Part din Hajiyan daddyn su su ka nufa, twins su ka tarar a falo su na shan cornflake.
So Halitta Ne Part 1 Complete Hausa Novel.doc · about 279 min read
" Aunty Hassana Aunty Usaina min zo "
" Oyoyo ga su Ahmad"
Ikram da gudu ta ha ye cinyar Usaina
"Aunty Hassana ina Hajiya?
To ba Hassan ba ce sarkin surutu"
Hassana da ta ke ta dariya sabida ta San
Usaina da Ikram ba shiru su ke ba, Ikram fitina Usaina saurin duka.
Zumbur ta d'aga ma ta cinya, Hahhhhahhh gaba d'ayansu su ka sa ma ta dariya.
Komawa ta yi cinyar Uwar d'akin ta Hassan.......
Comments d'in Ku shike bamu k'warin gwiwar yin typing
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Writing By *R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
..........
Kwana d'aya da zuwa na gidan Hajiya Zainab.
ta kira ni.
Da sallama na shiga falon na ta zau ne take kan three sitters, ta na operating phone d'in da ke hannun ta.
"Hajiya gani"
Ba tare da ta kalle ni ba ta fara magana
" Ina da dokoki da k'a'idojin zama a gidan nan, banyar da da sa min ido a gidan ba, banason k'azanta, yara na uku daga yan zu ke ce me kulawa da abincin su, kayan su, da Kuma komai na su, na biyu Kuma , gyaran cikin part din nan gaba d'aya daga kan bedrooms din mu har na yara na, da kitchen da toilets din mu, Daddyn Ahmad ana wanke masa toilet sau uku a rana ko yana nan ko baya nan dole ne a wanke,
Akwai washing machine a kowan ne toilets duk abinda ya ke ciki ki wanke su,
muddin na kama ki da cin amana a gida na Billahil Azim Sai na d'aure kaf dangin ki".
Jiki na ne ya yi sanyi,
" To Hajiya".
Daga yau suna na AUNTY kar ki k'ara kira na da Hajiya da wannan k'azamin bakin na ki, ta shi ki ba ni guri"
Aikin da ta lissafin na ke son fara yi
" Aunty ina ne d'akin? .... ka sa k'arasa maganan na yi da Hannu ta nu na min sama.
Saurin fara hawa nayi wata k'ofa ce a k'arshen be nan, turawa na yi na na shiga.
Gani warin irin Rantsattsen falo ne a wajen me girman gaske da b'angare
a cikin shi komai na falon fari ne tas
Sai k'amshi ya ke.
K'ofar farko na tura a hankali
Wani sanyin AC ne ya bigeni da sassanyan k'amshi
d'akin da duhu lalube na fara yi a bango dan nagano Inda makon nin wutan ya ke, ina jin shi na kunna.
"Wai!!!!! Aljannar duniya na fad'a cikin mamakin ganin abinda bantab'a Sanin akwai a duniyar nan ba.
Kayan Maza ne a zube a kan gadon daga ni dak'in me gidan ne.
Cikin hanzari na fa ra gyaran d'akin d'akin daman tun zuwan na Hajiyan Gwangwazo ta koya mana yadda ake yi.
Da toilet nafara Sai da na tabbatar na gama gyarashi na dawo dak'in ina gyaran na gano wata k'ofa
a hankali na tura naji ta a rufe Sai na hak'ura, lokaci Kad'an na gama da d'akin na rufe.
Na shiga na gaban sa, daga ni dakin Aunty ne ganin kayan Kwalliya burjik a kan mirror,
Toilet na fara shiga na gyara na bude washing machine din bayin na ba akwai, tabka -tabkan pants da bra masu ya wa a ciki.
Wanke wa nayi ban fito ba sai na nagama gyara mata d'akin na sa freshener nan da nan ya yi kyau.
Na nufi lungun da zai kaini d'akin su Ahmad.
Kayane da kayan wasa kaca -kaca a d'akin mamakin ganin hakan nayi, kenan su suke gyaran kafin nazo,
Dagewa na yi na gyara shi har kayansu Sai da na jera musu.
Ba k'aramar gajiya nayi ba.
Haka na sakko na fara gyaran k'asan
Ban tar da Aunty a ciki ba, a she fi ta tayi.
Haka na wuni aiki a gidan.
Fitowa na yi harabar gidan ma'aikata na gani a zaune akan ta barma su na ta fira,
kallo na su kayi suna yaba Kyan da nake da shi,
"Ali wannan ce 'yar aikin Hajiyan"?
" Eh ita ce"
Kan'ubancan amma Allah ya yi halitta anan Alhaji"
"Matsalata da kai Haruna, son mata"
"Hahhhahh kai Mata fa abun so ne, ni fa bana raina kala atoh, duk mace ai mace ce.
Allah ya shiryeka
Nan da nan naji tsanar su a raina Baba me gadi ne a can bakin gate ya na karatu.
Fuskar sa nad'e da rawani daganin sa buzu ne, juyawa na yi na shiga d'aki na nayi wanka jin ana kiran sallar azahar ya sa na yo alwala ta
Sannan na fito.
Bak'ar rigar da Aunty ta ba Ni na saka duk da duk sunyimin ya wa
haka na ke saka su.
A can gidansu twins kuwa hayaniyar su ne ta fito da Hajiyan na su.
" a'a'ah mashaallah Allah yau kishiyar ce a gidan nawa?
Juyowa su ka yi su na kallon Hajiyan Daddyn na su da bata tsufa.
"Hajiyan Daddy ina kwana"
Lahhh Hajiyan Daddy ce ma ban da Ku ko?
"Har da mu mana Hamid ya fad'a "
Ahmad kuwa da yake ba inda ya baro Daddy shima murmushi kawai ya ke muskili ne kamar uban sa.
Zaune yake akan kujera ya na kallon draman da sukeyi.
"Aslamu alaikum"
Alhaji.Abubakar ne ya shigo falon.
Amsawa su kayi duk kan su.
" yaya sannu da zuwa"
Durk'usawa ya yi gaban mahaifiyar ta shi, k'a ida ne Sai ya cire hula ta dafa kanshi ta na sa masa albarka.
"Barka da safiya"
"Barka saddik'u ya iyalin, ya aikin?
" Alhamdulillahi"
"Mashaallah Allah ya yi albarka"
"Amin, amin Hajiya"
Sannan su ka gaisa da twins.
" Ku shirya idan na dawo tare zamu wuce"
" To yaya"
Hassana ce ta amsa
Usaina kuwa b'ata rai tayi dan ta tsani take gidan 'Dan uwanta Zainab ta na mata isan nan.
Sallama ya yi musu ya tafi office.
Anan su Ikram su ka wuni gidan kakannin su, kafin Alhaji. Abubakar ya dawo twins sun gama shirin shirun su.
Ya na zuwa sukayi wa iyayensu sallama su ka ta fi.
Fitowa ta kenan motar Alhaji Abubakar na shigowa, Saudi na yi na shige d'aki na
Idan ya wuce na fito in k'ara aikin daman kitchen da falon K'asa ne ya ragemin in gama.
Twins ne suka fa ra fitowa daga Hassana rik'e da hannun Ikram, Ahmad ne a front set tare su ka fito su ka nufi ciki.
"Aslamu alaikum"
Ba kowa a falon, dan su na shigowa Zainab ta ga su twins nan da nan ta ji ranta ya b'aci shi ne ta ta fi d'aki.
Zama su kayi a falon da gudu Ikram ta haye stairs din dan ta gayawa momyn su sun dawo.
Tsaye ta ke ta na huci " mtswww!!!! Wannan wa ma irin na ci ne ai wannan masifa ne, ni da gida na ba za'abarni na huta ba"
Momy! momy! Momy mun dawo, mu da su Aunty Hassana,
Ikram ta fad'a ta na murna.
yak'e Zainab d'in kawai ta yi ganin Daddyn su Ikram d'in .
" hmmmm oyoyo my girl sannun Ku da zuwa je ki cewa su Auntyn ganinan zuwa, ki k'ra Husnah ta basu abinci kinji?
"To mommy"
Da gudu ta fice.
Husnah, Husnah, zaune na ke gefen katifa na naji kiran Ikram da sauri na mik'e ina gyara d'an kwalin bak'ar riga ta.
"Na'am "
na fito kafin ta shigo
" ki kawo wa su aunty Hassana abinci da ruwa inji Mommy na, su Aunty ne su ka zo nan gidan za su zauna "
murna ta ke sosai.
To Ikram mu ka shiga cikin falon da sauri.
Ina shiga durk'u sawa na yi " Ina wuni"
Kai na ak'asa.
Kaiiii su Hamid su ka ce Husnah su Aunty ne Kin fi su girma fa"
"Zan dake ka Wallahi Hamid inaruwanka to Inji Usaina,
Murmushi na yi kitchen na shiga na shirya mu su abinci a dinning da drink,
" Kai mashaallah bloody kin ga House girl din Aunty Zainab me kyau"
" ya sunan ki?
Usaina ta tambaya
" Husnah" na fad'a ina kallon 'yan biyu masu kama d'aya.
Okay nice name, Mu k'annen megidan nan ne Ni suna na Usaina, Bloody na ka Hassan.
" Sannun Ku zuwa 'yan biyu"
Alhaji ne ya sakko saga stairs din idonsa na kan Husnah, Tunda ta zo gidan be tab'a ganin ta na said yau.
" Mashaallah " ya fad'a aran shi.
" Sannu da fitowa na yi ma sa,
Jin sassanyan murya ta sai da ya lumshe idon shi.
Yi ya yi kamar be ji ba, Kitchen na don na gyara shi ina cikin aikin Hassana ta shigo
" Sannu da aiki Husnah"
Murmushi na yi mata,
" lahhh bloody Kinga har da dimple gaskiya me kyau ce bloody ko?
Usaina da k'araso war ta kenan ta amsa da " Sosai ma "
Dariya suka ba ni sai naji ina K'aunar su dama ga 'yan biyu da farin jini, da gani zasuyi sa'anni na ko na fi su da Kad'an
" ke ki ke girki?
"A'a Aunty ce ta ke yi"
"Okay"
Anyi sallah ki je ki yi na k'arasa mi ki aikin.
Mamaki ne ya kamani ganin 'yan gayu ne amma basu da wulak'anci.
" ai na gama ma daman nagode"
"To ba ri na d'an dafa tea "
"Ke Usaina Kinga abinda ya ke had'aki da Aunty ko, shiyasa Ku ke fad'a ai ni dai ba ruwana Hassana ta fad'a ta na ficewa daga kitchen d'in.
* * * * *
" Aslamu alaikum"
Dillaliya ke ta sallama Gidan inna Gaji.
"Wa'alaikumus'salam, a'a'a'ah Dillaliya yau a gari, inji mak'i bak'o"
"Hahhhh Gaji ashe ki na ciki, ina ta sallama ba Ku jiba.
" him! Ina d'akin malam ina ta jama da jinya"
Rik'e baki Baba Dillaliya ta yi "ayyah yo ai ni bansaniba ba shi da lafiya Ashe"
" Ga guri zauna tukun na Dillaliya sannu da zuwa ya hanya"
"Lafiya lau, mun same Ku lafiya?
" lafiyan dai za'ace"
"Me ke fa ruwa ne Gaji?
Sai da Inna Gaji ta k'iftawa Dillaliya ido, sabida Baba ya na jiyo su, sanan ta ce " hum! Abubuwa da yawa sun faru ma rassa dad'i.
"Subhanallahi!! Gaji me yafaru?
"Wallahi 'yar nan ta wa ce ta gudu yawon dandi"
" Lahaula wala k'uwata.... Wacce Hadiza ko Hindatu?
" a'a da su ne ai da sauk'i Husnah ce 'yar wajen kihiya ta da na ke rik'o"
" Kayyah ash sha wannan yarinya ta b'ata wayon ta,ina ganin ta shiru -shiru Ashe za ta iya wanga aiki"
Inna Gaji ta k'ara gyara zama "anyi Neman duniyar nan ba ita ba labarin ta, ga malam a kwance tunda ta tafi ya kamu da ciwon nan na mutuwar b'arin jiki.
" subhalallahi malam din Ku ma?
" shi d'in fa ,sai dai a kwantar a Tatar"
Allah ya ba shi lafiya, mu je in duba shi Gaji ai bansaniba, ta shi su ka yi Gaji ce ta fa ra shiga sannan Dillaliya
" Sannu malam Musa ya jikin"
Cikin jirkitacciyar maganar sa da ba ta fita sosai ya amsa.
" da sauk'i "
"Allah ya k'ara sauk'i
Y baka lafiya, ita kuma Allah ya shirye ta ya bayyana ta.
" Amin, amin Dillaliya Gaji ta amsa"
'Dari biyar ta ajiye wa malam Musa su ka ta shi su ka fi ta,
Malam Musa ya na ta godiya.
'D'akin Gaji su ka shige " Dillaliya ya ake ciki ne?
"Him Gaji ai anda ce
Yan zu ma kud'in aikin ta na wata biyu na kawo mi ki, duk wata dubu goma a ke biyan ta"
" ayyi au ta rufe baki , a Alkur'an da gud'a zan yi a she malam na ji"
Hahhhh su ka sa dariya k'a sa - k'a sa.
Kud'in Dillaliya ta d'aukko duba ashirin ta dank'awa inna Gaji, rik'e hab'a ta yi ta na jinjina yawan kud'in da Dillaliya ta kawo ma ta............
*Comments* *din* *Ku* *ke* *k'ara* *mana* *k'arfin* *gwiwa*
Yawan comments yawan typing
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Writing By *R.Hussain and* *Noory* .
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
*Free* *page* *ya* *kusa* *K'arewa* *idan* *kina* *son* *mallakar* *na* *ki*
*Za* *ki* *iya* *biyan* # *200 only* *ta* *wan*
*account* *number d'in*
```2414444137```
Zenith Bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma kati ne MTN za ki turo ta
wannan number 08107916039 ko kuma ki turo ta 08145498489
Bamason vtu
Page 1
Halima ce a d'akin su Yazeed ta na shirya su sabida ba taso su yi late a School
Yusra ce ta shigo d'akin da gudu.
mommy! mommy! Daddy ya ce" kuyi sauri yana dinning area ya na jiran ku.
"Yusra na hanaki Wannan guje -gujen ko amma ba kyaji idan kika fad'i ba ruwana.
Sauri Halima tayi ta sakawa Yazeed School bag d'in shi a bayan shi, suka fito.
Gala danci ne zaune a kan d'aya daga cikin dinning chair ya fara serving d'in kan shi, da sauri Halima ta k'araso ta karb'a " Haba yallab'ai da kanka ta fad'a cikin Shagwab'a"
Murmushi ya yi "hmmm to meye coffee ne fa kawai na had'a"
" to amma kasan ai it's my duty ko?"
" OK to sorry bazan kuma ba "
Ya fad'a ya na had'e hannayen sa alamar ba da hak'uri.
Plate ta d'akko ta zuba ma sa chips da soyayyen kwai ta tura gabansa, tea flask ta bude had'ed'd'en kunun Madara ne sai k'amshin kayan k'amshi ya ke zuba masa ta yi a cup ta ajiye ma sa.
" Allah ya yi miki Albarka dear" Amin.
Yazeed da yusra ta zuba Masa sannan ta yi serving kanta ta zauna suna breakfast d'in cikin kwanciyar hankali.
"Mommy wai waye ya fara kunu a duniya"
Yazeed ya fad'a ya na shan kunun
Dariya su kasa duk Kansu har Galadanci " Wai! wai!! wai!!! Mommy gaskiya taro min yazeed kar ya fad'i dan santin da yake "
Hahhhhhh Allah Daddy ba Santi ne ba kawai tunani na ke"
ya had'e rai
" kai Yaya Zeed Yusra ta fad'a tana masa dariya.
"Mommy ki yi ma ta magana fa tam" ya yi k'wafa.
"To ya isa kowa yaci abinci kar ku makara"
Suna gama breakfast d'in su Yusra su ka yi wa iyayen na su bye - bye
Driver ya kai su makarantar su.
" Bani briefcase d'ina nima na wuce, Ina da meeting 8:30am yanzu kinga 8: d'in ta kusa, wasu kaya za'a kawo wa Alhaji.Abubakar ne daga company GOLD & JEWELRY DUBAI, kuma mu na tunanin yau kayan zasu k'araso.
" Okay Wannan company da kuke da hannun jari?
"Eh d'aukko min mana in tafi"
"To Allah ya temaka yaba da nasara.
"Amin " ya amsa
Juyawa ta yi ta d'ak ko masa briefcase d'in ta ba shi.
Samuel ne ya yi Knocking
"Yes"
Shigowa ya yi " Good morning Sir"
" Morning Samuel "
" Good morning mah"
" morning " Halima ta amsa ta yi wa mijin na ta adawo lafiya ta koma dinning dan gyara wajen
" Sir, you have a meeting around 8:30 O'clock "
"Yes I know, let's go"
Fita su kayi daga falon mota Samuel ya bud'e masa backseat ya zauna sannan Samuel d'in ya hau ya ja suka tafi.
Halima ta shigo kitchen don kammala aikin gidan ta.
Halima ba ta buk'atar 'yar aiki mace ce me sanin ya kamata, shiyasa basa wani shiri da Zainab
Tunda wata rana da ta je ita da Mijin ta.
Zainab bata nuna mata kulawa ba inda ta zauna daga gaisuwa har su ka tafi Zainab bata sake kula taba.
Ga ni ta ke Gala danci yaron Mijinta ne sabida yawan cin har kokin su tare su ke shiyasa ta d'au girman kai da alfahari ta d'orawa kanta.
Ita kuma Hajiya Halima ba ta son raini.
Tun daga lokacin ba ta kuma zuwa gidan ta ba, ko online su ka had'u ba me kula kowa.
* * * * *
Da gudu Ikram ta shigo kitchen ina tsaka da wanke cow leg d'in da Aunty za ta dafa yau sabida ba ta tab'a dafata a gaba naba.
" Husnah ki zo inji mommy, Daddy ya kawo
"Zaro ido na yi jin ta ce Daddyn su ne ya dawo, nan da nan na rikice Allah ya sa ni tsoron shi nakeji kwata -kwata ba na so naje inda ya ke, sai in ta jin fad'uwar gaba ga shi da kwarjini.
"Kinji Husnah"
Maganar Ikram ta dawo dani.
Wanke hannu na nayi na goge da towel
"To muje"
Haka na bi bayan yarinyar cikin sanyin jiki.
Aunty na zaune a falo ta sha kwalliya kamar kullum sai hura hanci ta ke ta na hararar su y'an biyu, Wanda su ba su sanma ta na yi ba
Zaune ya ke akan dinning ya na jiran a bashi abinci, sanye ya ke da black Jeans da red din riga kayan sun yi masifar yi masa kyau ya yin da su ka b'oye girman sa ya koma kamar wani saurayi irin d'an thirty years d'in nan fuskar nan a d'aure kamar yadda na san shi
"San nun ka da zuwa" na fad'a cikin rawar murya.
Nasan ba amsawa zeyi ba sai dai ya lumshe maka idanun sa kamar me jin bacci
Plate na d'akko na bud'e shi food flask d'in white rice na bud'e na zuba ma sa Kad'an sabida na yau da gobe nasan cikin sa da stew Kad'an sai naman Kazan da na saka da yawa sabida yanason nama sosai salad d'in da na had'a na zuba ma sa a gefe two spoon na sa na ajiye ma sa a gaban shi har lokacin zuciya ta kamar zata fi to sabida fargaba da tsoro, jug d'in da na had'a juice d'in pineapple and coconut drink da d'an lemon tsami Kad'an na d'akko glass cup na d'auka ina zuba ma sa hannu na ya guce kamar an tankwab'e ni na shek'a ma sa drink din a jikin shi,
Da sauri ya mik'e sabida sanyin da ya ji a jikin shi
Saukar mari naji tassss!!! a fuska ta kafin na dawo na kuma ji ank'aramin a d'ayan side d'in
" keeee!!! Jaka, Mahaukaciya,Dabba, mijin na wa za ki yiwa haka waye Ubanki a k'asar nan?"
Hawaye ne kawai ke zuba a idanuna kunnu wa ma sunyi min dummmm haka na ke ji
Cikin sauri Alhaji Abubakar ya bar gurin cikin matsanancin b'acin ran jin abinda Zainab ta keyi bata ganin girman kowa.
Kuka ne ya k'wacemin cikin kuka na tsuguna nake ba ta hak'uri
" Wallahi Aunty bansan cup d'in ya go ce ba kuka nakeyi sosai
Ki yi hak'uri Aunty"
cikin matsa nan cin kuka na k'are maganar
Mtswww!!!! Tsaki Auntyn ta yi ta wuce stairs da sauri gurin Daddyn su Ikram.
Y'an biyu ne su ka zo su ka d'ago ni
Usaina me saurin kuka tuni hawayen tausayi ya cika mata fuska
"Dan Allah Husnah ki yi hak'uri"
Hassana ta fad'a ta na sharemin hawaye
Ikram da ta zo ta rungume kafa ta kuka ta sa
" ki yi hak'uri Husnah ba ruwa na da mommy tunda ta dake ki"
"Murmushi na yi musu hawaye na zuba na ce bakomai "
Zuwan su Ahmad ne ya sa Ikram zuwa wajen su da gudu run kafin su yi Sallama ta fad'a jikin Hamid tana kuma
" Yaya Hamid Mommy ta daki Husnah dan ta b'atawa Daddy jiki da lemo ba ta sa ni ba"
Rungume ta ya yi ya fara rarrashin ta, Ahmad ya ki ba dad'i
"Husnah ce ta mik'e tsaye mopper za ta d'akko dan ta gyara wajen,
Usaina ta rik'e ma ta hannu
" ki yi hak'uri Husnah watarana sai labari, duk kan tsanani ya na ta re da sauk'i"
" *SO HALITTA NE*"
K'aunar su ce na ji ta na shiga raina,
"Bakomai fa ni ce ai na yi lefi, to me ne dan an hukunta ni?"
Wuce su na yi na d'akko mopper da ruwan car wash zan gyara wajen
Kallon fuska ta sukayi ganin ya tsun Aunty rud'u -rud'u a kunci na shi ya k'ara mu su jin tausayi na.
"Akwai Allah" Bloody mu je su ka wuce d'aki domin yin sallar magriba
Wadda ake ta kira a masallaci
Su Ahmad ma wuce wa sukayi dan gabatar da alwala.
Hajiya Zainab na shiga d'akin ganin shi ta yi d'aure da towel iya kneel data ni wanka ze sakeyi, amma ya zauna a gefen gado had'i da dafe kan sa da hannu wa biyu ,idanunsa ya yin masifar kad'awa ya yi ja jir, jijiyar goshin sa sai harbawa ta ke tsananin b'acin rai.
" Please dear"
"Dakata Zainab!!!!!!!!"
ya fad'i cikin tsawa.....................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Writing By *R.Hussain* *and* *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
Cikin kwana ki biyar da zuwan su 'Y'an biyu muka sa ba, Aunty na nuna musu bambamcin da ke tsakanin mu, amma sunk'i d'aukar maganar ta.
Zau ne muke a d'akin Husnah yayin da take cikin Gidan ta na aikin ta..
Hassana ce ta ke chat da 'Y'an class d'in su Usaina na kusa da ita don ta bar tata wayan a d'akin da aka sauke su a Gidan Yayan nasu,
Tare ake hirar da ita suna cikin nishad'i..
Aunty Zainab ce ta turo kofar ranta a b'ace " twins wannan wana irin zubar da mutunci ne?"
Kallon ta suke don basu san me sukayi na rashin mutunci ba.
" Aunty me kuma mukayi?"
"Okay ba kusani ba ma ko?"
" What are you doing here?"
Turo baki Usaina ta yi ta juya ta karb'i wayar Hassana..
" Ayyah Aunty kawai shigowa mukayi gurin Husnah jiran ta muke ta dawo...
" ko kullum ba kusan ba d'aya kuke da ita ba, 'Y'ar K'auyen 'Y'ar Talakawa ce fa! Aiki ne ya kawo ta nan Gidan ba don haka ba kunsan har ta mutu bazata shigo Gidan nan ba, ba na son kuna min haka gaskiya, ku tashi mu ta fi..
Fitowa sukayi suka bita..
Ina sama d'akin Daddy ina ta gyara masa d'akin,
Shi kuma ya na falon saman yana kallon news a television
Hankalin sa ba tare da kallon da yakeyi ya ke ba, tunda ta shigo ta gaishe shi murya ta ta rikita shi da son ran sa ne ta yi ta gaishe shi yana sauraron muryar ta me kashe masa jiki.
Fitowa nayi kai na a k'asa na tura dak'in Aunty don na gyara shi ma, ido ya zuba mata yana kallon surar sa da take zautar da shi.
Fara ce tas doguwa ta na da d'an fad'in fuska Kad'an hancin ta siriri ne me kyan gani bakin ta d'an k'aramin tana da pink lip kamar ta sa bambaki kirjin ta a cike ya ke da na shanu, cikin ta kuwa kamar batacin abinci tsabar lafewan shi, ga hips kamar na babbar Mace saurin katse tunano surar ta ya yi , d'aki ya shigo ya kwanta don na k'aramin feeling ya tada wa kansa, ba
Zainab ya keson kira amma ya kasa daukar wayar ma.
Allah Allah ya ke ta shigo ya rage Abun da ya tarar masa a mara ganin Husnah ta burkita shi..
"Kai aunty ita ma fa Husnan nan Mutum ce fa kamar kowa..
"Amma kuma ai kamar dabba ta ke she is illiteracy fa both side, ba karatun Arabic ba na book ba Usaina JA KA ce"
Saurin wuce tayi ta na Jan tsaki mtswww!!!!
Sakko wa na yi daga benan da na gama gyara wa hararata Aunty ta yi ta na hawa stairs d'in..
Murmushi na yi wa 'Y'an biyu.. "Y'an biyu masu kama d'aya ni har Yan zu bana gane Ku"
Dariya su ka yimin.
"Ingaya miki da Abin da za ki na gane mu?"
Hassana ta fad'a ta na murmushi.
"Eh dan Allah fad'amin!
Cuno baki Usaina ta yi sabida batason Hassana ta fad'i a wuyan ta akwai tusar jaki, da shi za ta na gane su.
Hhhhhhh Hassana ta sa dariya " toh Kinga wannan cuno baking sing ne na farko"
Duk kannin su dariya sukayi kowa ya wuce inda za shi.
Kitchen na shiga don yanzu na fara iya girki sabida tare da aunty mukeyi duk Abin da zata dafa da ni takeyi so ta ke ta barmin kamai na Gidan.
Ahmad,Hamid,Ikram suna son zuwa waje na aunty ta hanasu, kullum nuna musu ta ke ni ba kowa bace...
Ahmad ne bai fiya d'auka ba duk muskilancin sa Indai ya ganni ko a gaban ta ne sai Yace " Sannu da aiki Husna..
Sai dai tayi ta hararar sa in a gaban Daddy ne.
Yau ma kamar kullum Daddy ne ya shigo falon
"Assalamu alaikum.. ciki ciki ya ke maganar sa idan ba kusa Ku ke ba bazaku ji ba dai dai-dai kamshin turaren sa ya gayamiki Mutum yazo.
Amin wa'alaikum salam..
Sannu da zuwa Yaya. Daddy sannu da zuwa. twins su ka ta shi zasu bar gurin Alhaji Abubakar ya yi saurin dakatar da su.
"Ku zauna mana Ku yi zaman ku!
Zainab ce ta k'ulu ta yi k'wafa " Ni gaskiya sun takura min, Miji na ya dawo bani da damar rungumar shi sai dai a d'aki...
Maganar twins ce ta katse mata tunani
"A'a Yaya wajen Husnah zamuje..
Husnah ya maimaita a ran shi sanan ya tad'a musu kai...
" kuje d'akina akwai gugar da aka kawomin suna nan a kan bed please Ku je Ku d'an shiyamin su ( Wallahi ba zan bari Ku dinga na nik'e ma ta ba) Ikram kira Husnah ta zo tayi serving din Daddy.....................
* * * * *
"Gaskiya Garba bazanje tasha ba haba ai Ya yi nisa da cikin Gari"
"Haba Hadiza alk'ur'an a mahin zan sako ki ki dawo, Kinga nan shago ne wani ze iya higowa ya ga ina turmushe ki, kuma kinsan gurin me Gari za'a kaimu , kin san dai a wak'a za'a sa ki Indai na ce akwai ciki na a jikin ki? (kowa ya san Hadiza da tsoron ciki)
Ido ta zaro waje tayi shiru ta na tunani.
" to hikenan nawa za ka ba ni?"
Sosa k'eya Garba ya fara yi "Kinga yanzu alkur'an d'arin nan kad'ai gareni a can tashan zan ara imbaki ai..
" 'Dari bantam Uban can!!! Kai fa idan ka hau har sai Mutum ya gaji ka ke d'agashi, kuma kace min d'ari ke gareka tab bari nayi gaba, idan ka samo kud'in da za ka siyamin tsire da lemon kwalba na zo musa santa.
Fitowa ta yi data hangon ta yi ta fiyar ta ta barshi
"Hegiya Allah kai damo ga harawa dai Alk'ur'an watara na sai na sassak'e ki...
"Dillaliya Yan zu duk wannan kud'in aikin ne?"
"K'warai kuwa Gaji duk wata dubu goma ake biyan ta ga kud'in ki dubu ishirin cif"
ta mik'a mata.
" kai nagode Dillaliya ga wannan ai ba'a barki haka ba ta zaro dubu d'aya ta mik'a ma ta.
"A, a Gaji ki bar kud'in ki ma ai yiwa kai ne..
"Anya kuwa ayi haka Dillaliya?"
"Hmmm Gaji kenan ai amma yi..
" to ai hikenan ta mai da kud'in ta cikin sauran, yan zu dai Dillaliya irin wannan mak'udai za ki na kawomin kenan?"
" Eh mana duk wata dubu goma ne ni kuwa ba wata
zan dinga zuwa ba shiyasa zan dinga ajiye wa sai na fad'a na wata biyu tukun na..
"Hehheheh!!! Ya fi ma nagode kuwa k'awata..
" wai Marka har yan zu ba ta dawo ba ne?"
" hum ai ya rabu da ita wai ashe k'arar shi ta kai, da ya ke inya ta fi sai Ya yi shekara be dawo ba shine Tace ya sauwak'e ma ta...
"Mtswww!!! aikin ban za yo dan shekara d'aya ba Miji wani abu ne?"
"Kayyah Dillaliya alku'an wa ni abu ne
Ko ni nan a haka na ke gwagud'awa da Malam yana kwancen nan, wanga abu fa shine auren..
"Hahhahhh kai Gaji abar wa Yara mana.
"Hmmm Dillaliya kenan ke ma fa kinsan dad'in Abun atoh"
Dariya su ka sa su na tafawa............
Comments d'in Ku shike k'arfafa ma na gwiwar
yin typing
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
*Writing* By *R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FAN
Page 1
Hindatu ce ke ta faman wanki a tsakar gida kayan Baba ta ke ta wanke wa " Inna Gaji! Inna Gaji !! Inna Gaji "
" mtswww kai wannan masifar kiran na me ye kuma jarababba me ne ne?"
" To ruwan wankin ne ya k'are"
" To y'ar ne ma ni zanje na d'ebo mi ki ko ya ya ne?"
Baki Hindatu ta murgud'a
" ihirin (#20) za ki ba ni, in aiki Abban gidan Rabi ya d'ebomin ruwan in kammala "
''Ihirin (#20) Alkur'an bam ba da wa, kar Allah ya sa ki kammala wankin ta koma madafa(kitchen) ta cigaba da fifita wutar ta
"To Wallahi na ga me d'aukar abincin ya sai da shi yau"
Baba da ke d'aki yana jin su ba damar fitowa so ya ke ya gayawa Hindatu akwai kud'i a k'asan matashin kan sa ta zo ta d'auka amma ba hali,
Inna Gaji ce tai saurin fitowa har d'aurin k'irjin ya na Neman fad'uwa " ki ka ce me ne Hindatu?"
" Na ga Wan da ze d'auki abincin ya higa kasuwa ya sai da "
ta bu ga hannu a cinyar ta
"Haba Hindatu wa ta, haba auta a wajen Gajeje k'an wa a wajen Hadiza tu wa fa ra ren'ya'ya hasken Garin 'Dan marina hhahhhhh
Ungo nan ga ihirin d'in"
Ta na fad'a ta na kwance gefen zanin ta ta Ciro ashirin d'in ta mi k'a ma ta
Karb'a Hindatu ta yi
Tana ta shi daga wajen wankin
" atoh da ba'a ba ni ba alkur'an da yau an yi asara don ba inda zanje eheeee"
Ta fad'a ta na Jan mayafin Gaji da ke kan igiya ta fita
" oh ni Gaji in ta barmin wannan waken da alalen in yi ya da su? hegiya fitsarar ri ya"
Hadiza ce ta ke tafiya a kan hanya ta had'u da Aishatu k'awar Hindatu ajin su d'aya a allo da makarantar boko
" lahh Hadiza! Hadiza kwana biyu ina Hindatu?"
"Tana gida " Hadiza ta fada' a tak'aice
" Dama can gidan zanje na ga yan zu ba ta zuwa makaranta ne ko dandali ta bar zuwa"
Tab'e baki Hadiza ta yi
"Sai ki je gidan ki ji ai"
Ta yi gaba ta bar Aishatu tsaye anan
Baba niga ne ya ta wo ya na shan sugari Hadiza ya hango ta na tafiya ta na girgiza k'irji kowa ya san Hadiza
Indai saurayi ya na da d'an canjin sa to kuwa za ka tab'a ko ina a jikin ta
Ta kware sosai wajen harkar amma ba ta bari a shige ta kome za ka ba ta kuwa
Baba niga ne ya fara gyara wandon sa ya na washe dafaffun hak'oran sa
" hahhh heeeh Hadiza Matan burni sannu "
Fari da idanu ta fa ra yi ma sa " Baba niga yo ai kune Mutanen burni"
" Hmmm to yan zu ya za'ayi ne?"
Ya fad'a ya na kallon ta sama da k'asa
Baba saurayi ne me masifar son Mata duk wa ta marajin budurwa a k'auyen 'Dan mariya Baba ya santa ya sha yi wa 'yan Matan na sa fyad'e a garin duk wacce ya lalata da kan ta ta ke dawowa wajen sa
"Hadiza ce kad'ai ta ke yi ma sa kwarjini ya ka sa shigar ta sai dai ya yi ta lallatse ta ya bar ta
Kuma ya ji ya gamsu da ita a hakan
Haka su ka gama ci ni kin su ya ba ta d'ari biyar ta bi shi
Kangon da su ke lalatar su,
Su na gama wa kowa ya ka ma gaban sa
" Dan Allah Hindatu ki tsaya Wallahi son ki na ke yi, auren ki zan yi Allah"
" Tabdijan lallaima salisu nan ce ma ka akayi aure zan yi?"
"Ko ba'a fad'a ba ai nasan za ki yi "
"Mtsww sai ka yi Kuma "
ga wannan ki kaiwa Baba ki ce ina duba shi
Jin ya ce Baba ta washe baki to angode ta karb'i maganin da ya ba ta
dan sana'ar gidan su ne sai da magungunan Gargajiya
Sallama su ka yi cikin mutunci
( ya gane lagonki ai Baban ki ne)
* * * * *
Dillaliya ce ta na ta fige kajin da ta siya a mak'otan ta sabida kud'in aikin Husnah dubu goma sha biyar ne duk wata, na wata biyu ta ke zuwa Gidan Hajiyan Gwangwazo ta karb'a sai ta d'au dubu goma a ci ki ta ajiye wa Gaji dubu ishirin
" oh Husnah da goshi ki ke yan zu duk wata sai na ci kaji ga alheri da na ke samu innaje karb'ar kud'in aikin
ai kuwa haka za ki yi ta zama a can dan ke da 'Dan marina har abada
Wannan kajin ma ai sanadin ki ne
Haka tai ta surutu ita kad'ai.
Hajiya Batulu (Hajiyan Daddyn su Ikram) ce zaune ta na damawa d'an tsohon mijin ta fura
Kwance ya ke akan carpet sabida kwana biyun nan ciwon k'afar sa ya motsa amma ba su gayawa y'ay'an na su ba,
Yau ma Hamza da iyalan sa sun zo anan su ka wuni
Matar sa Binta mace ce me kirki
Su na mutunci da faccalolon ta Matan Yaya Muhammad Aisha da maimuna
Zainab ce kad'ai ta wa re kanta a cikin su, su na zumuncin su , su na ziyar tar junansu.
"Malam ta shi ka sha furar"
" sannu Hajiya nagode "
Kad'an ya sha ya ajiye
Yaushe Abubakar zai kawo min yaran nan ne, Gidan ba dad'i?"
"Hmmm Malam ke nan har yan zu kana nan da mak'on y'ay'a"
" Batulu kenan amana ce Ubangiji ya bani fa"
" Hakane zai kawo su ai hutun ya ku sa k'are wa ai"
"To Allah ya nu na mana"
"Amin"
A can Gidan Zainab kuwa
" Haba Zainab wa ma irin jahilci da hauka ne wannan"
Daddy ya fad'a cikin tsana nin b'acin rai da tsawa
Ido kawai Zainab ta tsare sa da shi
Cikin tsanin...
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story and Writing
By *R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Fage 1
Cikin kissa da shagwab'a Zainab ta ce
" I'm sorry sweetheart , yarinyar ce batada hankali idan ba haka na yi ma ta ba gaba ma sai ta k'ara
Ka yi hak'uri"
'Dago rinannun idanun sa ya yi ya na kallon ta da alama ita ko a jikin ta, ka daki d'an Adam dan ya yi kuskuren wannan ba dai
ba ne
" Zainab ke ba ki San tsautsayi ba ne, Kuma ba ki ga yarinya ba ce I think ba za ta wu ce age mate d'in su twins ba fa"
" ka dai yi hak'uri kasan inason ka banason duk wa ni abu da zai sameka ko ya b'ata ma ka rai shiyasa na hukunta ta "
" To Wallahi daga yau idan ki ka sake dukan yarinyar nan sai ranki ya b'aci "
Tashi ya yi ya shige toilet dan sa ke yin wanka
Shiru ta yi tana tunanin sai kace k'annen sa ta daka, ta b'e baki ta yi ta nufi kofa ta fita don samar ma sa abinda zai ci idan ya fito
Sakko ta yi ba kowa a falon sai ni kad'ai ina k'ara zu ba turaren wuta a burner
"Mtsww! Mahaukaciya to Wallahi duk ranar da ki ka Kuma kuskuren b'atawa mijina ba kaya ba ko abin da ya shafi yara na ne ko kayan su sai kin bar gidan nan bayan na mi ki sharrin sata Kuma in had'aki da police
Su d'aure min ke "
" Ki yi hak'uri ba zan sake ba "
Wuce wa tayi kitchen
" Bloody gaskiya Aunty Zainab muguwa ce ga marin da ta yi wa Husnah yan zu hakan ya da ce fisabilillahi"
Hassana na fad'awa Usaina
" humm kin san Allah Wallahi tallahi da ni ta yi wa marin nan ba zan yi kuka ba dan kar ta ga lago na Kuma ba zan ba da hak'uri ba tsautsayi ne fa ita ba ta san tsautsayi ba gaskiya Husnah ta na hak'uri sosai"
" Kin manta aiki ta d'auke ta Kuma kin san matar nan 'yar wulak'anci ce " Hassana ta tuna wa bloody ta
" Allah ya sa ayi ma ta kishiya mu ga iskanci muguwar mata kawai"
"Hahhh Allah ya shirye ki idan ta ji ki na ma ta fatan tsiya ba ruwana"
Shiru su kayi kowa ya na tsausaya wa Husnah da ta ke zaune da Zainab har yan zu, dan ta yi masu aiki kala -kala su na guduwa
Haka na ke ta rayuwa a gidan
Yau su y'an biyu za su koma gida sabida hutun su ya k'are, kayan sawa su ka ba ni ma su yawa ina ta murna daman kayan na wa kala uku ne du bak'aken dugwayen riguna ne da Aunty ta ba ni duk sunyi min yawa
"Nagode nagode y'an biyu Allah ya saka da alheri, shikenan yan zu ba me mini kitso"
ta yi shiru
" ke da ko anyi kitson kafin kwana d'aya rabi duk ya warware da kansa"
Usaina ta karbe zan cen
" Allah da ni ce Ke ko Husnah ba kitson da zan dinga yi,yan zu ma ga shampoo da conditioner d'in mu cen ki d'auka ki yi amfani da su"
Hassana ce ta Kuma cewa " ba ri in d'akko miki ribbon ma"
" Nagode banso za Ku tafi ba yau, ina ji kamar na bi ku "
Hawaye ne su ka fa ra zubomin
" ke kimfiya kuka sai ka ce matar Mamaci"
Zo muje ki d'auka, ka fin Yaya ya fito kai mu
"Yauwa Husna kin San me ?"
Girgiza kai na yi alamar a'a
" ke bloody ni zan fad'i wannan fa"
" a'a ni ce zan fad'a "
"Gaskiya ni ce "
Kawai sai su ka sa na tuntsire da dariya
Kallo su ka bi ni da shi sabida ba su tab'a ga ni na yi dariya haka ba sai dai murmushi
Kallon kallo su ka fa ra yi
" mashaallah Husnah ki na da kyau na musamman Kinga idan ki na dariya wani b'oyayyen kyau ki ke bayyanar wa ko Hassan"
"Hmmmmm ai ba'a cewa komai"
Cuno ba ki na yi " shikenan Ku yi ta zagi na"
"Dan Allah y'ar uwa ki barni in yi ma ta albish d'in nan"
"Okay tell her"
Usaina ta da ka tsaye
" Well-done sister ta, Husna kin san me ne mun yi magana da Yaya Abubakar akan school d'in ki"
Zaro ido waje na yi ina jin ta
" to xa'a sa ka ki school Kuma angayawa lesson teacher d'in su Ahmad za ki dinga zuwa ke ma"
Wani farin ciki ne ya lullub'e ni na cikar buri na
Don buri na inga na yi ilimi ko dan a dena dangan ta ni da Jaka,Jahila,Mahaukaciya
Godiya na ke ta zuba musu kamar zan ari baki, haka mu ka je d'akin su
Suka ba ni shampoo da conditioner d ribbons ma su kyau na yi godiya na koma d'aki na na ajiye.
"Husnah munfito "
Cikin sauri na fito tsaye su ke jikin d'aki na da ke d'aki na ba cikin falon ya ke ba ya na gefen falon Ku sa da compound d'in gidan
"Har tafiya" na fad'a ina karb'ar jakar su da su ka janyo
Haka muka k'arasa mu ma hira
Driver ne ya fito ya bud'e mu su back set su ka shiga,
Zainab ce da Alhaji su ka fito daga ni unguwa zasuje ta re sun sha a do,
" in kun je gida Ku gaishe da Hajiya da Baba malam"
Zainab ta fad'a
"Inshaallah za mu biyo ma"
"To Yaya "
'Daya daga cikin motocin sa su ka hau
Body guides d'in sa su ka ta so,
Ya murtuke fuska
Da hannu ya nuna mu su baya buk'atar bin su
Da Kansa ya ja motar su ka ta fi, twins Kuma 'Danliti driver ya mai da su.............
* * * * *
" Nagaji da wannan rayuwa yan zu ni na ke komai a gidan nan 'yan uwanka sabida rashin imani ba Wanda ke temako na ga yara a gaba na ba Wanda ya ke zuwa ya ga ya mu ke ciki,tunda sun San akwance ka ke, wannan masifa da me tai kama ga jinya ga ciyar wa du ni kad'ai
ni Gaji ina zan sa kai na ?"
Baba kallon ta kawai ya ke ba um ba um,um
Hindatu ce ta shigo d'akin " haba inna Gaji da me ze ji da ciwon ko da wannan fad'an na ki?
Mu na ci mu na sha komai fa mu na yi da kan mu dole sai su kawu sun temake mu ina yan zu har sabbin turame ki ka d'in ka ga akuya da taure kin siya kin sa kiwo
Ba kud'in cinikin abincin da mu ke yi ba ne ya ke albarka ba,sabida jinyar da Baba ya kwanta ne fa mu ke sa mu ai"
"Kin ci bantar Ubanki na ce, kud'in abincin ne zai min wannan albarkar du du du na wa ne jarin ma eyeeee?"
" to inna kud'in me ne?"
"Kud'in ubanki ne yar jakar uba fi ta ki ba ni gu ri"
Ta yun ku'ra za ta ta shi ta bi ta Hindatu ta fi ce da sauri da ga d'akin ta na mita
"To kud'in na ma ye
har da za a sai kiwo da turame, alk'ur'an kud'in ci ni kin abinci ne"
"Assalamu alaikum Hindatu na nan"
"Wa'alekumus salam Aishatu ke ce shigo ga waje"
"Kwana biyu ba kya zuwa makaranta ko wasa ba ki zuwa"
" kin manta an ne mi Husnah an ra sa ga Baban mu ba lafiya ni ke yi ma sa fira a gidan kin san Hadiza yawo gare ta, inna Gaji masifa, shiyasa na ke zama da shi"
"Allah sarki!!!! Hindatu abun tausayi"
"Kutmar ubancan! Ni ce abun tausayi?"
Hindatu ta kama Aishatu da kokawa inna Gaji ta fi to ta raba su
Da k'ar su ka rabu
" Wallahi zan kama ki sai na mi ki hegen duka"
Aishatu da ta ke ta kuka sabida Hindatu ta fi k'arfin ta
" ki yi hak'uri kinji shatuwa ta fi gida ke ki ka zo ma wajen ta ai"
Fita ta yi ta na ta kuka daga gidan
" ke dai Hindatu ba ki da hali"
"Alkur'an ba zan ba ri ta zo har cikin gida ta zage in ba, Kuma za mu had'u ai"
K'wafa ta yi ta koma d'aki
"Wannan 'ya ni Gaji
Hadiza!!!!! Inna Gaji ta dafe k'irji cikin tsoro da furgicin....................
Comments d'in Ku ke ba mu k'arfin gwiwa
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & writing
By
*R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 1
Hadiza ce ta shigo ta na had'a hanya ta na waiwaye kamar wata mahaukaciya, tsoro ne cike a cikin idanunta jikin ta har rawa ya ke yi bayan Inna Gaji ta nufa ta tsaya "ke lafiya ki ke kuwa, me ya sameki ne Hadiza?".
"Wasu y'an birni ne suka zo gonar Baban mu ni kuma na zo wuce wa shi ne na ga sun tsaya su na auna wa wai su na so ne za su yi noman Shinkafa a gonan shi ne na ce bazamu ba da hayan gonan mu ba, shi ne wani ya ce sai mun ba da ko mu na so ko bama so, dan nace idan gonar ta Ubansa ce sai su yi ,shi ne ya sa wa su gardawa su d'akko ma sa ni, shi ne na sa gudu, Kuma alkur'an y'an yankan kai ne"
Kuka ta fashe da shi.
