
“shawarar Rubber zata yi aiki kwanan nan inda ba haka ba zasu ruguza min buri na, kai!!! Basu isa ba, dole na dakatar da su. Dole.
Sallahr maghrib suka yi, sannan isha', ana kiran ishà Kawu ya fice ta uwar shayibu.
Bayan sun yi dinner suka ɗan yi hirar su.
“mamah" Zahrah ta ambaci sunan ta
“na'am Zahrah, menene?”
“mamah yanzu haka zamu ci gaba da zama a gidan nan?, Wallahi Mamah Ni na gaji da rayuwar gidan nan, dubu fa duk mutane gudun mu suke yi saboda wannan banzan mijin naki”
“ke Zahrah! Ki kiyaye kalaman ki, kar ki manta ɗan uwan mahaifin ki ne shiɗin kuma miji na! Bana kuma son jin wannan zancen kinji ko”
Takaici duk ya cika ta tace
“shikenan Mamah, toh Ni ki kai Ni wajen wata ƴar uwar ki manah! Ni tunda muke baki taɓa kai Ni wajen su ba”
Ba tayi mamakin jin hakan daga Zahrah ba, tun bata kai haka ba take cewa su gudu gidan su Mamah ammah sai tace iyayen ta sun mutu.
Daga nan Zahrah bata kuma cewa komai ba tun da Mamah tayi shiru.
Ɓangaren Mamah lokaci ɗaya tsohon ciwon ta ya dawo sabo.
Abun da take ƙoƙarin binne wa kullum kenan, sam bata so a dawo mata da zancen ko kaɗan.
Bata manta ranar da ta rabu da iyayen ta, shekaru 14years kenan!
Lokacin da ta yi kunnen uwar shegu da ahalin ta! Gashi yanzu tana don zuwa gare su ammah ta kasa!!
“Ya Allah" kawai ta samu damar furta wa.
Har wajen 2:00am bata yi bacci ba, yanke shawarar yin Sallah tayi ko zata ji sauƙi.
Tana cikin sallar bugun gidan ya dira kunnuwan ta, bata katse sallar ba sai da tayi raka'āt biyu tukun nah ta fito.
Ƙoƙarin ta buɗe mishi sai dai abun haushi yau ma a buge ya shigo da ƙunshi ledar sa a hannu.
Bangare ta yayi ya shigo ciki. Bayan ta rufe ƙofar itama tayi ciki tana takaicin banzan hali irin na idrisu. Ganin ya tsaya be shiga ɗaki ba ta ɗan taɓe baki ta wuce zata shiga ɗakin ta.
Jawo ta yayi ta faɗo jikin shi, cikin zafin Nama ta fizge jikin ta.
Cikin Muryar ƴan maye yace
“haƙƙi na zaki bani Madina" cike da takaici ta wuce zata shiga ɗakin ta ya ƙara jawo ta da ƙarfi. ɗakin ya cilla ta ya rufi kirif.
“Wallahi baka isa ba idrisu! Da ni zaka yi mu'amala kana cikin maye?”
“toh meyeh....na..ga...naga....ke mata...ta...ce”
“haƙƙin mata nawa ka sauƙe da zaka ce ina baka haƙƙin ka? Wallahi ba abun da zai haɗani shimfiɗa da ƙazami irin ka”
Cikin maye ya janyo dorinar da ya saba dukan ta da ita ya fara jibgar ta, ihu take ammah Kawu bai daina dukan ta ba kamar an aiko wahayi gare shi ne.
Duka sosai yake mata da shi kan sa sai da yaji jiki, tun tana ihu har ta daina.
Duk budurin da ake yi Zahrah bacci ta take sha.
Maƙwafta na jin ihu ya wuce misali suka fara fitowa.
Ammin Badi'a ce da mijin ta suka zo, ƙwanƙwasa ƙofar da suke yi shi ya tada Zahrah daga bacci. Jin babu Mamah a gefen ta yasa ta fito. A tsakar gidan ta tarar da ita yashe sai wani irin sauti take fitar wa ga Kawu kuma tsaye kanta da dorinar sa.
Bai lura da Zahrah ba sai da tazo wurin, ba tare da ta kula shi ba ta kwanta jikin Mamah tana sake wani kuka mai tsuma zuciya.
Jin ba a daina buga ƙofa ba yasa ta je zata buɗe, tsawa ya buga mata
“keeee....” bata kula shi ba ta wuce ta buɗe. Ganin Ammin Badi'a da mijin ta abun ya bata mamaki. Shigowa suka yi, Ammi ta riƙe hannun Zahrah suka shige.
Kawu bai jira wata wata ba ya fizgo Zahrah daga hannun Ammi. Dukan ta ya fara nan da nan tayi wani tsalle ta gudo bayan Ammi.
“Wallahi Kawu baka isa ba! Uban me Mamah tayi maka zaka mata irin wannan dukan, wallahi bazan taɓa yafe maka ba wani abu ya same ta.
Meh yasa? MEH yasa nace MEH yasa Kawu? Ka cutar da rayuwar mu iya cutarwa, tabbas sakayyar Ubangiji tana jiran ka. Allah ya isa”
Daga haka ta kece da wani irin kuka mai ban tausayi.
Jikin Mamah ta dawo ta na jijjiga ta
“ki tashi Mamah! Kada ki mutu, in kin mutu bashi da asara nice zan shiga maraici, Mamah ki tashiiiii"
Ta ƙarasa cikin ƙaraji.
Abban Badi'a ne ya umarci Ammi da ta taya Mamah ta kai ta ɗaki sannan ta bata taimakon da ya dace.
Zahrah gaba ɗaya hankalin ta baya jikin ta in ban da suruce suruce babu abun da take
“ke ma Mamah nace miki mu tafi wurin dangin ki kin ƙi toh ai dole muyi ta Fuskantar Matsala. Allah ya isa tsakanin mu da kai Kawu. Sai Allah ya saka manah.
MU HAƊU GOBE
DUK YADDA AKA YI AKWAI WANI ƁOYAYYEN AL'AMARI
MUJE ZUWA DON BA'A FARA WASAN BA SAI MUN JE BABBAN GIDA.
CI GABA DA BIBIYAR ALƘALAMIN DIAMOND LADY....TARE DA ZABGA COMMENTS.
Diamond Bhatool ce🤟
[27/09, 6:07 p.m.] 💎Diamond Bhatool 💎: ️______________★★★_______________
Typing 📲
🏡 *A BABBAN GIDA* 🏡
_(All in a big family🏠)_
★TAKUN FARKO★
_[Labari/Rubutawa]_
*©Fadimatu Adamu Hassan*
*A.K.A DIAMOND BHATOOL*💎
️
_______________★★★________________
﷽