Hahhhahhh Hindatu ce ta fito daga bayi ta na ta dariya
"Oh su Hadiza an d'ebo ruwan dafa kai, to ba ri kiji alkur'an ba abin da za su'iya ya mik......
"Aslamu'alaikum"
K'wan k'wan k'wan kofa aka buga ma na ana ta sallama
Hijabi na za ra akan igiya ina shirin fita Hadiza ce ta rik'o ni.
"Dan Allah Hindatu kar ki je"
Gaba d'ayan su a tsora ce su ke Inna Gaji sai salati ta ke
"Mtswww dallah sake ni na wuce ".
Wasu y'an burni ne su uku tsaye a k'ofar gidan mu
Galadanchi, A.A. Yusuf da Samuel ne.
Ga mutane ma sun yi cirko
su na jiran su ji me Hadiza ta yimusu,"Wa'alekumus'salamu, lafiya dai malam?".
"Me Gidan yana nan ?"
"Eh yana nan amma ba shi da lafiya, lafiya dai?"
"Eh da ma muna so ne za muyi magana da shi ki"
A.A. Yusuf ne ke wannan baya nin.
"Na gaya mu ku ba shi da lafiya ni Ku gayamin mana Baba na ne ai"Ta fad'a cikin tsiwa.
"Kai yaro ba ka da kunya ko"
Samuel ya fad'a da gurb'atacciyar Hausan sa
Murmushi A.A. ya yi "to kira ma na Mahaifiyar ki".
Har za ta juya, sai kuma ta dawo "Ku ne za Ku kama Yaya ta?.
"Eh" Galadanchi da tun da ya zo be ce komai ba ya amsa ma ta "Tabdijan to Alkur'an ko ku ne sarkin burni ba za Ku ka ma ta ba, dan ta fad'an mu Ku gaskiya, Wallahi ba Ku is a ba "Dariya ta ba su gaba d'ayan su.
"Kin ga mu ba ka ma ta za muyi ba", "To kun yi alk'awari ba abin da za Ku yi ma ta?"
"Inshaallah" A.A.Yusuf ke amsa ma ta,"To hikenan".
Gidan ta shiga tsaye ta sa me su sunyi duru -duru "hahhhhhh
wai Hadiza ha ka ki ke da tsoro?
"Inna Gaji ki zo, wai magana su ke so za suyi da Baban mu na gaya mu su ba shi da lafiya sai su ka ce ke ki zo"
"Na shige su ni Gaji Hadiza ta janyo min bala'i", "Ba fa zan cen Hadiza ba ne, maganan gona su ka zo yi".
"Au da gaske siya za su yi ne?", " ke Inna Gani ki je ki ji mana ni na sa ni ne", Tare su dawo k'ofar gidan, gaisawa su ka yi cikin mutunci, Inna Gaji kamar ta zu ra da gudu, a tsora ce ta Ke.
Galadanchi ne ya yi ma ta bayanin sun ga gona a bakin hanya ne kuma su na so za su yi noman shinkafa ne a ciki ko za'a ba su hayan ta.
Wani dad'i ne ya ku sa kashe Inna Gaji "Ayyiriri yiriri! Oh ni Gaji Rabin kwad'o ba ya ha wa sama ko ya hau sai ya fad'o ya samu,To Alhaji wacce gonar ce?".
"A nan kan babbar hanya da alama ma ba a shuka a cikin ta sosai", Kwab'e baki Inna Gaji ta yi sanin gonar da Galadanchi Ke kwatan ta ma ta, gonar gadon Husnah ce da Mahifiyar ta fad'ime ta mutu ta ga je ta.
Baba ma a kwai wacce ya sa mu Inna Gaji ta sa su ka siyar su ka cin ye kud'in
"to hikenan ba Matsala na wa za Ku dinga biya?.
A.A Yusuf ne ya ce
" Ke za ki fad'a ma na tun da mu, mu ka zo nema,"Ku fad'a dai" "Za mu ba da dubu d'ari"
"I yeeee dubu d'ari dai a shekara d'aya munyar da hahhhh ".
"Okay za mu sa Ke zuwa cikin satin nan sai muje wajen megari a yi takarda a sa shedu sai mu biya a fa ra aiki"
"Megari kuma, ina gonar ta mu ce ai, me ye kuma sai an sa megari saboda Allah?
" kai Inna Gaji hakan ai nine dai -dai "Hindatu ta katse Uwar ta su, "To hikenan Alhaji mungode sai kun dawo d'in" Inna Gaji ta fad'a.
Dubu goma su ka bawa Hindatu rafer d'ari d'ari
Su ka ta fi "Ke ba ni kud'in nan" ,"Me lalaima Inna Gani ina Lefin ki ce na sammi ki wa ni abu".
"hikenan na ga da me za'ayi mu ku kayan d'aki ki na gani dai Ubanku ba lafiya ce da shi ba kuma kin san yan zu ba a kai yarinya d'aki ba kaya ni dai ba shi ne da ni ba a toh".
Jikin Hindatu ya yi sanyi ta mik'a wa Inna Gaji kud'in
"To dan Allah ki ba ni ko gida Biyar ne aciki".
Haka kuwa ta Ciro d'ari biyar d'in ta ba ta, Baba su ka yi wa bayanin komai ya ce "Allah ya tabbatar da Alkhairi"...........
* * * *
Yau jikin Baba malam ya tashi dan ko bacci jiya be sa mu ya yi ba
Alhaji Abubakar ne Ke zaune kan sallaya azkar ya ke yi wayar sa ce ta fara ringing ga nin sunan Mamana ya ji gaban sa ya fad'i
" Aslamu alaikum Hajiya lafiya kuwa"
"Lafiya lau saddik'u da ma mu na asibiti ne jikin malam ne ya d'an motsa"
"Innalillahi wa'inna ilaihir'rajiun!! Ga ni nan zuwa Hajiya"
Yan ke wayar ya yi cikin sauri ya tashi Zainab ya gaya ma ta, Allah ya ba shi lafiya ta ce ta na k'ara jan blanket,
fita ya yi ya tarar da su
Hamid a falon su na karatu Husnah ta na kitchen ta na kwab'a fulawa
Ko ta kan su be bi ba mota ya hau ya nufi ANNUR SPECIAL HOSPITAL
Ward din physiotherapy ya nufa ganin Yaya Muhammad ne ya sa ya k'arasa wajen sa
" Ya jikin Malam d'in da sauk'i "
"Ba ri na gan shi"
"Doctors ne a ciki shiyasa na fito sun ce kar a Shiga"
Doctor Imran fa"
"Ya na ciki"
"Gaskiya ya kamata Baba malam ya ba ri a fita da shi India wannan lokacin"
Yaya Hamza ne ya k'araso cikin ta shin hankali
" Ina Malam d'in ya ke ya jikin na shi?"
Da sak'i sosai
Su Hajiya ma na sa amai da su Gida
Malam d'in ne ma yace su koma
"Alhamdulillah Allah ya ba shi lafiya"
Doctor Imran ne ya fito fuskar ba annuri gaban su ne ya fad'i
"Doctor ya Baba Malam d'in?"
Girgiza kai doctor Imran ya yi
zuciyar su ta tsinke ga ba dayan su.........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
Alhaji Abubakar ne zau ne a office d'in sa, tunanin yadda Husn ta ke yake yi
Ga hak'uri ga tsafta ga iya girki ga nutsuwa ga kyau me d'aukar hankali uwa uba ya ga ta na k'aunar yaran shi , sabida in dai ta gama ayyukan ta to kuwa su na tare da su Ahmad in dai ba school su na gida to kuwa su na ta re ta na biya ye musu dan har goyasu ta ke yi su yi ta guje
ta re,
Jiya ma ya na kallon su ta brandern sama Ahmad ya na k'ara ko ya ma ta karatun da teacher d'in su ya yi mata.
Yan zu Husnah shekarar ta uku a gidan Zainab, ta za ma kyakkyawar budurwa 'yar sha bakwai, duk da aiki ta ke yi a gidan samun ci ma me kyau ya sa jikin ta gogewa ga ilimin ya fara samu wa don ta na zuwa islamiyya kuma har yan zu lesson teacher d'in su ya na koya ma ta a yan zu ta sa mi izu talatin na alkur'ani
Boko ne Zainab ta dire na ba za 'a kaita ba
Haka aka hak'ura na malamin su kawai ta ke koya kuma Alhamdulillah
Dan simple - simple words na turanci ta San su kuma ta kan yi k'ok'arin ganin ta had'a sentence da su,
Sau d'aya ta tab'a zuwa gidan su y'an biyu, tun da Hajiya Batulu ta gan ta ta ji yarinyar ta shiga ranta
Gaskiya ne shi "SO HALITTA NE" domin kuwa Husnah ta shiga zuciyar yaransa,k'annen sa, ga Mahaifiyar sa ma
Yan zu ne ya ga kalar matar da ya dace ya k'ara aura don yan zu ya tabbatar da cewa "SON TA HALITTA NE" a jinin su
Murmushi ne ya sub'uce ma sa shi kad'ai a office d'in ga files nan burjik a gaban shi ko dubawa ya kasayi ba re ya yi singing d'in
Dafa shi ya ji anyi ajiyar zuciya ya sauke ga mi da lumshe idanunsa sanin waye ya shigo office d'in
" Barka da zuwa Mr. Galadanchi"
Kallon sa kawai ya ke yana mamakin wannan wana irin tunani ne har da ya shigo ya yi ta sallama bai dawo da shi hayyacin sa ba har sai da ya dafa shi sannan ya dawo
"Alhaji Abubakar me ke faruwa ne Tun d'azu na shigo ka na ta shauk'i ba ni labari ma na "
"Hmmm in tambaye ka ma na?"
"Ina jinka"
" me ne ne SO?"
"Hahhhhahhh yau kuma kai da ka ce min tunda ka yi aure ba ka san wahalar sa ba ka na so ta na so ai ka gama da so ko?"
"Pls dan Allah ka bar batun wasa"
"Okay
SO HALITTA NE
Wan da Ubangiji ke halitta wa ko wa mace da namiji mutum da aljanu da dabbobi da duk ka nin wata halitta ma su jinsi biyu mace da namiji"
" Galadanchi I'm in love since 3 years ago"
Ido galadanchi ya zaro
" are u serious "
" yeah I'm serious
Husnah ta gida na ita nakeso Galadanchi bansan ya zanyi ba, ta ya zan tunkare ta da wannan maganan ka ba ni shawara friend "
" Yarinyar me sauk'i ce Zainab ita ce abinji Abubakar ya za'ayi da ita?"
Shiru ne ya biyo baya kowa ya shiga tunanin ya zasu b'ullowa lamarin
Abubakar ya san wace ce Zainab ta sha gayamasa akan sa ba abinda baza ta iya aikata wa ba
" ka yi shiru, nasan dai muddin Zainab ta ji wannan zan cen hmmmm Allah dai ya kiyaye"
" Galadanchi tsawon shekaru ina hak'uri da Zainab, Zainab ba ta san ta gyaramin d'aki na ba sai dai na yi da kaina duk wadda ta d'auka aiki ita ke shiga d'aki na ta gyara ansha yi min sata a lokacin baya
Wani na yi hak'uri wani kuma na ka sa har sai Zainab ta Kore su, idan ka ganta a d'aki na to buk'atar ta ce ta kawo ta
Duk duniya ba Wan da ya san yadda na ke fiye da kai, kasan banda kariyar Ubangiji da yan zu na k'ware a Neman Mata, gaskiya ba zan iya hak'uri in ci gaba da cutar da kai na ba"
Ya kifa kansa akan table
" hakane yan zu dai Allah ya tabbatar ma na da alkhairi ya shiga lamarin, amma nasan muddin madam ta ji akwai k'ura Alhaji"
" Amin "
Kiran sallan azahar ne ya sa duk su ka fito su ka nufi masallaci don gabatar da sallah.
* * * * *
"Dear ko kinsan abin da ke faruwa kuwa?"
Halima da ke kwance kan cinyar Galadanchi ta amsa
"A'a sai ka fad'a"
"Abubakar ne keson k'ara aure"
Wani irin hantsilo wa Halima ta yi da kan gadon na su tare da safe k'irjin ta
" Na shiga uku!!! Abban yazeed abun da Ku ke k'ullawa kenan kuka ta fara yi wi - wi
" kin ga matsalar Ku ko, ni ki ka ji nace zan k'ara aure e yi?"
" ai nasan tun da ya ce haka kaima yi za ka yi "
" To idan ma auren zan yi haramun ne ko za ki hanani ne banason sakarci Halima"
Tsagai ta wa ta yi da kukan ta na zama Ku sa da shi da sauri hannun sa ta rik'e cikin na ta
"I'm so sorry dan Allah but ka yi min alk'awarin ko shi ze k'ara kai ba za ka yi ba"
Dariya ma ta ba shi ya na mamakin halo irin na Mata, su sai ka ce marasa hankali ko idan ka k'ara auren raguwa za suyi ko kai d'in ne za ka ragu oho
" Shi k'arin aure k'addara ce Halima,idan Allah ya k'addara min ban is a in kauce ba, amma ni na ni da wannan niyyar ke kad'ai ma kin ishe ni "
Murmushin farin ciki ne ya maye gurbin kukan da ta ke ga hawaye ga dariya a lokaci d'aya, rungume ta ya yi ya na had'e bakin su hot kisses su ke wa junan su, duk sun burkita junan su, haka su ka lula duniyar ma'aurata.............
* * * *
La'ilaha illahu muhammadur ra sulullahi me zan ga ni ni Gaji, Zainabu me ki ka sha haka.....
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain* *and* *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
A can Gida kuwa twins sun ci kuka sosai, dan yadda su ka ga anfita da Mahaifin na su sun fidda rai da sa ke rayuwar sa Hajiya Batulu ce me k'warin gwiwar rarrashin su
"Haba yaran albarka kun san dai cuta ba mutuwa ba ce kuma na san inshaallah Malam zai sa mi lafiya ku dai Ku ci " gaba da yi ma sa addu'ar Allah ya bashi lafiya "
" Amin amin Maman mu"
Share hawayen su ka yi sannan su ka yi bismillah su ka fara cin abincin, dan kwata - kwata yau ba su ci abinci ba sai yan zu, wajen k'arfe uku na rana
Waya Hajiya Batulu ta ke yi da babban 'Dan na ta Muhammad
" Babban mutum ya jikin malam d'in, okay idan kun fito daga wajen likitan ka kira ni"
Kashe wayar ta yi ta zabga tagumi cikin alhinin rashin lafiyan da Malam ke fama da ita.
Yau har ma'aikatan Gidan cike su ke da alhini da kuma addu'ar Allah ya tashi kafad'ar Baba Malam limamin masallacin su, Mutum me imani da tausayin Talakawa
Suku ku dai yau jama'a da dama su ka wuni yau
Amma ban da wa su ma ra sa imanin
"Mommy ina Daddy ne ya je tun da sassafe mu na karatu na ga ya fi ta da sauri "
Hamid sarkin zan ce Ke tambayan Zainab
Ya tsina fuska ta yi irin I don't care d'in nan
" Baba Malam ne ba shi da lafiya shi ne aka kira shi ya je ya kai shi asibiti kun San shi ne k'arami Yaya Hamza da Yaya Muhammad su ne manya amma sai aka bar su, cikin iyalan su mu kuma a ka d'auke na mu farincikin"
Husnah kallon ta ta Ke cikin tsananin mamaki
Wannan yaran ta ke yiwa wannan zan cen dan ta sa mu su k'yamar y'an uwan mahaifinsu
"Me ye ki ne kallo na da wannan k'wala -k'walen idanun na ki da ke na ne ko ke na ke gayawa munafuka get out, mtswww idiot"
Ahmad ne ya fara barin wajen dan bayason halin Maman na su na disgracing d'in mutane a gaban kowa yan zu me ye lefin Husnah fi ta ya yi wajen abokin sa Baba me gadi
" Kai Ahmad ba inda ya bar Ubansa sai Ku yi ta yi"
Ta shi ta yi ta hau sama ta na mitar " Wallahi ba in da zanje, idan ya mutu na je gaisuwa, su ma tsabar asara da b'ata lokaci ko me ye na kai shi asibiti mtsww"
Hawaye ne ya zu bo a fuskar Husnah haka nan ta ke tausayin Daddy dan zaman ta agidan ta san halin kowa Zainab ta fiya son kanta da ya wa, Daddy ya na da son jama'a amma ban da Zainab ta tsani talakawa kowa wulak'anci ta ke ma sa indai kai talaka ne
"Ya Allah ka ba wa Baban Daddy lafiya
Allah sarki su y'an biyu dama ina da damar zuwa wajen ku"
" Husnah ke ma kuka ki ke yi Yaya Hamid ma kuka ya ke yi yace Baba Malam ne ba shi da
Lafiya kuma mommy ta ce ba za ta je da mu du ba shi ba"
Kuka Ikram ta fashe da shi wanda ya K'ara wa Husnah sautin na ta kukan ta na tausayin ahalin gaba d'aya
Husnah ta za me wa su Ikram Uwar k'arfi da yaji dan sun fi shak'uwa da ita akan Zainab d'in
Zainab ta na nuna mu su soyayya Husnah kuma duk wa ta kulawa ita ta ke ba su
Wannan shi ya sa tsananin shak'uwa a tsakanin su
* * * *
Ku biyo ni office Dr.Imran ya wuce office d'in na sa
duk kan su su ka rufa ma sa ba ya domin sanin me ya sa mi Baba Malam d'in
Zau ne su ke a office d'in su na saura ren Dr.Imran
"Alhamdulillah jikin na sa da sauk'i ai, sai dai jinin sa ne ya hau, I dan dai ba damuwa ce a ta re da shi ba, ma iya ce wa to tsufa ne ya yi caused d'in high blood pressure d'in
But ba wa ni abun ta shin hankali ba ne domin shi high blood pressure ya na sa mu wa ne ta hanyoyi da yawa
Akwai wanda heredity ne, sannan akwai wanda damuwa ke kawo shi, akwai Wanda mai ciki ke samu wata sabida fargaba ko tsoro amma ta na haihuwa shikenan shi ma hawan jinin ya ta fi kenan
Wata kuma ya na iya ta shi lokaci lokaci, wani kuma yawan shekaru ke kawo shi"
Numfashi ya fesar sannan ya ci gaba da yi mu su bayani
" kamar Baba Malam yan zu ma iya cewa shi na shi HBP d'in na girma ne, Alhamdulillah yan zu komai ya dai -dai ta mun samu nasarar shawo kan abun
Zuwa anjima ma idan ya farka za Ku iya tafiya "
Ajiyar zuciya su ka sauke gaba d'ayan su
"To yan zu doctor jikin na sa ba wa ni matsala?"
Abubakar ne ya tambaya
"Babu komai inshaallah"
Hamza ya ce " ya k'afar ta shi Ku ma dan ya na fa ma da ita sosai?"
Murmushi Dr.Imran ya yi musu cikin kwantar mu su da hankali ya ce
" Hawan jinin ne ya yi caused d'in ciwon k'afar amma yan zu komai ya yi dai dai ba wa ta damuwa"
"Okay thank you doctor "
Hannu Alhaji Abubakar ya ba shi su ka gaisa
"Mu je ku gan shi zuwa anjima za a sallame Ku"
'Dakin su ka nu fa su na sa ran ganin sauk'in da Dr. Imran ya fad'a mu su
A hankali su ka tura k'ofar d'akin ganin sa su ka yi yana ta bacci da alamar sauk'i sosai hakan ya sa hankalin su ya kwanta
Wayar Yaya Muhammad ce ta ke ringing ga nin matar sa Aisha ce ya sa ya yi picked
"Assalamu Alaikum gamu cikin hospital d'in Abban khadija"
"Okay ina zuwa "
Kashe wayar ya yi
" su Aisha ne su ka zo ba ri in tawo da su"
" To su kuma me ye na zuwa, yan zu zamu koma da shi gida "
Hamza ke wanna maganan sabida shi ya na da zafi a cikin su
Usaina Yaya Hamza ta biyo dan daga Hajiyar su har Baba Malam ba su da fad'a
Haka dai su ka zauna har farka war Baba Malam kuma Alhamdulillah jiki ya yi sauk'i sosai dan da kansa ya ta shi, ya ce shi fa su mai da shi Gidansa
Haka suka tattara su ka koma Gida
Tunda su ka dawo Hassana da Usaina su ka tare a d'akin na sa duk wanda ya zo dubiya to kuwa zai tarar da Hassana a daman sa Usaina a hagun sa
Kowa ya zo duba Baba malam amma ban da hamshak'iya Zainab.
Ran Alhaji.Abubakar ya yi matuk'ar b'aci da hakan, haka duk kan su, su ka wuni a gidan sai gab da magriba ya yi mu su sallama zai koma gida ya dawo
Baba Malam ne yace
" Saddik'u kar ka dawo yau ka ba ri sai gobe in Allah ya kai mu, Allah ya yi muku albarka"
Haka ya dawo Gida cikin b'acin rai
Sallama ya yi Zainab ya tarar zaune a falon k'asa ta na kallo a zee world ha fruits a kan center table ta na sha
Kallon ta kawai ya yi, ya wuce zuciyar sa na ma sa ciwo
"Sannu da zuwa"
Sannan ta bi shi stairs d'in ta hau
Kafin ta shigo d'akin ya shiga wanka, sai da yayi kusan forty minutes sannan ya fito daure da towel a k'ugun sa d'aya a hannun sa ya na goge kansa da shi
"Ya jikin Baba Malam d'in, Wallahi na so zuwa sai Ikram ta ta shi da fever shi ne na kaita hospital ban dad'e da shigowa ba ma"
" Shi ne ba za ki iya kira na ki gayamin ba ko?"
" Ga ni na yi hankalinka ba'a kwance ya ke ba, ka na wajen ma ra lafiya ne amma ka yi hak'uri "
"Mtsww" wu ce wa yayi ya na k'ara sa wa jikin mirror man sa ya bud'e zai shafa
Zainab ta yi saurin matso lotion d'in za ta temaka ma sa ya dakatar da ita
hannu ya d'aga mata alamar ba ya so,
Sororo ta tsaya kamar wata gunki ta na kallon sa
Shirya wa ya yi ya fice ya bar ta anan
Dinning area ya nufa Dan yunwa ya ke ji sosai tun jiya rabon da ya ci wani abincin kirki
Husnah da ta ke ta fama da ciwon mara tun safe komai cikin dauriya ta ke yin sa, ganin shi a kan dinning table d'in ne ya sa ta je domin yin serving na shi
Ta k'asan ido ya ke kallon ta tunda ta tawo ya san ba ta da lafiya dan ya karance ta tsaf
"Sannu da zuwa"
Kamar kullum ta san ba answer
Plate ta d'akko ta fara k'ok'arin zu ba ma sa abincin da ta girka da k'ar, marar ta ce ta yi wani irin murd'awa
Ba ta san sanda ta ajiye serving spoon d'in ba ta durk'usa ta dafe marar da hannun ta hawaye ya fara shararowa a fuskar ta
Ganin haka Alhaji Abubakar cikin tausayawa yace
"Me ke damunki?"
Jin haka ya sa ta saurin mik'e wa ta na share hawayen da hannun ta " ba
...bakomai"
ta fad'a cikin dauriya
" Banason k'arya"
"Ciki na ne ya me ciwo"
"Tun yaushe, wa ki ka gayawa,kin sha magani?"
Duk lokaci d'aya ya yi tambayar
"Ban gayawa kowa ba"
"Dama duk wata haka ya ke miki ko kuma wannan ka ran ne?"
Kunya ce ta kamani ji nayi kamar k'asa ta tsage in shige tsabar kunya, ka sa amsawa nayi
Murmushi ya yi
" je ki, ki shirya zan kai ki asibiti a duba ki"
Gaba na ne ya fad'i jin abinda ya ce
" ai na warke"
"Banason gardama"
Zuba abincin ya ke da kansa
Tafiya na yi cikin sanyin jiki
"Ahhh ya haka kuma, ina Husnah ka ke serving da kan ka"
Hus..... Katse ta ya yi
" Ba ta da lafiya ni na ce ta je ta shirya zan kai ta hospital"
"What??"
Kai da kan ka kuma, ba ri kawai in d'akko ma ta paracetamol ta sha"
" Hospita
l zan kai ta amana ce a hannu na dole zan kula da ita"
Jikin Zainab ne ya kama rawa jin abin da yace
"Amma Daddyn Ahmad.......
" ya isah...... Tsawa ya da ka ma ta cikin k'unar rai yace................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unahi soyayya, cin amana zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
Ma za yi k'ok'ari ki biya N200 ki kacal
ta wannan account number d'in
2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne zaki tura Latin MTN N200 ta wannan numbers d'in 08107916039 ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyan ki ta wannan number 08107916039
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
...... Salisu ne zau ne kan dakalin Gidan su Hindatu ya sha wankan sa na mirror shadda sai shinning ta ke ya sa ta kalmin sa na roba ya na ta k'anshin turaren sa me sauk'in kud'i zan ce ya zo wajen Hindatu " yauwa Abban Rabi zo ka kira min Hindatu kaji"
Da gudu Abba ya shiga cikin gidan " Assalamu Alaikum wai ana sallama da Hindatu"
Inna Gaji ce ta ce" wai inji wa"
"Salisun Gidan magani ne"
Abba ya ba ta amsa
" wannan mutum da naci ya ke Inna Gaji na gayamasa ba son sa na ke ba "
" ke ungo nan
na ce ungo nan
dan iskanci kin san ma yanason ki shine ba ki tab'a fad'amin ba,
Abba je ma za kace ta na zuwa"
"To" juya wa ya yi ya fita
Cuno baki hindatu ta yi " yo ni Inna Gaji me zan yi da wannan salisun mutum sai kayan d'uwawu kamar masaki ni ina zan kai shi dan Allah"
"Za ki ta shi ki kintsa ko sai na bige ki hegiyar yarinya to ma ina ruwanki da d'uwawun sa ke ki ka halicce sa, nan gaba shi zai zama sarkin magungunan gargajiyan 'Dan marina ai wu ce ki ba ni guri y'ar ne ma"
"Alkur'an korar hege zanyi maye"
" kar ki fa sa korar hi Hindatu ni da ke mu zuba hege ka fa sa"
Fi ta ta yi buguzun -buguzun, ganin salisu ta yi sai washe hak'ora ya ke ya na gyara karin hular sa
"Salisu! Salisu!! alkur'an ka fi ta harka ta"
"Haba Hindatu hi fa SO HALITTA NE na da d'e ina da kon sanki a zuciya ta ki tausayamin ki amince da ni mana"
"Mtswwwww ji be ka dan Allah ina zan kai ka d'uwawu kamar masaki ga uban ciki sai ka ce cikin wata tara ni kan ba ni da lokacin wa ni soyayya idan ma zan yi soyayya ba da kai zanyi ba eheee ta karasa ta na murgud'a ma sa baki"
Murmushi Salish ya yi shi har ga Allah auren ta ya ke so ya yi hakan ma da ta yi burge shi ta ke, duk ba'ar da ta yi masa be ji komai ba
" haba Hindatu to hikenan yan zu ya jikin Baban ?"
Antab'o inda za'a yi zancen arziki da ita
Dan ta na son a nu na damuwa da halin da Baban su ya ke ciki
" da sauk'i maganin ma da ka ba ni rannan ya Ku sa k'arewa"
Cikin jindad'in ta kulashi ya ce " amma ai ba ki gayamin ba Hindatu"
Cuno baki ta yi " to na ganka ne,?"
Murmushi ya kuma yi da alama da Baba zai siye zuciyar ta " ai kin San in da za ki gan ni Hindatu meyasa ba ki zo kasuwa ba? "
"Tabdijan sai Ku ma kawai in d'auki k'afa in ta fi kasuwa wajen ka alkur'an ba za ni ba, yan zu ba gahi ka zo ba"
"To hikenan gobe inshaallah zan kawo wa ni maganin sai in higa ma inga ya jikin na sa ko Hindatu?"
"Eh ai maganin ma ya amhe hi sosai"
Cikin son su yi hira yace" haba kai amma na ji dad'i da Baba ya fa ra samun lafiya"
Dariya ta yi kamar irin ta Husnah dan kamar Baba su ke biyo wa duk kan su su na kama sosai
Sai dai Husnah farin Mahaifiyar ta ta yo.
Salisu ji ya yi kamar ya rungumeta jin Kansa ya yi cikin shauk'i, amma ba daman hakan
"To ga wannan furan idan kin koma ki dama wa Baba ni zan ta fi"
"Kaiii
har da hidima haka nagode Salisu zan gayawa Baba ka na duba hi kuwa"
"To hige gida sai in ta fi"
Tafiya ta yi ta na ma sa sai da safe( Ta manta ba ta Kore shi ba
Inna Gaji na lab'e a soro dan kar a ba wa Hindatu kud'i ta ce ba'a ba ta ba, ka ro su ka yi a soron
"Inna Gaji me ye kuma na biyo ni"
" ji na yi ko kin korehin ai"
" yo ai Baba ya kawo wa fura kuma ya du ba hi ba wani abu ba"
Shigewa ta yi
Kwano ta d'akko a cikin kwandon kwanuka fura da nonon za ta dama
Inna Gani ta kwace" ba yanzun nan ki ka gama ba hi kaza ba, to alkur'an furar ni ni zan sha, ke ba ki tausayin kowa sai Ubanki"
" amma Inna cewa ya yi akaiwa Baba fa"
"To yau kam ni zan sha aheee ma ra kunya fitsararriya"
Baba ya na kwance ya na jin duk abinda su ke " Hindatu kenan Allah ya yi miki albarka Allah ya shirya ki" shi kad'ai ya ke zancen sa
Hadiza kuwa zazzab'i ta ke yi ko tsakar Gidan ba ta fito ba ba re ayi da ita
" Yaron arziki ki ce ba ki son sa Wallahi sai kin aure hi, Tun yan zu ya fa ra ma na hidima ina ga ya zama siriki a Gidan"
"Alkur'an ni ba zan aure hi ba, ina zan kai kayan d'uwawu"
"In da kowacce mace ta ke kai wa dan Ubanki"
"Allah ya sauwak'e in aure hi tabdijan"
Da haka kowa ya nufi makwancin sa.
* * * * *
Na fuskanci ba ki da tausayi Zainab rashin imanin na ki har kan wadda ta ke mi ki d'awainiya to ba ri kiji Wallah yarinyar nan ko ba a cikin Gidan nan ta ke ba, naganta a halin rashin lafiya zan tsaya in temake ta fuuu...ya wuce ya barta cike da mamakin sauyin halin Daddyn Ahmad
"Yan zu akan yarinyar da na d'akko da hannu na Abubakar ya ke min haka? Kenan har wani muhimmanci ne da ita a gidan nan?
Hmmm dole ne in sallame ta in sa ke wata dan kar ta za me min matsala ni da miji na"
Tunani ne ya zo ma ta to kuma in ta koreta kafin ta sa mi yarinya me rik'on amana da kawar da kai a lamarin ta da wuya
Kai dole ta ne mi mafita.
Husnah ce ta ke shirya wa atamfa ta sa green colour da a don zanen butterfly white ka yan sun yi matuk'ar da cewa da skin d'in ta duk da a durkushe ta ke shirin hawayen be dena zuba ba hijab fari ta saka, duk da
ba kwalliya ta yi ba
Ta yi kyau sosai
Fuskar ta da idanun ta sun ja sosai
saboda kuka,
Fitowa ta yi ta tsaya dan kar Daddy ya jira ta fitowar ta ta yi dai -dai da sakko war Daddy da ga saman tsaye ya same ta jikin k'ofar d'akin ta
" Sannu kinji, zo mu ta fi kallon hijab d'in da ta sa ya yi
"Je ki sauya hijab d'in nan "
Koma wa zan yi Aunty ta tawo da gudu " Wallahi da ni za'a he hospital d'in "
Kallon baki da hankali ya yi ma ta
Ko ma wa nayi na d'akko bak'in hijab
Tarar da shi na yi tsaye ya na jira na Aunty ta hakimce a gaban mota sai fushi ta ke yi
Baya na hau Daddy ya kunna motar mu ka ta fi
Murk'usu su na ke tayi ina ta kuka
"Dallah ki yi ma na shiru ban za Raguwa"
"Zainab"
Shiru ta yi sai harara ta ta ke yi
Kafin mu k'arasa Annur hospital d'in
Daddy ya kira Dr.Imran a waya ya ce mun k'araso
" Assalamu Alaikum , Okay gamunan shigowa"
Katse wayar ya yi
Packing mortar ya yi ya fito Zainab za ta fi to yace" Ki zauna ki jira mu"
Da k'ar na fito mu ka nufi office d'in Dr.Imran
Zainab ranta ya gama b'aci da wannan ciwon na Husnah
"Assalama alaikum"
"Wa'alekumussalam
Alhaji Abubakar da kan ka na ce ka bari na zo ka k'i yarda"
"Hmmm Doctor ke nan ga ta nan"
ya nu na Husnah
"Sannu y'an mata, me ke miki ciwo?"
"Ciki na ke ciwo"
cikin kuka na fad'a
" Na gaya miki banason k'arya ko"
Daddy ya fad'a ya na zaune ya na dan na waya kamar ba shi ya yi magana ba
" likitan ma ba za ki gayamasa ba?"
Murmushi Dr.Imran ya yi k'yale ta Alhaji
Gado ya nu na min
"hau nan scanning za'a mata Alhaji Dan nasan treatment d'in da zan ba ta"
"Okay"
" bud'e cikin muga ni wani cream ya d'akko ya sa hand glove matso cream d'in ya yi a kan lafaffen ciki na hannu ya sa ze shafe abun
Ji ya yi an rik'e masa hannun
"A'a Doctor, za ta yi da kanta"
Mamaki ne ya kama Dr.Imran sanin ko haihuwar Zainab shi ne ya ke karb'a du ukun Alhaji be tab'a jin wani abu ba sai akan wannan
"Sha fa abin da aka zu ba miki a ciki, kuma ki yi ma na shiru mu yi mu komai Gida"
Ji ya ke da ma be kawo ta ba shi ya zo ya yi bayani a ka ba ni magani
Haka a ka gama scanning d'in ya ba ni tissue na goge Sak ko wa na yi daga gadon Daddy ya zo ya ka re ni ganin Doctor ya na kallo na
" to mashaallah komai normal ya ke kawai dai mensuration pain ne sai kuma sanyi amma idan ta yi amfani da maganin nan za ta samu sauk'i, pain d'in zai ragu idan ta yi aure ma ciwon ze ta fi haba d'aya "
"To mungode Dr.Imran k'udi ya ajiye ma sa mu ka fi to, sai da ya mai da ni mota san nan ya k'arasa pharmacy ya k'arb'i maganin mu ka bar hospital d'in
Aunty kamar za ta mutu dan bak'in ciki
" ko zaman me su ka yi a hospital d'in
ni aka bar ni jira kamar Ni Hajiya Zainab sai na ci Uban yarinyar nan ...........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
Ma za yi k'ok'ari ki biya N200 ki kacal
ta wannan account din 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN N200 ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
......................... Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
" Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
" Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold
"Yau Ku ma tsiyar ce ta motsa ko"
" A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata -kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin ta kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
" keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
*Normal* *group* *N300* *ne*
**VIP* *N500* *zaki* *biya* *ta* *wannan* *account number* *din* 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
.................. Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
"Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
"Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke Alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold"
"Yau Kuma tsiyar ce ta motsa ko"
"A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata-kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin ta kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
"keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
Ma za yi k'ok'ari ki biya N200 ki kacal
ta wannan account din 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN N200 ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
......................... Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
" Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
" Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold
"Yau Ku ma tsiyar ce ta motsa ko"
" A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata -kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin ta kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
" keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
*Normal* *group* *N300* *ne*
**VIP* *N500* *zaki* *biya* *ta* *wannan* *account number* *din* 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
.................. Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
"Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
"Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke Alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold"
"Yau Kuma tsiyar ce ta motsa ko"
"A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata-kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin t
a kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
"keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagin k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page 2
........................ "Inna Gaji ruwan ya tafasa ki fi to ki yi wa Baba wankan dan Allah"
Hindatu ke ta kiran Inna Gaji kwana biyu ba a yiwa Baba wanka ba
" ke ni kar ki ishe ni ki sirka ruwan ki kai bayin ma na, gani nan zuwa"
Sirka wa ta yi ta kai ba yi
Kama shi su kayi Inna Gaji ta wanke shi tas
Sannan ta kira Hindatu ta zo ta kama shi su ka mai da shi d'aki
"Sannu Baba na Allah ya ba ni kud'i in kai ka asibitin burni a duba ka
sosai"
Murmushi ya yi ya na amsawa"Amin Hindatu ki na yi wa 'yar uwarki Husnah addu'a Allah ya tsare ta a duk in da ta ke"
"Amin Baba nasan Husnah duk in da ta ke mu na ranta, kuma inshaallah wata ra na zata dawo Gida, ka dai na damuwa a ranka dan Allah Baba"
Hira su ke sosai ta na shafa ma sa turare
" Hindatu ki ma za ki zo ki d'auki alalan nan kar ta huce kin
tsaya surutu"
"Gani nan zuwa, Baba me zan siyo ma ka in zan dawo?"
" Ba komai Hindatu ki dai dinga kulawa kinji Allah ya tsare
Ya ba ki miji nagari"
Kunya ce ta kama Hindatu "hmmm Baba na tafi, sai na dawo"
"Ga abincin nan na dubu biyu ne saura ki tsaya wasa ki kai dare,Allah ya ba da sa'a"
"Amin" na ta fi
"Hindatu kin fi to, ba ri in zo in kama mi ki mu je tare"
"A'a nagode Isuwulle ka ta fi allon ka kar Malam ya da ke ka
Hadiza ce ta tawo rik'e da ledar ta wak'a ta ke daga ni ta na cikin nishad'i
" Hindatu tallan ki ka kuma d'auka ko, nagaya mi ki ki dena d'auka kin k'i ko?"
"Tab lailaima Hadizan nan to babu ki ke so mu ci ni da su Baban ko me, to ba ri ki ji Wallahi Allah duk abinda ki ke yi nasani kawai fad'a
ne banyi ba, kuma ki dena dan Allah ya na kallon ki"
"To ina ruwanki munafuka,ban za Uwar sa ido mtswwww" tafiyar ta ta yi
" ji be ta wai ita babba mtswww"
Ta yi tafiyar ta tallan ta
"Salisu har yan zu ba za ka nutsu ka yi aure ba ne"
" Zan yi Baba, yarinyar ce har yan zu ba mu gama fuskan tar juna ba ne
"A dai yi k'ok'ari"
"Inshaallah Baba"
"Assalamu Alaikum
Inna Gaji kin ga Hindatu a hanya ta kama zagi na"
"To kin dawo ke ma yan zu za ki sa ni magana, me ki kiyi ma ta?"
" Bakomai ni ko ganin ta ban yi ba ta ka ma zagina kuka ne ya zo wa Hadiza
Kasan ce war ta me raguwar zuciya"
"Shiyasa ai ta rainaki ga shi nan kin zauna ki na ma ta kuka ita ta na can ba ta san ma ki na yi ba"
"Ai hikenan bakomai Husnah dai ta hu ta da wannan Gidan abin ta"
"Kin ci uban ki Hadiza yarinyar da ta tafi yawon dandi ki ke sha'awa, alkur'an ni na manta da wa ta Husnah ma, na dena ma ba Ki hak'urin ki yi ta yi"
Ledar yoghurt d'in ta ta d'akko ta bud'e
Za ta sha kenan ta tuna ba ta ga Baba ba tun jiya,a ji ye wa ta yi ta shiga d'akin
" Sannu Baba ya jikin"
"Da sauk'i Hadiza, Hadiza ki nutsu kinga ke ce babba ba ki so k'an nen ki su yi koyi da halin ki, Allah ya shirya min ku ya ba ku mazaje nagari"
Fito wa ta yi ta ga Inna Gaji ta kusa shanye nonon
Kallon ta Hadiza ta yi tace " alkur'an Inna Gaji tun da ki ka shanye min, sai na d'auka a kud'in ki, da wahala fa na ke sa mu"
'Daki ta shige ta kwanta,
* * * *
Doctor ya ki ra wayar Zainab dan a sanar da ita halin da ake ciki amma ba ta d'auka
Duba last dialing d'in wayar Abubakar ya yi sai ya k'ira Galadanchi
Zau ne ya ke a bayan motar sa ya na duba wayar sa, Gidan su ya je ya yi dare ne
Kiran Doctor Saif ne ya shigo new number ya ga ni
haka dai ya yi picking "Assalamu Alaikum, Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun! Wa ne Hospital ne
Okay ga nin zuwa, Samuel juya , juya Aminu Kano Hospital za mu je Abubakar ne ya yi accident"
"Oh my God!!!!
when?"
"I don't know, hurry up Samuel"
Cikin mintina kad'an su ka isa Aminu Kano Teaching Hospital da gudu Galadanchi ya shiga Emergency ward
" Ina ya ke, me ya sai me shi dan Allah ku nu na min shi"
Kamar zararrai haka ya ke sai Doctors ne su ka rik'eshi su na kwantar ma sa da hankali
"Relaxed Mr. man ya sa mu sauk'i ai, zo mu je ka gan shi"
D'akin da Abubakar ya ke a ka kai su
Kwance ya ke an d'aure kan sa da bandage bacci ya ke sosai ga drip d'aure a hannun shi
Hankalin Galadanchi be kwanta ba sai yan zu, da ya ga ba wa ni ciwo ne sosai ba in ban da bandage d'in da aka d'aure kan shi da shi ba wa ni ciwo a jikin sa.
Agogon hannun saya duba 11:40pm Zainab ce ta fad'o ma sa a rai
Fitowa ya yi ya hau mota Samuel Gidan Abubakar za mu je yan zu
Horn su ka yi baking gate da sauri Baba megadi ya bud'e ya za ci Alhajin ne ya dawo
Ganin motar Galadanchi ya sa su ka karaso wajen sa " Barka da zuwa yallab'ai"
Zainab na ciki ko? Wuce wa ya yi cikin Gidan
Zainab ta sha ado cikin night gown d'in ta ta window ta lek'a ganin Galadanchi ne ya sa ta ji fad'uwar gaba ,hijab ta d'akko ta sa har k'asa saurin sakkowa ta yi dan ta ji lafiya cikin wannan daren
"Alhaji Habib lafiya cikin wannan daren"
"Gayawa yaran za mu je wani guri ne"
Hannu Zainab ta d'ora a kai "innalillahi wa'inna ilaihirrajiun wayyo Allah miji na"
Kuka ta ke sosai
Galadanchi na son fahimtar da ita amma ina kawai ganin......................
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagin k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page 2
.......... "Inna Gaji ruwan ya tafasa ki fi to ki yi wa Baba wankan dan Allah"
Hindatu ke ta kiran Inna Gaji kwana biyu ba a yiwa Baba wanka ba.
"ke ni kar ki ishe ni ki sirka ruwan ki kai bayin ma na, gani nan zuwa"
Sirka wa ta yi ta kai ba yi
Kama shi su kayi Inna Gaji ta wanke shi tas
Sannan ta kira Hindatu ta zo ta kama shi su ka mai da shi d'aki
"Sannu Baba na Allah ya ba ni kud'i in kai ka asibitin birni a duba ka
sosai"
Murmushi ya yi ya na Amsawa"Amin Hindatu ki na yi wa 'yar uwarki Husnah addu'a Allah ya tsare ta a duk in da ta ke"
"Amin Baba nasan Husnah duk in da ta ke mu na ranta, kuma insha Allah wata ra na zata dawo Gida, ka dai na damuwa a ranka dan Allah Baba".
Hira su ke sosai ta na shafa ma sa turare
"Hindatu ki ma za ki zo ki d'auki alalan nan kar ta huce kin.
tsaya surutu"
"Gani nan zuwa, Baba me zan siyo ma ka in zan dawo?"
" Ba komai Hindatu ki dai dinga kulawa kinji Allah ya tsare
Ya ba ki miji nagari"
Kunya ce ta kama Hindatu "hmmm Baba na tafi, sai na dawo"
"Ga abincin nan na dubu biyu ne saura ki tsaya wasa ki kai dare,Allah ya ba da sa'a"
"Amin" na ta fi.
"Hindatu kin fi to, ba ri in zo in kama mi ki mu je tare"
"A'a nagode Isuwulle ka ta fi Allon ka kar Malam ya da ke ka
Hadiza ce ta tawo rik'e da ledar ta wak'a ta ke daga ni ta na cikin nishad'i
"Hindatu tallan ki ka kuma d'auka ko, nagaya mi ki ki dena d'auka kin k'i ko?"
"Tab lailaima Hadizan nan to babu ki ke so mu ci ni da su Baban ko me, to ba ri ki ji Wallahi Allah duk abinda ki ke yi nasani kawai fad'a
ne banyi ba, kuma ki dena dan Allah ya na kallon ki"
"To ina ruwanki munafukar,ban za Uwar sa ido mtswwww" tafiyar ta ta yi
"ji be ta wai ita babba mtswww"
Ta yi tafiyar ta tallan ta.
"Salisu har yan zu ba za ka nutsu ka yi aure ba ne"
"Zan yi Baba, yarinyar ce har yan zu ba mu gama fuskan tar juna ba ne
"A dai yi k'ok'ari"
"Inshaallah Baba"
"Assalamu Alaikum
Inna Gaji kin ga Hindatu a hanya ta kama zagi na"
"To kin dawo ke ma yan zu za ki sa ni magana, me ki kiyi ma ta?"
" Bakomai ni ko ganin ta ban yi ba ta ka ma zagina kuka ne ya zo wa Hadiza
Kasan ce war ta me raguwar zuciya"
"Shiyasa ai ta Rainaki ga shi nan kin zauna ki na ma ta kuka ita ta na can ba ta san ma ki na yi ba"
"Ai hikenan bakomai Husnah dai ta hu ta da wannan Gidan abin ta"
"Kin ci uban ki Hadiza yarinyar da ta tafi yawon dan di ki ke sha'awa, Alkur'an ni na manta da wa ta Husnah ma, na dena ma ba Ki hak'urin ki yi ta yi"
Ledar yoghurt d'in ta ta d'akko ta bud'e
Za ta sha kenan ta tuna ba ta ga Baba ba tun jiya,a ji ye wa ta yi ta shiga d'akin
"Sannu Baba ya jikin"
"Da sauk'i Hadiza, Hadiza ki nutsu kinga ke ce babba ba ki so k'an nen ki su yi koyi da halin ki, Allah ya shirya min ku ya ba ku mazaje nagari"
Fito wa ta yi ta ga Inna Gaji ta kusa shanye nonon
Kallon ta Hadiza ta yi tace " Alkur'an Inna Gaji tun da ki ka shanye min, sai na d'auka A kud'in ki, da wahala fa na ke sa mu"
D'aki ta shige ta kwanta,
* * * *
Doctor ya ki ra wayar Zainab dan a sanar da ita halin da ake ciki amma ba ta d'auka
Duba last dialing d'in wayar Abubakar ya yi sai ya k'ira Galadanchi.
Zau ne ya ke a bayan motar sa ya na duba wayar sa, Gidan su ya je ya yi dare ne
Kiran Doctor Saif ne ya shigo new number ya ga ni
haka dai ya yi picking "Assalamu Alaikum, Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun! Wa ne Hospital ne
Okay ga nin zuwa, Samuel juya , juya Aminu Kano Hospital za mu je Abubakar ne ya yi accident".
"Oh my God!!!!
when?"
"I don't know, hurry up Samuel"
Cikin mintina kad'an su ka isa Aminu Kano Teaching Hospital da gudu Galadanchi ya shiga Emergency ward
" Ina ya ke, me ya sai me shi dan Allah ku nu na min shi".
Kamar zararrai haka ya ke sai Doctors ne su ka rik'eshi su na kwantar ma sa da hankali
"Relaxed Mr. man ya sa mu sauk'i ai, zo mu je ka gan shi".
D'akin da Abubakar ya ke a ka kai su
Kwance ya ke an d'aure kan sa da bandage bacci ya ke sosai ga drip d'aure a hannun shi
Hankalin Galadanchi be kwanta ba sai yan zu, da ya ga ba wa ni ciwo ne sosai ba in ban da bandage d'in da aka d'aure kan shi da shi ba wa ni ciwo a jikin sa.
Agogon hannun saya duba 11:40pm Zainab ce ta fad'o ma sa a rai
Fitowa ya yi ya hau mota Samuel Gidan Abubakar za mu je yan zu.
Horn su ka yi baking gate da sauri Baba megadi ya bud'e ya za ci Alhajin ne ya dawo
Ganin motar Galadanchi ya sa su ka karaso wajen sa " Barka da zuwa yallab'ai"
Zainab na ciki ko? Wuce wa ya yi cikin Gidan
Zainab ta sha ado cikin night gown d'in ta ta window ta lek'a ganin Galadanchi ne ya sa ta ji fad'uwar gaba ,hijab ta d'akko ta sa har k'asa saurin sakkowa ta yi dan ta ji lafiya cikin wannan daren
"Alhaji Habib lafiya cikin wannan daren".
"Gayawa yaran za mu je wani guri ne"
Hannu Zainab ta d'ora a kai "innalillahi wa'inna ilaihirrajiun wayyo Allah miji na"
Kuka ta ke sosai
Galadanchi na son fahimtar da ita amma ina kawai ganin......................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagin k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page2
.....................D'akin Husnah ta nu fa da gudu bu ga ma ta k'ofa ta ke "Husnah! Husnah!! Ki ta shi Alhaji ya yi accident Ki ku la min da yara na, kafin ta k'arasa maganan Husnah ta fi to "Aunty me ki ke cewa ne?"
Kuka su ke yi kamar ance mu su Alhaji Abubakar ya mutu
Galadanchi da mamakin wannan rud'ewa da Zainab ta yi ya ke, to da gawan shi aka kawo ma ta Ku ma me ne zai fa ru?" Galadanchi mu ta fi asibitin in gan shi"
Tafiya su ka yi, ba su kai asibitin ba sai k'arfe d'aya saura.
Ko packing Samuel be ga ma ba Zainab ta bud'e mota, "Ki nutsu Zainab da sauk'i sosai"
"Ba za ka ga ne ba, dan Allah ka kai ni d'akin na gan shi"
'Dakin da aka mai da shi su ka shiga, kwance ya ke ya na bacci an d'aure kan sa da bandage hannun sa d'aure da drip.
Da gudu ta k'ara sa jiki gadon "Dear" sai hawaye
Galadanchi ne ya ce" Zainab kin gan shi ai da sauk'i to ki de na kukan haka"
Sha re hawayen ta yi "Nagode sosai ka je gida dare ya yi, na san Maman Yusra na can ta na jiran ka"
"Bakomai na sanar da ita ai"
"Duk da hakan ka ta fi ka huta"
"Okay Allah ya k'ara sauk'i ba ri na ta fin"
Tafiya ya yi Samuel ya mai da shi gida.
Halima ce a kan abin sallah,sallah ta ke yi dan ta sa ba duk dare sai ta tashi ta yi, jin shigowar motar mijin na ta ne ya sa ta ajiye carbin da ta ke ja ta yi addu'o'in ta.
Fi ta ta yi ta taro mijin na ta " Daddyn Yazeed ya jikin na sa?"
"Da sauk'i,abin ya zo da sauk'i sosai, kawai kan sa ne ya bugu amma normal ba abin da ya sa me shi"
Hummm ajiyar zuciya ta sauke"Alhamdulillahi,Allah ya ba shi lafiya"
"Amin ya Allah"
"Mu je ka yi wanka ka huta, ko abinci za ka fara ci?"
"No ba na tare da yunwa mu je na yi wankan"
Haka su ka haura stairs, sai da ya shi ga d'akin yaran sa Yazeed da Yusra ya mu su addu'a san San nan ya fito su ka shi ga da'ki.
Tun da su Aunty su ka ta fi asibiti na ka sa koma wa bacci d'akin su Ikram na je na du ba ta, San nan na shiga d'akin su Ahmad duk bacci su ke yi tausayin su na ji na Mahaifin su ya yi accident ko ya ya ke yan zu.
A d'akin Ikram na kwana duk da kwanan zau ne na yi addu'a na ke ta yi wa Daddy Allah ya ba shi lafiya.
Tun asbah na ta shi na Shiga kitchen dan sa ma wa su Ahmad breakfast in mu su wanka in shirya su, Allah ya sa ma yau ba school, ban San ya jikin Daddy ya ke ba.
Ina kitchen feraye doya na ke yi Ikram ta shigo " Husnah I na mommy da Daddy na du ba bangan su ba?"
"Ikram kin ta shi, kin yi sallah ma kuwa?"
"Eh na yi, ina mommy?"
"Su mommy sun je unguwa amma yan zu za su dawo kinji Ikram"
Wanke doyar na yi na d'ora a wuta na zuba gishi da sugar kad'an sannan na rufe juye shayin da ya tafasa na yi a flask
Cikin lokaci kad'an na gama had'a mu su breakfast duk da hankali na ya na wajen su Aunty.
Shirya su Hamid ,da Ikram na yi, sai da na tabbatar da sun k'oshi ba sa ta re da wa ta damuwa sannan na ji hankali na ya kwanta,
Sai da ka ga sun je d'akin games d'in su
Sannan na gyara ko ina, ina cikin gyaran falo...............
A can asibiti Ku wa kusan asbah Abubakar ya farka, ba ya jin ciwon komai sai dai d'an ciwon kai sama - sama bud'e idon sa ya ke a hankali ya sau ke su fuskar Zainab " my ka farka sannu me ke ma ka ciwo yan zu?"
Yun k'ura wa ya yi zai ta shi ta yi sauri ta temaka ma sa toilet d'in room d'in ya shi ga sallah ya yi "Ina Doctor ya zo mu ta fi gida, su wa Ki ka ba ri da yaran?" "Husnah za ta ku la da su"
Lumshe idon sa ya yi ya na jin bugun zuciyar sa na sauya wa jin kalmar "Husnah" da Zainab ta fa d'a Doctor Yakub ne ya shi go" Assalamu Alaikum,masha Allah jiki ya yi kyau Alhaji"
"Wa'alekumus'salam" Zainab ta amsa
" Yauwa Doctor ina so ka sallame ni zan ta fi gida"
"Alhaji yan zu me ya ke ma ka ciwo?"
"Ni fa Doctor I'm fine"
"Okay ba damuwa magunguna ya rubuta Zainab ya ba wa ta je pharmacy ta karb'a sannan ta yi paying d'in komai
Galadanchi ne ta re da Alhaji Abubakar
" Ya za ka ba ri ta je ita da kan ta, ba ka ji ra na zo ba ni gaskiya ban ji dad'i ba"
"Yan zu Galadanchi dubiya ka zo ko masifa?"
"Duk biyun, 'Dan rainin hankali, sau ra kad'an ka mutu jiya ai"
"Manta kawai, mu je in ga ya Gidan ya ke"
"Ko ka ce ya Hus..."
Turo k'ofar Zainab ta yi hakan ne ya ba su damar shirin ta fi ya Gida
Around 10:22am.
Daddy da Habib Galadanchi da Zainab ne su ka shi go gidan cikin motar Galadanchi amintaccen drivern sa Samuel ne ya yi driving d'in su har Gidan Alhaji Abubakar
Tsaya war su ke nan a compound d'in gidan 'Danliti, da sauran ma'aikata ne su ka ta wo du ba Alhaji Abubakar d'in ganin bandage a kan sa
Sun yi ma sa fatan samun sauki " Allah ya sa kaffara ne"
"Amin amin"
Su ka amsa.
Shigewa falon su ka yi Daddy ne a gaba sai Galadanchi Zainab ce da ga ba ya.
Kasan cewar Daren jiya ban yi bacci ba ya sa ina gyaran falon baccin ya d'auke ni, da ga zama na d'an huta
Banji shigowar su ba sai maganan Aunty na ji a kai na
"Ke Husnah me ye haka,har lokacin bacci ma ki ka sa mu ko,mu mu na can mu na fama da rashin lafiyan Alhaji ke kuwa Ki na nan kin sa mu guri"
"Ya isa haka Zainab"
Cikin firgici na ta shi "Alhaji sannu da zu wa ya jikin?"
Duk a tsora ce na ke
"Alhamdulillah"
"Aunty Wallahi ban San bacci na ke ba Ki yi hak'uri"
Banza Aunty ta yi da ni ta wu ce chair dan ta ajiye ledan hannun ta
Galadanchi tun da shi go ya ke kallon Husnah dan duk zuwan da ya ke Gidan ba ya had'uwa da ita duk da ba sosai ya ke zuwa ba su na had'uwa a Company
Gani ya ke kamar ya tab'a ganin me ka ma da ita,amma ya manta duk da wannan ta fi waccen komai
Kyau ne da ita na d'aukar hankali
Murya ta ce ta dawo da shi daga tunanin
" Ina kwana ,ya me jikin?"
"Da..da sauk'i"
"To ta shi ki ba mu waje banza kawai"
"Haba Zainab ya ki ke haka ne wai wa ce ne?"
"Wa ce kuwa 'yar aiki ce"
Galadanchi ne ya ji wa ni irin a ransa ya na girma ma d'an Adam ko ba kowa ba ne
Kallon Abubakar ya yi ya na tambayar sa da ido ita ce?
Kai kawai Daddy ya d'aga ma sa ya na mai da idon sa ya rufe.
No wonder ya ji yarinyar ta ma sa ga hankali da nutsuwa dan ta fi Zainab komai sai dai Zainab ta nu na ma ta wayewa fatan alkhairi ya yi mu su a zuciyar sa.
"Zauna ma na Mr.Galadanchi"
"Gaskiya aboki ka yi da ce dan da ga ni ba ta da hayaniya,
Zuwan Zainab ne ya da ka tar da su
Dear wankan fa?"
"Ga ni nan zu wa"
Galadanchi ne ya mik'e "to ni zan ta fi Allah ya k'ara lafiya sai na dawo zan bi yo"
"A'a ba sai ka dawo ba ni ma zan shi go ba yan azhar ai"
"Me ka ke cewa ne Dadyn Ahmad?"............
K'ofar Gidan megari ne ci ke jama'a A.A.Yusuf ne da lawyer barrister Hakim sun zo domin karb'ar gonar Baba haya,
Inna Gaji sai d'ad'daga kai ta ke anzab'i gonar su zau ne ta ke a can gefe a na rubuta sheda na k'arb'ar haya dubu d'ari A.A.Yusuf ya mik'a a ka ba wa megari Inna Gaji ya kira ya mik'a ma ta "ga kud'in na shekara guda ne"
Jikin Inna Gaji har rawa ya ke yi dan ba ta tab'a ri k'e sa ma da dubu Ishirin ba yau ga ta da dubu d'ari sa na din gonar Husnah, dubu Ishirin d'in ma sa na din aikatau d'in Husnah ne.
Magatakar da ne ya yi rubutu megari ya sa hannu a ka ba wa A.A.Yusuf ya sa, Inna Gaji ta kira Hindatu ta sa hannu sai barrister ya sa.
Ma'aikata su ka ne ma megari ya zab'a mu su ma su amana har da almajiran Malam Lawan a ta ke a gurin a kai komai a ka gama Samuel zai dawo ya kawo mu su seed da fertilizer har kud'in abinci sanan duk wata xa'a biya su salary d'in su.
Kud'i su ka ba wa megari sannan ya k'ara ba da wani a rabawa mutanen wajen.
Salisu Tun da ya kawo ya ga Hindatu a wajen ya ke jin kishi ya ta so ma sa, mutum ne me zuciya sosai ya na k'arasowa wajen.....................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci.
Page2
..........................Galadanchi yace"haba Zainab kwantar da hankalin ki, ya na nan daga yau har ya warke ba in da za shi"
"To idan kai ne ni d'in Sai ka hana ni fitan"
Kasan cewar Alhaji Abubakar mutum ne me k'arfin hali k'aramin ciwo baya kwantar da shi.
"A dai yi hak'urin kwana biyu Oga"
Galadanchi ya fad'a cikin tsokana, tafiya ya yi dan har yan zu be je company ba, asibitin ya fara zuwa.
Tun da Daddy ya yi accident d'in nan bayason zama a sama, ko da yaushe ya na falon k'asa ya ha na ni sake wa, in dai ya na guri to ni sai naji duk na takura.
Zaune ya ke a falon k'asan da magazine ya na du ba daily trust shigowa na yi kamar kullum dan na yi aikin da ya za me min dole,sanye na ke da atamfa green colour me zanen butterfly white colour a jiki,sosai kayan ya zauna a jikina, riga sa skirt ne wanda rigar ta kama ni shape d'i na ya fi to sosai haka skirt d'in hip d'i na ya fi to kamar d'ora min aka yi.
Ta k'asan ido ya ke kallon ta, ta sake ta na ta aikin ta, tun ta na d'a ri -d'a ri har ta sake, duk motsin da ta ke jikin ta sai ya motsa hakan ya haifar wa da Daddy jin felling soyayyar ta ta na fusgar zuciyar sa.
Tunanin yan da zai k'arke da ita ya ke duk ranar da ya bayyana ma ta sirrin zuciyar sa,yasan zai sha wahala kafin ta aminci, dan ya fi jin ta akan Zainab, ya san Zainab na son sa amma zai yi k'ok'arin ganin ya shawo kan ta cikin hikima dan mata ba wayo ne da su ba.
Hauka ne kawai za ta yi na d'an lokaci idan ta ga har anyi auren dole ta hak'ura ta karb'e ta
Ni kuma inshaallah zan kwatanta adalci tsakanin su, jin ba zai iya ci gaba da kallon ta haka ba ya sa ya koma stairs d'akin Zainab ya nufa samun ta ya yi ta fito daga wanka.
Towel ne a jikin ta be fi Rabin cinya ya rufe mata ba, d'akin sai k'amshin sabulun wankan ta ya ke jin motsin shigo wa ya sa ta juyo Daddy ne ya ke nufar in da ta ke tsaye.
"Daddyn Ahmad"
Ka sa amsawa ya yi
Janyo ta ya yi jikin sa ya na shinshina ta wata nutsuwa ya ji ya na son Zainab sosai halin ta ne bayaso, in minutes ya burki ta ta, d'aukan ta ya yi cak ya dire ta akan gadon ta da k'ar ya je ya sawa k'ofar key ya dawo su ka kashe arnah...
"Ni kam Daddyn Ahmad me ke damunka kwanan nan ne,ka fa ra matsamin, yan zu ma Gidan mu nakeso na tafi na yi rana ga shi ka tare ni da jarabar ka mtswww ni gaskiya na fa ra gajiya"
"Okay no problem sai in sa mo wadda za ta iya d'aukar lalura ta, tunda ke kin ka sa"
A 360 ta rik'eshi dan su na bed ne har lokacin
"Wallahi impossible ai Abubakar kai da sanin wata mace har abada ba ka isa ba kayi kad'an ka had'ani da wata"
Cikin k'unar rai ta ke gayamasa.
"Okay to inje in ne mi matan banza kenan ko, so ki ke in halaka kai na ke kince kingaji, ina takuramiki kuma kin ce bazanyi aure ba ya zanyi to"
"Da kishiyar Gida Wallahi gara ta waje"
Kuka ta sa masa sosai ta na ta gayamasa bak'ak'en maganganu, jin shima zai hau ne, ya sa ya d'au ki boxer d'in sa ya sa, ya shi ga d'akin sa toilet ya shi ga dan tsaftacce jikin sa.
Sai da ta yi kukan ta me isarta sannan ta sake wanka, idanun ta ya yi jazur kishi na yunk'uro mata, ta na da ta San in ba shi kanta da ta yi yanzu.
"Shi mutum ba kad'an ba duk k'ok'arin da ba ke masa ba ya gani aikin ban za"
Ta na mita ta na share hawaye.
Sakko wa ta yi ta shirya ta sha gizna d'in ta brown colour fuskar ta na annuri, haushin Abubakar ta ke ji maganar da su kayi sai dawo ma ta take a brian kamar yanzu su ka yi fad'an
"Sannu da fitowa Aunty"
Ko kallo na ba ta yi ba ta fi ce 'Danliti da tun d'azu ya na jikin mota ya na jiran ta,
Dan idan ta jira ka ba ka zo ba,to ranar ka gama aikin ka a gidan dan kora ce za ta biyo baya.
Gidan Hajiya Sara ta fa ra zuwa, ta na kuka "yan zu akan wannan maganar Zee ki ka ta da hankalin ki, namijin me mtswww ni kin ba ni haushi ma Wallahi"
"Sara kin san son da nake wa Daddyn Ahmad ba zan iya ganin sa da mace ba, da inga wannan ranar gara na ga ranar mutuwa ta" har lokacin hawaye ta ke...........(hummmm Hajiya Zainab ki na ruwa,Inji Noory)
* * * *
A yau ne Malam Yunusa (Baba Malam) ya ta ra iyalan sa domin Family meeting d'in duk shekara da su ke yi kowa ya zo har Hajiya Asiya wacce ta ke aure a Kaduna da y'ay'an ta duk sun zo, yaya Hamza ma da matar sa Binta da yaran su duk sun sun zo.
haka yaya Muhammad ma da matan sa Aisha da maimuna da yaran su, amma Alhaji Abubakar shiru har sun gaji da jira waya ake ta yi masa ya na ba su hak'urin yana hanya
Wa su kayan a ka kawo ma sa daga Dubai ga shi Galadanchi ba ya nan dole sai ya je company da kansa, Zainab da yaran sa ya ce su fara zuwa ,shi daga company zai tawo family meeting d'in
Cikin sauri Aminu (driven company)ya kawo shi, dan 'Danliti ya san su Zainab zai kai Gidan
Daddy na zuwa su Ahmad,Hamid,Ikram ma ana kawo su.
Ganin ba Zainab ya sa yaji ranshi ya b'aci "Ikram ina mommy"
"Ta na Gida ta ce bata da lafiya kuma unguwa Zata je"
Kai kawai ya girgiza
Shiga su ka yi akayi gaishe - gaishe sannan Baba Malam ya yi gyaran murya ko wa ya nutsu.
"A'uzubillahi minashshaid'anur rajim, Bismillahirrahmanurrahim, Baba malam ya bud'e taro da addu'a, anyi ba ya nai sosai kowa aka ba shi damar ya yi magana Manya da Yara, Matan kowa da y'ay'an su su na nan amma ban da ta shi matar ransa ne ya k'ara b'aci.
Alhaji Abubakar yace" Baba Malam inaso zan k'ara aure.
Ba Baba Malam kad'ai ba kowa sai da maganar ta dakan ma sa zuciya, shiru d'akin ya yi kamar anyi mutuwa
Hajiyan su ce ta ce"Abubakar aure kuma"
"Eh Hajiya nima inaso in dinga ganin kowa na wa a cikin dangi na"
Kowa murna ya ke a cikin zuciyar sa more especially Usaina kamar ta yi me dan farinciki
"To mashaallah Allah ya tabbatar da alkhairi" Hajiya ta fad'a
"Amin, amin" du d'akin su ka amsa
Rufe taro akayi da addu'a a ka ci abinci akayi sallah kowa ya d'auki iyalin sa su ka tafi.
Asiya ce kad'ai sai jibi za ta koma Kaduna.
Aisha da maimuna Matan yaya Muhammad sai murna su ke za'ayiwa Zainab kishiya
"Oh Aunty kinji za'ayi wa Zainab kishiya"
maimuna ce ta ke fad'a ta ka sa rik'e maganar a ranta
"Hmm wayaga idanun Zainab miji na k'ara aure hahh hahhh su ka shek'e da dariya"
Muhammad ne ya had'e rai "Ku me ye haka ku ke yi kamar wa su yara?"
K'unshe dariyar su ka yi
Usaina kuwa........................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci.
Page2
...................Hajiya Sara da Zainab ce ta fe a motar Sara dan Daddy ya hana Zainab tuk'i duk in da za ta je 'Danliti ke kai ta, idan kuwa lalura ta sa mu d'an liti to kuwa shi da kan sa ke kai ta, ko Samuel.
"Sara ina matuk'ar mamakin Daddyn Ahmad akan wani abu da ya wancin ma su hali ke yi, amma ban da shi"
"Me kenan Zee?"
"Hmmm ko kin san be tab'a d'aukar wani abu a cikin dukiyar sa ya ba wa y'ay'an sa ba.
"Kamar ya b
angane ba, yi min bayani"
"Kin san dai ya na da share a many companies nan Gida da kuma other countries, ga shi da companyn da ake narka gold a nan k'asar amma ban tab'a d'aukan wani abu ya sa sunan Ahmad ko Hamid ba ba re Ikram".
"Haba dai?"
"Wallahi Sara abun nan ya na da mu na a raina"
"Tabdijan wannan ai mugunta ce, wa tukun sabida ya san ya na da iyaye dan kar ya mutu komai ya zama na ki da na y'ay'an ki ku kad'ai dole sai tsofaffin sa sun ci.
"Ke Sara ba na son ki na wa miji na fatan mutuwa, dan na ki ya mutu shi ne za ki wa nawa".
"Hahhh hahhh" Sara ta yi dariya come down lady haba mugunta kawai na ga ni a fili shiyasa na hasko mi ki".
" To ba na so, in za ki ba ni shawara kawai ki ba ni atoh"
"Okay shawara d'aya ki sa me shi cikin kissa da kisisina ki ma sa maganan cikin hikima ko mazan ne ya mallaka mu su company ko na shoes and bags d'in da ke India ne ki fa ra dafewa"
"Ki na gani ba Matsala kuwa?"
"Ba wa ta matsala?"
Haka su ka yi ta hira har su ka k'arasa Gidan su Zainab domin gaishe da iyaye ta.
Marka ke cewa "Malam Musa, Allah ya shirya ma na zuri'a Malam"
"Amin Marka"
Allah ne kad'ai ya san abun da ke cikin zuciyar Baba duk Abin da Inna Gaji ta ke ya na sa ne da ita, ya san ba ta k'aunar Husnah Allah ne ya ra ya ma sa ita.
Baba mutum ne me kawaici da hak'uri, haka nan ya ke ji a ransa Husnah ba guduwa ta yi ba,don ba zai manta ba, a ranar da za ta bar 'Dan marina ce ma sa ta yi.
"Baba inaso zan yi wanki dan gobe juma'a zan je Gidan Kaka me daddawa in gaishe ta"
Kud'in omo ya ba ta har ya ce zai ta wo ma ta da tsara bar da za ta kai wa kakar ta ta.
Ranar be dawo da wuri ba ku ma be ne mi Husnah ba ganin dare ne sai ya d'auka ta yi bacci ne, ashe ba ta Gidan ma.
"To Gaji ni zan ta fi kar na yi dare"
"Yo ba a garin za ki kwan ba?"
"Eh kin san na bar yara a Gida ku ma Baban su ya na nan".
"Ke marka kar dai kin yi aure?".
"Hmmm tuntuni ma ai ina ga ma idda na yi aure, kihiyoyi na biyu a can garin muna".
"Hahhh oh su Marka hankali ya kwanta an rabu da sale,me hekara da hekaru ba a zagayo iyali ba"
"Hmmm Inna Gaji kenan, ni dai na ta fi" sallama su ka yi Inna Gaji ta rako ta har soro.
"Baba ka ci kilishin"
Hannun sa na dama me lafiyan ya sa ya fara ci.
"Alkur'an nima sai na ci" Inna Gaji ta fad'a ta na sa hannu ta d'auki k'ato kilishi d'aya.
"Uban ki kad'ai ki ka sa ni, kuma kud'in da ki ke siyowa ai na ga nawa ne ma"
Shiru su ka yi ma ta
Ki ran sallar magriba ne ya sa Hindatu d'akko buta da bucket domin yi wa Baba alwala.
"Malam ka ji Abubakar da wa ni zan ce ko"
"Eh na ji Batulu sai dai mu yi ma sa fatan alkhairi Allah ya ba shi ikon yin adalci"
"Amin Malam, ni kam fata na Allah ya sa auren ya za ma silar shiriyar Zainabun"
"Assalamu alaikum"
Hassana ce ta shigo
"Wa'alekumussalam,HassanA! ya akayi shi go ma na"
K'ara shi ga ta yi
"Sannu da hutawa Baba,Hajiyan mu kin yi bak'i"
"Su waye"
"Wannan matar ce da ta zo neman temako rannan"
"Ayyah kira min Abubakar a waya ki ce ina neman sa"
Fi to wa su ka yi tare daga d'akin malam din.
"Husnah! Husnahhh! Husnah!!!innalillahi'wainna'ilaihirrajiun.
Rungume ta ya yi cikin tashin hankali, Ahmad ne ya shigo da gudu dawowar su kenan da ga school " Daddy ta mutu ne?
Sab'a ta ya yi a kafad'ar sa ya yi mota da ita 'Danliti ne ya zo da gudu ya shi ga mortar ya ja sai Hospital Al-birr clinic shi ne ma fi ku sa da unguwar su, nan su ka tsaya da sauri nurses su ka kawo dagon d'ora Emergency patient
Su ka shiga ciki da ita.
Daddy hankalin sa a ta she ya ke, ya manta Office d'in IC d'in bin su ya ke
"Please Alhaji ba'a Shi ga"
"What!!!! kin san wa ce ce a ga re ni kuwa to Husnah ita ce......,..........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain And Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page 2
............Salis na isa k'ofar Gidan megarin Hindatu da Inna Gaji su na shirin tafiya.
Da sauri ya k'araso durk'usa wa ya yi ya gaishe da Inna Gaji,
"Inna ina wuni,ya me jiki?"
"Lafiya lau Salisu, ai yan zu nan a ka yi rabon mak'udan kud'ad'e, amma gaskiya ba ka da sa'a Alkur'an Salisu"
"Ayyah abun rabo ne kawai ai"
"Ke Hindatu to ni zan ko ma, kin san ba kowa sai Malam a Gidan"
Ta na yi ta na k'unshe kud'in ta, ta na ta fi ya.
Hindatu da ta rasa abin ce wa sabida kunyar da Inna Gaji ta ba ta a gaban Salisu, dan yan zu su na shiri sosai sabida yadda ya ke kula da Baba sosai.
"To sa ki ran ma na Hindatu na"
"Allah ya kiyaye, ta I na na za ma ta ka, kasan me akayi anan gurin?"
"A'a lafiya dai ko?
"Eh mana ai gonar mu a ka ba da haya labari ta ba shi daki -daki"..,.....,..
Shima ya ta ya su murna, sannan ya sa ko zan cen aure
Nan da nan Hindatu ta hau yi ma sa ba'a "Alkur'an ba zan aure ka ba"
Shirin k'ara wa gaba ta ke yace"Kin ga zamu d'au ke Baba mu mai da shi Gidan mu yadda za mu fi kulawa da shi "
Dad'i ne ya kama Hindatu jin Baba zai sa mu kulawa fi ye da ta yan zu, ya sa ta amince za ta Auri Salisu "Da gaske ka ke Salisu, za ka kula min da Baba na idan na aure ka?"
"Inshaallah Hindatu"
"To na amince"sai ta yi sauri ta rufe fuskar ta, ta gudu
Salisu farin ciki ya ke ji kamar ya kashe kan sa dan dad'i burin sa ya cika Hindatu ta karb'i soyayyar sa, shagon maganin sa ya wuce ya na ta fara'a
Idris ne ya fito da ga d'akin sa, hankalin sa ba'a a kwance ya ke ba kwana biyu Hadiza ba ta zo ba kuma ko a hanya ba su had'u ba, ya ka sa sa mun nutsuwa yau sai ya je Gidan su ya ji ko lafiya, dan yan zu a shirye ya ke da ya aure ta in dai za ta nutsu, ya sha gwada ta da ta amince da shi, k'arshe sai dai a yi uwar watse ta yi tafiyar ta.
Yaddar ta ya ke nema tukun na kafin ya kai maganar gurin megari,tun da ya gama secondary d'in sa kuma ga provision d'in sa da ya ke da shi ya na sai da kayayyakin masarufi masara,shinkafa,gero,dawa, har da su sugar, madara,omo dasauransu, kaf 'Dan marina ba me k'aton shagon sa.
A b'an garan Hadiza ma a shirye ta ke da Idris ya ce zai aure ta, ko ba komai, zai din ga d'ebo kayan dad'i irin su nonon gora da su madara, da biscuits na y'an burni ya si yo ma ta kifi, da kaza in dai ta zama matar Idris d'an megari ai ta fi kowa da ce, a garin 'Dan marina.
Tunanin haka ya sa zata aure shi.
"Assalamu alaikum"
"Waye ne wa'alekumussalam, Marka! Yau Marka ce a Gidan na mu lale - lale yau a gari inji mak'i bako"
"Hmmm Gaji kenan Wallahi yau dai na shigo garin,shi ne na ce sai na bi yo an gaisa"
"Kin kyauta kuwa shi go ciki"
'D'akin Inna Gaji su ka shi ga k'ara gaisawa su ka yi
Hindatu ce ta dawo da ga tallan ta"Assalamu alaikum Inna Gaji na dawo" a jiye kayan tallan ta yi, d'akin Baba ta nu fa.
A jingi ne ta sa me shi da alamar kullum sauk'i k'aruwa ya ke.
"lahhh Baba kai ne a haka" sai dariya dan dad'i ne ya hanata magana.
Baba ne ya ce "Hindatu Alhamdulillah sauk'i kam ya na samu wa,ki rik'e Salisu da kyau Hindatu d'azun nan ya zo shi ne ma ya zaunar da ni da nagaji da kwanciyar bai jima da tafiya ba" shiru Hindatu ta yi.
"Yauwa Baba yau kilishi na siyo ma ka da dabino"
"Mashaallah nagode Hindatu Allah ya yi albarka"
Inna Gaji da marka ne su ka shigo du ba Baba.
"La'ilaha'illahu Malam Musa haka abu ya faru,Alkur'an bansani ba ko labari banjiba Allah ya sauwak'e"
"Amin marka nagode"
Baba ya amsa
"Ashe kuma Husnah haka abu ya faru da ita,shekara uku balabarin ta, to Allah ya shirye ta ta dawo"
"Ke Marka wa na dawowa, yan zu wayasan adadin shegun da ta yi humm Allah dai ya tak'aita"
"Haba Inna Gaji ke kullum ba kya fad'an alheri a kan Husnah k... "Rufe min baki ko inci uban ki anan fitsararriya.
* * *
"Yan zu dai mun gama da maganar noman"
"Ya yi kyau Galadanchi, yau na ke so muje mu Sanar da Baba Malam maganar"
"Wacce magana fa?" Galadanchi ya fad'awa Abubakar.
"Dad'i na da kai mantuwa, maganar Husnah na ke so su fa ra sa ni, kafin yarinyar ta sa ni"
"To ita kuma leader d'in fa".
"Him Zainab wai, nasan yadda zan yi da ita,dole ma ta hak'ura"
"Amma Allah ka taro march ku ma ba ka da goaler,ni dai baruwa na"
"To da ma wani ya ce da Habib ne?"
Hahhhh dariya su ka yi su ka ci ga ba da hira.
"So na ke sai na sa mu yadda yarinyar tu kun na,na mai da ita Gidan su, idan na auro ta sai a kawo min ita as my Wife"
Wani nishad'i ya ke ji kamar ya auri Husnan.
"Kai guy Wallahi ka fad'a da yawa,Allah ya sa ta iya d'aukar lalurar ka naganta y'ar ficika".
"Kai ba'a raina Mata irin su raina kama ne tsaf za ka ganni cikin kwanciyar hankali"
"Allah ko?".
"Fi ta ka barmin office"
"Eh za ka kore ni sabida ka ga ma zan cen Husnah ko, to bazan je rakiyar ba"
Office d'in shi ya kama ya na mu su fatan Allah ya tabbatar da alkhairi.
"Bloody ya ki ka ji ranki da Yaya Abubakar zai k'ara aure?"
"Hmmm haba Usaina ba kya tausayawa halin da za ta shiga, kin san dai ta na bala'in son yaya da kishin sa ko,ni dai ina tausaya ma ta Wallahi".
"Tausayi, ita ta na tausayin wa su ne? Ni kam dai Allah ya San ya alkhairi, a kawo ma na amarya
Idan me kirki ce in ta ya ta kishi Wallahi sai min gyara wa Aunty Zainab zama"
A ciki farin ciki ta wuni yau.
"Husnah ga under wears d'ina can in kin gama pepper soup d'in,ki je ki goge min"
Husnah da tun jiya ta ke ciwon kai da jiri yan zu ma aiki ta ke ba ta gani sosai,
"Aunty ba ni da lafiya" sai hawaye ta ke yi, ciwon ta kuka.
A yatsine Zainab ta ce "me ya ke damun ki kuma yan zu, ko mijin na wa da ki ka raina za ki gayawa?"
"Kai na ke ciwo sosai"
"Ki je drawer d'in mirror akwai paracetamol ki b'alli biyu ki sha,ki gogemin kayan da na ce miki"
Juya wa ta yi ta ta fi sana'ar ta ta yawon gidan k'awaye
A daddafe na ke tafiya ba na gani sabida ciwon kai, jiri ne ya d'ebe ni zan fad'i k'ara na kwalla ina jiran ji na a k'asa a faffad'an k'irjin mutum na ji ni da ga nan bansan wa ce duniya na ke ba..........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
*MASARAUTAR* *MU*
Littafi ne da ya kunshi, cin amana, zagon k'asa, abubuwan ta'ajibi,nishad'i,yaudara,da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VIP N500
08107916039 for WhatsApp
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO Ice
Aifat textile,Aisha and Oum Emaan
page2
.........................A can kuwa 'Dan marina Hadiza ce ta fe a hanya, ba kowa saboda masallatai ana ta Sallan magriba duk anshiga Sallah.
Garba ne da abokan sa su ke lab'e jikin lungun layin su, tun ranar da ya yi ma ta ta yin zuwa tasha ta wulak'an ta shi, saboda ba shi da kud'i a hannun sa ta tafi ta bar shi tsaye,
Ya k'ullace ta.
Ya dad'e ya na neman damar da zai ra ma abin da ta yi ma sa.
Ta fe ta ke ta na wak'ar ta dan Hadiza ba ruwan da harkar k'awaye ko shi ga cikin dangi ba ta fi ya yi ba, ita dai batta da son kud'i irin na Uwar ta.
Maza su ne manyan k'awayen ta romance styles duk ta iya saboda harka da maza daban - daban.
Kewaye ta ta ga ana yi ana zaga ta ana clapping tsoro ne ya dirar ma ta a zuciya.
"Garba me ye hak...
Hanci da baki a ka to she ma ta, ta baya an kama ta sai fusge - fusge ta ke ba damar ihu jan ta su ka yi shagon badamasi me huluna,da ya ke ba mutane duk ana Sallah wa su an idar wa su ba su idar ba, shagon su ka shigar da ita su uku su ka rufe.
Iya k'arshen ta shin hankali Hadiza ta na cikin sa"Garba me na yi maka za ka kawo ni nan?
Cikin dakiya da aro jarumta ta ke magana.
"Hahhh hahhhhh gaba d'ayan su,su ka shek'e da dariya su na tafawa.
"Kin manta wulak'ancin da ki ka yi mi ni, saboda ba ni da kud'in da zan ba ki in d'an sha ruwa a jikin ki, shi ne ki ka zage ni har da cemin mutsiyaci"
Tu ni hawaye ya jik'e ma ta gaban hijabin ledar da ke jikin ta.
"Alkur'an ni ban zage ka ba" kuka ta ke kamar za ta mutu.
"Dan Allah ka yi hak'uri Garba".
" Dallah yi mana shiru" wa ni Ashiru cikin abokan Garba ya da ka ma ta tsawa.
"To yau zan yi abun da ki ke tsoro, daga yau ba za ki k'ara kallon wa ni Namiji ko yaro ne ki yi ma sa wulak'anci ba"
Kayan jikin sa ya shi ga cirewa.
Jikin Hadiza ne ya shi ga rawa ta rikice hannun ta d'ora akanta, ta na ihu
"Nuhu k'ulle ma na ita"
A d'ari ta mik'e ta shi ga zagaye a shagon wa ta igiya Nuhu ya d'akko ya nufo ta, "wayyo Allah nahiga uku!
Caf ko ta Garba ya yi ya fusge hijab d'in jikin ta, tun kud'ata Ashiru ya yi gaban Garba Jan rigar ta ya yi keeeet ya yagata ya cillar, fello k'afar ta Nuhu ya yi ta fad'i k'asa. Ashiru ya zarga ma ta igiya Garba ya na k'ok'arin zare won.............
* * * *
"Bloody Barrister ya kira ki amma ban yi picked ba dan ban ji wayar ku jiya ba ban san akan me kuka yi magana ba bare in d'ora hahhhh"
"Kai Yaya Hassana ni ai in da Faisal ne ya kira ba kya kusa da na d'auka ai, ko hirar soyayya ce mun yi,amma bakomai ni ma bazan k'ara d'aukar wayar ki in amsa ba"
Fushi Usaina ta yi, toilet ta shi ga dan ita ma ta shirya su ta fi islamiyya.
A can kuwa Galadanci ne a cikin babban birnin India Mumbai, tun da ya zo order d'in bags and shoes ya ke tunanin me ya kama ta ya fara siya na hidimar bikin babban abokin sa Abubakar, ganin wa ni boutique a gefen titin da zai mai da shi hotel d'in da ya ke, tsai da driver ya yi,ganin AMMAR KHAN BOUTIQUE.
Sanin Abubakar mutum ne me son k'ananan ka ya shiya sa zai ma sa surprise ya shiga ya fa ra jido su nightgowns, skin tight, top,mini skirt, pants,bra da sauransu.
Siyayyan ka yan mata dai sosai ya yi
Sannan ya nufi masaukin sa,wanka ya yi ya yi ordern abinci ya ci,san nan ya kira Abubakar dan yi ma sa bayanin yadda business din na su ne tafiya.
Ringing d'in wayar Abubakar ce ta dakatar da shi da masifar da ya ke ta yi wa nurses d'in, bai duba wayar ba ma, Ballan ta na yasan wa me kiran sa.
Zama ya yi a reception kan sa na matsanancin ciwo,zuciyar sa kamar ta fito tsabar bugawar da zuciyar sa ta ke ma sa.
Taimakon gaggawa doctors su ka Shiga ba wa Husnah, wadda ta ke tsaka nin rayuwa da mutuwa.
Tests aka yi ma ta
Typhoid ne ya ci k'arfin ta shiya haddasa ma ta suma,allurai a ka yi ma ta a ka sa ma ta drip,sai da su ka ga ta dawo normal, bacci me nauyi ne ya d'auke ta.
"Doctor ya jikin na ta" baya ya yi ze fad'i doctorn ya rike shi, "comedown Mr.
Ka nutsu your wife is fine follow me to the office, I will explain to u please".
Jin abin da doctor ya ce ya sa Daddy sau ke ajiyar zuciya.
Bayani sosai likita ya yi wa Daddy san nan ya ce za su rik'eta zuwa kwana biyu tukun na, " ok zan iya ganin ta yan zu?
"Yes ur right"
'Dakin ya nu fa cikin hanzari ga nin ta ya yi kwance ta na bacci d'an kwalin abayan da ke kan ta ya za me dogon ga shin ta me kyau da shek'i ya rufe ma ta fuska, zuwa ya yi ya tsaya ya kura mata shanyayyun idanun sa ji ya ke ina ma matar sa ce ya ba ta k'oluluwar kulawa, a hospital d'in, hannu ya sa ya na gyara ma ta gashin ya na kallon fuskar ta me cike da annuri, k'ofar d'akin ya ji an turo da k'arfin
Idan sa ne ya sauka akan................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain &Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASARAUTAR MU
Labari ne da ya kunshi abubuwan ta'ajiba,cin amana,yaudara,zagon k'asa tare da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VlP N500.
For more information 08107916039 or 08145498489.
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
......................wasa ya ke da gashin da ya kwanta a goshin ta, nutsuwa ya ke ji har cikin ruhin sa, kiss ya sakar ma ta a goshin ta,sannan ya mik'e.
Tashin sa ya yi dai - dai da shigowar su Hajiyan sa ta re da twins, "Assalamu Alaikum"Hajiya tayi sallama su na k'arasowa d'akin da ya gayamusu.
" wa'alekumussalam Hajiya sannu da zuwa, kujera ya ke gyara mata dan ta zauna, "Abubakar me ya sa mi Husnan ne?"
Wall..... Su Zainab ne su ka shigo fuskar nan kamar anyi musu mutuwa.
'Assalamu Alaikum,Dear kai ne ka kawo ta d'in kuwa.
Twins da tun shigowar su gadon su ka nufa cikin sauri dan ganin ya jikin Husnah,baccin da ta ke yi ne yasa su ka ga da sauk'i,zama su ka yi bakin gadon na ta.
"Zainab ba ki ga Hajiya ba ne?"
Cikin dannen b'acin ran ta, ta ce" Hajiya bar ka da dare"
"Yawwa Zainab ya gidan?"
A dakile ta amsa "lafiya"
Sara ce cikin iya duniyanci ta durk'usa har k'asa" Hajiya ina wuni?"
"Lafiya lau"
"Ya me jikin kuma"
"Alhamdulillah jiki da sauk'i"
"Allah ya ba ta lafiya, mu na tare da Zainab ne aka ce mana Husnah ba lafiya ai"
"Mu ma waya kawai mu ka ji, Abubakar me likitan ya ce ne?"
Cikin damuwa ya ce "sun ce typhoid da malaria ne, kuma ta ci k'arfin ta sai zuwa Gobe ko jibi za'a sallame ta"
"Kutmar uban can, wannan wa na Doctor ne ya zo ya ba ta tablets ta din ga sha a gida"
"Zainab!!cikin tsawa Daddy ya kira sunan ta, dalilin tsawan ya sa Husnah motsawa, da sauri Usaina ta rik'e mata hannun me drip d'in dan kar vein d'in ta goce.
" Ya isa haka Abubakar kuje gida, ni zan zauna da ita ai"
"A'a Hajiya ni da bloody za mu iya zama ai"
Zainab da tsanar Husnah ta k'ara doubling a zuciyar ta, ji ta ke kamar ta shak'e Usainan jin abin da ta ce.
Hajiya Sara ce ta ce"A'a Hajiya ai ba'a yi haka ba, Zainab za ta iya jinyar ta ai, kawai ku koma gida"
Hajiya da ranta ya b'aci da halin da Zainab ta ke yi tace "duk Ku tafi,ni zan zauna da ita"
Shiru kowa ya yi Hajiya ta gama magana.
"Auta ku je a mai da Ku gida kun ga driver na nan kar Ku yi dare"
"Dan Allah Hajiya ni ma zan zauna a nan d'in"
Usaina ta ke rok'on Hajiyan dan ta na k'aunar Husnah sosai.
"Nace a'a ko"
Zainab da ta ke ta hararar Alhaji Abubakar da shi be ma san ta na yi ba kawai tunanin irin hukuncin da Zai ma ta ya ke.
Barin d'akin ta yi Sara ce ta yi musu sallama sannan ta bi bayan Zee d'in.
"Hajiya to me za'a kawo mu ku?"
"Dadduma da hijab d'in Husnah, Hassana ki dafo mana ruwan zafi a flask ki ba wa ya'u ya kawo mana"
"Hajiya du ni zan kawo.
Fita ya yi da sauri tarar da Zainab da Sara ya yi bakin motar sa, Zainab sai kuka ta ke Sara na ba ta hak'uri, ganin Daddy ya sa Zainab cewa " Abubakar me ye tsakanin ka da yarinyar nan?"
Ban za ya yi mata kamar be san da mutum a wajen ba ma.
Ganin zai shiga motar sa ya bar wajen ya sa Zainab cewa "wayasani ma ko ciki ka yi mata, shi ne ka ba ta maganin zubar wa hakan ya sa ka kawo ta asibiti"
Ji ya yi wani abu ya dirar ma sa akan sa, Wanda ya sa tsigar jikin sa mik'e wa da sauri ya fito daga motar "dan girman Allah Abban Hamid ka yi hak'uri"
"Haba Zee wannan ai hauka ne, ya za ki dinga abu karar illiteracy ne"
"To dan me ne zai kawo ta hospital shi kad'ai in ta gaskiya ce mana ya kira ni, mu kai ta tare mana"
"'Danliti mu je"
Tsananin b'acin rai ko gaban sa baya gani Allah ya sa ma ba shi ne yake driving d'in ba.
* * * *
"Wayyo Allah Inna Gaji ki temake ni,Wallahi ba ni naje ba,fyad'e su ka min"
Inna Gaji kuka,Hadiza kuka tsakanin uwa da 'ya sai Allah, haka Inna Gaji ta rik'o Hadiza su ka shi ga d'aki.
Hindatu da tun shigowar Hadiza ta far ka, fitowa ne kawai ba ta yi ba had'a kai da gwiwa ta yi ta na ta kuka, ji ta ke inama a ce mafarki ta ke za ta far ka.
Ganin sun shigo ne ya sa ta ta shi ta na kallon Hadiza da ta durk'ushe a k'asa dan ko tsaiwa ba ta iya wa
"Inna Gaji dan Allah kar Ku ba ri Baba ya ji wannan abun"
Hindatu ce ta ke rok'on Inna Gaji.
"Hindatu ba zan ba ri ba,ke dan ubanki waye ya yi miki wannan aikin? Alk'ur'an in ba ki gayamin gaskiya ba sai na kashe ki da hannu na"
"Haba Inna Gaji dare ne fa"
" Wallahi sai ta gayamin wa ta ba wa kan ta"
"Garba ne d'an gidan malam Shehu na hayi"
Cikin kuka su ke maganan gaba d'ayan su.
Jin amfara rikan sallah karfe hud'u ya sa Inna Gaji hura wuta, ruwan zafi ta dafa ta, ta so Hadizan da zazzab'i ya rufe ta, da kar ta fito.
Bandaki su ka shiga inna Gaji da kan ta ta gyara ta, ta na yi ta na kuka haka su ka wayi gari cikin bakin ciki.
Baba da ke can d'akin sa be san abin da ake ba.
Ganin dai gidan shiru ya sa ya ke mamakin Inna Gaji ko ba ta da lafiya dan yasan da tuni yan zu ta na ta had'a abincin siyar warta dan ta na sallah ta fara magana kenan.
"Inna Gaji ki kai Hadiza asibiti ba ta da lafiya har yan zu"
"Zan ci ubanki Hindatu,ni nace ta je wajen maza har su taushe ta eyeee, Alkur'an ba in da zan kai ta,abin kunya ne Hadiza ta Jan yo min"
Sai ta fashe da kuka
"Allah ka rufamin asiri kar a ji wannan mummunan aikin"
"Kenan Garba ya ci bulus Inna Gaji, ba za akai hi gaban megari ba kenan?
"Hindatu in na k'ara jin maganan nan a bakin ki ko hmmm"
Juyawa Hindatu ta yi d'aki ta na k'unk'une" Wallahi sai na kwatarwa yayarta y'ancinta
Ta na shiga d'akin ta ga Hadiza na ta kakkar wa ta na had'e hak'oran ta tsabar zazzab'i.
"Sannu Hadiza me ya ke miki ciwo?
Ba amsa sai hawaye ta ke,tausayin ta ne ya kama Hindatu ba ri in kai ki asibiti kin ji Hadiza Inna Gaji ta ce ba za ta kai ki ba.
Idan ta fita zan kai ki ni"
Hawaye kawai su ke yi abun gwanin ban tausayi.
"Assalamu Alaikum wai ana kiran Hadiza inji Idris dan megari" Sama'ila ne ya shiga ya fad'a
"Ka ce ba tanan"
Inna Gaji tai saurin ba da amsa.
"Inna Gaji Idris ne fa ki bar ni,ni naje na same hi"
"Wuce ka je sama'ila"
"Ki je ki ce masa me, ko ki tona mana asiri ko?"
Ganin Idris su ka yi tsaye akan su, ina Hadizan me ya faru da ita?"
Gaban su ne ya fad'a shikenan asiri ya Tonu, dan sama'ila ya na da wayau kuma ba makawa ya gayawa Idris.
"Hadiza ba tanan rasa kunya ka shigo min har cikin gida za ka yi min fitsara"
"Me ye na b'oyewa abin da.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039.
Page 2
........................"Inna Gaji har yan zu Hadiza ba ta dawo ba fa"
Fito wa ta yi daga d'akin ta idar da sallar isha'in ta kenan.
"Ke Hindatu har yan zu fa ki ka ce,to ina ta tsaya haka?"
"Wa ya sani ne, ni dai wallahi bacci na zan yi ai ta na da hankali".
" Haba Hindatu wa ta ki temaka ki bi bayan y'ar uwar ki, ki ga no ko lafiya"
"To Alkur'an sai na ma ta rahin mutunci in nagan ta"
Mayafi ta zara akan k'ofar d'akin su, ta fi ce.
Garin ya yi duhu dan yawan cin masallatai ma sun kulle, haka hindatu ta ke tafiya duk in da ta ga mutane sai ta tsaya, ko Hadizan tana nan.
Tun ta na d'aukan abun wasa har ya fara ba ta tsoro.
Addu'a kawai ta ke yi a zuciyar ta har ta gaji ta koma Gida ko ta dawo ba ta sa ni ba.
Inna Gaji ce a tsaye a k'ofar Gida itama fargaba ce ta ci ka ma ta zuciya, hango Hindatu ita kad'ai ta yi.
"Na higa uku ni Gaji,Hindatu ina Hadizan?"
"Wallahi Allah Inna Gaji na duba ko ina ban gan ta ba"kuka Hindatu ta ke yi saboda rashin ganin Hadizan.
Hadiza kuwa kokawa ce ta kaure tsakanin su da su Garba, tun ta na k'ok'arin k'watar kan ta har ta sallama mu su.
Hawaye ne ke zuba a idanun ta zuciyar ta cike da nadamar aika abubuwan da ta ke yi, ta na ji ta na gani Garba ya yi ma ta fyad'e.
Bayan sun d'aure ta, sun rufe mata baki
Iya azaba Hadiza ta sha ta gurin Garba, bayan ya gama ne ya tashi da ga kanta lokacin ba ta numfashi,dan ta dad'e da sume wa.
Nuhu ne ya ke
k'ok'arin kwab'ewa shi ma ya yi.
"Kai Nuhu me ye haka, ka ma gani ba ta numfashi za ka ce za ka yi, to Alkur'an ba d'an iskan da zan bari, ya k'ara kusan tar ta"
"Kamar ya, kai ka ce fa mu ma zamuyi, yan zu kuma ka ce ba haka ba"
"Kai Garba ka kashe ta fa Wallahi ni dai ba ruwana"
Ashiru ne ya ankarar da su dan ya ga fad'a su ke neman yi, Ganin Hadiza su ka yi kwance cikin jini kamar ta mutu.
Hankalin Garba ne ya yi k'ololuwar ta shi "na higa uku ni Garba na kaheta, Nuhu Ku rufamin asiri dan Allah"
Gaba d'ayan su rasa abin yi su ka yi.
"Kun ga yan zu mu d'auke ta mu kai ta kusa da layin su, mu ajiye gawar yan zu k'arfe 2:13am
Kafin asuba ta yi"
Nadama da danasani kawai Garba ya ke yi yau wai shi ne ya yi kisa?
Haka su ka d'auke Hadiza su ka kai ta har k'ofar Gida da ya ke dare ne ba Wanda ya gan su.
Sanyin asuba ne ya farkar da Hadiza daga doguwar suman da ta yi, zafi ta ke ji a jikin ta sosai ganin in da ta ke a kwance ya sa ta matsa da k'ar jikin k'ofar Gida buga wa ta ke so ta yi amma ba ta da k'arfin bugawan ta b'a k'ofar ta yi ta ga Ashe ba a rufe ba.
Tausayin Inna Gaji ne ya shiga ranta ta San ta jira ta ga dawowar ta ne, har su ka bar k'ofar a bud'e.
Inna Gaji da bata yi bacci ba,jin motsi ya sa ta d'auki fitila ta haska.
"Hadiza!!!!da ga ina kik.... Maganar ce ta mak'ale a mak'oshin ta ganin ta cikin mummunan ya na yi ga k'afar ta duk jini.
Kuka ne ya kwace wa Inna Gaji"Hadiza abun da za ki sakamin da shi kenan, abin da ki ka je ki ka yi kenan?"
Rarrafe Hadiza ta yi rik'e k'afar Inna Gaji ta yi kuka ta ke me cin rai, ji ta ke inama ta mutu ta huta " Inn...........
* * * *
Doctor ne ya shigo dan ganin ya jikin na Husnah, Daddy ne ya d'auko wayar sa dan ya kira Zee ya gayamata halin da ake ciki, ganin missed call d'in Galadanchi ne ya sa ya bi shi, shima har wayar ta yan ke Galadanchi bai picking ba.
Zainab ya kira"Aslamu Alaikum"
"Hello Dear ka dawo ne, ina hanya ni ma"
"Ransa ne ya b'aci jin abin da ta ke cewa.
" Okay ya yi, Husnah ce ba lafiya an....."me yau d'in ma kai ne ka kai ta hospital d'in,wai Abubakar me ka ke nufi da yarinyar nan ne?"
"Mtswww" yan ke wayar ya yi, ya kira twins.
"Hassana ki gayawa Hajiya Husnah ba lafiya ke ko Usaina wani ya zo Albir clinic ya zauna da ita zuwa gobe"
Cikin kid'ima da rud'ewa Hassana ta ce"Innalillahi...... Yaya ba ri in gayawa Hajiyan mu"
Kashe wayar ta yi ta nufi d'akin Hajiyan na su"Hajiya Husnah ba ta da lafiya yaya Abubakar ya ce: inje Albir clinic ya na can, an kwantar da ita "Subhanallahi yau she, ba ri in sanar da Malam sai mu ta fi asibitin"
Sanar da Baba Malam ta yi sannan driver ya kai su.
Zuwan su ke nan Zainab da Sara ma su na zuwa sun tawo da rashin mutuncin da za suyi wa Husnah na yawan wuce gona da irin da ta ke a Gidan, har Daddy ya sa mu damar kai ta asibiti.
Ganin Hajiyan na su da kan ta yasa Zainab k'ara k'uluwa
"Ai wannan matar ce ta ke d'aure ma sa gindi, kuma dai - dai na ke da ita.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain &Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASARAUTAR MU
Labari ne da ya kunshi abubuwan ta'ajiba,cun amana,yaudara,zagin k'asa tare da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VlP N500.
For more information 08107916039 or 08145498489.
DEDICATED TO OUR FANS
Page3
.........................Tun da su ka koma gida su ke mamakin hali irin da Aunty Zainab, dan ta bawa kowa mamaki ganin yadda ta rufe ido a dole sai an sallami Husnah.
"Bloody dama na gayamiki Aunty Zainab ba ta da mutunci ko kad'an, ga yad da ta nu na ciwon Husnah be da me ta ba"
"Hmmm ai Usaina ba ma wannan ba ba ki ga yadda ta ke ta hararan yaya ba kamar wa ta uwarsa?"
"Ai Wallahi dan da Hajiya da yaya Abubakar a wajen Wallahi da sai na gaya ma ta bak'a,Husnah fa ita ce komai a gidan nan idan ki ka lura har Ikram ta fi sabawa da Husnah akan ita Zainab d'in"
"Hahhhh lallai Usaina Zainab direct(kai tsaye) ba Auntyn ma?"
"Mtswww Allah in ba dole ba ma bazan din ga kiran sunan ta ba, ai gyara ma yaya ya yi auren ko ma sa mu wacce za ta gyara ma ta zama".
Haka su kai ta hirar Zainab har bacci ya d'auke su.
" Haba Zee Wallahi kin ba ni mamaki,mijin ki, ki ke wa k'azafin yin ciki ga wata,kina ji dai typhoid da malaria ne amma ki ka rufe idon ki ki ka ci masa mutunci"
Nadama ce ta kama Zainab.
"Wallahi Sara ban san san da shed'an ya kitsamin wannan zargin ba"
"Ai ga shi nan kin sa ya yi fushi"
"Sau ke ni gida nasan idan na rok'e shi zai yafe min,kishin sa ne ya ke mantar da ni waye Abban Ahmad, nasan abin da zai aikata da wanda ba zai aikata ba"
"Kin san da haka ki kai masa wannan haukan mtswww ki nutsu ki shiga hankalin ki Zee.
Dai dai bakin gate ta ajiye ta. Gaba ta yi, ita kuma Zainab ta k'arasa ciki jiki a mace.
Ganin ba motar da Daddy ya fi ta da ita a confound d'in gidan,ya tabbatar ma ta da ba gida ya dawo ba.
Hawayen nadamar abin da ta yiwa Daddy ne ya zubo ma ta da haka ta shiga falon na ta.
Ikram ce ta ta so daga kan cinyar Hamid " Mommy ina Husnah tun da na dawo na duba ban gantaba"
"Ke dallah rufemin ba Husnan uban ki ce ko uwar ki ce, daga yau ma Wallahi korar ta zan yi" han ka d'e Ikram d'in ta yi, wuce wa stairs ta yi.
Ahmad,da Hamid ba wan da ya yi magana jira su ke Daddy ya dawo da Husnah sannan su ci abinci dan har yan zu ba su ci komai ba.
" Idris me ka ke cewa ne?"
"Inna Gaji ni nasan Hadiza yan zu ba ta fita ba.Amma tun da kin ce haka shikenan na ta fi Inna nagode"
Ajiyar zuciya me nauyi Inna Gaji ta sauke,sannan ta koma d'aki.
Chemist Hindatu ta je ta sayo wa Hadiza pain relief ta kawo ma ta,cikin ikon Allah Hadiza ta sa mi sauk'i,sai dai abin da ba'a ra sa ba.
"Kai Ni Delu Dillaliya,wannan gari da shegen nisa ya ke,tun takwas na tawo,amma dan masifa sai wajen d'aya na shigo"
Tafe ta ke ta na surutai a haka har ta sami mai machine d'in da Zai k'araso da ita cikin garin 'Dan marina.
"Assalamu Alaikum mutan gidan nan"
"A'ah a'ah wa'alekumussalam Dillaliya ke ce tafe,sannu da zuwa"
"Yawwa Gaji,na d'aukko rana,kam"
"Shigo daga ciki lale - lale.
Gaisawa su ka yi Inna Gaji ta d'ebo mata ruwa a cikin randa me sanyi.
"Ga ruwa ki sha.sannu da zuwa"
"Nagode Gaji ai ni tafe na ke da ruwa na"
Jakar ta,ta bud'e guntun ruwan faro ta d'akko ta sha,san nan ta ma yar.
"Wash Allah nagaji Wallahi"
"Sannu ke dai k'awar arziki,ki na k'ok'ari ai".
Kud'in aikin Husnah ta d'akko " yau wa to Gaji ga shi amana d'aya ta ke"
"Hahhhmmm to, to abun duniyar ne kenan,kai nagode fa Dillaliya"
Hadiza ce ta shigo d'akin cikin san yin jiki dan tun da Garba ya yi ma ta fyad'e ta ko ma salaha ta yi nadama sosai.
Garba kuwa tun da abun nan ya faru kullum jira ya ke ya ji me zai biyu baya, ga shi yau kusan kwana goma be k'ara ganin Hadizan ba.
Damuwa ce kawai a cikin zuciyar sa, Nuhu ne ke nu na masa ai ba wani abu ba ne idan ya yi istigfari shikenan kawai.
Dillaliya ce ta bi ta da kallo gaban ta na f
ad'uwa"Gaji wannan ba Hadiza ba ce ne?"
"Eh mana ita ce,me kika gani?"
Cuta ta yi ne ko ya ya?"
"Kin ga Dillaliya ba na son munafunci idan wa ni abu ne ki gayamin mana"
"A'a ba komai ga ni nayi duk zuwan da na ke ba na ganin ta gida sai yau kuma kamar dai ta na cikin damuwa ne".
Hararan ta Hadiza ta ke " mtswwww munafurci kawai"
Fa sa shiga d'akin ta yi daman wayar ta ta bari za ta d'auka ta ga Dillaliya. "To mara kunya ba ki hankali ba har yan zu ko, na d'au ka da wancen kafurin yaron ya taushe ki za ki nutsu a he da saura"
"Gaji me ki me cewa ne?"
"Ke Dillaliya ba na son tsohon munafunci".
"Hahhhh a she mutunci ta zubar,yo daman kin bar y'ay'a shirga - shirga dole a din ga kai mu su harin su Hadiza an zubar da daraja a waje ashe"
Fad'a ne ya kaure tsakanin su, da k'ar mak'ota su ka raba.
Kowa ya ji anyi wa Hadiza fyad'e mak'ota sai gulmar su ke, su na Allah ya kyauta wad'an da su ka san Hadiza na zuwa shago su kan ce ai ta saba daman,yan zu ne abun ya fito fili.
Ciwon Baba ne ya tashi jin wannan maganar. Hadiza kuka ta ke ta yi a d'aki ta k'asa fitowa ga shi Hindatu ba ta dawo ba.
Da kar aka sa Dillaliya ta ta fi. "Ni ma Wallahi sai na to na miki asiri Gaji,da ni ki ke zancen"
Tun daga ne sa ta ga mutane a k'ofar gidan su tsoro ne ya kama ta"Wayyo Allah me ya faru?Baba na!!!! Tafad'a ta na dafe k'irji, da gudu ta k'arasa burin ta ta ga Baba tukun na, ta na shiga d'akin sa ta nufa ko kayan tallan ba ta ajiye ba. ganin shi ta yi a................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain &Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASARAUTAR MU
Labari ne da ya kunshi abubuwan ta'ajiba,cun amana,yaudara,zagin k'asa tare da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VlP N500.
For more information 08107916039 or 08145498489.
DEDICATED TO OUR FANS
Page3
.........................Shopping mall su ka nufa, shiga ya yi da kan sa ya siyo wa su Hajiyan kayan buk'ata a hospital d'in toothpaste da brush, kayan tea da sallaya, hijab da abaya ya siya ma Husnah,har flask d'in da ya ji Hajiya ta ce a kawo ma ta ruwan zafi,bayaso ya takura mahaifiyar sa,ya so su twins ne su ka zauna da Husnah dan Mahaifiyar sa ta huta.
Ba yan gama siyayyar gidan su, su ka nufa, ruwan zafin ya d'auka ya tafi da shi take away ya tsaya ya yi musu,sannan ya koma hospital d'in,
'Danliti driver ne ya tayashi d'aukar ka yan.
Halin Daddy ne bayason mai da masu yi masa hidima bayi, ya na daraja su duk da ak'ark'ashin sa su ke ci.
"Assalamu Alaikum"
Tura k'ofar ya yi ya shiga, ta re da 'Danliti driver,ajiye kayan ya yi yana gaishe da Hajiya.
"Ya me jikin,Allah ya kawo sauk'i"
"Amin amin 'Danliti"
Fita ya yi ya koma mota ya na jiran boss d'in sa ya fito su ta fi.
Hajiya jin Husnah ta ke tamkar 'yar da ta haifa da cikin ta,tausayin ta ta ke ji kasan cewar ta marainiya. Wadda ta ta so hannun kishiyar uwa azzaluma,mamakin halin wannan mata take,me raba Uba da 'Yar sa.
"Hajiya sannu da k'ok'ari"
"Yauwa Saddiku kai ma sannun ka da hidima,sai da ka dawo da kanka"?
Allah ya yi maka albarka"
"Amin Hajiya"
Satar kallon Husnah ya ke ta gefen idon sa,ganin ta yi zufa duk da ACn da ke d'akin hakan ya sa ya ji hankalin sa ya k'ara kwanciya na samun sauk'in da ta yi.
"Tashi ka tafi kar dare ya yi"
Tashi ya yi yana ma ta sallama ya ta fi.
Kayan da Abubakar ya kawo Hajiya ta bud'e murmushi ne ya sub'uce mata "hmmmm Saddik'u kenan sarkin hidima".
Husnah ba ta farka ba sai wajen k'arfe uku na dare, lokacin Hajiya ta na sallah ta na ne mawa 'ya'yan ta da sauran al'ummar musulmi dacewa.
A hankali na ke bud'e idanu na wad'an da su ka yi min nauyi,d'aki na ke bi da kallo dan sanin a ina nake, ganin asibiti ne. yunk'urawa na yi zan ta shi,Hajiya ce ta ta so" Husnah kin ta shi sannu"
Mamaki ne ya kamani ganin Hajiyan Daddy da kan ta ke jinyar ta,girman ta da ganin darajarta na k'ara ji a raina.
Kamani ta ke k'ok'arin yi "zan iya Hajiya" na fad'a cikin sanyi, "a'a dai bari in taimaka miki ki je band'aki, ki wanke bakin ki,ki ci wani abu" haka na hak'ura na ba ri hannu na ta kama, band'akin na shiga na yi fitsari ganin akwai komai a toilet d'in ya sa na yi wanka sannan na yo alwala,kaya na na maida a toilet d'in sannan na fito.
Ganin abin sallah a gefe ya sa na je na hau d'an kwali na zan warware in yi sallolin da ban yi ba magriba da isha'i.
Hijab sabo Hajiya ta mik'omin, " ga hijab"
"Nagode" k'ar b'a na yi na ta da sallah.
Ganin yadda Husnah ta ke sallah a nutse,dad'in hakan Hajiya ta ji a ranta,yadda Abubakar ya kula da marainiyar Allah,har ta sami ilimin addini. Sai da na idar Hajiya ta had'amin tea me kyau '?"taso ki sha Husnah ko kyaji k'arfi" karb'a na yi ganin ta na d'ebomin fried plantain da chips da pepper soup d'in tarwad'a, da k'ar nake shan tea d'in dan nakoshi tun kafin na fara cin su chips d'in.
"Ya ba kya shan tea d'in sosai Husnah?"
Sunkuyar da kai na na yi"nak'oshi ne Hajiya"
"To ai shikenan idan gari ya waye ki gayamin abin da kike so, sai in sa su Auta su kawo mi ki"
Wanke ba ki na nayi na koma bacci na.
Alhaji Abubakar ne ya shiga falon cikin gajiya,dan yau gaba d'aya bai samu ya huta ba. Dan a office ma wuni ya yi aiki, ya dawo da burin ya huta ya tarar da Husnah za ta fad'i ya taro ta,shikenan kuma bai samu hutun ba.
"Oyoyo Daddy" Hamid ne ya ta so ya rungume shi. Ganin su Ahmad a falo har sha d'aya saura ba su je sun kwanta ba ya sa yace "me ku ke yi har yan zu ba kuyi bacci ba Ahmad?"
"Daddy mu na jiran ku dawo ne ina
Husnah?"
Murmushi ya yi ganin yaran sa ma sun damu da Husnah "ta na asibiti sai gobe zata dawo kunji?"
Hamid ne yace" to Allah ya ba ta lafiya,zamuje mu duba ta goban ko Daddy?"
"Ai goben za ta dawo ma"
Ganin Ikram a kan kujera ta na ta bacci. "Ya Ikram anan,ba 'a kai ta d'akin ta ba, d'aukar ta yayi ya tafi da ita sama ta re da su Ahmad d'in ba ki d'aya.
" Daddy ba mu ci abinci ba"
Zaro ido ya yi yana mamakin Zainab wacce irin uwa ce haka?
"Garin ya ya Hamid?"
"Husnah mu ke jira ta dawo,kuma ba ta dawo ba"
"Mommy ma ba ta dawo ba kenan?"
"Ta dawo amma...shiru ya yi.
" Amma me ne?"
"Ba ta bamu ba
Ransa ne ya k'ara b'aci da halin ta "mtswww k'ara sa wa ya yi da su d'akin su, sannan ya dawo ya had'a musu abincin da Husnah ta girka da k'ar ya kai musu, ta shin Ikram ya yi ita ma ta ci sannan ya shirya su su ka kwanta.
Addu'a ya yi musu ya rufo mu su k'ofar,sannan ya kai Ikram na ta d'akin ya tofe ta da addu'a ya fita zuwa nasa d'akin.
Yana bud'e k'ofar ganin Zainab ya yi ta sh......
Dillaliya ce a tsakar gidan ta,ta na ta masifa ita kad'ai "Wallahi Gaji da ni ta ke zancen. Butulu kawai hmmm halin d'an Adam kai masa rana,shi kuma ya yi maka dare to Wallahi kud'in aikin ma na daina kai mata da ni take zancen"
Haka Dillaliya ta wani Nita,da Allah wadai da halin Inna Gani.
Driving ta ke ta na mamakin wauta irin ta Zee.
"Gaskiya Zee mahaukaciya ce,ta sami miji kamar Alhaji Abubakar Yunus Gold ga kyau ga naira daga ganin sa d'an soyayya ne,ta na wasa da damarta Wallahi.
Ina ma ya yaba, wow! da na kasan ce mai nasara".
Tinano siffar sa da hak'urin sa ta ke. Da wani ne a irin haukan da Zee ta yi masa yau Wallahi sakin ta zai yi.
"Ina ma Allah ya ba ni nasara hmmm"
Da wannan zancen zucin ta k'arasa gidan ta Hajiya Sara kenan.
Idris sai mamakin rashin ganin Hadiza ya ke,cin ci rin don mutane ya gani a k'ofar gidan su Hadizan haka nan ya ji gaban sa na dukan uku - uku.
"Lafiya kuwa Baba Rabi"
"Hmmm d'an nan ina fa lafiya,Hadiza ce ta yi abun kunya"
Cikin k'asa k'asa da murya ta tsegunta masa.
Saurin toshe kunnen sa ya yi da hannuwansa biyu,
"Innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun".
Gidan ya nufa gadan - gadan
Jin kukan Hindatu ya yi ta na ta jijjiga Baba ta na kuka, gurin ta ya zo shima ganin yanayin da Baba ya ke ciki ne ya sa shi fashewa da kuka.
"Innalillahi shik.........,.
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R.Hussain and Noory.
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
DEDICATED TO YOU BARRISTER YUHANASU USMAN
Page 3
.....................Doctor ne ya shigo d'akin tare da wata ma'aikaciyar jinya dan ya du ba jikin Husnah. K'a'idar su ce duk asuba sai sun yi zagaye d'akunan marasa lafiya.
" yan zu me ne ya ke miki ciwo?" "Babu komai".
Ganin ta sa mi sauk'i ya ba ta sallama,had'i da magungunan da za
ta rik'a amfani da su.
" Angode likita"
"Ba komai Hajiya,Allah ya k'ara lafiya"
"Amin amin angode".
Tun da su ke maganansu kai na a k'asa ya ke,dan har ga Allah ina jin nauyin Hajiyan Daddy. Wayar ta ta mik'omin " ungo Husnah ki ra min saddiku,in fad'amasa an sallamemu".
"To" karb'a na yi,ina duba sunan ganin an sa Saddik'u nasan shi ne dan haka ta ke kiransa.
Ina ji ta fara ringing,na mik'a mata wayar har ta yanke ba'a d'auka ba. "Bar shi kawai,idan ya gani zai kira. karb'ar wayar ta yi, ta ajiye a kusa da ita.
A can kuwa gidan Abubakar,Zainab ce a rud'e ganin ciwon kai zai hallaka mata miji farar d'aya,da sauri ta bud'e durowar d'akin paracetamol ta d'akko, firij d'in d'akin ta bud'e ruwa mai rangwamin sanyi ta d'akko masa.
Bashi ta yi ya sha, sai sannu ta ke masa, "nagode Zainab" kwanciya ya gyara sai bacci.
Da tausayin mijin na ta, ta yi bacci,da asuba shi ya fara farkawa, ta shi ya yi, ruwa ya fara watsawa,sannan ya yi alwala ya fito.
'D'akin Ikram ya fara shiga ya gan ta,sannan ya shiga d'akin su Ahmad ya tashe su, domin su fito su ta fita sallar asubah. Duk asubah sai ya sai su a gaba sun ta fi masallaci dan su saba da hakan, raka'atul firji ya yi a falon,kafin su fito su ta fi.
Har su ka je masallaci su ka dawo Zainab ba ta tashi ba, "haba dan Allah wannan wana irin bacci ne haka,ki ta shi mana".
Mik'a tayi sanan ta ce " dear ya jikin naka?"
"Hararar ta ya yi sannan ya ce" bayan ko duba ni bakiyi ba na mutu ko ina raye ba ki sani ba"
Nan da nan ta watsake"kai dear na duba ka fa shi ya sa ma na makara ai".
Murmushi kawai ya yi,ya d'akko Al'kur'ani mai girma ya fara karatun sa.
Tashi ta yi ta shiga toilet alwala ta yi ta fito ta koma d'akin ta.
"Yaya Ahmad ina mommy,?"
"Ki je d'akin ta mana".
"Na je banganta ba?" Ki je d'akin Daddy mana" fita ta yi ta nufi d'akin Daddyn k'wank'wasawa ta ke yi "mommy, mommy" Daddy ne ya bud'e k'ofar ganin Ikram ce tace "Daddy ina kwana"
"Ikram kin yi sallah kuwa?" Girgiza kai ta yi alamar a'a.
"To me ya sa?"
"Mommy na ke nema"
"Ta na d'akin ta ai,ki je ki fara yin sallah kinji"
"To Daddy" juya wa ta yi ta tafi. Wayar sa ya d'akko ganin kiran Hajiya k'arfe shida da rabi na safe ya sa shi saurin kiran wayar
ya na fatan Allah ya sa lafiya.
"Assalamu Alaikum"
"Wa'alekimussalam Saddik'u antashi lafiya?"
"Alhamdulillah ya mai jikin?".
"Da sauk'i amma sallame mu ai shine na ce ko gida zan ta fi da ita idan ta k'ara samun sauk'i sai ta dawo mu ku ko?".
Ji ya yi gaban sa ya fad'i,dan idan ta ta fi gidan Hajiya za su sha wahala shi da yaran sa,shi ba abincin waje ya ke ci ba,kuma Zainab tun zuwan Husnah, ta sangarce ba ta son yi musu girki yan zu.
"Hajiya gani nan zuwa" katse wayar ya yi cikin tsoron Hajiya ta yafi da ita "idan ta je gidan Hajiya ai kafin ta dawo cuta ce za ta kama mu ni da yara na, ba zan ......,........
A can 'Dan marina kuwa.
Jikin baba ya na ta k'ara samun sauk'i,dan yan zu ma zaune ya ke akan tabarma a tsakar gidan sa, dambun masara ya ke ci, Inna Gaji na kan kujera ta katako a gefe.
Hadiza ce ta fito da gudu ta yi bakin rariya, amai ta ke ta shek'awa kamar za ta ama yar da hanjin cikin ta,tun jiya ta ke jin tashin zuciya da yawan bacci, daurewa kawai ta ke yi, sai yan zu aman ya ta so.
Hannu Inna Gaji ta d'ora a ka, ba ta san a tsaye ta ke ba ma,sai da ta ji za ta fad'i ta dafe bango " wayyo Allah nashiga uku!!!! Hadiza wata masifar ki ka k'ara janyo mana"
Kuka ta ke ta nufi gurin Hadiza gadan - gadan ta rufe ta da duka.
Inna Gaji kuka ta ke ta na dukan Hadiza ta na salati.
Baba da ya ture kwanon abinci gefe, kawai dumin hawaye ya ji a fuskarsa, bai san kuka ya ke ba ma.
"Hadiza kin cuce mu,kin kwasomin jaraba,shege ki ka yo a gidan nan Hadiza, naga ta kaina ni Gaji, Wallahi gara na kashe ki da hannuna da mutane su san da wannan abun kunyar".
" Inna Gaji ki ka kashe,nima nagaji da wannan rayuwar"
Kuka su ke yi wi- wi ba mai rarrashin wani.
Baba ne yace"mai afkuwa ta ri ga ta afku, Gaji bari dukan ta haka".
Malam bar ni,na kahe hegiya" kuka ta ke zuciyar ta na mata zafi.
Baba ya ce" Hadiza waye ya yi miki wannan abun?"
Ni ne....................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Rubutawa da Tsarawa
R.Hussain da Noory.
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
Sadaukarwa ga dukkanin masoyanmu
Page 3
..................Galadanchi ne kwance a d'akin hotel d'in da ya ke, ya yi fresh ya k'ara haiba da kamala ya gama harkar da ta kawo sa k'asar duk wasu kaya ya tura su gida Nigeria hutawa kawai ya ke, ya gama had'awa abokin na sa kayan lefen amarya wadda da gani ya fi uban gidan na sa d'aukin ayi a wuce wajen.
A b'angare d'aya kuma ya na bala'in tsoron Zainab ta san shi ya yi lefe.
Wayar sace yaji ta na Ringing ganin Mr.Gold a kan screen ya san Abubakar ne d'agawa ya yi "Assalamu alaikum ango,ango" cikin shek'iyanci ya ke fad'a.
Abubakar da bai tsaya kulashi ba yace"kai ina cikin matsala Galadanchi, fad'amasa duk halin da ake ciki game da rashin lafiyar Husnah da kuma abin da Hajiya tace ya yi.
Galadanchi da tun da ya ji muryar sa yasan hankalinsa a tashe ya ke dariya ya kama yi masa har da fad'uwa.
Sai da k'ar ya tsaida dariyar sannan yace"to me ye na damuwa ka bata ita kawai su wuce gidan, idan ta yi kamar ko wata biyu ne,ai sai ta dawo "
Abubukar ne yaja tsaki"mtswwww Allah ya kiyaye kasan kuwa halin da zamu shiga ni da su Ikram,Wallahi ba zan iya jurewa ba".
Mamaki ne ya cika Galadanchi yace" kamarya ba za ka jure ba,ko anyi auren bansaniba ne?"
Abubakar da ya fara k'uluwa da iskancin Galadanchi a fusace ya ce "bansaniba idan ba za ka bani shawarar ya zan yi da Hajiya ba shikenan".
Nutsuwa Galadanchi ya yi,dan nemowa amininnashi mafita, sanan ya ce " kanaji na Abubakar yan zu ka je asibitin ka ga jikin nata idan da sauk'i ka ce ai saboda karatun ta kar ya koma baya dan yan zu ta kusa kammala sittin d'in ta, sai kaji ya Hajiya za ta ce?"
Abubakar ne yace "to idan kuma ba ta yar da ba fa?"
Galadanchi ya amsa masa da cewa "sai ka hak'ura su tafin kawai"
Katse kiran Abubakar ya yi yana tsaki"shawara da kai ba ta da wani amfani ma".
Shiryawa ya yi ya fito dan zuwa asibitin Zainab da ta ke hakimce akan kujerar falon sama ko shirin d'ora musu breakfast ba ta yi ba ga shi bakwai har ta wuce,kallon sa ta yi, ganin ya mata kyau sosai tace "dear sai ina kuma da sassafen nan?"
"Asibiti zan koma"
Ta shi ta yi ta rik'e k'ugu bangane asibiti za ka je ba, tun yan zu?"
Abubakar da ya had'e fuska dan kar ta kawo masa hauka yace" Hajiya ta kira ni dan ansallame su ma"
Zainab ta na jin haka ta amsa da cewa" ai sai ka tura 'Danliti ya mai da ta gida ko,sai ya zarto da ita yarinyar gida".
Kallon ba ki da hankali ya yi mata yace "Zainab kin manta mahaifiya ta ce?"
K'unk'une ta fara yi "ni gaskiya tsohuwannan ta takurawa rayuwa ta, ba daman na sake da mijina sai ta d'ora masa aiki, aikin banza mamalam.
" Magana ki ke ne?"
Abubakar da ya ga yadda ta ke ta k'unk'uni ta na motsa baki ya tambayeta.
Da sauri tace"a'a adawo lafiya"
Ta wuce d'akin ta, ta na buga k'ofa da kallo ya bita ya na girgiza kan sa,sannan ya wuce k'asa.
Baba mai gadi ne da fitowar sa daga bamd'aki kenan rik'e ya ke da buta, yace "barka da safiya yallab'ai"
Murmushi Abubakar ya yi ya ce "bar ka dai baba antashi lafiya?"
Maigadi ya amsa da jin dad'in girman da Abubakar ya ke ba shi"Alhamdulillahi"
'Danliti ne ya tawo suka gaisa sanan ya ce masa "yallab'ai fita za muyi ne?"
"A'a ni kad'ai zan fita" fatan alkhairi su ka yi masa.
Ya hau mota baba maigadi ya bud'e masa tangameman gate d'in ya fita ya nufi asibiti.
"Bloody ki yi sauri, muje asibitin mana,su na can su na jin yunwa"
Usaina ke fad'a wa Hassana dan ta
gama shirinta.
Hassana ce ta ce"to wai bakiga takalmi nake sawa ba ne a'a".
Baba malm ne ya ce"kudai bi a hankali, idan kun je Ku ce ina dubata, nima anjima inshaallah Muhammad zai kawo ni na duba ta"
"To Baba malam"
Su ka amsa gaba d'ayan su.
Allah ya kiyaye hanya ya yi musu
"Amin amin" su ka amsa.
Da kaya su ka fito nik'i - nik'i direba ya kaisu.
Su na shiga d'akin ganin Husnah su ka yi kamar ba mai jinya ba. "Kai Alhamdulillahi jiki ya yi kyau Husnah"
Usaina ce ta fad'a.
Murmushi ta sakar musu ta na zaune kan gadon marasa lafiya ta sa abayan da Abubakar ya siyo ma ta jiya,ta yi matuk'ar dacewa da fatar jikin ta ,kasancewar abayar milk colour ce.
"Yan biyu, sannun Ku da zuwa"Husnah ta fad'a.
Durkusawa su ka yi gaishe da Hajiyan sukayi " Ina kwana"
Amsa musu tayi"lafiya lau, sai da ku ka zo auta"
Ya mai jikin su ka yi mata.
"Alhamdulillahi da sauk'i an sallame mu ma, Saddik'u nake jira ya zo ya mai da mu gida.
Husnah dai kallon su kawai ta ke ganin Hajiya a wajen shiyasa ta kasa warewa cikin su da tuni sun hau surutu.
Turo k'ofar su kaji anyi had'i da sallama.
" Assalamu Alaikum" Daddy ya shiga ta ke naji fad'uwar gaba, "wa'alekumussalam" dukkan su su ka amsa, idanun sa akan Husnah ganin ta yi masa kyau sosai.
"Yauwa gashinan ma ya zo,sai mu tafi ai"
Usaina ce tace kai Hajiya yan zu fa muka zo,ko gaisawa da Husnah ba muyi ba,kuma kin ga koma wa zata yi"
Hajiya ce tace " a.............
"Ni ne" Garba ne ya shigo cikin gidan ba tare da neman izini ba, duk ya rame.
Inna Gaji ce ta taso ta shak'e shi "munafuki algungumi, Garba ka yi asara alkur'an"
Kacsa cewa komai ya yi kallon Hadiza ya ke da ta ke gurkushe ta na gunjin kuka, ji ya ke kamar ya je ya rarrasheta ya na jin bak'in cikin wannan halin da shine silan jefata ciki ya ke.
Garba ne ya ce "Inna Gaji dan Allah kuyi hak'uri a shirye na ke da na aure ta,tsautsayi ne ku yafe mana"
Hawaye ne ke zubo masa ya na jin d'acin a cikin ransa.
Hadiza da ta tsani Garba, tsana mafi muni a rayuwarta tace"Garba ka cuce ni,ka lalatamin rayuwa ta,tsakanina da kai Allah ya isa"
Cikin kuka ta ke zagin Garba Inna Gaji na yi, Hadiza na yi,idon sane ya
kad'a ya yi jajir.
Garba gurin baba ya nufa duk k'usawa ya yi ya fashe da kukakasa magana ya yi, kuka kawai yakeyi.
Kallon sa kawai baba ya yi ya na girgiza kan sa, dan Garba d'ane a wajen amininsa malam Tanimu, dan tare su ka yi karatun allo, tsangayarsu d'aya.
"Garba...,........
Ina masoyan littafin mu,Ku fito Ku nuna k'aunar Ku ta hanyar siyan rantsetsen littafin nan mai su na MASARAUTAR MU.
littafine da ya kunshi zazzafar soyayya,cin amana, zagon k'asa, ta re da nishad'an tar da ku.
Kar Ku sake ayi baku.......
Ku tuntumemu ta wannan numbers 08107916039 ko 08145498489.
Sai munjiku.
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: ``````_
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
JINJINA A GA RE KU MASOYAN ASALI HAUSA NOVELS GROUP INA ALFAHARI DA KU._``````
Page 3
......................
Tun da Zainab ta shiga d'aki ta ke kuka dan gani ta ke Hajiya ta magance Abubakar, kuma ta kud'iri niyyar Wallahi sai ta kori Husnah ta koma gidan Hajiyan Gwangwazo a je can kuma dan wannan da gani mayya ce ta lashe kurwar kowa.
Ta shi ta yi zata je ta had'a wa Husnah kayan ta sai Ikram ta shigo, "Mommy yunwa na ke ji"
Ikram ta fad'a.
Cikin masifa ta hayayyak'o mata,"sai ki zo ki cinye ni dan ubanki, fita ki ba ni guri".
Ikram kuka ta fashe da shi, ta na kiran Husnah ta sauka k'asa ta nufi d'akin Husnah. Ahmad da ya ke had'a corn flask a kofi ya ga Ikram za ta fita.
Kiran ta ya yi"Ikram ina za ki je" ya tambaye ta. Cikin shasshek'a ta ce " yunwa nake ji, zan je wajen Husnah ta ba ni abinci".
"Zo nan" Ahmad ya kira ta, zuwa ta yi cornflakes d'in da ya had'a ya ba ta, ya had'a wani dan ya san yau ba zuwa makaranta tun da ranar juma'a akayi musu hutu. Mommyn su ce ta sakko dan zuwa d'akin da Husnah ta ke, dan ta fito mata da kayan ta, ta kulle d'akin.
Ko kallon su ba tayi ba, ta wuce zuciyar ta na k'ara jin tsanar Husnah dan ita ce ta haddasa komai, da ba ta ce ba ta da lafiya ba ai da kowa ya na gidansa,tun jiya ba ta zauna da mijinta ba akan ta.
Hamid ne ya fito daga kitchen rik'e da indomie ya dafo musu zuwa ya yi ya ajiye musu akan centertable d'in falon,koma wa ya yi ya d'ebo plates da cokula ya dawo. Zuba wa kowa ya yi su ka ci su ka k'oshi.
Zainab kuwa buncike ta ke yi ad'akin Husnah wai ko ta na mata sata ba ta sani ba, a haka ta gama watso da kayan Husnah ta kulle d'akin ta tawo da makullun. Ganin yaran na ta sun bar wajen sai kwanukan da su ka ci abinci kawai a wajen.
'Dauke wa ta yi ta gyara wajen, sannan ta d'ora girki, ta na yi ta na tunanin mijin nata, "ya na can ya na rawar jiki a gurin 'yan uwansa, Allah ka sa mu bar k'asar ma gaba d'aya mu huta da wannan nacin".
Tana ta surutun ta ita kad'ai.
Tun da su ka koma gida, Usaina ta ce " Husnah mu je ki yi wanka ko" Abubakar da ya yi musu sallama ya juya da office zai nufa,amma jin kamar ba shi da lafiya ya sa shi zarcewa gidansa.
Tun daga k'ofar falon ya ga canji,dan kayan Husnah ne a yashe a k'asa, mamaki ne ya kamashi shin waye ya shiga d'akin ta, ya yi mata haka. Ganin matar gidan a kitchen da alama yan zu ta ga damar d'ora breakfast d'in ma.
Dama tun da ta ji shigowarsa ta had'e rai,ita anyi mata laifi, ganin ba ta kulashi ba ya sa ya wuce sama. Ko wanka yaran ba su yi ba har yan zu yadda ya fita haka ya dawo ya same su. Tambayar su ya yi ganin su a d'aki d'aya dukkan su, su na d'akin su Ahmad.
"Har yan zu ba kuci abinci ba?"
Ikram tai saurin cewa"a'a Daddy yaya Hamid ya mana girki mun ci"
Maimatawa ya ke "Hamid kuma,Allah ya kyauta,to waye kuma ya je d'akin Husnah?".
Hamid ya amsa" Mommy ce ta je ta fito mata da kayan ta,ta ce korarta za ta yi idan ta dawo"
K'ura masa ido kawai ya yi,ya na jin kamar a mafarki ya ke. Sannan ya ce "haka Tace?"
"Eh" su ka ce su du ka.
Wani tunani ne ya zo masa kawai ya saki murmushi "anzo wajen" yace sanan ya nufi d'akin sa dan yin wanka ya tafi office dan ya na da bak'in da zasu gana daga can k'asar Korea.
Zainab da ta ga bai kulata ba ya sa ta k'ara k'ulewa da shi, kashe gas d'in ta yi ta na cewa"Wallahi na fasa girkin ma sai ka fita" saman ta hau ayi wacce za'ayi dan me zai dinga d'aukan lokacin ta ya na kaiwa gidansu, ai yan zu lokacin ta ne, daga cewa zai d'akko su,shiru gashi ya dawo ba Husnahn ma.
Fitowar sa kenan daga wanka d'aure ya ke da tawul iya k'ugu sai k'arami a hannun sa ya na goge kan sa, sauri ya ke ya shirya dan yan zu 11:32 kuma 12:00 za su shiga meeting d'in. Shigowa ta yi ta tsaya akan sa, ta na cika ta na batsewa ko kallon ta bai yi ba,shirinsa kawai ya ke gajiya ta yi ta ce"to wai ina ita gantalalliyar,mara galihun ta ke?" ko tankawa bai yi ba, ya ci gaba da d'aura agogon diamond d'in sa.
Gaban sa ta sha, ta na hawayen rashin Wanda za ta yi fad'an da shi,dan ta san ko za ta mutu,tun da bai tanka ba, to kuwa ba zai yi ba d'in.
"Tanbayan ka fa nake" ta fad'a cikin fashewa da kuka.
Tausayi ta bashi ya ce "ta tafi koyo sallama" daga haka ya d'au wayar sa ya kira 'Danliti ya fito da motar da aka wanke masa dan zuwa office yau.
Ta na kallo ya sauka ya fice, duk da yana jin matsananciyar yunwa,dan rabon shi da abinci tun jiya da rana.
A can gidan Halima kuwa shiri na musamman ta ke dan karb'ar mijin nata Kabir Galadanchi nan da kwana biyu, Yaseer da Yusrah ma sai shiri su ke dan rayuwa su ke tamkar abokai da mahaifiyar ta su,dan zama ta ke cikin su ta na ta ya su duk wani shirme na su, ta na kula da yanayin kowa a cikin su, dan ko ciwo yaran su ke kafin su sanar da ita, ta sani.
Masu yi mata hidima ma,su na jin dad'in zama da Hajiya Halima dan akwai ta da kyakkyawar mu'amulla da jama'a.
Bayan gama meeting d'in ne ya sa aka samo masa gasasshiyar kaza da lemo ya ci sanan ya kira Galadanchi tataunawa su ka yi game da meeting d'in sannan su ka yan ke shawarar yadda za'a yi da
Husnah.
"Kana ganin hakan shi ne dai - dai Abubakar?" Galadanchi ya fad'a daga can India.
Abubakar yace" eh shi kawai za'ayi Wallahi sai na nuna mata duk abin da ta ke ina sane kawai d'auke kaina na ke yi".
Galadanchi yace" to shikenan ba damuwa idan na dawo d'in sai mu samu baba malam da maganar dan naga da gaske ka ke da wuri ka ke so ayi abun nan".
Abubakar ne yace" ba za ka gane ba ne Galadanchi,ka dai tabbata jibin inshaallah ka tason"
"Inshaallah" ya ce
Sallama su ka yi ya wuce gidan Hajiya dan ya sa mu gidan zuwa ko da yaushe kuma.
Tun da Garba ya koma gida ya tarar da Gwaggon sa na surfen dawa, ganin yadda Garba ya shigo ya sa ta ajiye surfen ta tawo wajen Garban"kai lafiya kuwa ka ke?"
Tambayarsa ta ke.
Hannun ta ya rik'e ya na kuka yace"gwaggo ki yafemin dan Allah dan Annabi"
Hankalinta ne ya tashi ta ce "me ne ne Garba,me ya faru haka?.
Malam Tanimu ne ya shigo ya tarar da garjejen k'aton d'an sa ya na kuka,kamar an ce masa iyayensa sun mutu.
K'arasowa ya yi yace" innalillahi Garba me ya faru?"
K'asa magana ya yi,ya na so ya fad'a amma ya kasa kawai cewa ya ke "Ku yafemin dan Allah dan Annabi baba na san ban kyauta ba"
Anyi - anyi ya yi magana amma ya k'i.
K'an warsa da su ka had'u da Hindatu a hanya ta tsokani Hindatu da bak'ar magana akan Hadiza, ya sa Hindatu ta ci ubanta,kuma ta kora mata bayanin cikin yayan ta ne ya yi fyad'e ya samar da shi. Dan Hindatu ba ta da tsoro ko kad'an duk da Inna Gaji ta ja mata kunne, ganin ba za ta juri cin kashi daga wajen Hafsa k'anwar Garba ba,ya sa ta fad'a. Su ne mutsiyatan da su ka janyo masifar ai.
Cikin kuka ta tarar da iyayen na su,su na ta rarrashin Garba ya yi magana ya ka sa.
Matsowa ta yi kusa da su tace "baba,Gwaggo ai ba zai iya gayamuku ce wa shine ya y......
Kafin ta k'arasa fad'a sai ganin Garba su ka yi a sume tsabar furgici.
" innalillahi Garba! Garba!! Gwaggo ta fashe da kuka.
Hafsat ta ruga d'ebo ruwa a ka zuba masa numfashi ya jah sannan ya bud'e idanun sa.
"Sannu Garba" Gwaggo ta fad'a
"Dan Allah Ku yafemin baba" kawai ya ke cewa.
Hafsa ta share hawayenta ta ce "baba,Gwaggo shi ne ya yi wa Had..........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Tsarawa da Rubutawa
Na
Rahinat Hussain (R.Hussain) da Fiddausi Muhammad (Noory)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
SADAUKARWA GA JAMILA BASHIR IBRAHIM (K'ANWATA TA KAINA). MUNA GODIYA SOSAI DA SOSAI.
WANNAN SHAFIN NA KI NE KE KA'DAI.
Page 3
.........................."Ai tare za mu tafi ta ita gida"Hajiya ce ta fad'a.
Durkusawa ya yi gaban Hajiya,da fa kansa ta yi,ya ce "Hajiya bar ka da asbah" amsa masa ta yi da cewa"bar ka dai Saddik'u ya gidan?"
"Lafiya lau" ya ba ta amsa. "Mashaallah Allah ya yi maka albarka,ya yiwa zuri'a albarka" addu'a ta ke yi masa ya na amsawa da "amin, amin".
Sai da su ka gama gaisawa twins su ka gaishe shi sannan Husnah ta ce" ina kwana Daddy"
Ji ya yi jikin sa ya yi sanyi, nutsuwa ta na ratsa shi.
Jin muryar ta ya ke tamkar busa sarewa.
"Lafiya" ya amsa mata.
Hajiya ce ta ce"an sallame mu ma,yan zu ka je ka sallami likitocin sai mu wuce gida"
"To" ya amsa sannan ya fita Dan zuwa office d'in likitan.
Tafiya ya ke yana cewa"idan Hajiya ta tafi da ita ya zamuyi ni da su Ikram gaskiya ba zan bari ba,to ai kuma ban is a in ce a'a ba".
Cikin rashin sanin mafita ya k'arasa office d'in, tura k'ofar ya yi had'e da sallama "Assalamu Alaikum" ga ba d'aya likitocin su biyu su ka mik'e tsaye had'i da amsa wa"wa'alekussalam, bar ka da zuwa ranka ya dad'e" kasan cewar ya b'oye fuskar sa cikin face mask da bak'in glass shiyasa ba kowa zai ga ne shi ba.
Yawancin mutane sun fi sanin sa a jikin jarida da kafafun yad'a labarai, sunan sa ya game ko ina aduniya amma ba kowa ya san shi, a zahiri ba.
"Ku zauna mana"
Ya ce wa likitocin (shegiya dollars mai sa biyayyar dole). Tautaunawa su ka yi game da typhoid da malaria da su ka kama Husnah. Bill d'in su ya biya har da k'ari sanan ya fito.
Kafin ya dawo sun had'a komai na su kawai jiran Abubakar su ke, ya na shiga ya ce" Hajiya sai mu je na kai ku gida sai mu wuce gida na ajiye ta, ina da meeting k'arfe 12:00pm".
Hajiya ce tace"ai Saddik'u sai Husnah ta k'ara samun k'wari za ta dawo, ka ajiye mu gida ka wuce aikin ka" ki ya yi kamar ya fashe da kuka.
"Hajiya dama dama fa sai rarraba maganar ya ke yana so ya samo hanyar da zai hana a tafi da ita.
" fad'i mana Saddik'u" Hajiya ta katse shi.
Daddy ya ce " dama ta kusa had'e karatun ta kuma naga kamar ai ta warke ma ba sai ta je can gidan ba" kallon sa kawai Hajiya ta ke da mamakin yaushe Saddik'u ya zama haka?".
"To ba za ta koma gidan na ku ba sai ta murmure" 'yan biyu sai murna su ke a zuciyar su, Husnah kuwa tausayin Daddy ne ya kamata "Allah sarki" ta ke cewa aranta dan ta gama sanin abin da ya ke wa.
Hak'ura ya yi yace"to shikenan Hajiya mu je".
Gaba ya yi ya na jin ba yadda zai yi ne da mahaifiyarsa dole ya hak'ura.
Murmushi Hajiya tayi kawai su ka ta so suma.
"Husnah ya naga ba kya murna ko gidan namu ne ba kyason zuwa" Hassana ta tsare ni da tambaya.
Kai kawai na girgiza ma ta ina yak'e dangaba d'aya tausayin Daddy na ke ji.
Tun da mu ka hau motar shiru ni da Hajiya da Hassana ne baya Daddy da Usaina a gaba tunani ya ke batare da ya ankara ba salati kawai ya ji munayi sai ya ga ashe wa ni yaro ne a mashin ya tawo kan su, da sauri Daddy ya kauce yaron ya wuce.
Hajiya ce ta ce "Me ke damun ka ne haka?"
"Bakomai Hajiya"
"To Allah ya kiyaye ya tsare mugun ji da mugun gani"
"Amin amin"
Mu ka amsa,da
haka mu ka k'arasa gida.
"Garba" baba ya kira shi cikin damuwa
"Na'am baba"
Garba ya amsa ya na kuka sosai.
"Meyasa haka Garba,kasan illar zina kuwa Garba?"
Kuka ya ke yana d'aga gansa dan tabbas ya na da ilimin addini har na bokon ma.kawai sha'awa ce ta kai shi da biyewa son zuciya "Wallahi baba ba hali na ba ne".
Hadiza ce ta ce " karya ne halin sa ne baba" ta na kuka sosai ta fad'a.
Inna Gaji ce ta ce"kenan ba sau d'aya kuka ta b'a yi ba ko Hadiza?"
Rugawa ta yi da gudu bakin rariya aman ne ya tawomata,sai ka ka ri ta ke ba komai a cikin.
Kowa sai da ya tausayamata musamman Garba da ya san shine ya haddasa wannan masifar,da hak'uri ya yi da abin da ta yi masa da hakan ba ta faru ba.
"To yan zu ya za'ayi da wannan cikin Garba?"
Baba ya tambayi Garba.
Cikin jin kunyan baba Garba ya ce" Allah shine mafi sani"
Inna Gaji ce ta ja tsaki"mtswwww sanin Allah ka yi eyeeeh to Alkur'an zub da shege za'a yi
"Baza'a zubar ba Gaji" baba ya ba ta amsa.
Hadiza Ki ci wannan jarabawar kin ji.
Bayan sati biyu da faruwar haka.
Idris ne zaune a gaban mahaifinsa maigari, cikin nutsuwa ya ke neman izinin a je a nema masa auren Hadiza, dan yan zu yasan har da gudun mawar su a matsayin su na masu gari, kuma matashi wad'an da ya kamata ace su ke ba da kariya da tsoro, akan jama'a amma ya bi rud'in shaid'an.
"Baba dan an fara nema min auren Hadiza yan zu,tun da na kusa gama ginin b'angare na" Idris ke rankad'a bayani.
Maigari da ya san abin da ya faru ga Hadiza sai ya kalli d'an nasa yace" Allah nagode maka da ba'acikin mutane ka zo min da wannan maganar banzan nan ba, kai in banda shashanci ya rinyar da ta gama karuwanci a gari kace ita za ka auro"
Gaban Idris ne ya ke dukan uku - uku dan ya san tun da maigari ya ce haka ba yar da zai yi ba.
Tawowar malam Auwalu ce ta katse maganar da su ke yi, "tashi ka
bani waje" maigari ya fad'a, Idris ya tashi jiki ba k'wari.
"Assalamu Alaikum ranka yadad'e "
"Wa'alekumussalam malam Auwal ne"
Amsa wa ya yi "ni ne Allah ya taimaki maigari wa ni labari na ji a gari yana ta yawo kuma ban ji an yi komai a kai ba ranka ya dad'e".
Maigari da baisan meyake faruwa ba ya ce" subhanallahi mekuma ya ta so yan zu malam Auwalu".
Zama munafukin ya gyara ya ce"ai Allah ya gafarta wannan ya rinyar Hadiza 'yar wajen malam Musa ba, ciki gare ta".
Maigari da ya ji maganar sama ta ka yace"innalillahi wa'inna ilaihirrajiun,kuma dai?"
Malam Auwalu yace"k'warai kuwa dan maid'akina Kuluwa ita ce ta je gidan ta ga yarinyar ta na laulayin cikin".
Tuno Idris ya yi, inama bai ta she shi daga wajen ba da ya ji da kunnen sa.
Gari dai ya d'auka dan ko ina zancen cikin Hadiza ake hakan ya sa ko waje Inna Gaji ba ta son fita bare ta shiga cikin mutane,dan andinga nunata kenan ana cu na ta da baki.
Hindatu da abun ya zame mata biyu ga baba ga Hadiza tai amai ta kwashe,ga shi baba ya ce ba za'a zubar da cikin ba. Dole sai an haife shi, Inna Gaji kuwa ta dage sai an zubar, ido kawai ta zuba wa kowa.
An sa Hadiza a wak'a yan zu ma wasu 'yan mata ne cike a k'ofar gidan za su r................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: __
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
SAI DA KU, MASOYAN MU,MUNA ALFAHARI DA KU ADUK INDA KUKE__ _ALLAH YABAR_ ZUMUCHI_
Page 3
...................Gaba d'ayan su,su na falon Hajiyan kallo su ke a TV su na cin popcorn d'in su,Husnah da ta ke zaune da kayan Usaina ajikinta ko d'ankwali babu a kanta riga da skirt ne a jikinta, kayan sun matse ta duk surar ta tafito, ganin su kad'ai ne a gidan ya sa ba wata fargaba a baje ta ke akan Capet ita da Hassana. Ba zato su ka ji sallamar mutum a kan su dan wajen goma na dare ne.
Tun kafin ya k'araso ya ga no ta kamar daman a gidan ta ke, sai hira suke yi da su Usaina,jikin ta kawai ya ke bi da kallo ya na jin haushin wannan kayan da ta sa,dan gani ya ke sunyi mata kad'an yadda shape d'in ta ya fito sosai a cikin shaddar, sai da ya gama kallonta daga jikin k'ofar sannan ya k'araso ta re da k'amshin turarensa.
"Assalamu Alaikum" ya fad'a cikin had'e rai, gaba d'ayan su nutsuwa sukayi.
"Wa'alekumussalam,sannu da zuwa yaya".
Ko amsawa baiyi ba sai cewa ya yi" ba kwaganin dare ya yi shine Ku ka zauna kuna ta shashanci anan, ko d'ankwali ba bu, salon ku jawo wa mutane masifa"
Kallon - kallo su Usaina su ke yi dan su dai da d'ankwalinsu akan su dan Hassana Tun da tayi sallar isha'i ma ba ta cire hijab d'in ba, sanin wannan fad'an dai da Husnah ake ya sa sukayi shiru.
Husnah da ta manta d'azu zata d'aura d'ankwali ta kasa sabida sau biyu ta na d'aurawa ya na fad'uwa ba ta sa ni ba, yasa ta hak'ura gyararen gashinta da Usaina ta gama yi mata steaming d'in sa da yamma ne a kwance wanda ta zubo da shi gefen kafad'ar damanta, ya rufe rabin k'irjinta, saurin neman abun da zata d'aura ta yi amma babu da gudu ta shige ciki, kamar lafiya take, su Hassana da su kayi tsuru - tsuru ne su ka tashi za su koma ciki,yace " ina Hajiyan"saurin amsawa su kayi da cewa "ta na ciki"
Wuce su ya yi yana muzurai.
K'wank'wasa k'ofar d'akin Hajiyan ya ke, ya na sallama.
Umarni ta bashi da ya shigo cikin girmamawa ya tura k'ofar ya shiga.
"Assalamu Alaikum"
Amsawa ta yi ta na tashi daga kan gadon dan ita har ta kwanta ma, "wa'alekumussalam Saddik'u kai ne da daddaren nan?"
Hajiya ta fad'a ta na kallon sa.
Amsa wa ya yi da "eh Hajiya, dama zuwa nayi unguwar shi ne na biyo ta nan d'in"
Murmushi ta yi ta na cewa"au ni fa ince".
Rasa abin da zai fad'a ya yi,ya sa yace" bari na koma sai da safe".
"To Allah ya tashemu lafiya".
Ta amsa ta na kashe k'wan d'akin.
Fita ya yi, ya na jin dama Husnah ta fito, ya yi mata fad'a kuma ta dai na sa kayan su twins dan shi gani ya yi ma da k'ar ta ke numfashi.
Haka ya kama hanyar komawa gidansa, ya na yin horn mai gadi baba ya bud'e masa gate ya na masa bar ka da zuwa, parking ya yi, bayan sun gaisa da ma'aikatn gidan ne ya wuce ciki.
Yan da ya bar k'ofar
d'akin Husnah haka ya dawo ya tarar ransa ne ya b'aci, ya na ganin Zainab ta raina shi, falon ya shiga ganin duhu yasan ba kowa a falon kenan.
Dinning area ya kalla ganin abinci a shirye ya san Zainab ta yi girki kenan.
Sama ya hau, ya tarar nan ma falon ba kowa,d'akin Ikram ya duba, ganin ta yi bacci ya sa ya k'arasa shiga addu'a ya yi mata sannan ya wuce d'akin su Ahmad ba suyi bacci ba karatun k'ur'ani su ke yi k'asa - k'asa ganin su haka ya sa yaji dad'i. " Daddy sannu da zuwa" su ka yi masa.
Amsawa ya yi ya na tambayarsu meyasa ba su yi bacci ba har yan zu, cemasa su ka yi" jira su ke Husnah ta dawo" dan su na tunanin shi zai dawo tare da ita ne.
Murmushi ya yi musu sannan yace" ta na gidan Hajiya, ta ce a can zata zauna" gani ya yi Hamid ya yi rau - rau da ido yace" nima zan koma can Daddy da zama".
Ahmad ne ya ce Daddy za ka kaimu mu dubata?"
Cewa ya yi "inshaallah gobe da safe zan kaiku, Ku kwanta Ku yi bacci kunji" "okay Daddy mungode "
Sai da safe ya yi musu,sannan ya shiga d'akin sa ganin ba Zainab ya sa shi murmushi yasan fushi ta ke yi da shi, dan tun da ya fita bai dawo gidan ba sai yan zu sha d'aya saura.
Wanka ya yi ya fesa jikinsa da turarukansa na bacci sannan ya sauka k'asa bud'e abincin ya yi ganin tuwon shinkafa miyar agusi ne ya sha nama da ganda ya sa ya yi murmushi kad'an ya ci sannan ya sha coffee ya koma sama, sai da ya yi brush ya fesa mouth fresh sanan ya nufi d'akin Zainab.
Ta k'ara hawa ta yi fam, dan Tun da ya shigo ta san ya dawo,amma dan wulak'anci ko duba ta bai yi ba,sai da ya gama isarsa sannan yan zu ya shigo.
Tura k'ofar ya yi ganin d'akin nata da haske ya san ba bacci ta ke ba.
"Assalamu Alaiki ya habibty" wani dad'i ne ya rufe Zainab jin ya zo mata da salon soyayya amma kuma sai ta k'i nu na taji. Gadon ya hau ya na ya ye abin da ta rufa da shi,ta sha kwalliyarta ta yi kyau sosai, Zainab ba dai kwalliya ba, cikin nu na halin ko inkula da shi ta tashi ya ce"kaga malam ba na son irin abin da ka ke min daddyn Ahmad, k'arfe nawa yanzu?.
Sai kuka" daga cewa anyi sallama ba kai ba ita yarinyar sai yanzu Ku ka ga daman da wowa, to Wallahi ba za ta kwana a gidan nan ba, ita da gidan nan har abada. K'ok'arin ta shi ta ke ya dakatar da ita da cewa"ai daman ba ta dawo ba"
Kallon sa ta yi tace"banganeba kenan ba'a sallame tan ba".
"A'a ansallameta amma gidan su zata koma".
Tuni ta mik'e " Abubakar ban gane me kake fad'a ba, guduwa ta yi ko ya ya?"..................
"Gwaggo Garba ne ya yi wa Hadiza fyad'e har ta sami ciki"cikin kuka Hafsa ta ke fad'awa iyayenta.
Malam Tanimu ne ya ke fad'in " innalillahi wa'inna ilaihirrajiun la'ilaha'ilallahu Muhammasurrasulullahi(SAW)" guri ya nema ya zauna ya dafe kansa.
Gwaggo ta ce "k'arya su ke alkur'an su je can su nemo wan da ya yi mata ciki ba d'ana ba Wallahi"
Garba da ba baki sai kuka ya na nadama da danasani,
"Kai Garba kalleni, kai ne ko a'a?" Gwaggo ta ke tambayarsa cikin yak'inin ba shi ba ne sharri kawai aka yi masa.
Malam Tanimu ne ya katse su da cewa "ga zahiri kuwa kin gani,Gwaggonsu ai tun da ya ke ta kukan nan ya na neman a yafe sa kin san shi ya yi ai".
" kaga malam ba nason irin haka, shi kad'ai ta ke bi ne da za'a k'ak'aba ma na bala'i to alkur'an ba su isa ba".
Gwaggo Ki yi hak'uri Ki yafemin Wallah sh...... Ka tse shi ta yi ta ce "nasani Garba sharri ne kawai kuma ba zai bimu ba sai dai ya koma Kansu alkur'an".
Girgiza kai kawai ya ke maganar ta k'i fitowa.
Mayafi ta ke nema dan zuwa gidan Inna Gaji ayi wacce za'a yi
Kiranta Hafsa da malam Tanimu su ke amma inahhh ta yi gaba............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASU COMMENTS MUNA ALFAHARI DA KU,FATAN ALKHAIRI A
GAREKU,ALLAH YA BAR ZUMUNCHI
Page 3
.......................
Wucewa sukayi su ka zauna akan kujera, su 'yan biyu ne suka fito "Yaya sannun ku da zuwa ina wuni" duk a nutse su ke. Galadanchi ne ya amsa "lafiya lau autan Hajiya ya aiki?"
Amsawa su ka yi da "lafiya k'alau".
Daddy da ya ke jiran ganin ta ina Husnah za ta b'illo, ganin shiru ya sa ya fara tunanin ko jikin ne. Hajiya ce ta fito sanye da hijab kalar golden yellow da fara'arta ta k'araso falon nasu" A'a 'a yau Galadanchi ne a gidan namu, sannu da zuwa Nigeria "
Murmushi ya yi yana sosa kai yace "Wallahi kuwa Hajiya mun same ku lafiya".
" lafiya k'alau" ta amsa sannan tace" ina Husnah na ne?"
Hassana ta ce "ta na kitchen yan zu zan je na karb'i suyan sai ta zo ta gaishe su"
Ajiyar zuciya ya sauke ya na jin dad'in ta warware sosai.
'Yan biyu ne su ka koma kitchen d'in domin k'arasa shirya girkin nasu, dan magriba ta kusa, su na barin gurin Galadanchi yace" Hajiya daman akwai maganar da zamuyi ne" ya sun kuyar da kai k'asa Abubakar ya zaro waya a aljihu yace" bari in amsa waya"
Saurin ficewa ya yi daga falon,bayaso a fad'a a gabansa.
Yana fita Hajiya Tace"To wacce magana ce Galadanchi,Allah dai yasa lafiya"
K'ara muskutawa ya yi akan kujera yace"lafiya lau,sai alkhairi"
Hajiya tace "To inajinka"
Galadanchi yace "dama Hajiya magana ce akan Husnah"
Hajiya tayi saurin d'agowa ta kalli Galadanchi tace"me kuma ya faru?"
"Abubakar ne ya sameni da maganar yanason zai aure ta, dama ya ce min kwanaki a wajen family meeting ya kawo muku maganar yanaso, zai k'ara aure,to sai ya ce Husnah ta gidan sa yakeso".
Hajiy Batulu da tun da Galadanchi ya fara maganar ta ke doka murmushi domin ta dad'e ta na hasaso hakan a fuskar Saddik'un, jin har ya gama k'unbiya - k'unbiyan nasa ya fad'a ta ce " kai mashaallah to ina fatan dai ita Husnan ta san da maganar, kuma ta amince dan ba za'a yi mata dole ba, idan ta ce ya mata tsufa ba za ta amince ba, to kuwa ba dole, sai ku hak'ura ku ne mi wata".
Galadanchi da tun da Hajiya ta fara bayani ya ji tsoron kar Husnah ta k'i amincewa, dan yasan ba k'aramin so Abubakar ke mata ba. Cewa ya yi" ba mu sanar da ita ba,daman so muke mu ji ta bakin ku tukunnan idan kun amince to"
Hajiya da burinta ya kusa cika na ganin Abubakar da salahar mata ya kusa cika,dan ba k'aramin hak'uri ake da Zainab ba acikin dangi,dan wasu da yawa ma ba su tab'a ganin k'afarta a gidansu ba, dan ko haihuwa Zainab ta yi, ku ka je suna gidanta za ku ga wulak'anchi dan Indai daga k'auyen su Baba malam ka ke, to da kai da karen gidan duk d'aya kuke.
"To shikenan mu ai ba abin da zamuce sai Allah ya tabbatar da alkhairi, ya kad'e duk kan sharri, duk abin da su ke a kunnen Abubakar dan ba wata waya, ya zaga ne can wajen ventilation ta window ya ke jin duk abin da su ke tattaunawan.
Farin ciki ne ya mamayeshi dan yasan ko da wayo sai ya sa Husnah ta amince da aurensu.
Kuka ta ke jikinta ya na rawa ta na tsaye jikin k'ofar kitchen d'in, su Hassana na shiga ta fito dan gaishe da su Daddy ta ji Galadanchi na cewa" Husnah ta gidansa ya ke so" daga nan ba ta k'ara fahimtar ko kalma d'aya ba, sai kuka da tsananin tsoro.
Idan Aunty Zainab ta ji wannan mummunan maganan tasan sai ta kusa kashe ta.ko ta sa a b'atar da ita da danginta kamar yadda ta ke fa d'a (idan na kama ki da cin amana ko sata sai na kulle ki ba ke kad'ai ba har da danginki gaba d'aya).
Usaina ce ta fito rik'e da food flask ganin Husnah na kuka ya sa ta ajiye flask d'in" me ne ne Husnah wa ni abu ne ya faru?"
Cikin tsananin kuka da tashin hankali tace " tafiya zan yi, garinmu zan koma, Wallahi ba zan iya jawowa banana masifa ba Usaina".
Tsaye ya ke ya hard'e hannunsa,akan k'irjinsa, ya na kallon ikon Allah, dan tabbas da alama ta ji abin da su Galadanchi su ka tattauna, Daddy ne yace " i dan ba ki amince ba, ai ba sai kin gudu ba" idanunsa sun yi jajir a lokaci d'aya ya ji ciwon ganinta ta na kuka akan ya ce zai aure ta.
Da sauri ta je ta d'urkusa gaban sa tace"Daddy bazan iya ba, za ta had'a ni da dangina da 'yansanda za ta kulle mu, ni bazan AURE KA BA!
Gala fancy I da Hajiya,da Usaina, har da Hassana wannan kalmar ce da daki kunnensu..........
Salisu ne ya tare ta ganin kamar ba a hayyacinta ta ke ba tafiya ta ke kawai ta na kuka da sauri ya sha gabanta ya ce "Hindatu lafiya,me ya faru?"
Neman wuce shi ta ke ta yi gaba. Saurin rik'e ta ya yi duk ya rud'e ganin ta cikin wannan yanayin, fad'awa ta yi jikinsa ta na k'ara sautin kukanta.
Rungumeta ya yi, ya ce" me ne ne Hindatu?" Dan yasan tabbas duk abin da yasa ta kuka har haka ba k'aramin abu ba ne.
Da sauri ta tashi ganinta a jikinsa, sannan ta ce" kowa idan ya tashi d'iban albarkarsa sai ya zo gidan mu, dan kawai k'addara ta fad'a wa Hadiza ai fyad'e Garba ya yi mata shiyasa ta yi cikin, kuma sai uwarsa ta zo ta na zaginta".
"Garba! Garba dai na kantudu?"
Hindatu ta ce "eh shine ya yi mata,kuma dan anga ba mu da gata shi ya na zaune lafiya mu anbarmu cikin k'unci ba matakin da aka d'auka akansa, sai ma abun nuni muka koma a wajen kowa".
Kuka ta na jin ciwon rashin 'yancin da ba su da shi.
" ki yi hak'uri Hindatu inshaallah daga yan zu ba zan k'ara bayi kiyi kuka ba, daman ina so zan zo anjima akwai maganar da zangayamiki. Amma yan zu ni Salisu na yi miki alk'awarin sai na bi wa Hadiza hak'k'inta da aka ci".
Garba ne ya fad'o gidan ya na ganin yadda Gwaggo ta ke ta masifa. Da sauri Hadiza ta je gabansa tace " Garba ka gayawa Gwaggo da bakin ka".
Gwaggo ce ta ce "Garba wanke kan ka agaban jama'an nan, sharrinsu, ya koma kan su"
Shiru ya yi ya na Hawaye. Ganin ba shi da niyyar magana ya sa Gwaggo wanke shi da mari, tace" dan ubanka ka yi magana anan" cikin daka masa tsawa.
Durkushewa ya yi a wajen ya na kallon yadda gidan ya cika da 'yan kallo mata da yara yace " Gwaggo ni ne ciki na n.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
R.HUSSAIN DA NOORY
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
~SADAUKARWA~ ~GA~ ~K'UNGIYAR~ ~MU~ ~JARUMAI~ ~WRITERS~ ~ASSOCIATION~ . ALLAH YA HA'DA ~KANMU~ ~BAKI~ ' ~DAYA~ .
Page 3
..........................
Murmushi ya sakar mata sannan yace" eh gidan su za ta koma dan likita ya ce ta na buk'atar hutu "
Dariya abin ma ya ba ta "hahhh hahhhhh wai hutu, to in ban da abin asibiti ina jaka ina hutu? Tab ai kuwa dole a koma k'auye a ci gaba da zuwa gona, to yan zu ta na ina?"
Kallon tausayi ya bita da shi sannan yace" ta na gidan Hajiya dan daga nan za ta koma gidansu ma" cikin nu na ko in kula ta ce ta rufawa kanta asiri kuwa, na sa a samomin wata ai.
Daddy ne yace "ni su Ikram ma nake tunani na ga sun saba da yarinyar sosai"
Kallon sa ta yi sannan ta tambayeshi"ita ta haifar min 'ya'yan?"
Girgiza kai kawai ya yi mata.
Tace "to kuma, wata zan samu ta d'ora daga in da ta tsaya,daman na yi alk'awarin ita da zama a gidan nan har abadah"
Murmushi kawai ya ke yi,ya na wa Allah godiya da Husnah ta bar gidan cikin ruwan sanyi.
Sai da su ka wanke laifin junansu ta hanyar soyayya sannan su ka yi bacci, da wuri Zainab ta tashi ta had'a musu breakfast ta sa yaran su ka d'an gyara d'akinsu da Kansu,dan ita ba tada lokacin b'atawa anan d'in.
Su Ahmad tun su na sa ran Husnah za ta dawo har sun hak'ura tun da daddy ya kai su sau d'aya gidan Hajiya su ka wuni kamar kar su dawo, sai da dabara su ka hak'ura su ka koma gida.
Yau kwana biyar da dawowar Mr.Galadanchi kuma yau su ke son Sanar da baba malam wannan babban al'amarin, sai da su ka tautauna sosai a tsakanin su sanna su ka nufi gidan nasu.
Tun daga harabar gidan da Samuel ya yi parking su ke jin k'amshin abinci, dama ba su wani ci abincin kirkiba a company.
Galadanchi ne ya fara magana"wow gaskiya ba zan tafi ba, sai na ci abincin nan"
Daddy ne ya yi murmushi sannan ya ce "ai Hajiyan mu ba dai iya abinci ba mutumina" da haka su ka nufi part d'in baba malam.
A kishingid'e ya ke akan kujera ya na duba wani littafi, sanye ya ke da glass d'in sa wanda ya ke k'ara masa k'arfin gani.
"Assalamu Alaikum" a tare su ka yi sallama su na cire takalmansu dan k'arasawa cikin falon.
"Wa'alekumussalam warahmatullah" ya d'ago ya kalli 'ya'yan nashi tuno yarintarsu ya yi yana murmushi, tun su na yara haka su ke jerowa su shigo komai tare su ke, ga shi har yan zu.
"Bar ka da yamma baba malam"
Su ka durkusa su na gaishe shi. Cikin girma da ilimi irin na dattijon ya amsa ya na wa Galadanchi bar ka da dawo wa.
Shiru ne ya biyo ba ya ganin hakan baba malam yasan to akwai magana, cewa ya yi "lafiya kuwa?" Galadanchi ya muskuta ya k'ara sunkuyar da kai sannan ya ce"dama baba malam maganar Abubakar ce ta kwanakin baya "
Baba malam ya ajiye littafin hannunsa sannan yace"wacce magana fa?"
Abubakar da ya ji gabansa sai fad'uwa ya ke addu'a kawai ya ke baba malam ya amince da zab'in nasa, Galadanchi ya d'ora da bayani" dama baba malam Husnah ta gidansa ya gani to shine ya ke so ya aura, tun kwanakin bays zamu zo mu sanar sai tafiya ta kamani shine mu ka bari sai yan zu, Allah ya nufa da mu kawo maganar"
Numfashi baba malam ya ja, sannan ya yi murmushi ya na cewa" mashaallah Husnah dai ta nan gidan ko?"
"Eh baba ita" Galadanchi ya k'ara amsawa, tun da ake magana Abubakar bai ce komai ba.
Baba malam ya tambayesu shin ita yarinyar ta amince?
Galadanchi yace" yan zu dai mu ke so ta sa ni, idan ta amince to".
Baba malam ya ce"to Alhamdulillah, ku je ku sa mi yaddar yarinyar tukun na"
"To mungode baba malam Allah ya k'ara girma ya ja kwana" sannan su ka tashi su ka shiga cikin gidan.
Husnah da Usaina ne, su ke ta soya wainar shinkafa da sinasir dan tun da safe su ka so suyi, ba su sami dama ba sai yan zu.
Hira su ke kamar koda yaushe" Husnah wai ke ba ki da saurayi ne, ban tab'ajin kin ba mu labarinsa ba"
Usaina ta ke tambayan ta.
Murmushi kawai ta yi bata, amsa mata ba.
"Hahhhh ke Usaina ni na gane wani abu fa waye ma zai barta ta yi saurayi" ta fad'a ta na rik'e hab'a had'i da cewa "uhmm"
Bud'e miyar taushen da ta ke yi, ta yi ta duba.
Usaina ce ta ce"waye bloody?"
"Uh...... Juyo sallama ne a bakin falon ya sa maganar ta yanke.
'Yan mata ta ne suke ta wak'a a k'ofar gidan su Hadiza, kullum jira suke Hadiza ta fito su tare ta da wak'a, ta k'i shiyasa yau su ka zo har k'ofar gida.
Hadiza ta na jiyo wak'ar ta fashe da kuka ta na k'ara tsinewa Garba.
Inna Gaji da ta fito daga band'aki ta fara bala'i ta na shirin fita k'ofar gida ta koresu.
Gwaggon Garba ce ta shigo ko sallama babu " ke Hadiza ina k'anwarki mara mutunci, har da za ta tare Hafsa a titi, ta na ja wa d'an uwanta sharrin ciki?"
Inna Gaji ta ci d'anmara ta ce "wane sharri kuma ai ko wa yasan Garba ne, ya turmushe min d'iya, ciki kuwa nasa ne dan ya amsa da baki hi ehee"
"Alkur'an ba ku isa ku yi mana sharrin ciki ba, ku je can ku nemi me cikin atoh"
"Garba ne, a gaban su Ashiru da Nuhu ya yi min" duk cikin kuka ta ke bayani.
"Dallah yi min shiru kin je kin ba da kan ki ga wani kin ce d'a na ne.
Hindatu da dawowar kenan daga nik'an gari, ta ga an cika musu gida ana ta kallon fad'an su Inna Gaji
Juyawa ta yi ta fice daga gidan hanya kawai ta mik'a ta na kuka..............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R. HUSSAIN DA NOORY.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.W.A
Allah ya iya mana,da iyawarka, ka ba mu zaman lafiya da kwanciyar hankali
MUNASANE DA KU MASU COMMENTS, JINJINA A GAREKU DA GODIYA
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
DEDICATED TO OUR FANS
INA MASOYAN LITTAFAN HAUSA, GA WANI K'AYATACCEN LITTAFIN MU MAI SUNA MASARAUTAR MU
LITTAFI NE SAI 'DAUKE DA SALO NA BAN ZAKI SAMU LITTAFIN A KAN KU'DI K'ALILAN N300 NORMAL GROUP
N500 VIP
DOMIN K'ARIN BAYANI KI TUNTU'BE MU TA WANNAN NUMBERS 08107916039
KO 08145498489
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
...........................
Tun da Daddy ya kwanta zazzab'i mai zafi ne ya rufeshi, damuwa ce cunkushe a zuciyarsa, ya gaji da halin da matar tasa ta ke masa, ya yi hak'uri tsawon shekaru ya dad'e ya na fama da damuwa kullum addu'a ya ke Allah ya kawo masa mafita.
Har aka shiga sallah idansa biyu, da k'ar ya samu ya tashi, a d'aki ya yi sallar asbah d'in sa, sannan ya koma ya kwanta bacci mai nauyi ne ya d'aukeshi ba shi ya tashi ba sai da ya ji hasken window ya hasko fuskarsa sannan ya farka.
Cikin ikon Allah ya tashi ba zazzab'n.
Su Ahmad kuwa tun da su ka tashi su ka duba basu ga mommyn su ba,ga d'akin Daddy a rufe, ganin su kad'aine a cikin gidan ya sa Hamid dafa musu tea cikin sauri - sauri su ka shirya kansu su ka shirya Ikram, biscuits da drinks kawai su ka d'auka su ka tafi 'Dan liti driver ya kaisu school.
Ikam sai kuka ta ke musu,ba a had'mata lunch box d'in ta ba,Ahmad da baya son hayaniya ya daka mata tsawa, tuni Ikram ta shanye kukanta, kwanciya ta yi jikin Hamid kamar marainiya. Su na shiga da sauri - sauri kowa ya nufi class d'insu domin takwas ta wuce, har an fara lesson.
Principal d'insu ganin yanzu ba sa zuwa school da wuri ya sa zai nemi parents d'in students gaba d'aya domin k'ara tunatarda su zuwan yaran school early in the morning.
'Dan liti ne yake cewa"to gaskiya munyi rashin ''yar aikin Hajiya Wallahi da tuni yanzu mun karya,amma yanzu wai sai dai mu je mu siyo abinci,kai Gaskiya Alhaji bai yi sa'a ba".
Isah mai kula da flowers ne yace" kai dai 'Danliti ba ka gani ka yi shiru, ni dai baruwana.
Tare su ka fita dan zuwa unguwar kusa da su ko zamu samu abin da zasu sa a bakinsu.
Sara ce ta k'ara zuga Zainab sosai akan wannan al'amarin kuma tace " kar ki sake uwarsa ta rainaki da ai itama ta ci zamanta,ko sanda ta ke tare da nata mijin antakura mata ne, sai ke , to aniyarta ta bita, tun da kin haifa kin gama da su Wallahi"
Haka tai ta zugata daga k'arshe ta rakata har bakin mota, Sara ta rik'e baki tace"Zee ba Mr.Gold ya hanaki driving da kanki ba?"
Zainab ta na tsaki" Wallahi tun da ya ke min abinda ba na so to kuwa nima yanzu na fara yi masa duk abinda ba ya so"
Sara ta yi murmushi tafawa su ka yi, tace"gaskiyar ki k'awata kar ki sake ki raga masa".
Sallama su ka yi Zainab ta dawo gida.
Bata yi tunanin yaranta ba kwata - kwata sai yanzu around 11:12am da ta dawo "oh my God my kids" da sauri ta yi sama dan ganin ya suke ta na ganin ba sa nan ta gallawa d'akin Daddy harara,sannan ta koma ta d'ora girki,ta fara k'ok'arin gyaran gidan nata.
Daddy da ya yi shirin fita ya sauko so ya ke ya biya gidan Hajiya amma rana ta yi haka ya nufi dinning area ganin ba komai a kai ya tabbatar masa da ba'a girka ba.
Jiyo k'amshin aroma d'in girkinta ya sa ya gane tana kitchen. Haka ya fita ba tare da kowa ya ga kowa ba, driver ya kai shi office.
Husnah kuwa tun da haka ta faru sai ta tsinci kanta da jin kunyar Hajiya ganin ta ke kamar ba tai musu halacci ba, kuma idan ma ta amince tasan Aunty ba za ta tab'a yarda da hakan ba, insha Allah ma haka ba za ta faru ba, bare ta hallakar da ita da Babanta.
Su twins ma tun da Hajiya ta tsawatar musu akan tsokanar Husnah ba su k'ara tsokanar ta na,sai dai Usaina ta daina shiga harkarta, dan idan ba idon mutane ma cewa ta ke"idan ank'imu wasu da yawa su na son mu, kuma Allah shi kad'ai yasan me gone za ta haifar" ta dinga habaici kenan,har sai Husnah ta yi kuka.
Yanzu ma kukan ta ke Daddy ya shigo ta had'e cinyoyinta ta sa fuskarta ciki,ta na ta kukan rashin Sanin mafita, ganin ta haka yasa shi cewa" mutum ba shi da aikin yi sai kuka, idan za ki koyi dauriya da cire shakkar kowa a rai ki koya, gara ma tun wuri ki cire tsoro da ragwantaka a ranki, dan ni nan sai na sace mutum na kai shi inda ba za'a k'ara jin d'uriyar sa ba a duniya"
Tsoron sa ne ya cika min zuciya, jin furucinsa na sace mutane.
Da sauri na bar gurin na koma d'akin, gara Usaina ta gayamin bak'ar magana akan ta Daddy.
Hajiya Batulu ce ta ke yi wa Abubakar nasiha cikin hikima,da kuma hanyoyin da zai bi dan kafa soyayyar sa a zuciyar Husnah. Yaji dukkan nasihan ta,amma hanyoyi a ransa cewa ya ke " idan ba tsora ta ta nake ba, ba yadda za ta yi ba, insha Allah da kanta za tace ta amince.
"Hajiya yunwa na ke ji,tun safe banci abinciba"ya fad'a ya na shafa ciki.
" subhanallahi Saddik'u haka kuma ka ke yanzu, da ba ka wasa da cikin ka fa".
"To ai Hajiya......sai kuma ya yi shiru
Hajiya tace "inajin ka to ai me ne?"
"Husnah ta na nan".
Ya fad'a ya yi kalar tausayi Hajiya tace" ina matar gidan,ko Husnah ce maka a kayi baiwa ce, to garin su ma zan mai da ita"
Bai an sanda ya ce"INASON TA" unexpected maganar ta fito.
Da sauri ya bar gidan,ko abincin ma bai nema ba,duk kunya ta lullub'e shi.
Hajiya Batulu dariya ta yi ta na cewa"lallai Abubakar so ya mai da kai mara kunya, Allah ya tabbatar da wannan lamarin inga auren Husnah da Abubakar"
Karaf a kunnen Husnah, cikin bugawar zuciya ta ce"kenan Hajiya ma ta na so?"....
........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
MUNA ALFAHARI DA KU MASU COMMENTS, WANNAN PAGE DIN NAKUNE KYAUTA
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
....................
Halima dai hankalinta a tashe yake tunda Galadanchi ya ajiye mata akwatinan har dozen masu kyau da tsada, tayi - tayi ya gaya mata na mene sai dai ya yi murmushi ya ce "in lokaci yayi za ki sa ni".
Kasancewarta mace mai addini sai dai kishi,sai ta hak'ura, amma kullum sai ta yi kuka a b'oye dan zuciyarta ta gama bata aure zai k'ara ne.
Duk da hakan k'ara zagewa ta yi wajen ganin ta kyautata masa. Yaranta ma kulawa ta musamman ta ke basu,ba su tab'a b'oye mata komai, ko makaranta su ka je, to kuwa duk abin da akayi a ranar sai sun bata labari.
"Yusrah bana son rashin ji, tun d'azu yayanki ya ke fama da ke akan ki d'auko home work d'in ki,ya koya miki kiyi kin k'i ko? To kuwa ba ruwana da ke" Halima da ke aikin jera wa Galadanchi abincin dare ta ke fad'a wa Yusrah.
Galadanchi ne ya shigo a gajiye, dan tunda ya raka abokinsa gida ya k'araso nasa gidan tunanin yadda auren Husnah da Daddy zai kasance yake. Dan tabbas Zainab ba za ta bari ba, idan kuwa akayi to sai dai ya d'auke Husnah daga gidan.
Taran mijin nata tayi cikin karramawa da soyayya tace "sannu da shigowa Abban Yasir" amsawa ya yi "yauwa 'yar aljanna, Kinga na yi dare ko?" Murmushi kawai ta yi dan zuciyarta ta gama gayamata zance yaje wajen budurwa.
Shima murmushi ya yi dan yasan tunaninta.
Galadanchi yace
"Halima Wallahi Allah ba aure zan yi ba,ki kwantar da hankalinki, sai rama ki ke akan abin da ba ki da tabbas a kai"
Jin ya rantse ya sa Halima cewa" haba dear me ye na rantsuwa,na yarda da kai d'ari bisa d'ari ,kuma nasan k'arin aure k'addara ce idan Allah ya rubuta akwai 'ya'yanka a tare da wata ban isa in hanaba, ni dai fatana Allah ya tabbatar da alkhairi ". Haka su ka fahimci junansu, su ka ci gaba da rayuwa cikin farin ciki.
Da sassafe Zainab ta je gidan aminiyarta Hajiya Sara, maigadi da jin horn d'in mota ya yi saurin bud'e k'aramar k'ofa ganin Hajiya Zee ce, ya dawo ya bud'e mata gate hancin motar ta tura ta shiga ciki, ko packing ba ta yi dai - dai ba ta fito ta shige ciki.
Maigadi da ya san hali ba kulashi ta ke ba, ya tab'e baki yana cewa"mara tarbiyyar mata ko me tazo yi da sassafe oho" sai kuma ya koma ya ci gaba da jin labaran BBC.
Hajiya Sara da ta ke ta sharar bacci kawai k'wank'wasa k'ofa ne ya tashe ta, da sauri ta zo ta bud'e dan abin ya ba ta mamaki dan garin har yanzu da duhu, ba'a dad'e da idar da sallah ba ma.
Cikin fad'uwar gaba Sara tace"Zee lafiya?" Zainab da ba amsa tace"Sara an raba ni da mijina, danginsa sun shiga sun fita sun asirce shi,kin san waye Daddyn Ahmad, kin tuna shekarun baya har k'orafin takurarsa na ke gaya miki ko,to yanzu da ni da babu duk d'aya ko sha'awar kasancewa da ni yanzu ba yayi" sai hawaye wani na bin wani.
Sara da ko sallah ba ta yi ba tace" kutmar uban can!!!!! Har ke za'ayiwa haka, Zainab ba ki d'au wani mata ki ba, ki ka tsaya d'a namiji ya na gasa miki aya a hannu?"
Zainab tace"ni nasan ba yin kansa ba ne farrak'amu akayi kawai,daman danginsa ba sa k'aunata ko kad'an"
Sara da ta ke mata kallon ba ki da hankali tace"to yanzu wana mataki za ki d'auka akan hakan?"
Zainab tace"ban sani ba Sara,ki temakeni mijina ya dawo kamar da" kuka ta ke da gasken gaske.
Shiru Sara ta yi sanna tace" to yanzu da ki ka tawo, wa ki ka bari a gidan?" Shi da yaransa mana"
Sara tace"ina 'yar aikin ki kuma?"
Numfashi Zainab ta fisar sannan tace"ai tunda ya kai ta asibiti rannan Hajiyansa ta k'wace ta, yanzu haka ma tana can gidansu"
Sara tace" kutmar uban can Zainab wai yaushe ki ka zama doluwa,shashashane? Muje mu d'akko yarinyar da hannunmu kuma ki bari a k'waceta?"
"To ya zan yi Sara Uwarsa ce,kuma kin san ban isa nayi magana akanta ba"
Zainab ta yi shiru.
Sara tace"yanzu dai ya kukayi da shi Abubakar d'in?
Zainab tace"ai ban barshi ya yi bacci ba,bala'i da masifa na dinga yi masa, har abin da yatsana in fad'a na fad'amasa"
Sara tace "me kenan"
Murmushin jin dad'in ta b'ata masa rai kamar yadda ya b'ata mata rai ta yi,sannan tace" cewa nayi ya na neman yarinyar nan 'yar k'auye Husnah".
Hajiya Sara ta yi dariya ta na ganin saura k'iris ta hankad'a Zainab ramin ta fito su zama zaurawa biyu ko kuma itama ta d'ana zawarcin, ita kuma ta maye gurbinta a gidan Alhaji Abubakar yunus Gold.
Tun da Salisu ya dawo daga Lagos kwanansa d'aya a garin kenan kashegari had'u da Husnah, ya ji zancen da ake a gari, ya dawo da son sanar da Hindatu ya samu aiki a companyn had'a magunguna kuma sun yarda ya ci gaba da karatu, yazo da niyyar a kai kud'in aurensu shi da Hindatu a sa rana,kafin ya koma, wanna zancen na cikin Hadiza ya d'aga masa hankali.
Runfar mai gari ya zarce bayan ya raka Husnah gida, acike ya tarar da rumfar dattijai su na zaune, k'arasawa ya yi yana sallama" Assalamu alaikum"
Amsawa su ka yi "wa'alekumussalam a'a Salisu kai ne ta fe sannun da zuwa, mutanen kudu".
Amsawa ya yi yana murmushi, dan yanzu Salisu ya shiga birni, ya fara wayewa kuma ya koma karatu, ya yi b'ul -b'ul dama shi me jiki ne.
Gaishesu ya yi cikin girmamawa sannan yace "Allah gafarta dama k'ara na kawo"
Duk dattijan su ka ce"k'ara kuma Salisu" sai su ka yi shiru. Maigari yace"meyafaru malam Salisu?"
Salisu yace"jiya na dawo,to ina shigowa gari sai naji wani b'akin labari, an yi wa yarinya fyad'e dalilin fyad'en kuma har ya kai ga an samu juna biyu, amma kuma ranka ya dad'e..... Sai ya yi shiru.
Jama'a sai gyad'a kai su ke na tabbatarwa, maigari yace"ina jinka Salisu"
Salisu yace" ba'a d'auki wani mataki akan hakan
ba,kuma wanda ya yi fyad'en ya na ta rayuwarshi, yarinyar kuma ta na cikin k'unci" cikin takaici ya k'arasa maganar.
Duk dattijan jikinsu ne ya yi sanyi sun San da 'ya'yansu aka yiwa ba za su zuba ido ba,amma sunyi shiru har mai garin,yaro k'arami ya zo zai kunyata su.
Mai gari yace"to Salisu ai yarinyar ta na biye - biye saboda Allah ta ina zamu san cikin waye?"
Malam Tanimu da tun da ake maganar ya kasa d'ago Kansa dan yasan komai akan cikin.
Salisu yace"ranka ya dad'e ai kowa yasan cikin Garba ne, kawai anyi shiru ne saboda k'in Allah"
Wani malam mamman ne yace"kai kar kai mana futsara anan"
Mai gari yace "wane Garba ka ke magana Garba na gangare ko Garba na kantudu?"
Salisu yace "Garba na kantudu d'an wajen malam Tanimu". Kowa kallo Malam Tanimu ya ke domin jin me zai ce, malam Tanimu kuwa............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Dedicated to you SO HALITTA NE FANS
Muna sanar da ku, k'ayataccen Littafin mu mai suna MASARAUTAR MU.
Ana nan ana zuba basira, dan k'ayatar da ku, masoyan mu, littafi ne Wanda ya banbanta da saura
Hmmm ba'a cewa komai,sai dai kin karanta za ki gane.
Zaki same shi akan farashi mai sauk'i normal group #300
VIP group #500 ne kacal. Ki tuntub'e mu ta wannan number domin k'arin bayani 08107916039.
Page 4
.........................
cikin tsananin jin kunya malam Tanimu yace "tabbas ranka ya dad'e haka, Garba d'an wajena shine ya yi wanna aikin"
Gaba d'aya fadar mai gari a ka d'au salati ana rike baki gami da tafa hannaye. Mai gari da ya ji abun kamar ba gaskiya ba yace" kai malam Tanimu kasan kuwa abin da make fad'a anan?".
Salisu da ya watsawa malam Tanimu harara ya na jin haushin ya sa ni amma ya yi muk'us da bakinsa, saboda ba 'yarda ba ce, dan anga Baba ba shi da lafiya.
Malam Tanimu yace"ai ranka ya dad'e so ma ke idan ta sauka sai a d'aura musu aure,shiyasa ban furta maganar ba, Allah ya gafarta".
Malam mamman ne yace" amma kuwa malam ba ka kyauta ba, 'Yar malam Musa kuwa ai 'ya ce a wajenka kai ma" cikin nuna damuwa da wannan magana da Garba ya janyo masa,yace"hakane malam Mamman k'addara ta ri ga fata".
Salis da ya ji dad'in yadda abun ya zo da sauk'i yace" ranka ya dad'e ni zan tafi" Mai gari yace "angode Salis da wannan tunatarwa Allah ya yi maka albarka"
"Aminnnn duk jama'ar gurin su ka amsa. Sanna Salisu ya tafi ya na cewa" Insha Allah sai na ga kun samu farun ciki Hindatu". Had'uwa ya yi da Garba a hanya, ya na zaune k'ofar gidansu, su Nuhu da Ashiru su NA ta bashi baki "Garba k'addarace kuma Allah ya sa sai ka sami d'a ta hanyar nan, shiyasa ka rasa hak'uri da abin da Hadiza ta yi maka".
Garba da yanzu ya koma abin tausayi yace" hakane Ashiru ni yanzu tashin hankalina ma shi ne Hadiza ta k'i kwantar da hankalinta kullum cikin tsinemin take,ga cikin ya NA wahalar da ita,Wallahi har addu'a na ke "Allah ya rabata da cikin nan ko ma sami sassauci".
Salisu da zuwansa wajen kenan ya shak'i wuyan Garba yace" kai d'an akuya Wallahi sai ka yi da nasanin abin da ka yi wa Hadiza, ka NA ganin ka ci bulus ko to k'arya ka ke d'an iska k'azami"
Nuhu ne ya zo ya na k'ok'arin k'watar Garba da Salis ya shak'e ya na kokawa da numfashinsa. "Dan Allah Salis ka sake shi, shima ba shi da lafiya, kuma ya amsa ai shi ne ya yi cik... Kafin ya k'ara Salis yace" idan k'anwarka aka yi wa ya za ka ji?".
Shiru Nuhu ya yi,ya na k'ara cewa "Salisu ka yi hak'uri"
Tire Garba ya yi yana cewa" sai na kai ka kotu, a yi ma ka hukunci dai - dai da abin da ka aikata fyad'e da kuma cikin shege" wuce ya yi ya barsu gaba d'aya a tsure dan muddun Salisu ya kai kotu to kuwa har da su za'a hukunta.
Hadiza ce zaune a cikin d'aki dan ko tsakar gida ba ta sin fitowa,sabida har yau ba'a daina shigowa ganinta ba.
Hindatu ce ta shigo cikin jin tausayin 'Yar uwarta ta tace" me zan kawo miki Hadiza" shiru ta yi tana jin k'aunar 'Yar uwarta ta Hindatu da kowa ya k'ita amma ita ta nake tare da ita tace" bakomai" Hindatu ta zauna kusa da ita duk da yawun da Hadiza ta ke tarawa a baki, ba ta ji tsantsaninta ba ta dafa ta tace" ki yi hak'uri ki d'auka hakan wani hukunci ne da Allah ya yi muku bisa laifi kan ki na baya da ki ke yi, kin tuna ke ki ke kai kan ki ga maza?"
Kuka Hadiza ta rushed da shi ta na cewa"na sani nasani Hindatu, amma yunwa ce ta ke sa ni fita,kuma ni ba na son shi tallah ga ni nan ke nake fi k'arfin tallah" kuka ta ke sosai ta k'ara da cewa"yanzu ga shi ina ji ina ma ni ce ke Hindatu na cuci kai na Garba ya cuce ni".
Inna Gaji ce ta ce"Kin dai cuce mu za ki ce, ina ma ke nake tura aikatau d'in birni, ba Husnah ba,karaf acikin kunnuwan Hindatu,Hadiza da kuma Baba.
Baki ta rik'e ta na zare idanu, Hindatu tace" Inna dama ke ki ka kori Husnah a gidan nan............
Tun da Daddy ya koma ya tar da Zainab ta shirya masa lafiyayyen abinci ko dan sabo da cikin ta da yaranta, so ta ke ta bigi cikinsa, ko Hajiya na ba shi d'an rubutu ko wani magani haka dan ba ta Yar da, da wannan sauyin na Daddy ba.
Duk da ya bar gidan amma ya na jin kunyar abin da ya fad'a wa mahaifiyarsa,falon ya shigo ya na murmushi dan yanayin ya masa dad'i, Zainab da ta d'auka ita ya ke dokawa murmushi wa she masa baki ta yi,ta na masa "sannu da zuwa" da gudu Ikram ta zo ta rungume k'afafun shi, daga ta sama ya yi yana ma ta oyoyo.
Zainab da ta ga kamar yau yana cikin farin ciki ta ce "Alhamdulillah Ashe ma da wuri zan k'wank'wasi kan sa, Wallahi muddun naji ta na ba shi, sai na ci mata mutunci, tsohuwar banza ta ci zamanin ta ta zo zata ci nawa, dai dai na ke da ke Batulu.
Sama ya nufa ya yi wanka sai nan - nan Zainab ta ke da shi, cikin kissa tace" na kawo ma ka abincin nan ne?" Daddy da ya ga ta sauko sai ya yi dariya dan yasan duk san da ya ce zai yi aure akwai tashin hankali,kuma ya shirya wa zuwan wannan rana dan idan bai auri Husnah ba sai dai ba ran wani a cikin su,ko k'addarar Ubangiji. Yace"No muje can d'in dan Allah ya sa ni yunwa ya ke ji sosai.
Gaba d'ayansu abincin su ke ci,Daddy,Ahmad,Hamid,Ikram da Zainab d'in wani dad'i ne ya ka ma Zainab,ganin komai lafiya lau, murya ta gyara tace"kai yau ina cikin farin ciki iyalina su na cikin farin ciki" karaf Ikram tace "Daddy yaushe Husnah za ta dawo?"
"Sai ranar da na ci ubanki, mai shegen surutun tsiya, kai ni dole ma in nema muku maganin mayu,dan da gani yarinyar nan mayya ce Wall......" Zainab................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
WANNAN PAGE DIN NA KU NE MASU COMMENTS BA ZAN IYA LIST DIN KU BA.MUNA GODIYA. ALLAH YA K'ARA ZUMUNCHI
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Ka rasa wacce zaka auro a matsayin sirikata sai 'Yar gidan mai kula da dawakai,k'ask'antacciyar bawa,
K'arya ka ke Zaid"
Baiwarka kuma, to ba ka isaba, me ye laifin Bilkisu"?.
Ta ci gaba da cewa k'ask'antattun mutane bayinmu da sai abunda muka umarci su sukayi, gaskiya kaban mamaki ace a irin rayuwar da kayi amma k'are dawannan a matsiyin mata? Bansan me kagani a jikinta ba, to baka isa ba idan ni mahaifiyar ina raye ba zaka aure k'ask'antattaciya yarinya ba"
Prince yana durk'ushe a k'asa yana sauraron ta,runtse idanunsa ya yi saboda yadda maganar ta,ta ta ke dukan zuciyar shi, da wani ne yake fad'an irin wannan maganar akan Zeenat da Allah kad'ai yasan irin hukunci da zaisa ayi masa.
"Aunty kullum ina gaya miki ki kwanta da hankalin ki dan kema kinsan koni nan da nake tare dashi bana kaunar na bude idona nagan shi a raye, mudduni ni Jinin larabawa ne to kuwa sai na hallakashi, ba tare da sanin wani mahaluk'iba,kawo kunne ki aunty na gaya miki wani abu, ya gaya mita maganar dana kasa jiyowa
,muna nan dake inshaa Allah sai naga bayan mai girman kan, nan me ji kamar yafi kowa" magana yake yana huci kamar wani kumurcin zakin,lolz
Tirka_tirka, hmmmm su wannan su waye da uwar take cin alwashi haka
?wacece ita wannan zeenat din da yake sonta har haka? Ita bilkisun fah?meyasa baze kaunace ta ba? Tofa ga wasu kuma, wace wannan aunty'n da wanda yake nata magana da kuma wanda ake shirin ganin bayan shi?
Duk zaku samu amsoshin ku a cikin gundarin labarin kudai fans kubiyo mu don jin ya zata kaya
akan 300 regular ko 500 vip ....call/chat 08107916039 ko 08145498489 to subscribe...sai mun jiku
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
*PAGE 46*
.........................
Da sauri Hajiya Sara tace" Zee me ya faru ki ke wannan kukan?"
Zainab da ta rasa mafita tace" Sara na shiga uku,yanzu ba dama in yi magana akan yarana,sai Daddyn Ahmad ya hau fushi,da bak'ak'en maganganu".
Sara da dad'i ne ya cika mata zuciya, tace" kamarya sai maganganu, ke nan akwai abin da ya ke nufi, me ki ka yi masa?".
Kwashe duk abin da ya faru ta yi, ta gayawa Sara. Sara da ta k'ara gano haukan Zainab tace"au ke da 'ya'yanki ba za ki yi musu fad'a ba,anya kuwa yarinyar nan mutumce? Munje mun d'auko kara da kiyashi,ta tafinma amma yaranki ba su bar zancenta ba, gaskiya sai mun dage sosai".
Zainab tace" nima haka nace Hajiya Sara,Wallahi yarinyar nan mayya ce" hawayen takaici ta ke yi kawai.
Sara tace"kin san yadda za ki yi, ki sa ya kawo miki ita,mu mai da ita in da muka d'auko ta, gidan Hajiyan Gwangwazo kowa ya huta, in dai ta yi nisa da kowa,ai dole su hak'ura tun da ba uwarsu ba ce".
Ajiyar zuciya Zainab ta sauke,cikin gamsuwa da shawarar Sara tace"nagode k'awata ba dan ke ba,da bansan yadda zanyi ba,kin fiye min Hajiyanmu ma,ita da ka kai matsala,sai ta hau wa'azi da nasiha,ko ta d'auka da zamaninsu da namu d'aya ne oho".
Da haka Sara ta kwantar mata da hankali,su ka yi sallama kowa ya ajiye waya. "Hahhh hhhaaa mahaukaciya Allah ya kaimu gobe har office d'insa zanje,in rarrasheshi, cikin kissa da haka har in jiyo da tunaninsa gareni, nasan da wuri zanyi wuff da shi". Sara da ta ke ta shirya yadda za tayi a gaban Alhaji Abubukar mai gold.
Galadanchi ne ya yi zurfi a tunaninsa,Halima da ta shigo bai sa ni ba,sai da ta da fa shi, sannan ya d'ago. Cewa tayi " Abban Yusrah lafiya kuwa?"
Numfashi ya ja sannan ya fitar yace"Halima abokina Mr.gold ya kamu da soyayya mai k'arfi, kuma yarinyar ta k'i amincewa wai saboda Zainab".
Halima ta yi shiru can dai tace" wa ce ce yarinyar da har za ta fa ra tsoron kishiya tun kafin ta shiga gidan?" Galadanchi yace"ina yarinyar da ki ka ga ni da mu ka je gaishe da Baba malam last week?"
Halima da sauri ta d'aga kai dan ta tuno.
Galadanchi yace "ita Abubakar ya ke so".
Halima ta mik'e tsaye ta na " innalillahi wa'inna ilaihirrajiun! Wannan yarinyar ce, gaskiya dole ta k'i amincewa,Zainab ai masifa ce,kuma da ganin yarinyar ba ta son hayaniya,amma fa gaskiya tubarkallah mai kyau ce, to kai kuma
Wa ka ga no?"
Janyota ya yi jikinsa ya na mata rad'a(nima ban ji abinda su ka ce ba) ido Halima ta rufe ta na dariya k'asa k'asa lullub'e su ya yi su ka tafi duniyar ma'aurata.
Abubakar kuwa gaba d'aya ba ya ta Zainab, tun da ya ga tak'i hankali har yanzu,addu'a ya ke ta yi kafin ya tafi Dubai ya tafi tare da Husnah,dan companyn sa na Dubai su na buk'atar zuwansa,dan ya ga irin ci gaban da ake samu, yanzu har creating d'in design na sark'a da yari, zobuna su ke Wanda hakan ya bawa company d'aukaka ta musamman.
Sai excuse ya ke ba su,dan planing d'in da ya ke,so yake ya tafi tare da Husnah su yi honeymoon d'in su a can,daga nan sai su wuce saudiya, su yi umarah, dan ya na ta shirya yadda zai sace zuciyarta, ita ma ta so shi kamar yadda son ta ya ke d'awainiya da shi gaskiya ne SO HALITTA NE, an halitta masa son Husnah gaba d'aya ya rasa suku ni.
Yaya Muhammad ne ya shigo ba mu sani ba, shi mutum ne mai faran-faran da mutane. Shi ne yace"au haba"
"Lah Yaya kai ne ashe"Usaina ta fad'a ta na dariya dan yau farin ciki ta ke ji kamar ma,anyi auren ta ke ji.
Muhammad ne yace" ina Hajiyan ne,yan zu Baba malam yace min a kawo masa fira,Hassana aje akai masa".
"Ni ce zan kai" na fad'a ina saurin ta shi dan ina k'aunar na kai wa Baba malam abu, ya dinga ce min "Allah ya yi miki albarka 'ya ta" ina matuk'ar jin dad'in wannan addu'ar, shiyasa da naji ya ce akai masa abu na ke riga kowa yi masa.
Yaya Muhammad ne su ke hira da mahaifiyarsu, yace"Hajiya wai wa ce ce wannan ne, ni dai bansanta ba?"
Murmushi Hajiya ta yi tace"Husnah ai ba anan garin ta ke ba,kuma ta kusa tafiya ma,dan aure za tayi".
Yaya Muhammad ya ce"ayyah to Allah ya sanya alkhairi"
Hajiya ta amsa da "amin summa amin"
Da haka ya ke matai zancen auren da Abubakar ya ke so ya k'ara. Yace "Hajiya wai ya batun auren Abubakar ne, ko dai daman fad'a ya yi kawai?" Murmushi Hajiyan tasu ta yi tace" shima ankusa nan ba da dad'ewa ba,dan kafin ma ayi na su auta, za'ayi nasa insha Allah".
Yanzu Husnah kunyar Hajiya ta ke ji sosai,gaba d'aya in dai Hajiya na waje,Husnah ba ta zama,dan tun da Usaina ta gayamata, na amince shikenan mu ke wasan b'uya da ita.
Abubakar ne zaune a falin Hajiya tun da ya shigo ya ga ba kowa ya nemi guri ya zauna, har ya rame saboda damuwa, dan kwanan nan ji ya ke kamar ciwon zuciya ne ya kamashi, gaba d'aya ba ya jin dad'i burinsa kawai ya ga ya auri Husnah ko zai samu sauk'in ruhi da na zuciya, su Ikram ma su samu abokiyar wasa,dan Ikram sai ta sa shi a gaba ta na sai ya goyata,irin na Husnah sai sunyi wasan b'uya irin wanda su ke yi da Husnah.
Kullum sai sun bashi labarin Husnah, idan Ikram ba ta yi ba,to Hamid zai yi, ya dinga ce wa "Daddy ka ga da Husnah na nan da yanzu ta yi abu ka za da ka za, Daddy Husnah ko tanason ta je gidansu, wai ina ne gidan nasu muje, ta ga Babanta sai mu dawo da ita nan gidan ta dai na zama a gidan Hajiyanka".
Kullum zancen su kenan.
Hajiya ce ta fito ganin shi cikin wannan halin yasa ta ce" Abubakari lafiya kuwa?"
Da sauri ya k'ak'alo murmushi ya ce"ba komai Hajya" k'asa ya zamo ya na gaishe ta,da kallo Hajiya ta bishi da shi dan ta san halin kowa tun su na yara Abubakar ya na da zurfin ciki, ba komai ya ke fad'a ba.
Amsawa kawai Hajiyan ta yi sannan tace"Abubakar da gaske ka na son auren 'ya ta Husnah?" Gaban sane ya fad'i,shiru ya yi na d'an mintina sannan yace"uhm Hajiya " murmushi tayi sannan tace "to ka nemi soyayyarta, idan ta amince shikenan sai mu mai da ita gidansu,a nemi aurenta ga iyayenta" ta na zuwa nan ta ta shi ta barshi.
Me zai yi yanzu? Ya ta shi ya yi dan zuwa gidan Galadanchi ya ba shi shawara ta ina za a fara neman soyayyar Husnah??????
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
..........................
Inna Gaji da ta yi wuk'i-wuk'i da ido,cikin masifa tace"kinji na ce Husnah ne iyee, za ki min herri salon ki sa a d'aure ni" Hindatu da hawaye ya fara taruwa a idanun ta tace" dan Allah Hadiza me ki kaji Inna Gaji ta ce yanzu?".
Hadiza da itama mamakin abin da Inna Gaji ta yi take, ta ke ta ce" Inna ke ce ki ka tura Husnah aikatau?"
Inna Gaji ta fara tafa hannaye"La'ilaha'illahu Muhammad d'an Abdullahi ni za ku yi wa herri"kuka ta fashe musu da shi, ta na cewa 'ke duniya wai 'ya'yan cikin ka,su ne su ke maka wannan herrin".
Baba da tun da ya ji abin da Inna Gaji ta yi ya ke kuka sosai ya na girgiza kansa,mamaki ya ke bai tab'a sanin halin inna Gaji yakai har ta na da 'yarsa ga mutanen burni ba. Sai cewa ya ke "Allah sarki 'yata, na yi wasa da amanar da Allah ya ba ni, ban kula da 'yar ki na fad'ime ki yafemin, ki yafemin kuka ya ke sosai.
Hindatu da ta jiyo, kukan Baban nasu, tun da yanzu muryarsa tana fita sosai. Da gudu ta shiga d'akin ta ce "Baba" kawai ita ma
Ta saki kuka, Inna Gaji da cikinta ya kad'a ganin ta yi sub'ul da baka, gudawa kawai ta ke, dan tasan asirinta ya tonu, gashi Dillaliya ba ta zuwa,tun ranar da su ka yi fad'a wata Uku kenan, dan yanzu cikin Hajiya ya shiga wata na hud'u.
Baba ya ce"kira min Gaji,ta zo ta gayamin inda ta kai min Husnah inje in dauko ta" Hindatu ta ce"ka yi hak'uri Baba nasan duk inda Husnah ta ke, ba za ta bar tarbiyyar da ka d'oramu a kai ba".
Baba ne yace"Hindatu wacce tarbiyya na baku, Hadiza ciki gareta,bansan halin da Husnah ta ke ciki ba innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun,Astagfurullah na yi wasa da amanar da Allah ya ba ni" haka Baba yai ta surutai daga k'arshe jininsa ne yai bala'in hawa.
Inna Gaji sai rantse -rantse take,ta na cewa"ina ba haka ta ce ba"Hadiza da Hindatu dai ta mahaifinsu su ke sai da su ka ga ya samu bacci sannan hankalin su ya kwanta.
Malam Tanimu tunda ya dawo gida ya ke ta yi wa Garba fad'a "ka zubar min da k'ila a idon duniya Garba, gashinan wannan yaron Salisu ya ke burni ya koyo halin 'yan boko,yace sai ya kai court (koto) alk'ayi ya yanke hukunci".
Garba yace" dan Allah Baba ka yafemin, kome za'a yimin zan d'auka, na riga da ba aikata ni dai ku yafemin Baba " kuka ne ya kama Garba, Malam Tanimu ya dafashi yace"nayafe maka Garba,Allah ya shirye ka ya kiyaye gaba" Gwaggo da ta fito ta na tsaki"mtsww kwad'ayi ai mabud'in wahala" ta yi wucewarta.
Hafsat kuwa da abin duniya ya isheta kowa nu na ta yake ana cewa "ai wanta ne ya yi wa Hadiza fyad'e, har ta yi ciki" ai ta nuna ta ana magana.dalilin haka yasa Hafsa hak'ura da zuwa dandali. Ba wanda ya ke kulata mata da maza, saurayunta ma Isuwulle ya ce "ya fasa aurenta"
Da na sani kawai ta ke yi ma tsokanar Hindatu da ta yi,tasan da tuni yanzu, nan da sati za su fara rabon boron aurenta,yanzu ga shi anfasa,duk ta tsani Garba dan shi ya janyo mata wannan asarar.
Hassana cikin farin ciki tace"Bloody Husnah ta amince za ta auri Yaya Abubakar" ihu su ka rud'e da shi "woww yeeh Alhamdulillah, zan yi 'yanci a gidan d'an uwana".
Hajiya da ta ke tsaye ba su gantaba ma ta juya ta na murmushi, tace" ba'a yi miki dole na Husnah sai na tabbatar da kin na son Saddik'u tukun nan, sai a fara shirye -shiryen mai da ke danginki, Insha Allah ".
A ranar muka shirya da Usaina kamar da, muna cikin hira nace" Shine ki ka daina kulani ko" dariya Usaina ta sa tace"ya za'ayi na yi shiri da wacce ta ke k'in d'an uwana, handsome da shi, a ce ba'a son sa kuma in bari".
Dariya ta na ni yadda ta ke fad'a tsakanin ta da Allah.
Fargabar Aunty cd ta dirar min a zuciya ta ke gaba na ya fad'i na dafe k'irji ina cewa"na shiga uku Aunty na ke tsoro 'yan biyu" sai kuka. Mtswww amma Wallahi ke banza ce,Zainab d'in me? Dallah ki daina wanna maganar dama saboda ita ki ke ta wannan rawar jikin" Usaina ce ta ke fad'a ta na jin haushin sanyin Husnah.
Hassana tace"ke ko da wasa ki ka nuna ki na tsoronta to kuwa kin kad'e, kuma auren nan ko bataso Wallahi Insha Allah sai muje cin kazar amarya a gidan nan " Usaina tace "gayamata bloody,na fuskanci ba ta da wayo ko kad'an"
Cikin jin haushin nace"ai kuwa k'arya ne, ina da wayo na".
Ji mukayi ance "au haba............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN 'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Ka taimake ni Sudees ka ceci rayuwar Sultana, ita kad'ai ce da ni, ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani.
"Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini yace " Gaskiya Alhaji bazan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace
"To Wallahi ba ka isa ba,ko zanyi yawo tsirara sai ka auru Sultana".
" Shin wai ni waye Ayo,ka gayamin ko boka'Dundumi zai bar bibiyar rayuwata"
Ka rasa wacce za ka ce zaka aura sai baiwarka, k'ask'astacciya to indai ni mahaifiyar ka ina raye Zaid ba za ka aure ta ba, baiwa 'yar mai kula da dawakai.
Aunty na tsani in bud'e ido iga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne"....
Wai akwai sark'ak'iya da chakwakiya acikin wannan masarauta
Soyayya,cin amana,zagon k'asa, addinai mabanbanta da Sabbin al'adu ku dai kuyi ma za ku mallaki na ku littafin ta hanyar biyan kud'inku. Ku tuntub'e mu ta wannan number domin k'arin bayani. 08107916039
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
............................
cikin abinda bai ga za sati uku ba ,Abubakar ya shawo kan Husnah da salon soyayyarsa, dan komawa ya ke yaro dai-dai ita ya yi ta yi ma ta soki burutsun zance,haka za tai ta dariya. Hakan ne ya sa hankalin Daddy ya kwanta sosai.
Hajiya ta gama karantar Husnah ta kamu da soyayyan Abubakar wannan dalilin ne yasa ta tunkari Baba malam da maganar."malam dama maganar yaran nan ne" Baba
Malam yace "wanna yaran?" Hajiya Batulu tace"Husnah da Abubakar mana"
"Oh kice 'ya'yana ki ke nufi, to ai yanzu shiryawa za'a yi a mai da yarinyar gaban iyayenta ,sai aje a nema masa auren kamar yadda addini ya tsara".
Hajiya Batulu ta ji dad'i maganar Baba malam tace" to shikenan insha Allah zan shirya da kaina zan mai da ita garinsu, in ya so bayan kwana biyu,sai kuje can d'in ayi komai cikin lokaci kawai a wuce wajen" haka dai su ka yi ta tattaunawa.
Zainab kuwa da ta ga abun na Abubakar ba na karewa ba ne ya sa ta tattara shi ta watsar, ta na k'ara d'aukan duk shawarar da Sara ta ke ba ta, Ikram ce kwance a cinyarta dan yanzu ta daina maganar Husnah a gaban Mommin tasu, dan har ta gane mommyn ba ta son Husnah, duk da ba abin da ta yi mata.
Ahmad ne ya shigo kamar yadda mahaifinsa ya ke haka yake,dan akwai tsare gida, shi ga babban yaya. "Assalmu Alaikum" ya yi musu sallama Zainab ta kalli Ahmad tace"wa'alekumussalam" zama ya yi cikin d'aya daga cikin kujerun falon. Ya na duba agogon hannunsa kamar wani babban saurayi.
Tab'e baki Zainab ta yi ta na cewa" hali irin na ubansa,sai fad'in ran tsiya" Ahmad da ya gaji da zaman remote ya d'auka ya canza channel zuwa sports, ball ya shiga kallah cikin nishad'i dan ya na k'aunar ball sosai.
Sara ce ta k'ara zuwa company su Abubakar amma masu gadi sun hanata shiga sau uku kenan tana zuwa, sunce "idan ta na da related da Mr.Gold d'in ta kira shi a waya" ita kuma ba ta da number d'in shi.
Ana haka Galadanchi yazo. Ganin mace a tsaye ta sha ado, su na ta tirka-tirka da securities d'in, yasa Samuel ya tsaya, tambaya ya yi me ya faru?. Sara da tasan Galadanchi cikin jin dad'in zuwan sa tace"yauwa Wallahi sau uku kenan ina zuwa wajen Mr. Gold amma sun hanani shiga".
Barin ta ya sa akayi, ta shiga,sanna ya wuce na shi office d'in. Zaune ya ke su na waya da Husnah ta wayar Usaina, cikin shauk'in soyayya yace" kin tabbata da gaske ki ke, ina zuciyar ki H..... Turo k'ofar sakatariya ta yi dan ta k'onk'wasa bai ba ta umarni ba, shi ne ta tura k'ofar. "Sir you have a guest"
Sakatariya ta fad'a
"Guest" ya maimaita dan shi ba wasu bak'i da ya ke expecting yanzu.
Cewa ya yi "Ok shigo da su" sakatariya ta tafi shigo da Sara, office d'in ta nunawa Sara. Sara cikin k'arfin guiwa ta shiga da sallama, "Assalamu Alaikum" ta glass d'in da ya k'ara masa kyau ya kalle ta, yasan Sara sosai dan k'awace ta kusa ga Zainab d'insa.
"Mr.Zee how far, Wallahi na dad'e a gate securities suka hanani shigowa"
Yasan Sara da iyayi da kwainane. Dan haka ya dakatar da ita yace" Hajiya Sara ke ce tafe ashe"
Cikin jin dad'in ya kulata tace"Wallahi kuwa, daman zuwa na yi in k'ara ba ka hak'uri akan abubuwan da Zainab ta ke yi maka, kasan ta Wallahi ba ta da..... Katse ta ya yi saboda ya fuskanci in da ta dosa.
"Nasani Sara, amma komai ya zo k'arshe insha Allah, nagode da kulawarki, drink sakatariya ta kawo, Sara da guiwarta ta sage ganin ba nasara ya sa ta yi masa sallama ta tafi.
********************
Mai gari ya sa aka taso Garba a gaba aka kawo shi fada, jama'a ne cike a wajen Salis na tsaye a gefe,dan k'watowa Hadiza 'yancinta. Mai gari ya tambayi Garba " ko kasan Hadiza?"
"Eh ranka ya dad'e" Garba ya amsa ba shayin komai a ransa.
"Maganganu marasa dad'i ke ta shi akan ka, Garba shin abin da ake fad'a kun aikata da Hadiza hakane?" Mai gari ya tambayi Garba.
"Eh na aikata,kuma tirsasata nayi, ba tare da amincewarta ba,Nuhu da Ashiru su ne shaida, a gansu aka yi hakan"
Kowa mamakin taurin zuciyar da Garba ya ke akeyi.
Mai gari yace'?"anya kuw ba ka shaye- shaye?" Murmushi mai ciwo Garba ya yi yace"banashan komai ranka ya dad'e".tausayinsa ne ya kama duk mutanen da ke wajen.
Su Hadiza ne su ka k'araso da k'ar ta ke tafiya dan ciwon mara ta ke fama, tun daren jiya.
Hindatu ke rik'e da hannunta, a hankali su ka zauna a gefe,Inna Gaji ta ce ita ba in da zataje. Dan atini yanzu ta ke gudawar da atini ta tsirga mata. (Dysentery).
Tambayoyi maigari yake yi wa Hadiza ta kasa amsa ko d'aya sai kuka ta ke yi. Garba kamar ya rungumeta ya ke ji dan yafi tausayinta,akan Kansa,ya cutar da ita ya yi nadamar rashin yafiyar da bai yi ba.
Maigari yace"to dole ne Garba ya auri Hadiza bayan ta haihu,kuma shi zai d'auki nauyin ta tun daga yanzu har ta haihu" kowa ya shaida hakan sannan aka sallami kowa. Salisu ya rakasu gida su na shiga jini ya b'allewa Hadiza fad'uw ta yi a wajen ihu Hindatu ta kwallah Wanda ya yi dai-dai da zuwan Baba Rabi, baki ta kama ta na............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: *
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'ai ce da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani"
Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini tace"Gaskiya Alhaji baxan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya hi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir tace"To Wallahi ba ka isa ba, ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai dai na bibiyar rayuwata"
Karasa wacce za ka ce za ka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya to in dai no mahaifiyarka ina Raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne".......
Wai!!!!! Akwai sark'ak'iya da Chakwakiya a cikin wannan MASARAUTAR,soyayya,cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sababbin al'adu.
kudai Ku yi ma za Ku mallaki na Ku littafin,ta hanyar biyan #300 normal group ko #500 VIP.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers 08107916039/08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
............................
Zaune su ke dukkansu a falon sama Zainab sai hararar Daddy ta ke dan har yanzu haushin canjin da ya ke yi take,kullum ba ya dawo wa gida sai ya je gidan Hajiyansa, hakan yasa a zuciyarta ta k'i aminta da ba asiri Hajiya ta ke masa ba. Dan da ya na fashi idan ya je yau,to gobe sai dai ya yi musu waya su d'an tattauna da iyayensa.
Amma tunda Husnah ta koma can ya zama ya dai na shifting kullum ya na tafe sai goma ya ke barin gidan, tun Husnah na jin nauyi idan a ka barsu su kad'ai a falon, musamman ya kan ta shi daga in da ya ke ya dawo kusa da ita, sai dai ta yi ta wasa da yatsun hannunta. Hakan na k'ara wa Abubakar jin dad'in zama ya yi ta kallonta kamar ya had'iye ta,wani masifaffan so ya ke mata, wanda ba zai iya cewa ga adadinshi ba.
Wannan can jin na dad'ewa a gidan Hajiya shi ya ke k'ara hassala zuciyar Zainab, yan zu ma hira ya ke da yarannasa, dan ya san me ke damunsu, ko su na da buk'ata hakan da ya ke ya sa Zainab ta ke ganin kamar sabon salon rashin mutunci ya ke mata.
Gajiya ta yi da jin zancen shi da su Hamid tayi,kawai ta, ta shi ta wuce d'akinta dan ta yiwa d'akin Daddy yaji. Murmushi Daddy ya yi ya na binta da kallo dan yasan kwanan nan za su buga final fighting.
Dole ya lalab'ata dan bayason ta kamashi da laifin cin amana ko rashin adalci.
"To ku tashi kowa ya je ya kwanta, kunsan gobe akwai school ko" Daddy ya fad'a musu.
"To Daddy sai da safe" su ka yi masa,kowa ya nufi na sa d'akin, d'akin Zainab ya shiga dan tausayinta ya ke ji sosai
Tura k'ofar ya yi a hankali samun ta ya yi ta na ta kuka, shi ya rasa me ya yi mata,duk ta sawa kanta damuwa.
Kusa da ita ya zauna ya d'ora kanta akan cinyarsa cikin tattausar murya ya ce" haba sweetheart ni bansan me ya ke damunki ba gaba d'aya kin canza, idan wani laifi na yi miki ai sai ki gayamin na gyara ko".
'Daga kanta ta yi ta kalle shi, cikin zubar da hawaye tace" ai kaima ka sa ni da haka ka ke? Tunda ka ga aiki ya min yawa ka d'auk'i yawo abokin rayuwarka, shekara nawa mu na tare ko shiru na yi ka dinga tambayar dalili, amma yanzu ba ruwanka da damuwa ta, kullum ka na hanyar yawo, Wallahi hak'k'ina ma ba zai barka ba" tun da ta fara magana ya ke mamakin k'arfin halin ta, danne fushinsa ya yi.
Ya rungumota jikinsa cikin rarrashi ya amsa laifinsa Dan ya ga haka ta ke so, cikin salon sa na soyayya ya mantar da ita fushin zuciyarta, kwanan fafinciki Zainab ta yi ,ta na k'ara tabbatar da irin son da ya ke mata. Da sassafe ta k'ira Sara ta ba ta labari.
Sara da bak'in ciki ya kamata,amma ta waske tace"aikin ki ya na kyau k'awata Allah dai ya bar soyayya,mu ma ya cika mana burinmu".
Zainab ce ta tintsire da dariya ta ce"ai ke Sara na ga ba Wanda ya yi miki ne har yanzu,Alhaji Yusuf kin k'i, Alhaji Sammani shi ma kin k'i, to wa ki ke so ?"
Murmushi Sara ta yi tana ce mata"wani ne za ki san shi idan lokacin ya yi k'awata" Zainab cikin ko in kula tace" ai shikenan ni dai zan so na ga wannan gwarzon na ki" Sara a zuciyarta ta ce"za ki san shi sanin da ba zai amfanar da ke komai ba.
"Hello Sara, ba kya ji na ne?" Zainab da ta ji Sara shiru ta fad'a
Da sauri Sara tace"Ina jinki, Shaunk'i ne ya kama ni, Ina son Alhaji Sadik sosai Zainab".
"Sadik sunan sa ma ki ce, hahhhh lallai wannan mai sa'a ne ". Sara ta ce" k'warai kuwa He is lucky man. Soon za ki San shi Zainab sai anjima".
Zainab da ta ji dad'in hirar da su ka yi ta ajiye wayar dan zuwa d'ora girki, da shirya yara zuwa school. Daddy da ya ke kwance a gadonsa ya kulle k'ofa waya ya ke da Husnah cikin narkar da murya dan Daddy ba dai soyayya ba.
Husnah da ke kwance ita kad'ai a d'aki ta na amsa wayarsa tace" Daddy ina Ikram na yi missing d'in su, yau she za su zo?"
Daddy yace"na hanaki kira na da Daddyn nan amma kin k'i ko?" Baki ta turo gaba kamar ya na kallonta tace" to me zance?"
Daddy yace" ni dai bansaniba,amma ya kamata a canzamin suna,jin motsin Zainab na murd'a handle d'in k'ofa ya sa ya kashe wayar.......
Hajiya Batulu sai shirye - shiryen kai Husnah gida ta ke,dan nan da sati d'aya za ta mai da ita domin su fara hidimar biki kafin ta dawo da Husnah su ma su yi na su bikin anan, musamman ta ke son d'auko mai gyaran jiki
daga barno(Zahra Barno) domin ta gyara mata Husnah.
Sai Husnah ta koma,za ta sa Abubakar ya kawo mata Zainab ta k'ara gayamata ba ta son tashin hankali,Dan tasan idan ta ga ana gyaran d'ayan part d'in za ta ta da hankalinta.
Su twins kuwa kullum zancen bikin Husnah su ke , k'awayen da za'a gayyata, hall d'in da za'a kama, ankon da za'ayi, Kunlum zancen ke nan.
************** Baaba Rabi ce ta k'arasa shigowa tana salati " inna'lillahi kwantar da ita anan,cikin za ku zubar ko?" Hindati tace"a'a daga wajen mai gari mu ke, ya kira mu Hadiza da jini ya fara sa ta na ganin garin na juya mata "wayyo cikina" kawai ta ke cewa.
Inna Gaji da jikinta duk ciwo ya ke mata, saboda atini, ta fito da k'ar ganin jini malala a k'asa ya sa tace"Alhamdulillahi , wannan k'addararan cikin ya fita"
Baaba Rabi tace"lah'ilaha'illahu oh ni Rabi,Gaji cikin Ku ka zubar kenan?". Cikin masifa Inna Gaji tace"To bak'ar munafuka an zubar d'in,cikin ki ko namu, bak'ar algunguma me ya kawo ki ma gidan mu?"
K'ara Hadiza ta k'walla, nan da nan ta sume.........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: *
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'ai ce da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani"
Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini tace"Gaskiya Alhaji bazan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace"To Wallahi ba ka isa ba, ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai dai na bibiyar rayuwata"
Karasa wacce za ka ce za ka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya to in dai ni mahaifiyarka ina raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne".......
Wai!!!!! Akwai sark'ak'iya da Chakwakiya a cikin wannan MASARAUTAR,soyayya,cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sababbin al'adu.
kudai Ku yi ma za Ku mallaki na Ku littafin,ta hanyar biyan #300 normal group ko #500 VIP.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers 08107916039/08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page 4
.........................
"Husnah za ki gane garinku ku? dan insha Allah nan da kwana uku za ki ga Babanki,dan so na ke a yi komai akan lokaci" tun da Hajiya ta fara maganar komawata gida na ke jin farinciki zan je naga Babana, da 'yan Uwana,amma a b'angare guda ina tsoron Inna Gaji bansan a ya za ta k'arbeni ba.
'Yan biyu da su ke jin kewar rabuwa da ni gun yanzu Hassana tace"amma Hajiya tare za mu je,kuma tare za mu dawo ko?" Murmushi Hajiya Batulu ta yi tace"Eh tare za mu je,amma ba tare za mu dawo ba.
Usaina tace"kenan sai biki za ta dawo Hajiya?" Hajiya tace"sai sungama bikinsu a can,sannan idan a ka d'auro aure sai mu ma muyi walimarmu anan ko Husnah".
Cikin jin kunya na tashi daga falon. Dariya twins su ka yi.Idona a rufe na yi waje gyara in je wajen Baba malam ya ba ni tarihin annanbawa.
Ji na yi nayi karo da mutum"washhhh" aka fad'a da k'arfi -k'arfi cikin tsorata na bud'e fuskata,Daddy ne tsaye ya dafe girji. Da sauri ba tare da nasan abin da nayi ba, na d'ora hannu na akan nasa nace"ayyah sorry Daddy bansan ka tawo ba,akwai zafi ko?" Tsiramin ido kawai ya yi na jin yadda zuciyarsa ta ke pumping.
Da sauri na d'auke hannu na kunya duk ta kamani,can na gudu saboda kunya,nan ma na k'ara tafka wani abun kunyar, neman hanyar zillewa na ke yace"Husnah kin fasamin zuciyata"
Nan da nan naji tsoron kar dai da gaske ne "na shiga uku!" Kuka na ke shirin yi,Daddy ya tintsire da dariya daman abin da ya ke so ya gani kenan.
Nuna ni ya ke ya na dariya. Sakin baki nayi ina kallon ikon
Allah dama ya na dariya har haka?.
Ganin haka ya sa na yi fushi, na ruga da gudu d'aki,sai da ya dai dai ta kansa sannan ya shiga falon,samun su ya yi su na maganar Husnah dan dukkansu ta shiga ransu,kasan cewarta mai sanyin hali.
"Sannu da zuwa Yaya" twins su ka fad'a su na gaishe shi, Barin gurin su ka yi dan su yi magana da Hajiyan. Dan tace shi zai kaimu, garinsu su Husnah 'Dan marina da ke jahar jigawa.
Da farin ciki ya shigo d'akin da alama ya ga Husnah a hanya Hajiya ta raya a zuciyarta, "Assalamu Alaikum" ya k'ara mata sallama dan jinsa ya ke kamar wani ango ganin kowa ya amince da zab'insa.
Hamza ne ya shigo kamar had'in baki"Assalamu Alaikum".
"Wa'alekumussalam,Baffana sannu da zuwa" ya shiga da fara'arsa ganin Abubakar na nan dan yanason ya yi masa maganar zai kai matarsa gidansa, dan rabon da su had'u da Zainab tun haihuwar Ummi (Batulu k'arama) da ta je bayan arba'in.Hamza ya na da son zumunchi ganin matar tasa ba tason zuwa gidan k'aninnasa,ta fi son zuwa gidan Yaya Muhammad ya sa yace sai ta je.
Shine zai gayawa Abubakar dan su San da zuwansu cikin satin nan. Hira sosai su ke yi a haka har Hajiya ta sanar da Hamza zancen auren Saddik'un nata, Hamza ya yi mamakin jin wai Husnah zai aura, fatan alkhairi ya yi musu.
Ina can wajen Baba malam ya na ba ni labarin yadda a ka sha wahala kafin zuwan addinin Muslunci,abun ya tsumani sosai, shiyasa ina samun dama na ke zuwa part d'in Baba malam d'in. K'iran sallah ne ya dakatar da hirar da mu ke yi na fito kenan na ga A..............
********************
Hindatu ce ta fita da gudu neman taimako, Lawan ta gani da ya ke ya na da babur ta kira dan ya taimaka musu, ganin abun ya fi k'arfisa ya sa ya je ya kira Garba, cikin tashin hankali Garba ya d'akko motar haya a tasha, shiga gidan ya yi a gaban Inna Gaji ya d'auki Hadiza cak ya sab'a a kafad'a ya sa a mota duk ta b'ata masa jiki da jini. Hindatu ce ta samu daman hawa motar, dan Garba cewa ya ke" mu tafi malam, asibiti za ka kai mu". Kafin Inna ta d'auko mayafi da takalmi har sun tafi.
"Likita!likita!!likita!!! Garba ke ta k'wala kira da gudu nurses d'in k'auyen su ka ce ya shigar da ita wani d'an k'aramin d'aki da gado guda biyu a ciki, kwantar da ita ya yi. Likita ya shigi, fitar da Garba akayi ya na ta kuka, kar Hadiza ta mutu,dan in dai ta mutu ya san shine silah.
Hindatu da ta ke ta hararar Garba ta na tsaki,dan ta tsane shi ko ganinsa ba ta son yi. Inna Gaji ce ta shigo da k'ar ta ke tafiya dan cikin ta dai katsawa ya ke yi, a haka ta, tarar da su Garba.
Likita ne ya fito tace" gaskiya ta na buk'atar jini dan ta zubar da jini sosai".
Da sauri Garba yace" ad'auki na wa a sa mata likita, ka taimake ni kar na rasa Hadiza,da abin da ke cikint.... 'Yi min shiru d'an nema, Allah ya sa shegen cikin ya bi kwata kowa ya huta,Likita ya jikin nata?" Inna Gaji ta fad'a.
Likita yace"zo mu je a gwada jinin naka a babban shagon Salisu,idan jinin ya zo dai-dai da naka sai a d'iba a sa mata.
Cikin ikon Allah jinin ya zo d'aya kuma ansamu ya na da wadataccen jini, Leda d'aya aka d'iba a ka sa wa Hadiza, da a ka samu ta farfad'o amma kash!!! Sunyi iya bakin k'ok'arinsu amma abun ya ci tura.cikin ya ruga ya zube.
Garba da ko hutawa bai yi ba,ya ta shi dan hankalinsa ya na kan Hadiza da cikinsa. Ganin Inna Gaji na "Alhamdulillah, k'addararran cikin ya zube" ta ke Garba ya fad'i sumamme dan Allah ya sa masa son cikin Hadizan.
Ganin ya sume Inna Gaji ta hau salati. Hindatu kuka ta sa ganin za su rasa rai biyu a lokaci d'aya Hadiza da Garba........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN *
MASARAUTAR* *MU*
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'aice da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani".
Girgiza kai ya ke,cikin nuna alhini yace " Gaskiya Alhaji bazan iya ba, ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar cikin Hospital d'in.
Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace"to Wallahi ba ka isa ba,ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana ".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai daina bibiyar rayuwata"
Ka rasa wacce za ka ce zaka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya, to in dai ni mahaifiyar ina raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid adoron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne.
Wai!!!!!! Akwai chakwakiya, da sark'ak'iya a cikin wannan MASARAUTAR, soyayya cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sabbin al'adu.
Ku dai kuyi ma za ku mallaki na ku littafin domin jin wannan kitimurmurar.
VIP N500
Normal group N300
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers d'in
08107916039 /08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page5
............................
Shirye -shirye mu ke ta yi na zuwa garin 'Danmarina, Usaina ce tace" Hajiya anjima fa za muje gyaran gashi, Kuma ba kud'i a hannun mu,dan Allah ki ba mu"
Haiya tace"ni nake ba Ku da man? Ina Yayaun ku ne su ke baku?" Hassana ce ta k'arb'e zancen "to Hajiya munce Husnah ta fad'a wa Yaya Abubakar tace wai kar a je gyaran,kuma fa saboda ita za muje fa"
Hajiya tace"ba za ta fad'a ba, ku da ku ka saba ku za ku tambaya ai" ta shi ta yi ta wuce d'akinta.
Husnah tace
"Munafukai kawai,ni an gayamuku damuwa nayi da aje,kuma indai ni zan tambaya ashe har abada ba za aje ba".
Usaina tace" za ki ga abin da zan k'ulla miki,ni zan tambaya" na kalle ta nace" kin dad'e ba ki k'ulla ba" ci gaba da karatun teach your self d'ina nayi ina tambayar Hassana duk abinda bangane ba.
Usaina ce ta koma d'aki ta kira Daddy a waya.
Zaune ya ke a office ya kasa tab'a files d'in da ke gabansa dan ya matsu ya auri Husnah ji ya ke kamar ya d'auke ta ya dawo gidansa,dan shi da yaransa su na buk'atar kulawar ta, tun kafin ya ga Husnah ya na cikin wannan damuwar, yanzu kuma da saura k'iris komai ya wuce ya fi matsuwa da ayi ayi auren nan ya samu kwanciyar hankali.
Kiran Usaina ne ya shigo, picking ya yi "Assalamu Alaikum"
Usaina ta gyara zama "Wa'alekumussalam Yaya antashi lafiya?"
"Alhamdulillah Auta ya akayi ne?"
Usaina tace"dama Husnah ce zata je gyaran gashi kuma ba mu da kud'i a hannun mu, shi ne ta ce in tambayeka"
Tunda ta fara tsara zancen Abubakar ya san k'arya ne,su ne suke son zuwa kawai.murmushi ya yi yace"ina Husnahn, ba ta ta gayamin da bakin ta" Usaina tace" Haba Yaya kaima fa,kasan ba k'arb'a za ta yi ba" ta na cuno baki,sanin ya
gano ta.
"To shikenan ku shirya zan zo da azhar sai na kaiku"
Abubakar ya fad'a ya na kashe wayar.
Ihu Usaina ta sa, ta hau rawar film d'in Happy new year(manghalageee) ta na wak'ar ta fito tace"yesss planned ya tafi yadda ake so,Ladies a shirya Yaya Abubakar zai zo ya kaimu da Kansa". Hassana tace"dan Allah fa?"
"Wallahi da gaske haka yace". Bari in gayawa Hajiya za mu je mu shirya kinsan ba ya son African time". Ta k'ara da gudu d'akin Hajiya.
" yanzu abin da Usaina ta yi ta kyauta kenan Hassana,haka kawai ta sa bawan Allah zai bar aikinsa,ya wani zo kai ta saloon mtswww".
Hassana da ta saki baki tana kallon ikon Allah"wannan so haka ni Hassana,Husnah ashe dai a na son mu haka? Ya na aikinsa za'a ta so shi ko?"
Hassana ta fad'a.
Husnah tace"to k'arya nayi, haka kawai za ku wahalar min da mijina" ta na fad'a ta shige toilet da gudu dan tasan zama da Usaina ta koyi rashin kunya.
Hassana tace"La'ilaha illahu ni Hassana, ashe haka ki ka k'one tun kafin ki tafasa? Tab bari bloody ta zo tasha labari.
Wajen k'arfe 1:37pm sai ga Yaya Abubakar cikin wata blue black d'in shadda ta sha farin aiki tazarce ce, ya fito kamar wani saurayi sai k'amshin turare ya ke. Haka na tsinci kai na da jin farin cikin ganin sa, abaya na sa bak'a mai stone maroon colour na yi rolling da mayafin.
Kamar wata balarabiya tsiya su twins su ke ta yi min na sharesu.
Part d'in Baba Malam ya shiga tare su ka fito domin sallar azahar, sai da su ka idar ya shigo part d'in Hajiya duk su na fallo, su na jiran zuwan Daddy, tun da na shirya na k'i fitowa saboda Hajiya na wajen.
Da sallama ya shiga,durk'usawa ya yi yace"barka da rana" Hajiya Batulu ta dafa kansa tace "barka dai Saddik'u ya aikin" amsawa ya yi da "Alhamdulillah " 'yan biyu ne su ka gaishe shi.sannan yace" akwai abinci ku ba ni?" Hajiya ce tace"akwai d'azun nan su ka yi mana fried rice Hassana had'a salad d'in sai ya ci,may be tun safe bai ci komai ba"
"To" Hassana ta ce,kitchen ta wuce dan had'a wa Daddy abinci, ganin shiru har yanzu ba su shigo ba,na fito kamar wata munafuka.
"Assalamu Alaikum"
Amsawa su ka yi Daddy ya kafe ni da ido, ganin kyan da kayan su ka yi mata,yasa ya had'e rai. Dinning area ya koma dan kar ya k'ara wata magana, a gaban Hajiya, wajen Baba Malam Hajiya ta nufa dan kai masa abinci. Ganin yadda Hassana ta zuba masa abincin ba nama mai yawa ya sa na je wajen da niyyar gaishe shi" Daddy bar ka da rana" banza ya yi min" kasa ta shi na yi dan guiwata ta yi sanyi.
"A haka za ki je saloon d'in kowa ya sa hijab ya yi kyau,sai ke za ki sa wannan kayan idan nunawa maza kyanki za ki yi, sai ki je ai" jin maganan sa kawai nayi, k'asa k'asa ya yi maganar. ba wanda zai ji sai ni. Ganin yadda abayar ta yi min nayi ba inda ya ke a waje sai fuskarta.
Flask d'in pepper soup d'in da aka yi wa Baba Malam d'azu na bud'e zu ba masa na yi, na je kitchen na d'auko masa maltina dan ya fi son drinks d'in da aka had'a, dan baya shan kowanne drink musamman ma su gas.
'Yan biyu da su ka zuba min ido,su na kallonmu, yadda abin ya ke tafiya, gulma su ke yi, ina kula da su, ture abincin ya yi ya ja pepper soup d'in da na zu ba masa ya fara ci, sai da ya k'oshi sannan yace" je ki sa hijab da nik'ab mu tafi,idan kuma kin fasa shikenan ba zuwa".
Cuno baki na yi,nak'i tafiya ina shirin fara hawaye, Hassana ce tace"Yaya mu ta so?" Nuna musu ya yi a'a sannan yace"anfasa z........
*****************
Tunda Garba ya bar asibiti gida ya nufa, ya sa mu mahaifinsa, tun da abun nan ya faru ya ke jin kunyar iyayensa, kasa magana ya yi Malam Tanimu yace"Garba lafiya?"
Garba yace"Baba ina mai k'ara ba ku hak'uri akan abin da ya faru, dan Allah ku ya fe min"
Malam Tanimu yace"Me ne ne yanzu kuma?"
Garba ya fad'a masa, sak'on Inna Gaji da kuma abin da ya samu Hadiza na b'arin da ta yi. Gwaggo ce ta fito daga kitchen d'in ta tace"sun dai zubar ko,to Alhamdulillah Allah ya raba,maganar aure kuwa ba bu ita,dan mai gari ma da ya fad'a jinsa kawai na yi aheee"
Malam Tanimu yace"Idan ki ka k'ara magana akan yaran nan, za ki ga abin da zanyi miki Hannasa'u"
Shiru ta yi dan tasan halin Malam Tanimu.
"Garba yanzu nawa ka tara,bayan sallar la'asar sai muje ni da Malam Muhammad sai mu kai idan ta samu lafiya sai ayi auren insha Allah ".
Dad'ine ya cika Garba yace" ban san ko nawa ne ba, amma bankin ya kusa cika"
Malam Tanimu yace"to Allah ya sa albarka, ya k'ara shirya mana zuri'a".........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: *
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'ai ce da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani"
Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini tace"Gaskiya Alhaji baxan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya hi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir tace"To Wallahi ba ka isa ba, ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai dai na bibiyar rayuwata"
Karasa wacce za ka ce za ka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya to in dai no mahaifiyarka ina Raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne".......
Wai!!!!! Akwai sark'ak'iya da Chakwakiya a cikin wannan MASARAUTAR,soyayya,cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sababbin al'adu.
kudai Ku yi ma za Ku mallaki na Ku littafin,ta hanyar biyan #300 normal group ko #500 VIP.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers 08107916039/08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page5
...............................
Zainab da Hajiya Sara ne a Shopping mall domin siyayya, tun da Sara ta ga wani man watch mai kyau na azulfa ta ji aranta zai wa Saddik d'in ta kyau. 'Dauka ta yi ta na jujjuyashi dan tabbas zai wa Daddy kyau, Zainab tace"me kuma za ki yi da agogon maza?" Murmushi Sara ta yi tace"My Saddik zan d'aukarwa dan zai masa kyau".
Dariya Zainab tayi tace"ah lallai ana ji da Saddik d'in nan, zan so naganshi gaskiya k'awata" Sara tace"saurin me ki ke ne wai haka,soon za ki ganshi"
Zainab tace"to Allah ya kaimu lokacin"
A haka su ka gama siyayyarsu a ka sa musu a mota su ka tafi.
Ikram da tun da su ka dawo daga school ta ke ta ciwon ciki,ganin Mommy ba ta nan. yasa Ahmad shiga d'akin Daddyn nasu ya d'auko maganin ciwon ciki na ruwa, (magnesium) ya ba ta tasha, kuka ta ke tana kiran Daddy,Ahmad ne ya fara musu abinci mai sauk'i ganin akwai miya ya dafa musu couscous, haka su ke rayuwa ba wata kulawa da su ke samu a wajen mahaifiyarsu Zainab.
Tunda Sara ta sauke Zainab a gidanta, Zainab ta ke ta mita sai ta shigo ta huta,Sara tace"watarana ma a cikin gidan zan kwana Zee, ki k'ara hak'uri please ".
" hmmm dad'in baki dai, shikenan ai, sai goben in mun had'u"
Zainab ta fad'a ta na shigewa gate d'in gidanta.
Parking tayi a gefe ta na son ganin Abubakar ta ba shi agogon da ta siya masa."ai kyauta ta na k'ara soyayya zan ta kyautata maka my har sai na dasa kaina a cikin zuciyarka, idan ya so daga baya duk me zai faru ba damuwata ba ce". Tun tana sa ran zuwan motar shi har takwas na dare,ganin securities d'in unguwar sun sa mata ido,ya sa ta hak'ura ta ja motar ta, ta tafi,
Da niyyar gobe har office za ta ke ta sa me shi.
*****************
Abubakar da Hamza ne su ka fito da niyyar zuwa masallaci,ganin na fito daga part d'in Baba malam Daddy ya d'agamin hannu,Yaya Hamza ya bishi da kallo dan zaman da su ka d'anyi ya fuskanci da gaske k'anin nasa ya na son yarinyar dan da, da ne ba zai kulani a gaban kowa ba.
Tarar da 'yan biyu nayi su na k'ok'arin ta da sallah, Usaina ce tace"amaryarmu sai ki ka gudu ko"
Nace"yi sallar ki kawai ni banason sa ido"na yi wucewa ta,Hassana da ta ta da sallah, dramar da mu ke dariya ta ba ta, tintsirewa ta yi da dariya tace"Allah ya isa, da ku ka sa ni dariya" Usaina ta ce" ni dai ban da ni,amaryar mu ce ta sa ki". Ban fito daga ban d'akin ba sai da naji shiru,sun ta da sallah sannan na fito.
Gaba d'aya 'yan gidan abinci su ke ci, har da Yaya Hamza,Daddy ganin ba na ci,dan kunya na ke ji, ya sa shi cewa"kowa sai ya cinye abin da ya ke gabansa zai bar dinning d'in nan". Kamar ba shi ya yi magana ba,ya had'e rai.
'Yanbiyu su ka shiga k'unshe dariyarsu,sanin da wanda ya ke dan kowa ya kusa gama cin abincin sa,amma ban da ni.
Hajiya ce ta fara tashi,sai Yaya Hamza, a hankali 'yan biyu ma su ka bar guri, ya rage daga ni sai Daddy.
Food flask d'in ya turomin yana cewa"ki k'ara akan na ciki,ki cinye, ko in wa mutum d'ura"
Zaro ido na yi nace"Wallahi na k'oshi ne,wannan d'in ma na kasa cinyewa" tura kujerar da yake kai ya yi,ya gyara ya kwanta ya tsare ni da ido, neman hanyar da zan zille na ke,ganin ina dube -dube ya sa yace" idan ba ki ci ba anan zamu kwana".
Kafin ya rufe bakinsa,na ruga da gudu,ganin yadda jikinta ke shacking ya haifar masa da kasala. Ya fi minti goma a zaune a wajen,kafin ya ta shi ya yi wa su Hajiya sallama ya wuce, Yaya Hamza kuwa ya jima da tafiya.
Malam ya yi wa sallama ya hau mota driver ya k'arasa da shi gida.
********************
Cikin gaggawa a ka d'auki Garba a ka shigar da shi d'akin da Hadiza ke ciki, a d'aya gadon a ka d'ora shi, taimakon gaggawa a ka ba shi, kamar had'in baki ya na farfad'owa Hadiza ma ta farfad'o, d'akin ta ke kallo ganin a asibiti take ya sa tayi saurin dafa cikin ta,jin ba d'an tudun da ya fara yi, ya sa ta fara kuka"wayyo Allah ciki na,ni ku dawomin da d'ana, inason abuna a hakan" Garba ne ya k'araso gadon Hadiza ya rungumeta, ajiyar zuciya ya sauke. Sannan ya shiga bata baki.
Inna Gaji ce ta shigo d'akin,ganinsu manne da juna yasa ta hau salati"La'ilaha'illahu,Muhammadurrasulullahi(SAW) me zan gani ni Gaji, wani cikin za ku k'ara yi kenan,wannan masifa da me tai kama?" Da sauri Garba ya tashi, Hadiza tace"Inna Gaji ciki na,ku dawomin da d'ana muna son sa ko Garba?" Hawaye ta ke yi ta na kuka.
Inna Gaji ganin abin ya wuce tunaninta ya sa tace "Garba ka je ka sanar da Malam Tanimu, su kawo kud'in aure,dan ba zan yi sanya ku k'ara wani cikin ba, in shiga uku".
Hadiza ce tace" Alkur'an ni bazan aure shi ba"
"Ungo nan Hadiza,ka ji kafurar yarinya ba za ki aure shi ba, ki ka iya kwanciya jikinsa,ku ka yi ciki ma bare aure, to kuwa ba ki isa ba,in ban da ma Garban waye zai aure ki eyeeh? Fad'amin nace".
Inna Gaji ta hau bala'i da masifa.
Garba sai hak'uri yake bata." Ki yi hak'uri Inna Gaji k'addara ce"
"K'addarar Ubanku,yanzu ba dan na zo ba wayasan abin da za Ku yi,da jinin b'arin ma ba za ku hak'ura ba,to ka je ma za ka sanar da su, a zo a sa aure ba zan juri ganin bak'in ciki ba". Da "to " Garba ya amsa. Ya fita dan yanzu da yaga Hadiza ta farfad'o ya d'an sa mu nutsuwa.
Hindatu ce ta ja tsaki"mtsww ta d'auke kai. Kallon ta kawai ya yi,ya wuce dan ba zai iya kulataba,ta fi shi gaskiya a ko ina.
Tashi ta yi itama ta shiga d'akin ganin 'yar Uwarta, ta farfad'o ya sa tace"Sannu Hadiza ya jikin na ki" Hadiza tace"Hindatu ciki na ya fita,inason ciki na,ki ce su dawo min da shi ".
Hindatu ba ta san sanda ta d'ura mata asharba" Kutumar uban can wana ciki,amma Hadiza All..................
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN *
MASARAUTAR* *MU*
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'aice da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani".
Girgiza kai ya ke,cikin nuna alhini yace " Gaskiya Alhaji bazan iya ba, ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar cikin Hospital d'in.
Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace"to Wallahi ba ka isa ba,ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana ".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai daina bibiyar rayuwata"
Ka rasa wacce za ka ce zaka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya, to in dai ni mahaifiyar ina raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid adoron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne.
Wai!!!!!! Akwai chakwakiya, da sark'ak'iya a cikin wannan MASARAUTAR, soyayya cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sabbin al'adu.
Ku dai kuyi ma za ku mallaki na ku littafin domin jin wannan kitimurmurar.
VIP N500
Normal group N300
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers d'in
08107916039 /08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
...........................
Tunda cikin Hadiza ya zube, ta dawo shiru-shiru ba ta da aiki sai tunanin cikin da ta rasa,dan ta sa rai da indai ta haihu za ta raini abinta, Hindatu kuw a,tun a asibiti ta ke jin haushin Hadiza. Dan yanzu ko harkarta ta dai na shiga,cewa ta ke batasan ciwon kanta ba.
Su Malam Tanimu sun zo har gida suka sami Baba kawo kud'in auren Hadiza su ka yi,Baba ya yi murna sosai dan har ya fiddarai da shima zai samu siriki bayan Salisu, gaisuwa su ka yi Malam Tanimu da Malam Mamman su ne su ka kawo kud'in auren, Baba Malam da k'aninsa Baba Bala su ne su ka karb'a aka sa rana sati hud'u.
Ranar Hadiza ta yi kuka,dan gaba d'aya tsoron Garba ta ke ji,gani ta ke mugu ne ba wai sonta ya ke ba.
Garba kuwa murna ya ke shima zai yi aure,hakan ya sa ya kwantar da hankalinsa, ya na zuwa zance gurin Hadizan,sai dai ba abin da ta ke fad'amasa sai bak'ar magana,hakan ya ke hak'ura dan ya San tanasonsa,abin da ya shiga tsakaninsu ne yasa takemasa haka.
Salisu ma ya kawo kud'in auren Hindatu da alk'awarin ya na dawowa daga Lagos ba zai koma ba sai bayan aurensa da Hindatu za su tafi tare.
Salisu da Hindatu ne su ke hira Hindatu tace" Salisu Kasan dai kayi alk'awari ko?"
Kallon ta ya yi yace" wa ne alk'awari nayi,tuna min na manta"
Murgud'a masa baki ta yi tace"lallaima har ka manta,to alkur'an sai na fasa auren"
Da Sauri Salisu yace" Haba sahibata ki tunamin mana,zan cika miki alk'awarinki ai insha Allah "
Tace" kace tare da ni da Inna da kuma Babana za ka tafi,bayan d'aura aure"
Har ga Allah Salisu ya manta da wannan alk'awarin dan ya san ba mai yuyuwa ba ne.
Cewa ya yi"ohhhh na tuna,ai ina sane da shi, duk tare zamu tafi Ikko da su".
"Ikko kuma,Lagos fa kace ka ke aiki,yo ko dai k'arya ce ka ke Salisu?"
Salisu yace"Hindatu ba fa a cewa babba ya na k'arya, kuma kinsan ba zan miki k'arya ba"
Harararsa ta yi sannan tace"tabd'ijan ai kuwa in dai akayi k'arya a gaba na alkur'an sai na fad'a, Allah ba ya son k'arya ai, kuma kai ai dan d'an lukuti ne, ga k'aton ciki, kamar za ka haihu hahhhhah"
Murmushi kawai ya yi yace"za ki maimaita watarana, bari in zo in tafi naga dare ya yi" Sallama su ka yi ya wuce ya na bata sak'on gaida Babanta.
"Wannan wace irin rayuwa ce ,ga auren 'ya'ya har biyu a gabana amma ba kud'in da zan fitar sa su kunya, gaskiya Malam a sai da wa wad'annan 'yan burnin gonan nan,mu sa mu kud'in kayan auren su Hindatu" Inna Gaji ke fad'a ta sa Baba a gaba.
Girgiza kai Baba ya ke yace"a'a Gaji wannan gonar Husnah ce ta gadon Mahaifiyarta,kuma sai a sitar mata dan rashin tausayi, kin salwantarmun da 'ya kuma ki na so ki salwantar da dukiyarta?"
Kuka Inna Gaji ta fashe da shi ta na "alkur'an ba ni na salwantar da ita ba, ita da kanta ta tafi, wa yar gari na yi naga ba ita nima"
Hadiza da ke wanki a tsakar gida tace"kai Inna Gaji ke ki ka fad'a da bakin ki kuma Allah ya na kallon ki,duk halin da ta shiga sai Allah ya mata sakayya ranar gobe k'iyama"
Inna Gaji ta nufi kan Hadiza za ta mangareta,Hadiza ta bar gurin.
"Ki ki ya ye ni Hadiza,ke ma ai kin yi cikin ko,to me ye ruwanki dan ita ma tayi, gwara ma ke ansan fyad'e ne ita kuwa fa,da kanta ta ke kaiwa 'yan burni su ci su biyata,ta yi ciki ta zubar,idan ta Allah ce ta dawo gidan mana da kanta,ai da hankalinta ko hauka ta ke, yanzu 'yar kishiya ta fini" kuka ta rushe da shi.
Hindatu ko tari ba ta yi ba,kallon su kawai ta yi ta shige d'akinsu.
Baba kuwa hawaye kawai ya ke sharewa"Allah ya tsareki Husnah, aduk Inda ki ke,ya kare ki daga Sharrin mutum da aljan".
Tari ya fara yi Hindatu ce ta fito da gudu...
*******************
Dillaliya kuwa tsawon wata uku ta yi tana karb'ar kud'in ai kin Husnah ta na buk'atunta da su, ta koma a wata na hud'u Hajiyan Gwangwazo ta ci mata mutunci tace ta kawo mata mayya,tun da Husnah ta je gidan Hajiya Zainab ta lashe kurwar 'ya'yanta da mijinta,har da dangin mijinta,yanzu ba ita ba ita,kar ta k'ara kawo mata kowacce yarinya,dangin mayu, wayasanima ko Dillaliyarma mayyarce.
Abun nan ya k'onawa Dillaliya rai,dalilin da ya sa yanzu ta ke son zuwa 'Danmarina ta tonawa Inna Gaji asiri kenan, sai dai batasan Inda Husnah ta ke ba.
Tsoro take ki kar a had'ata da police akai ta prison idan ba'a ga Husnah ba,gaba d'aya hankalinta a tashe ya ke ko baccin kirki ba ta yi.
******************
Da gudu na je na sa atamfa da hijab har k'asa dan kar a fasa kai mu saloon d'in,
Murmushi ya yi ganin na bi umarninsa."saura ki sa nik'ab d'in" ya fad'a.
Cikin shagwab'a wacce ta ke halittar mu ce,Hadiza,Hindatu,da ni duk haka mu ke. Nace"ni ba ni da shi"
Su Usaina sai k'unshe dariyarsu su ke ba daman yi a gaban Boss.
Daddy yace" ku munje"
Su Hassana ne su ka shige baya,ganin ni ma ina k'ok'arin Shiga bayan yace"Ku je ku shiga wata motar 'Danliti ya kaiku" ya fad'a ya na hararata.
Gaban motar na Shiga ina mai jin kunya na kifa fuskata akan cinya ta. Murmushi ya yi ya zagaya ya shigo mu ka tafi.
Usaina ce ta kunna Wak'ar wait for me, dan kalaman soyayyane zallah a cikinta,hakan da ta yi sai ya sa Daddy cikin shauk'i tuk'i ya ke amma hankalinsa na kaina.
Ba mu yi aune ba kawai m............
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page5
..................,....,.....
"Husnah me ki ka cewa Yaya na ji kamar ransa a b'ace ya ke?"
"Bansaniba sai ki je da kanki ki tambayeshi, aikin banza" na tashi dan matsawa daga hanyar da nake, Usaina aka fara yiwa gyaran,sai wata a cikin ma'aikatan ta ce" in koma kan kujera ta fara yi min, haka akayi mana gyaran gashin ba mu muka gama ba sai wajen magriba. Kowa sai ya yaba kyan da gashina ya yi.
Usaina ce ta kira Daddy, ba dad'ewa ya zo d'aukarmu ko kallon inda ya ke banyi ba, saurin shigewa baya nayi,ganin haka ya sa Hassana zama a gaba, Usaina ta dawo kusa da ni, ta fara halin nata k'asa-k'asa ta ke cewa"ya dai amaryarmu naga yanzu ba'ayi soyayyar ba?"
Banza na yi mata ina k'ara had'e rai dan banason tuna abun da ya faru d'azun.
Ko da mu ka k'arasa gida Hajiya mu ka tarar ta idar da sallah. Da sallama mu ka shiga"Assalamu Alaikum, sannu da gida" mu ka yi mata.
"Wa'alekumussalam,sannun ku zuwa kun jima a gyaran nan"
Nice nace"Wallahi Hajiya gurin ne ba su da sauri,nima haka na matsu mu dawo"
Daddy ne ya shigo sai kallona ya ke yanaso mu had'a ido,ni kuma nak'i kallon inda ya ke.
"Hajiya Kinga kai na ya yi kyau ko?"
Usaina ta fad'a ta na nuna mata kanta,
"Masha Allah, ya yi kyau sosai auta ta"
Hassana ma ta nuna mata, ganin sun nu na nima sai na cire hijab d'ina nuna mata nayi Hajiya tace"kai Masha Allah dama haka ki ke da gashi Husnah, ya yi kyau sosai"
Murmushi nayi nace" nagode Hajiya" Daddy da baiso na rufe kaina ba, ganin yadda gashin ya yi kyau donut d'in ya ware sabo da santsi. A haka mu ka wuce d'akin mu.
Hajiya ce tace "Abubakar gobe insha Allah za mu je garin su Husnah,za mu baro ta a can saboda biki in ya so daga baya sai aje d'auko amarya bayan an d'aura auren ko?"
Dad'ine ya kama Daddy ganin ya kusa mallakar Husnah a matsayin mata, yace"to shikenan me ku ke buk'ata na tafiyan?"
Hajiya tace"kud'i za ka bamu mu siya musu tsaraba a hanya"
Take ya ciro dubu -dubu Raper biyu dubu d'ari biyu kenan ya ajiye mata yace"hakan ya yi?"
Hajiya ta yi murmushi tace" ya yi hakan ma"
Sai da safe ya yi mata, ya na son magana da Husnah amma ba hali,dan ya ga ta d'auka da zafi sosai.
Zainab ke ta faman yi wa Ahmad fad'a akan halinsa na rashin magana, tun d yamma su ka dawo da k'awarta Sara, Ahmad ya na ganin Sara ya tashi daga kallon ball d'in da ya ke ya haye sama,shine yanzu ta ke ta fad'a "naga ba ka son gani na da Hajiya Sara Ahmad, dan ubanka wa ke k'auna ta
a garin nan kamarta,kana gani ko su Addanka Fa'iza ba sa zuwa kamar yadda Hajiya Sara ta ke zuwa nan,to Wallahi na k'ara ganin ka ganta ka shige sai na ci ubanka, d'an banza mai bak'in hali,irin na ubansa".
Hamid da Ikram su ka tsaya daga gefen Ahmad d'in kowa ya kama hannunsa dan gaba d'aya ba sa son duk abinda zai tab'a yayan nasu.
A haka Daddy ya dawo, ganin sa ya sa duk yaran yi masa sannu da zuwa, ganin Zainab ta ci gaba ne ya sa Daddy yin shiru ya ji me ke faruwa.
" Hajiya Sara ai uwace, a wajenku, to daga yau ma duk week end can zan dinga kai ku kuna yi mata,ko kwa san darajarta".
"Allah ya kiyaye ba dai 'ya'yana ba Wallahi, me za'ayi da gantalilliyar mata irinta, ki san wad'anda za ki kai mata amma ba wad'an nan ba" Daddy ya fad'a ya na nuna su Ikram.
Ya k'ara da cewa" Insha Allah komai ya zo k'arshe ma, idan kin gama ina son magana da ke" ya wuce sama domin ya yi wanka.
Tunda ya furta ya na son magana da ita ta ji gabanta ya fad'i haka kawai. Cikin sanyin jiki tace"ku tashi ku ba ni waje" kamar jira su ke kuwa kowa ya bar wajen.
Sai da Daddy ya gama komai su na kwance a d'akinsa, yace "Zainab ina so zan gaya miki wata magana,amma ina so ki fahimce ni ba kuma dan wani abu ba, kawai saboda haka Allah ya k'addara"
"Kaga dakata min,banason kwana-kwana yi magana direct Abubakar" Zainab ta fad'a da k'arfi ta na mik'ewa tsaye.
Ran Daddy ne ya b'aci ganin ta na masa tsawa kamar wani d'anta.
Yace "to Zainab Aure zanyi kwanan an"
"Kutmar uban can me? Kai ka ma isa ka dinga yi min wasa irin wannan Abban Hamid ba na son haka dan Allah ka daina min haka" kawai ta hau kuka.
Daddy yace" ke kullum ba'a zancen arziki da ke,to da gaske na ke aure zan.....kafin ya k'arasa Zainab ta yi kukan kura ta shak'e shi" Wallahi gara na kashe ka da kaimin kishiya Abubakar,ba zan tab'a bari ka k'ara aure ba Wallahi kashe ka zanyi kowa ma ya rasa" kuka ta ke sosai hankalinta baya jikinta burinta kawai ta ga ta kashe shi.
Tureta ya yi da k'arfi ta ke ta fad'i sum.....
Yau na tashi da jin farin cikin zanga Mahaifina, rabon da na gan shi shekara hud'u kenan.
Sai shiri mu ke yi Hajiya ce ta lek'o d'akin mu tace"so ku ke muyi dare ne?" Gaba d'ayan mu mun gama shiri kaya na sa a jaka, dan sauyawa idan naje can dan nasan wad'ancen sun k'arasa mutuwa kuma ma a yanzu,ba zan iya sa ka su ba.
'Danliti ne zai kai mu, part d'in Baba Malam mu ka je domin yi masa sallama.
"Assalamu Alaikum"
Ya na zaune ya na karatu, jin sallamar 'ya'yan na shi ya sa ya amsa da fara'a
"Wa'alekumussalam " tsugunawa mu ka yi domin muyi musa sallama" Baba zamu tafi raka Husnah gida "
Usaina ta fad'a duk jikinta a sanyaye, tun jiya ta ke kukan sabo, har nima ta sa ni.
Baba Malam ya yi mana addu'ar zuwa lafiya da dawowa lafiya sannan ta d'ora da nasiha a gareni, ya kuma ce in gaishe da Babana da kyau. Wannan nasihar ita ta samu sabon kuka.
Hajiya ma ta shigo yin sallama ga Baba Malam. Ganin nuna kuka tace"me ye haka, wannan ai shirme ne,mutuwa za ta yi ko me? Ku da za kuyi murna ta kusa dawowa gaba d'aya mutu ka raba, insha Allah "
Fita mu ka yi domin su yi sallama da Baba Malam d'in.
'Danliti ne zai kaimu,gaba d'aya mu ka zauna a baya, Hajiya ce ta fito ana ta faman yi mata a dawo lafiya,Allah ya tsare hanya, da haka mu ka d'au hanya sai 'Danmarina.......
********************
Ango Garba sai shirye-shirye ya ke amma ban da amarya, da dangin ango,dan Gwaggo ba k'aramin adawa ta ke da wannan auren ba, k'anwar Garba kuwa wato Hafsat sai k'ara zuga Gwaggo ta ke, ta na ganin dalilin Hadiza ne ya sa aka fasa aurenta.
Shi kuwa ko a jikinsa ya san watarana sai Gwaggo ta gane Hadiza mutuniyar kirki ce, k'addara ce ta fad'a musu, da kuma rabo da Allah ya bar musu cikin ma da ba haka ba, dan har ga Allah su na k'aunar cikin su.
Amma ya na sa ran za su samu wasu ta hanyar halal, hakan sai ya sa ya ji sanyi a zuciyarsa.
Idris kuwa ba k'aramin kunya ya ji ba,lokacin da mai gari ya ke ta masa fad'a a cikin jama'a da kuma cewar ba shi ba k'ara magana akan Hadiza, shi fatama ya ke ta yi auren ko ya samu lafiya dan Idris ya k'i kowa, shi sai Hadiza.
Sai da manyan gari su ka yi masa da gaske sannan ya hak'ura ya fara neman auren Aisha k'awar Hindatu.
Gidan mu ya zama kamar ba kowa,dan Inna Gaji ta na cikin neman hanyar da za ta ga Dillaliya domin sanin halin da Husnah ta ke ciki, dan ganin kowa ya bar ta, ta ta,daga Hadiza har Hindatu, ga biki sai matsowa ya ke amma ko buta ba ta siya ba.
Ga k'auye da sa ido, kayan d'aki ma ya gagara bare gara da al'adar siya wa uwar miji turmin zani da k'annen miji, ga siyan yadin uban miji da kwanukan cin abincinsa.
Abin duniya duk ya bi ya ishi Inna Gaji.
Kamar daga sama su ka ji sallamar Dillaliya.
"Assalamu Alaikum"
Inna Gaji da ke zaune ta yi ta gumi ta mik'e da sauri ta na cewa"Dillaliya ke ce tafe,Allah nagode maka,Ina Husnah?"
"Haba Gaji ai ko gurin zama kya ba ni kafin ki fara tambayata ko?"
Inna Gaji tace"wana gurin zama,Ina Husnah take kawai na tambaye ki"
"To Wallahi nima bansan in da take ba" da sauri Hindatu ta zari mayafi tace"Alkur'an ko ki fito da ita,ko in kai ki gurin Mai gari".
Nan da nan Dillaliya ta fara gumi,da danasanin zuwa ta fad'ar abun da ke faruwa...........
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTUWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
MASARAUTAR* *MU*
```Ina``` ```ma'abota``` ```littafin``` ~```sarauta``` , ```gamu``` fa ```d'auk'e``` da wani ```k'ayataccen``` ```littafin``` ```mai``` ```suna``` ```masarautar``` mu.
```Littafine``` ``` ```ya``` ```kunshi``` ```sark'ak'iya``` ,cin ```amana``` zagon ```k'asa``` ```tare``` ```da``` zazzafar ``` ```soyayya``` ``
Za Ku samu wannan zazzafan labarin a N300 normal group
Vip kuma a N500
Banbancinsu shine yawan posting
Normal za su samu posting sau d'aya a rana
Vip kuwa say biyu ne a rana.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan number 08107916039.
Page 5
...........................
"Baba me ka ci haka,ka kware?"
Hindatu ta fad'a ta na rik'o Baban nasu,
Baba ya nu na mata ruwa ta mik'o masa, ba shi ruwan ta yi ta na ta faman yi masa sannu. Hadiza ce ta shigo d'akin ta rakab'e daga baya sannu itama ta yi masa, ba ta sa kewa da Baban tun dama can,ba re yanzu.
Kallonsu ya yi yace"Hindatu ku tambayi Gaji ina ta kai Husnah, idan ba ta fad'a ba zan kai k'arar ta gurin Mai gari"
Inna Gaji da k'arshen maganar ta ji nan da nan ta rushe d kuka tana cewa"yanzu Malam ka yadda kai ma ni da kaina na salwantar da Husnah, saboda Allah" k'ara sautin kukan ta yi cike da fargaba tace"Allah ya sa ni bansan inda Husnah ta ke karuwancinta ba, amma zan sa a cigiyata ko ina a duniyar nan, ka yi min afuwa Malam kar ka kaini ga Mai gari ya yanke min hukuncin laifin da ban aikata ba".
Hindatu tace"Alkur'an ke kika b'atar da ita, kuma ai na tab'aji kuna magana da Dillaliya akan d'aukar masu aikatau, a kai gidajen masu kud'i a burni, kuma ranar da Dillaliya ta zo a ranar a ka wayi gari Husnah ta b'ata" baki Inna Gaji ta make wa Hindatu da hannu,
tace" wannan yarinya anyi munafuka,yau she ki ka ji hakan, anya ni na haifeki Hindatu"cikin kuka tace Malam "Sharri ne kawai amma ba wani abu tsaka ni na da Dillaliya haulage rabon ma da a ganta a gidan nan?"
Hadiza tace" Baba ka yi hak'uri insha Allah zan nemo maka Husnah a duk Inda ta ke ni dai ka yafemin laifin da na aikata maka Baba".
Nuni ya yi mata da tazo kusa da shi, da Sauri Hadiza ta je ,ta rik'e hannunsa d'ayan yace"na yafe miki Hadiza Allah ya shiryamin ku, ba sai kin tafi wani waje ba,zata dawo ita ma ku dai sa Uwarku ta fito min da 'yata idan ba haka ba kuwa sai dai mu rabu"
Dafe k'irji Inna Gaji tayi tace
"Rabuwa Malam to Alkur'an ba in da zanje, sai da ka gama tsofar da ni,ka gama cinye albarkata sannan kace da ni rabuwa tun da k'uruciyata ban taba yaji ba,sai yanzu ba ka isa ba, Ko da kuwa saki dubu za ka yi min"
Ta kad'a zani ta fice daga d'akin.
Hadiza da maganganun Inna Gaji ya yi mata tsauri ta shi itama ta yi ta fita, Hindatu tace"nasan Dillaliya tasan Inda Husnah ta ke duk ranar da ta zo garin 'Danmarina sai na kai ta gaban Mai gari ta fito maka da Husnah, da banyi tunanin hakan ba Baba sai yanzu na gane Inna Gaji da Dillaliya ne silar komai da ya faru da Husnah"
Baba yace"tabbas hakane Hindatu,sai da ta fad'a da bakinta na san Gaji ce ta korar min Husnah,ban san son zuciyar Gaji ya kai haka ba"
Hira Hindatu ta yi masa har Baba ya ware ya na murmushi ya na k'aunar Hindatu sosai.
Garba sai k'ok'arin had'a lefen sa ya ke. Gwaggo sai mita ta ke"yo yarinyar ma bazawara, ka na wani rawar gindi akan ragowar maza, aikin banza aikin wufi Alkur'an Garba ka ban mamaki da za ka auri gantalalliyar nan"
Garba yace"Wallahi Gwaggo Hadiza ba gantalalliya ba ce,nasan dai ta yi rashin ji amma ba ta bin maza Allah Gwaggo"
Gwaggo tace"yi min shiru d'an kusun k'wa, ba abin mazan ba ne ta yo shege kai ma da ke kana zagawa, ka karb'a yanzu kuma kace min mutuniyar kirki ce".
Garba ya runtse idonsa saboda d'acin maganganun Gwaggo akan Hadizansa cewa ya yi"Wallahi Gwaggo ni na fara sanin Hadiza,kuma tun daga ranar bata k'ara farin ciki ba har yau"
"Tashi ka ban gu mara kunya fitsararre".
Tashi ya yi dan zuwa shagon askin, anjima zai je gurin Hadiza zance.
Idris d'an Mai gari ne ya ganshi a hanya yace" anji kunya ka rasa wacce zaka aura sai ragowar gayu mtswww" Garba ya yi murmushi yace"dad'in abun ragowa nace,kuma a yanzu ta fi k'arfi gara kucaki irinka"
Idris da kishi ya ciwo shi ya kama Garba da kokawa, da k'ar a ka rabasu Garba ya fasa masa baki, Idris sai zaginsa ya ke"ai dai nima kawai dama ce ban samu ba, da Alkur'an ragowata za ka samu, kuma ba kasa ni ka yi ba sai na aure ta"
Mamakine ya kama 'yan rabon fad'a akan Hadiza zaratan mazaje su ke fad'a, wacce su ke ganin ba za ta auru a garin ba.
Dariya Garba ya yi yace"kai da Hadiza sai hange daga nesa yaro" ya tufa wa Idris yawu ya wuce .
*****************
Ganin Hajiya Zainab da Sara ya yi a traffic light, su na ta hira ko kula da su ba suyi ba,shi dai bata ce zata je ko ina ba,ina za su je da wannan matar da ya tsana,Husnah ce ta hango su, hannu ta d'ora aka za ta sa masa kuka yace"banason shirme,za ki taramin mutane, 'yan biyu da ba su kula ba ma sai kallon ikon Allah su ke, sai da suka wuce hankalin Husnah ya kwanta,
Queen's saloon and make up ya kaisu, lock ya sa wa front sit ya bud'e wa su Hassana murfin da remote, sauka su ka yi su ka bar Husnah dan sun san sai sun gama soyewa za su rabu.
Cikin marairata nace"kaga sun tafi sun barni ko?"
Daddy ya lumshe ido dan yanayin da ta yi maganar sai da ya ji ina ma anyi auren, ba k'aramin mood ya shiga ba.
"Please Daddy kaga Wallahi duk abin nan sai su twins,sun ta tsokanata,k'ilama su sa ni kuka" ba zato ta ji bakin Daddy cikin nata, wani hot kisses ya ke ba ta. tsoro da razani ne ya dirarmin lokaci d'aya.
Hawayen da ya ji na d'iga a jikinsa,shiya dawo da shi hayyacinsa, da k'ar ya saki lip d'in. Idanunsa sun kad'a kamar Wanda ya sha kayan maye bud'e k'ofar ya yi da sauri zan fita ya yi saurin rik'emin hannu kud'i ya mik'omin ya kasa magana. Bari kud'in na yi na wuce ciki na bar shi, ya ki fa Kansa jikin sitiyari.
Ina shiga su Usaina su ka hau ihu su na min dariya"hahhhh masoya irin wannan dad'ewa haka, nawa ya bamu?"
Hassana ta fad'a,
Ganin wasu 'yan gayu na kallo na ya sa kawai na fashe.. da kuka, du mutanen wajen su ka hau dariya.
Wayar Usaina ce ta fara Ringing ganin number Daddy ce ya sa ta d'auka " ki kira ni in kun gama" kashe wa ya yi. Usaina tace "Husnah me.....
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RU BUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA MASOYAN LITTAFIN MASARAUTAR MU.
WE LOVE YOU ALL
Page5
..............................
Ga nin Zainab ya yi ta sume ba ta numfashi, hankakinsa ne ya tashi kiran sunan Allah kawai ya ke, ganin wannan masifa ta Zainab, ruwa ya d'auko a fringe ya yayyafa mata, numfashi ta sauke sannan ta kalle shi,gani ta yi kamar mafarki tayi, ta shi tayi da sauri tace"Abban Ahmad wani d'an iskan mafarki na yi wallahi, Allah gobe da sassafe zanyi sadaka" kallon ta kawai Daddy ya ke yana jinjina wannan tunanin nata, irin na mahaukata.
Jikin mirror ya nufa duba wuyansa ya ke dan Zainab ba k'aramar shak'a ta yi masa ba. Ganin bai tanka mata ba yasa Zainab shiga fargaba, tace"wai lafiya kuwa,ko dai nayi maka laifi?"
Daddy cikin jin haushi yace " ke da ki ke k'ok'arin kashe ni" gaban ta ne ya fad'i kenan ba mafarki ta yi ba?
"Da gaske ne kenan aure ka ke shirin k'arawa Abubakar?"
Ko kulata bai yi ba ya shige toilet dan d'aura alwala.
Zaman bori ta yi ta d'ora hannu aka ta hau kuka tana cewa"dan Allah ka rufamin asiri Abban Ikram kar ka ce za kayi aure a wannan ya na yi, ba zan iya ganin ka tare da wata ba,Wallahi zan iya mutuwa, kasan ina tsananin k'aunar ka, kar ka kawo ma na ajalinmu mu na zaman mu da yaran mu" Sara ce ta fad'o mata a rai da sauri ta nufi d'akin ta domin sanar da ita wannan bak'in labarin
Hajiya Sara da ta karb'o d'inkin gezner d'in ta purple colour murnar ta ke dan gobe za ta je office d'in su Daddy shiyasa ko bacci ta kasa yi, sai duba d'inkin ta ke domin ganin ta burge Daddy. Wayar ta ce ta fara k'ara alamar kira ya shigo agogo ta duba ta ga 11:45pm ganin my Besty ya sa ta yi saurin d'agawa. "Hello Zee lafiya kuwa?"
Kukan Zainab ne ya sa Sara ta shi tsaye cikin fargaba. " me ya faru ne ki gayamin mana" da shasshek'a Zainab tace"Aure, aure wai zai k'ara" wani ciwon kai ne ya dirar wa Sara a take
Sara tace "what au me? Wallahi bai isa ba k'arya ya ke,ke nan aikin banza na ke?"
Zainab tace"ya ya zanyi Sara, ba zan iya ba kashe shi zanyi Wallahi kowa ma ya huta"
Sara ta yi saurin katse ta "kar ki soma ki yi min asara"
Zainab tace
"To kuwa ba zan tab'a bari ya auro wata ba"
Sara tace"nasani nima bazan tab'a bar hakan ta faru ba,Wallahi sai ya gane kuransa" k'it ta kashe wayar gaba d'aya.
"In ka isa Allah ya tsine min duk abun da na ke ba ka gani ba, wata ma ka ke shirin aura ba ni ba, kutmar uban can,k'arya ka ke, ni za ka aura ba wata ba, ta ya zan bari son da nake maka ya tashi a banza? Kaiii never Wallahi"
Surutai ta dinga yi kamar mahaukaciya sabon kamu.
A daren daga Zainab har Sara ba wacce ta runtsa.
Allah Allah su ke gari ya waye su san wa ya ke nema, su je su lalata maganar ko 'yar uban waye.
*******************
K'ofar gidan su Hadiza ce,cike da mutane yadda su Inna Gaji su ka rik'e Dillaliya su na fad'in "alkur'an sai kin fad'i in da ki ka kaita,ko mu wuce wajen Mai gari"
Dillaliya da tarasa abun da za ta fad'a ya sa tace"ba ke ki ka ba ni ita ba,ki ka ce in kai ta burni aikatau gidajen masu kud'i, ina duk wata biyu sai na zo na kawo miki kud'in aikinta, kin tab'a cewa in dawo da ita, sai yanzu da nima bansan in da ta ke ba".
Hindatu tace"Hadiza ku rik'e ta kar ta gudu, ta sai da Husnah gidan yankan kai ta kaita,a burni a she yanka mutane ta ke, bari in je in fad'awa Mai gari" da sauri ta nufi hanyar gidan Mai gari
Dillaliya jin sharrin da su ka yi mata ya sa ta fara kuka ta na da ta sanin ta zuwa k'auyen 'Dan marina.
Wata dalleliyar mota ce k'irar Prado k'atuwa bak'a sai k'yalli ta ke ta sha tin tack d'in glass, ta yi packing k'ofar gida.
Hajiya Batulu ce ta fara fitowa ta na ganin wannan jama'a, 'yan biyu ma su ka fito jin me ya ke faruwa. Husnah tun da ta d'ora ido akan Inna Gaji ta ga duk ta lalace ta tsufa a shekara hud'u ta ji tausayinta ya kamata. A hankali ta sauko daga motar kamar wata 'yar India.
Gaba d'aya yaran wajen su ka juya su na kallonta kamar wata salubrity, ba Wanda ya gane ta, sai Hadiza, sakin Dillaliya ta yi tace"Husnah!!!da k'arfi, da gudu Husnah ta tawo ta rungume Hadiza sai kuka, nan da nan guri ya kaure da ga Husnah ta dawo, ta zama 'yar burni, Inna Gaji ganin su Hajiya Batulu da 'yan biyu yasa ta fara jin tsoron ko 'yan doka ne, dan ta ji ana fad'a a burni akwai wata hukuma,ta kare hak'k'in d'an Adam(human right) ko Husnah ce ta sa azo a tafi da ita.
Gudu Inna Gaji ta hau yi,ta na so ta bar garin tun kafin su kamata, da k'ar aka rik'e Inna Gaji sai kuka ta ke ta na " Ku dubi girman Allah, Ku yi min rai, ba ni kad'ai ba ce har da sharrin wannan makirar" ta fad'a ta na nuna Dillaliya.
Husnah tace" Kai Inna Gaji zuwa fa mu ka yi,mu gaishe Ku, ina Baba, nasan ya na kasuwa yanzu"
Abban Rabi ne yace"ya na cikin gida ba shi da lafiya" ka fin ya k'arasa fad'a Husnah ta d'iba a guje sai d'akin Babanta.
Kamar a mafarki ya ga Husnah ta yi masifar kyau. Da gudu ta fad'a jikinsa ta saki kuka "wayyo Babana, meyasa me ka haka?"
Baba da ya ji hannunsa ya motsa mara lafiyan da sauri ya d'ora hannun kan Husnah yace" Husnah ta,ke ce ki ka dawo?"
Girgiza kai tayi cikin kuka tace"ni ce Baba, meyasa me ka?" Ji ya yi zai iya tashi a hankali ya yunk'ura take ya ji ya zauna da ita akan k'irjinsa ta ke ya fara cewa"Alhamdulillahi !!!Allah nagode maka da ka dawo min da Husnah tare da lafiya ta a wannan rana"
'Yan biyu ne su ka fara shiga d'akin sai
Hajiya Batulu ta na shiga tace "MALAM MUSA!!!
******************
Galadanchi da ya ke ta aikin har had'a aikin 'yan k'asar Japan dan sun k'ulla har kar kasuwanci a kan fata sai danne- danne ya ke a system d'in sa ya ga Yusrah ta shigo ta na murza ido, " ke lafiya?" Cikin nu na gajiya da bacci tace"Mommy na ke nema, tace yau tare za mu kwana za ta yi min tarihin Sayyadi na Abubakar"
Galadanchi ya zaro ido yace" kuma a wannan daren za'ayi tarihin?" ."Yusrah tace "Eh mana"
Ture aikin da ya ke yi ya yi, lallab'a Yusrah ya yi ta koma d'akin ta.
Halima na can ta na ta shirin zuwa ga d'akin Galadanchi ta ji Ringing d'in wayar ta dubawa ta yi ganin Mrs.Abubakar gold ya sa gaban ta ya yanke ya fad'i.......
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA. RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA RE KU ' ~YAN~ ~K'UNYAR~ ~ROYAL~ ~STAR~ ~WRITERS~ ~ASSOCIATION~ .
ALLAH YA K'ARA HA'DA KANMU. AMEEN
Page5
...........................
Tun kafin Hindatu ta k'arasa,labari ya samu Mai gari, Idris ya rufe shagonsa,dan bin tawogar mahaifinsa a je tawo da Dillaliya mai safarar 'yanmata.
Hindatu duk ta rikice sai kuka ta ke, an salwantar da k'anwarta, tafiya ta ke ta na yaushe za su ji dad'i a rayuwarsu daga wannan sai wannan angama da Hadiza yanzu kuma an kashe Husnah a burni. Hak'uri Malam Mamman ya ke ba ta, ya na mata nasiha "haba Hindatu ki sa ni Allah ya na tare da ke, komai jarabawa ce daga Allah, duk Wanda ki ka ga ya zama wani, sai da ya sha wahala a rayuwa kinji, ki yi hak'uri, ya fad'a cikin jin tausayin 'ya'yan Malam Musa.
Yadda rayuwarsu ta ke tangad'i gashi a kwance ga iyali ba kwanciyar hankali, da haka su ka nufi gida ganin wata dalleliyar mota,ya sa Hindatu zata masu hayar gona ne su ka zo. " aikin banza mu yanzu ba ta gona mu ke ba, ta Husnah muke".
Da mita ta ce bari in fito muku da ita, Alkur'an sai ta fad'i Inda ta kai ta".
Shiga gidan tayi ta na "Inna Gaji ina Dillaliyar an zo tafiya da I.... Maganarce ta mak'ale ganin wasu 'yan burni masu kyau sosai masu kama d'aya.
Jin muryar Husnah a d'akin Babansu ya sa ta wuce 'yan biyu a bakin k'ofar d'akin da su ke tsaye kamar gunki.
"Malam Musa daman ka na duniyar nan, ka guji danginka?"
Baba da ya kalli Hajiya Batulu sai ya fashe da kuka yace"Batulu ke ce?
Hajiya ta zauna kusa da Husnah tace"Husnah daman Malam Musa ne mahaifinki ke 'yar fatima ce ashe?"
Husnah da ta zama 'yar kallo tace" Hajiya kin san Babana da Umma ta?
Malam Musa yace'?"Husnah duk laifi na ne da ban barki hannun dangin mahaifiyar ki ba,su kuma su ka yi fushi tun ranar da na ce bazan ba su ke ba, duk da 'yan uwana ne na jini".
Hajiya Batulu sunan ta aka sawa mahaifiyar ki, Hajiya Batulu k'anwa ce ga kakan ki Wanda ya haifi Mahaifiyarki Fadime.
Ni kuma Yaya ce a gareni" gaba d'aya d'akin kuka su ke, Inna Gaji da Dillaliya kunya duk ta kamasu, kamar su nutse.
Idris ne ya shigo cikin gidan yana cewa"ina matar da ta ke sai da mutanen ne? Dillaliya tace"Wallahi ban sai da kowa ba,ga Husnah ma ta dawo"
Ta nu na masa wata balarabiya(Husnah) Idris yace" Husnah nan da ki ka siyar na ke magana".
Husnah tace"Idi ni ce" Idris da ya ji shock ya kama shi, yace"Husnah ke ce haka?"
Kai ta d'aga masa ta na jikin Babanta,
Mamaki hana Idris magana ya yi, juyawa ya yi domin sanar da Mai gari abun da ke faruwa.
Dillaliya ta durk'usa a gaban Hajiya Batulu tace"Hajiya ki yi wa girman Allah ku yi min rai,Wallahi Gaji ce,ta ce in kaita burni,aikatau"
Da sauri Inna Gaji ta k'arya ta ta "kaji algunguma alkur'an k'arya ki ke,ke ce ki ka ce in baki ita ku tafi za ki samar mata aiki ko ba haka aka yi ba?"
Dillaliya tace"k'arya ki ke"
Hajiya Batulu ta k'atse su cikin b'acin rai tace"kun cuci marainiyar Allah, amma ba komai ko hakan Kinga ishara".
Hindatu da Husnah da Hadiza su na rungume da juna, Husnah gani tayi duk sun yi duhu na wahala, cewa ta yi Hadiza kin yi aure ne?"
Hawaye ne ya shiga sharara a idanun Hadiza tace"A'a amma na kusa yi"
Kukan da ta ke ne yasa Husnah cewa"ba kya son auren ne?"
Hindatu ce tace"Wanda ya yi mata fyad'e za ta aura Garba dan gidan Malam Tanimu. "Innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun!!Garba d'an gidan Malam Tanimu"
Husnah ta fad'a.
Inna Gaji tace" saura sati guda ma, gashi ko buta ban ajiye ba, ga Malam a kwance ba mu da mai ba mu" ta fad'a ta na marairaicewa.
Dillaliya tace "ina kud'in da na ke kawo miki Gaji?"
"Bansaniba, 'yar bala'i fice ki bar min gida, Allah ya so ki, da Alkur'an sai 'yan doka sun tafi da ke"
Inna Gaji ta fad'a ta na nuna mata hanya.
Twins da su ka ji dad'in a she ma Husnah Yayarsu ce. Allah Allah su ke su je su bawa 'yan gidan labari, Usaina da ta ke hasaso yadda za ta yi a gidan Yayun nata take, "Aunty Zainab sai na k'unsa miki bak'in ciki, sai na ramawa duk kan 'yan uwanmu wulak'ancin da ki kai musu" k'wafa ta ja.
Malam Musa da sauk'i ya samu tuni ya ce a kama zabin Inna Gaji biyar agyara wa su Hajiya su ci, Hadiza ce ta tashi ta kama manya biyar ta fita bak'in titi domin a yanka a gyara musu.
Kud'in da Garba ya ba ta na idan zata d'anyi wani abu da su ta siyo musu ruwan roba da drink ta tawo da cefane tas ta kashe dubu biyar d'in da ya ba ta.
Dillaliya ce ta tafi, garin ma ta bari ta dawo kano,kar ma zance ya tashi. Inna Gaji da ba daman magana ta na ji ta na gani a kan kame mata zabbi biyar ba daman magana.
Hira ce ta b'arke tsakanin Baba da Hajiya a hirar ta ke sanar da shi zancen Abubukar. Baba ya yi farin ciki sosai yace" ki ce d'an kasuwa har ya tara iyali kai masha Allah abu ya yi kyau, ina murna da zuwan Husnah burni Alhamdulillahi "
Hajiya tace"ai kuwa d'an kasuwa ya na nan ya zama d'an kasuwar kuwa, maganarka ta zama gaskiya,Saddik'u ya zama d'an kasuwan da duniya ta san shi, A.S yunus gold " a zabure Baba yace shine A.S.yunusa Gold?"""""""
*******************
Da sassafe Sara ta diro gidan Zainab a waje ta yi packing da k'afarta ta shiga gidan kamar wata mahaukaciya sabon kamu, Ahmad ne ya fara ganinta ta window sama, koma wa gadonsa ya yi mana mitar nacin matar.
Zainab da ta kwana ciwon kai idanunsa sunyi suntum ta na kwance cikin bargo ta k'asa ta shi ko sallah ta yi,jin muryar Sara ne ya sa ta ji kuka ya k'ara zuwan mata.
Sara ce ta hau har saman dan ta manta ma da wani Abubakar ya na gidan,directly ta nufi d'akin Zainab, ganinta ta yi ta na kuka. Tace"ke dallah ta shi, wace yarinya zai aura?"
Sara ta fad'a ta na huci, kamar ita za'ayiwa kishiyar.
Zainab tace"bansaniba nima,jiya kawai ya zo min da maganar"
Yanzu ya na ina?" Inji Sara.
Zainab tace"ya na d'akin sa mana, ko ganinsa Sara Wallahi ba na son yi".
Bari in je falon k'asa, kira min shi, zamuyi magana,dan in san wace yarinya ce, cikin hikima zan bi da shi"
Zainab tace " to"
Sannan ta ta shi domin ta yi wanka ta yi sallah, sai ta je ta kira wa Sara mijin nata.
Sara da ta shirya yau ne za ta bayya na wa Daddy abun da ya ke zuciyarta, na k'aunarsa da ta ke, ta gwada sa'arta ko za ta dace.
Bayan Zainab ta shirya d'akin Daddyn ta nufa knocking ta yi ya amsa da waye?
Cikin dashasshiyar murya tace"nice"
Daddy ya bud'e mata k'ofar ta shiga.
Ko kallonsa ba ta yi ba, tace "ka yi bak'uwa tana k'asa"
"Bak'uwa kuma da safen nan, daga ina?"
Zainab tace
"Idan ka fito ka ganta" juyawa ta yi, ta yi ficewarta.
Duguwar riga ya zira a kan boxer d'in sa ya fito domin ganin wace ce ta zo har gida nemansa.
Ya na saukowa daga stairs ya ga Hajiya Sara, haushi ne ya kama shi. Ganin ta ganshi ya sa ya k'arasa.
"Assalamu Alaikum" sallama ya yi mata. ta amsa"wa'alekumussalam, barka da fitowa tautaro"
Gaisawa su ka yi sannan Daddy yace"lafiya kuwa Hajiya Sara?"
Hmmm lafiyar kenan Alhaji dama wata magana na ke tafe da ita, Zainab ta ce min aure ka ke so ka k'ara"
Ta yi shiru tana jiran amsa Eh hakane" ya amsa a tak'aice.
Hajiya Sara ta yi fari da d'an mitsi-mitsin idanunta sannan tace" ina fatan ba ka da wata tsayayya a yanzu, dan nasan Zainab ba za ta bar wata, ta shiga gidan ta ba, shine na ce idan ba damuwa ga ni tunda na jima da gama takaba Alhaji"
K'arar fad'uwar waya su ka ji da sauri Sara ta ta shi tsaye Zainab d...........
Page4
...........................
Hajiya ce ta zo, ta d'agota, tana murmushi tace" to shikenan ya isa haka Husnah dena kukan,ma za share hawayenki" ka ma ta ta yi su ka bar wajen, Daddy ya ji ciwon abin da Husna tace masa, hanyar fita ya nufa Galadanchi jiki a ma ce ya rufa masa baya,abincin da baiciba kenan.
Tun da ya shiga back site ya zauna kansa ya d'aga sama,ya lumshe idonsa, sai zance ya ke a zuciyarsa dole ki aure ni Husnah sai na koyamiki soyayyata, kuma ba ki da gidan zama sai nawa. Galadanchi da ya nutsu ya na karantar tanayin abokin nasa ya na murmushi dan yasan ba zai hak'ura ba duk da ance baza'a aure shi ba.
Kafad'ar Daddy ya dafa yace" comedown friend yarinya ce kasan dole akwai abin da ya sa ta fad'ar hakan".
Bud'e jajayen idanunsa ya yi yana cewa"meye shi, babu wani abu sai dan kawai ba ta sona, kuma Wallahi sai na aure ta, inasonta, Ikram da Hamid kai har da Ahmad duk muna k'aunarta, to meyasa zata gujemu?".
"Zainab" inji Galadanchi, ya k'ara da cewa"Abubakar ka fi kowa sanin halin matarka, ba wacce zataso had'a miji da Zainab, saboda tsananin kishinta a kan ka, dan zata iya aikata komai a kan ka".
Murmushi Daddy ya yi me ciwo yace" to saboda kishinta na banza da wofi sai in kashe kaina, to kuwa dole ta karb'i Husnah a matsayin abokiyar zamanta, kuma dole su zauna tare dan banason raba kan 'ya'yana".
Galadanchi yace" komai dai a hankali ake binsa abokina" da haka su ka tsaya a wani masallaci domin yin sallar magriba, su na idarwa su ka k'arasa gidan Abubakar.
Ganin Ikram a kwance a k'asa ta ci kuka dan jikinta ma da zazzab'i.
Da sauri ya d'ago ta yace"Ikram ba ki da lafiya ne?" K'ara kwab'e baki ta yi hawaye na sake zubowa, tace" Mommy ce ta dake ni". Cikin mamaki Daddy yace"duka kuma,me kikayi mata?".
Tace"dan na ce ta kai ni wajen Husnah,gidan Hajiya a wajenta zan kwana"
Juyawa ya yi ya nunawa Galadanchi yace"kagani ko, haka zamuci gaba da rayuwa ni da yarana?".
Zainab ce ta sakko daga stairs ta sha ado kamar kullum sai k'amshi ta ke bud'awa, murmushi ta sakar ma mijin nata tace"sannu da zuwa Daddyn Ahmad, Mr. Galadanchi bar ka da zuwa" ganin Ikram ta lafe jikin Daddyn nata yasa tace"Ikram barshi ya huta mana,je ki d'aki akwai chocolate a frigate ki d'akko ki sha kinji my daughter ".
Ikram ko kallonta ba tayi ba,Galadanchi yace" ai uwargida kinyi lefi,tun da kuka dukar mana d'iya" cikin nuna zak'ewar da ya ke ta yi yawa ta yi banza da shi. Dan a ranta ma mitar biyo mata miji da daddaren nan take. Daddy ne yace"meyasa za ki daki yarinya k'arama dan Allah?".
"Laifi ta yi ne, dear mu je kayi wanka nasan a gajiye ka ke" Zainab ta fad'a dan ta k'osa Galadanchi ya tafi, ya takura musu da yan zu ta rungume abinta,duk da ta ga akwai damuwa a tare da shi. Idan ya ga dama ya fad'a kansa, idan bai fad'a bama kansa.
Galadanchi ne ya mik'e ya na cewa "to abokina ni dai sai da safe,madam a huta lafiya" cikin k'osawa ta ce"agaida maman Yusra".
Da k'ar Daddy ya ci abinci kad'an ya yi wanka wajen sha d'aya ya na falon sama tunanin abin da Husnah ta yi masa yau ya ke,dan ko duba su Ahmad baiyiba. Zainab ce ta fito jin shiru - shiru bai shigo ba,dan ko aiki zaiyi a system to kuwa a kan gado ya ke yi, ya na gamawa zai yi bacci.
Cikin kwarsasa da son janyo hankalinsa tace" wai sweetheart me ka ke tunanine tun d'azu,ka zo muje mu kwanta mana"(ba ruwanta da damuwarsa,kanta kawai ta sa ni).
A falon ya kwanta ya yi mata banza,ganin haka yasa hankalinta ta shi ta ce "nayi maka laifi ne,da za ka yimin wannan horon ,ko kuma kawai dan a shiga hak'k'ina?" Tsaki ya ja ya juya bayansa.
Kuka ta fashe da shi ta na ganin anyi mata farrak'o da mijinta, dan yan zu sai ya yi sati biyu bai kusance ta ba,ko ta kawo kanta sai yace ba shi da mood ko bashida lafiya.
Gani ya ke ita tasa Husnah tak'i amincewa da aurensa, kuma yasan Hajiya goyamata baya zatayi, shi mutum ne maison tara zuri'a ga shi Zainab ta ce ita daga ukun nan ta gama haihuwa dan bazata bari shi da 'ya'yansa su tsufar da ita da wuri ba.
Kuka ta ke ta na Jan hanci "Wallahi idan aka shiga hak'k'ina banyafeba, ko dan farkar ta ka batanan shine ka ke wulak'antani a gidan nan. Jiyayi maganar har cikin k'wak'walwarsa ta ke ya mik'e tsaye yace" ni kike yiwa sharri ko Zainab?"
Cikin tsananin kishi da tsanar Husnah ta ce "ai ba sharri ba ne,in ban da munafurci me ye na kaita gidan Hajiya, kuma wannan gogewar da jikinta ya ke na meye inba n..... Tsawa ya daka mata yana nunata da yatsa yace" Wallahi sai kinyi danasanin wannan kalma". Tashin hankali sosai su ka yi daga k'arshe d'akin sa ya koma ya sa key.
A can gidan Hajiya kuwa twins ne suke gulmar abun da ya faru dan Husnah har yanzu ta na d'akin Hajiya sai hawaye ta ke,ta na mamakin Daddy da ko kunya baijiba yace wai ita zai aura, ina ita,ina shi salon ya sa a kullesu a kurkuku ita da babanta.
Usaina ce tace"hummmm bloody kin ga abun mamaki yau wajen yaya Abubakar?"
Hassana da tasan wannan ranar zatazo tace " lallaima Usaina ke ba ki gane ba tuntuni,ai kawai kallon yaya na ke,ni na dad'e da sanin son Husnah yake, in da ya ke kaffa- kaffa da ita ba ki ga rannan da ya zo ba yadinga yi mana masifa ba gaira ba dalili, kun wani zauna kuna shirme ko d'ankwali babu,salon ku jawa mutane masifa" Hassana ce ta ke kwaikwayar Yaya Abubakar d'in, dariya su ka shek'e da ita su na tafawa.
Usaina ce ta ce" ni bantab'a kula ba ai, wai!! idan Aunty Zainab ta ji za'a ga hauka Wallahi"
Hassana ce ta ce yanzu dai dole mu taya yaya campe wajen Husnah dan ni na dad'e da ganin dacewarsu, inshaallah sai anyi auren nan"
Usaina tace"ta ce fa batasonsa"
"A'a ba cewa ta yi batason sa ba,cewa ta yi bazata aure shi ba, kuma nasan tsoron Aunty Zainab ta ke ji shiyasa" Hassana ta kora bayani.
"Allah ya sa sai anfara bikin nan kafin ayi namu,Wallahi in je gidan inyi rashin mutunci ai dai k'awar mu ce a gidan, muna da 'yanci ko ba hakaba bloody?"
Hassana da rawar kan Usaina ya fi k'arfinta murmushi kawai tayi mata.
Hajiya kuwa rarrashin Husnah ta ke tana cewa" ai kince bakison sa, ba za ayi auren ba, ba wanda zai matsawa d'iyata, kuma ki na nan ki sa mu mijinki saurayi mu aura miki cikin kwanci
yar hankali kinji Husnah?".
'Daga mata kai nayi ina jin hankalina ya kwanta, tun da Hajiya tace baza'ayiba tun da banasonsa, kuma ai ko inason sa,yafi k'arfina ga Aunty da zata sa ab'atar da ni a duniya ko ta sa a kashe ni ma, Allah ya kiyaye ma in aure shi, wani k'ato da shi sai tsawo kamar falwaya( hhhhhh idan bakiyi ba,ba jinin Hindatu da Hadiza bace).
Haka Hajiya ta lallab'ata har ta ware,ta koma d'akinsu, 'yan biyu ta gani su na waya kowa da saurayinta,tab'e baki ta yi ta wuce band'aki wanka ta yi,sannan ta shirya dama ba sallah takeba, kwanciyarta ta yi ko kulasu ba ta yi ba. Usaina da tsokanace a ranta,sallama ta yi wa barrister ta kashe wayar tace" amaryarmu har kin kwanta?" Banza na yi mata na ja bargo har fuskata haka ta k'araci maganarka ta hak'ura.
* * *
"Ni ne, cika na ne Gwaggo" shahada gaba d'aya mutanen wajen a ka sa"la'ilaha'illallahu Muhammadurrasulullahi(SAW). Gwaggo ta najin haka ta ce "Garba abun da zakace kenan, kai ne ka yi mata cikin kenan,ko dai shaye - shaye ka fara Garba? Kuka ta ke ta na takaicin wannan rayuwa mutanen wajen sai dariya ake wa Gwaggo ana maimaita yadda ta ke masifa da hak'ilon anyi musu sharri, hanya kawai ta kama sai gida.
Malam Tanimu da yasan tun da Hafsa ta ce Hindatu ta ce Garba ne,ya yarda dan ba'a shaidar d'an yanzu.
Shigowa ta yi ko sallama babu "malam,Garba ya ja min abun kunya a gari, ni Amintako ta rasulu wannan yaro wannan yaro.. " ya isa Gwaggonsu kar ki wa d'ana baki, k'addara ce kuma kina gani ya yi nadama har kusan mutuwa ya yi d'azunnan dan haka na karb'i cikin Hadiza" malam Tanimu ya fad'a.
Gwaggo ce ta share majina da mayafinta sannan race"alkur'an baku isa ba daga kai har d'an banzan yaron, shegen za ku sa akawomin in ta haifehi,to ba dai ni zan raina ba alkur'an".
Buta malam Tanimu ya d'auka ya zagaya band'aki,ya barta da kumfar baki.
Har gida Salisu ya rako Hindatu,ya na mata nasiha da kuma muhimmancin hak'uri, kuma ya na nuna mata bakowa Allah ya ke jarabawa ba sai mumini ki dubi baba mana a kwance ya ke tsawon shekara hud'u fa. Kuma a haka ya ke ta karb'ar k'addarorin da Allah ya ke ba shi. Kafin su k'araso gidan har da dariya Hindatu ta ke.
Ta na shiga ta ga kowa ya watse sai Hadiza da Garba da su ke ta kuka ganin Garba a gidan nasu, Hindatu ta ce "to meye kuma ka zo ka sata kuka, bayan cikin shegen da ka d'ura mata,Allah ya isa, ba mu yafeba Garba, ita ma kuka ta sa, baba da ya ke d'aki ba damar fitowa ne ya na son kiran su amma yasan ba jiyo shi zasuyi ba, haka dai ya bud'e baki yace " Hindatu kawai sai ji ya yi mur.......................
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
Times New Roman
Times New Roman
Symbol
Symbol
Arial
Arial
Calibri
Calibri
SimSun
Cambria Math
Cambria Math
!%),.:;>?]}
$([{
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
Infinix X624
TECNO LD7
WPS Office
cac93c3e13d748219b52f7ccb56b033a
" Oyoyo ga su Ahmad"
Ikram da gudu ta ha ye cinyar Usaina
"Aunty Hassana ina Hajiya?
To ba Hassan ba ce sarkin surutu"
Hassana da ta ke ta dariya sabida ta San
Usaina da Ikram ba shiru su ke ba, Ikram fitina Usaina saurin duka.
Zumbur ta d'aga ma ta cinya, Hahhhhahhh gaba d'ayansu su ka sa ma ta dariya.
Komawa ta yi cinyar Uwar d'akin ta Hassan.......
Comments d'in Ku shike bamu k'warin gwiwar yin typing
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Writing By *R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
..........
Kwana d'aya da zuwa na gidan Hajiya Zainab.
ta kira ni.
Da sallama na shiga falon na ta zau ne take kan three sitters, ta na operating phone d'in da ke hannun ta.
"Hajiya gani"
Ba tare da ta kalle ni ba ta fara magana
" Ina da dokoki da k'a'idojin zama a gidan nan, banyar da da sa min ido a gidan ba, banason k'azanta, yara na uku daga yan zu ke ce me kulawa da abincin su, kayan su, da Kuma komai na su, na biyu Kuma , gyaran cikin part din nan gaba d'aya daga kan bedrooms din mu har na yara na, da kitchen da toilets din mu, Daddyn Ahmad ana wanke masa toilet sau uku a rana ko yana nan ko baya nan dole ne a wanke,
Akwai washing machine a kowan ne toilets duk abinda ya ke ciki ki wanke su,
muddin na kama ki da cin amana a gida na Billahil Azim Sai na d'aure kaf dangin ki".
Jiki na ne ya yi sanyi,
" To Hajiya".
Daga yau suna na AUNTY kar ki k'ara kira na da Hajiya da wannan k'azamin bakin na ki, ta shi ki ba ni guri"
Aikin da ta lissafin na ke son fara yi
" Aunty ina ne d'akin? .... ka sa k'arasa maganan na yi da Hannu ta nu na min sama.
Saurin fara hawa nayi wata k'ofa ce a k'arshen be nan, turawa na yi na na shiga.
Gani warin irin Rantsattsen falo ne a wajen me girman gaske da b'angare
a cikin shi komai na falon fari ne tas
Sai k'amshi ya ke.
K'ofar farko na tura a hankali
Wani sanyin AC ne ya bigeni da sassanyan k'amshi
d'akin da duhu lalube na fara yi a bango dan nagano Inda makon nin wutan ya ke, ina jin shi na kunna.
"Wai!!!!! Aljannar duniya na fad'a cikin mamakin ganin abinda bantab'a Sanin akwai a duniyar nan ba.
Kayan Maza ne a zube a kan gadon daga ni dak'in me gidan ne.
Cikin hanzari na fa ra gyaran d'akin d'akin daman tun zuwan na Hajiyan Gwangwazo ta koya mana yadda ake yi.
Da toilet nafara Sai da na tabbatar na gama gyarashi na dawo dak'in ina gyaran na gano wata k'ofa
a hankali na tura naji ta a rufe Sai na hak'ura, lokaci Kad'an na gama da d'akin na rufe.
Na shiga na gaban sa, daga ni dakin Aunty ne ganin kayan Kwalliya burjik a kan mirror,
Toilet na fara shiga na gyara na bude washing machine din bayin na ba akwai, tabka -tabkan pants da bra masu ya wa a ciki.
Wanke wa nayi ban fito ba sai na nagama gyara mata d'akin na sa freshener nan da nan ya yi kyau.
Na nufi lungun da zai kaini d'akin su Ahmad.
Kayane da kayan wasa kaca -kaca a d'akin mamakin ganin hakan nayi, kenan su suke gyaran kafin nazo,
Dagewa na yi na gyara shi har kayansu Sai da na jera musu.
Ba k'aramar gajiya nayi ba.
Haka na sakko na fara gyaran k'asan
Ban tar da Aunty a ciki ba, a she fi ta tayi.
Haka na wuni aiki a gidan.
Fitowa na yi harabar gidan ma'aikata na gani a zaune akan ta barma su na ta fira,
kallo na su kayi suna yaba Kyan da nake da shi,
"Ali wannan ce 'yar aikin Hajiyan"?
" Eh ita ce"
Kan'ubancan amma Allah ya yi halitta anan Alhaji"
"Matsalata da kai Haruna, son mata"
"Hahhhahh kai Mata fa abun so ne, ni fa bana raina kala atoh, duk mace ai mace ce.
Allah ya shiryeka
Nan da nan naji tsanar su a raina Baba me gadi ne a can bakin gate ya na karatu.
Fuskar sa nad'e da rawani daganin sa buzu ne, juyawa na yi na shiga d'aki na nayi wanka jin ana kiran sallar azahar ya sa na yo alwala ta
Sannan na fito.
Bak'ar rigar da Aunty ta ba Ni na saka duk da duk sunyimin ya wa
haka na ke saka su.
A can gidansu twins kuwa hayaniyar su ne ta fito da Hajiyan na su.
" a'a'ah mashaallah Allah yau kishiyar ce a gidan nawa?
Juyowa su ka yi su na kallon Hajiyan Daddyn na su da bata tsufa.
"Hajiyan Daddy ina kwana"
Lahhh Hajiyan Daddy ce ma ban da Ku ko?
"Har da mu mana Hamid ya fad'a "
Ahmad kuwa da yake ba inda ya baro Daddy shima murmushi kawai ya ke muskili ne kamar uban sa.
Zaune yake akan kujera ya na kallon draman da sukeyi.
"Aslamu alaikum"
Alhaji.Abubakar ne ya shigo falon.
Amsawa su kayi duk kan su.
" yaya sannu da zuwa"
Durk'usawa ya yi gaban mahaifiyar ta shi, k'a ida ne Sai ya cire hula ta dafa kanshi ta na sa masa albarka.
"Barka da safiya"
"Barka saddik'u ya iyalin, ya aikin?
" Alhamdulillahi"
"Mashaallah Allah ya yi albarka"
"Amin, amin Hajiya"
Sannan su ka gaisa da twins.
" Ku shirya idan na dawo tare zamu wuce"
" To yaya"
Hassana ce ta amsa
Usaina kuwa b'ata rai tayi dan ta tsani take gidan 'Dan uwanta Zainab ta na mata isan nan.
Sallama ya yi musu ya tafi office.
Anan su Ikram su ka wuni gidan kakannin su, kafin Alhaji. Abubakar ya dawo twins sun gama shirin shirun su.
Ya na zuwa sukayi wa iyayensu sallama su ka ta fi.
Fitowa ta kenan motar Alhaji Abubakar na shigowa, Saudi na yi na shige d'aki na
Idan ya wuce na fito in k'ara aikin daman kitchen da falon K'asa ne ya ragemin in gama.
Twins ne suka fa ra fitowa daga Hassana rik'e da hannun Ikram, Ahmad ne a front set tare su ka fito su ka nufi ciki.
"Aslamu alaikum"
Ba kowa a falon, dan su na shigowa Zainab ta ga su twins nan da nan ta ji ranta ya b'aci shi ne ta ta fi d'aki.
Zama su kayi a falon da gudu Ikram ta haye stairs din dan ta gayawa momyn su sun dawo.
Tsaye ta ke ta na huci " mtswww!!!! Wannan wa ma irin na ci ne ai wannan masifa ne, ni da gida na ba za'abarni na huta ba"
Momy! momy! Momy mun dawo, mu da su Aunty Hassana,
Ikram ta fad'a ta na murna.
yak'e Zainab d'in kawai ta yi ganin Daddyn su Ikram d'in .
" hmmmm oyoyo my girl sannun Ku da zuwa je ki cewa su Auntyn ganinan zuwa, ki k'ra Husnah ta basu abinci kinji?
"To mommy"
Da gudu ta fice.
Husnah, Husnah, zaune na ke gefen katifa na naji kiran Ikram da sauri na mik'e ina gyara d'an kwalin bak'ar riga ta.
"Na'am "
na fito kafin ta shigo
" ki kawo wa su aunty Hassana abinci da ruwa inji Mommy na, su Aunty ne su ka zo nan gidan za su zauna "
murna ta ke sosai.
To Ikram mu ka shiga cikin falon da sauri.
Ina shiga durk'u sawa na yi " Ina wuni"
Kai na ak'asa.
Kaiiii su Hamid su ka ce Husnah su Aunty ne Kin fi su girma fa"
"Zan dake ka Wallahi Hamid inaruwanka to Inji Usaina,
Murmushi na yi kitchen na shiga na shirya mu su abinci a dinning da drink,
" Kai mashaallah bloody kin ga House girl din Aunty Zainab me kyau"
" ya sunan ki?
Usaina ta tambaya
" Husnah" na fad'a ina kallon 'yan biyu masu kama d'aya.
Okay nice name, Mu k'annen megidan nan ne Ni suna na Usaina, Bloody na ka Hassan.
" Sannun Ku zuwa 'yan biyu"
Alhaji ne ya sakko saga stairs din idonsa na kan Husnah, Tunda ta zo gidan be tab'a ganin ta na said yau.
" Mashaallah " ya fad'a aran shi.
" Sannu da fitowa na yi ma sa,
Jin sassanyan murya ta sai da ya lumshe idon shi.
Yi ya yi kamar be ji ba, Kitchen na don na gyara shi ina cikin aikin Hassana ta shigo
" Sannu da aiki Husnah"
Murmushi na yi mata,
" lahhh bloody Kinga har da dimple gaskiya me kyau ce bloody ko?
Usaina da k'araso war ta kenan ta amsa da " Sosai ma "
Dariya suka ba ni sai naji ina K'aunar su dama ga 'yan biyu da farin jini, da gani zasuyi sa'anni na ko na fi su da Kad'an
" ke ki ke girki?
"A'a Aunty ce ta ke yi"
"Okay"
Anyi sallah ki je ki yi na k'arasa mi ki aikin.
Mamaki ne ya kamani ganin 'yan gayu ne amma basu da wulak'anci.
" ai na gama ma daman nagode"
"To ba ri na d'an dafa tea "
"Ke Usaina Kinga abinda ya ke had'aki da Aunty ko, shiyasa Ku ke fad'a ai ni dai ba ruwana Hassana ta fad'a ta na ficewa daga kitchen d'in.
* * * * *
" Aslamu alaikum"
Dillaliya ke ta sallama Gidan inna Gaji.
"Wa'alaikumus'salam, a'a'a'ah Dillaliya yau a gari, inji mak'i bak'o"
"Hahhhh Gaji ashe ki na ciki, ina ta sallama ba Ku jiba.
" him! Ina d'akin malam ina ta jama da jinya"
Rik'e baki Baba Dillaliya ta yi "ayyah yo ai ni bansaniba ba shi da lafiya Ashe"
" Ga guri zauna tukun na Dillaliya sannu da zuwa ya hanya"
"Lafiya lau, mun same Ku lafiya?
" lafiyan dai za'ace"
"Me ke fa ruwa ne Gaji?
Sai da Inna Gaji ta k'iftawa Dillaliya ido, sabida Baba ya na jiyo su, sanan ta ce " hum! Abubuwa da yawa sun faru ma rassa dad'i.
"Subhanallahi!! Gaji me yafaru?
"Wallahi 'yar nan ta wa ce ta gudu yawon dandi"
" Lahaula wala k'uwata.... Wacce Hadiza ko Hindatu?
" a'a da su ne ai da sauk'i Husnah ce 'yar wajen kihiya ta da na ke rik'o"
" Kayyah ash sha wannan yarinya ta b'ata wayon ta,ina ganin ta shiru -shiru Ashe za ta iya wanga aiki"
Inna Gaji ta k'ara gyara zama "anyi Neman duniyar nan ba ita ba labarin ta, ga malam a kwance tunda ta tafi ya kamu da ciwon nan na mutuwar b'arin jiki.
" subhalallahi malam din Ku ma?
" shi d'in fa ,sai dai a kwantar a Tatar"
Allah ya ba shi lafiya, mu je in duba shi Gaji ai bansaniba, ta shi su ka yi Gaji ce ta fa ra shiga sannan Dillaliya
" Sannu malam Musa ya jikin"
Cikin jirkitacciyar maganar sa da ba ta fita sosai ya amsa.
" da sauk'i "
"Allah ya k'ara sauk'i
Y baka lafiya, ita kuma Allah ya shirye ta ya bayyana ta.
" Amin, amin Dillaliya Gaji ta amsa"
'Dari biyar ta ajiye wa malam Musa su ka ta shi su ka fi ta,
Malam Musa ya na ta godiya.
'D'akin Gaji su ka shige " Dillaliya ya ake ciki ne?
"Him Gaji ai anda ce
Yan zu ma kud'in aikin ta na wata biyu na kawo mi ki, duk wata dubu goma a ke biyan ta"
" ayyi au ta rufe baki , a Alkur'an da gud'a zan yi a she malam na ji"
Hahhhh su ka sa dariya k'a sa - k'a sa.
Kud'in Dillaliya ta d'aukko duba ashirin ta dank'awa inna Gaji, rik'e hab'a ta yi ta na jinjina yawan kud'in da Dillaliya ta kawo ma ta............
*Comments* *din* *Ku* *ke* *k'ara* *mana* *k'arfin* *gwiwa*
Yawan comments yawan typing
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Writing By *R.Hussain and* *Noory* .
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
*Free* *page* *ya* *kusa* *K'arewa* *idan* *kina* *son* *mallakar* *na* *ki*
*Za* *ki* *iya* *biyan* # *200 only* *ta* *wan*
*account* *number d'in*
```2414444137```
Zenith Bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma kati ne MTN za ki turo ta
wannan number 08107916039 ko kuma ki turo ta 08145498489
Bamason vtu
Page 1
Halima ce a d'akin su Yazeed ta na shirya su sabida ba taso su yi late a School
Yusra ce ta shigo d'akin da gudu.
mommy! mommy! Daddy ya ce" kuyi sauri yana dinning area ya na jiran ku.
"Yusra na hanaki Wannan guje -gujen ko amma ba kyaji idan kika fad'i ba ruwana.
Sauri Halima tayi ta sakawa Yazeed School bag d'in shi a bayan shi, suka fito.
Gala danci ne zaune a kan d'aya daga cikin dinning chair ya fara serving d'in kan shi, da sauri Halima ta k'araso ta karb'a " Haba yallab'ai da kanka ta fad'a cikin Shagwab'a"
Murmushi ya yi "hmmm to meye coffee ne fa kawai na had'a"
" to amma kasan ai it's my duty ko?"
" OK to sorry bazan kuma ba "
Ya fad'a ya na had'e hannayen sa alamar ba da hak'uri.
Plate ta d'akko ta zuba ma sa chips da soyayyen kwai ta tura gabansa, tea flask ta bude had'ed'd'en kunun Madara ne sai k'amshin kayan k'amshi ya ke zuba masa ta yi a cup ta ajiye ma sa.
" Allah ya yi miki Albarka dear" Amin.
Yazeed da yusra ta zuba Masa sannan ta yi serving kanta ta zauna suna breakfast d'in cikin kwanciyar hankali.
"Mommy wai waye ya fara kunu a duniya"
Yazeed ya fad'a ya na shan kunun
Dariya su kasa duk Kansu har Galadanci " Wai! wai!! wai!!! Mommy gaskiya taro min yazeed kar ya fad'i dan santin da yake "
Hahhhhhh Allah Daddy ba Santi ne ba kawai tunani na ke"
ya had'e rai
" kai Yaya Zeed Yusra ta fad'a tana masa dariya.
"Mommy ki yi ma ta magana fa tam" ya yi k'wafa.
"To ya isa kowa yaci abinci kar ku makara"
Suna gama breakfast d'in su Yusra su ka yi wa iyayen na su bye - bye
Driver ya kai su makarantar su.
" Bani briefcase d'ina nima na wuce, Ina da meeting 8:30am yanzu kinga 8: d'in ta kusa, wasu kaya za'a kawo wa Alhaji.Abubakar ne daga company GOLD & JEWELRY DUBAI, kuma mu na tunanin yau kayan zasu k'araso.
" Okay Wannan company da kuke da hannun jari?
"Eh d'aukko min mana in tafi"
"To Allah ya temaka yaba da nasara.
"Amin " ya amsa
Juyawa ta yi ta d'ak ko masa briefcase d'in ta ba shi.
Samuel ne ya yi Knocking
"Yes"
Shigowa ya yi " Good morning Sir"
" Morning Samuel "
" Good morning mah"
" morning " Halima ta amsa ta yi wa mijin na ta adawo lafiya ta koma dinning dan gyara wajen
" Sir, you have a meeting around 8:30 O'clock "
"Yes I know, let's go"
Fita su kayi daga falon mota Samuel ya bud'e masa backseat ya zauna sannan Samuel d'in ya hau ya ja suka tafi.
Halima ta shigo kitchen don kammala aikin gidan ta.
Halima ba ta buk'atar 'yar aiki mace ce me sanin ya kamata, shiyasa basa wani shiri da Zainab
Tunda wata rana da ta je ita da Mijin ta.
Zainab bata nuna mata kulawa ba inda ta zauna daga gaisuwa har su ka tafi Zainab bata sake kula taba.
Ga ni ta ke Gala danci yaron Mijinta ne sabida yawan cin har kokin su tare su ke shiyasa ta d'au girman kai da alfahari ta d'orawa kanta.
Ita kuma Hajiya Halima ba ta son raini.
Tun daga lokacin ba ta kuma zuwa gidan ta ba, ko online su ka had'u ba me kula kowa.
* * * * *
Da gudu Ikram ta shigo kitchen ina tsaka da wanke cow leg d'in da Aunty za ta dafa yau sabida ba ta tab'a dafata a gaba naba.
" Husnah ki zo inji mommy, Daddy ya kawo
"Zaro ido na yi jin ta ce Daddyn su ne ya dawo, nan da nan na rikice Allah ya sa ni tsoron shi nakeji kwata -kwata ba na so naje inda ya ke, sai in ta jin fad'uwar gaba ga shi da kwarjini.
"Kinji Husnah"
Maganar Ikram ta dawo dani.
Wanke hannu na nayi na goge da towel
"To muje"
Haka na bi bayan yarinyar cikin sanyin jiki.
Aunty na zaune a falo ta sha kwalliya kamar kullum sai hura hanci ta ke ta na hararar su y'an biyu, Wanda su ba su sanma ta na yi ba
Zaune ya ke akan dinning ya na jiran a bashi abinci, sanye ya ke da black Jeans da red din riga kayan sun yi masifar yi masa kyau ya yin da su ka b'oye girman sa ya koma kamar wani saurayi irin d'an thirty years d'in nan fuskar nan a d'aure kamar yadda na san shi
"San nun ka da zuwa" na fad'a cikin rawar murya.
Nasan ba amsawa zeyi ba sai dai ya lumshe maka idanun sa kamar me jin bacci
Plate na d'akko na bud'e shi food flask d'in white rice na bud'e na zuba ma sa Kad'an sabida na yau da gobe nasan cikin sa da stew Kad'an sai naman Kazan da na saka da yawa sabida yanason nama sosai salad d'in da na had'a na zuba ma sa a gefe two spoon na sa na ajiye ma sa a gaban shi har lokacin zuciya ta kamar zata fi to sabida fargaba da tsoro, jug d'in da na had'a juice d'in pineapple and coconut drink da d'an lemon tsami Kad'an na d'akko glass cup na d'auka ina zuba ma sa hannu na ya guce kamar an tankwab'e ni na shek'a ma sa drink din a jikin shi,
Da sauri ya mik'e sabida sanyin da ya ji a jikin shi
Saukar mari naji tassss!!! a fuska ta kafin na dawo na kuma ji ank'aramin a d'ayan side d'in
" keeee!!! Jaka, Mahaukaciya,Dabba, mijin na wa za ki yiwa haka waye Ubanki a k'asar nan?"
Hawaye ne kawai ke zuba a idanuna kunnu wa ma sunyi min dummmm haka na ke ji
Cikin sauri Alhaji Abubakar ya bar gurin cikin matsanancin b'acin ran jin abinda Zainab ta keyi bata ganin girman kowa.
Kuka ne ya k'wacemin cikin kuka na tsuguna nake ba ta hak'uri
" Wallahi Aunty bansan cup d'in ya go ce ba kuka nakeyi sosai
Ki yi hak'uri Aunty"
cikin matsa nan cin kuka na k'are maganar
Mtswww!!!! Tsaki Auntyn ta yi ta wuce stairs da sauri gurin Daddyn su Ikram.
Y'an biyu ne su ka zo su ka d'ago ni
Usaina me saurin kuka tuni hawayen tausayi ya cika mata fuska
"Dan Allah Husnah ki yi hak'uri"
Hassana ta fad'a ta na sharemin hawaye
Ikram da ta zo ta rungume kafa ta kuka ta sa
" ki yi hak'uri Husnah ba ruwa na da mommy tunda ta dake ki"
"Murmushi na yi musu hawaye na zuba na ce bakomai "
Zuwan su Ahmad ne ya sa Ikram zuwa wajen su da gudu run kafin su yi Sallama ta fad'a jikin Hamid tana kuma
" Yaya Hamid Mommy ta daki Husnah dan ta b'atawa Daddy jiki da lemo ba ta sa ni ba"
Rungume ta ya yi ya fara rarrashin ta, Ahmad ya ki ba dad'i
"Husnah ce ta mik'e tsaye mopper za ta d'akko dan ta gyara wajen,
Usaina ta rik'e ma ta hannu
" ki yi hak'uri Husnah watarana sai labari, duk kan tsanani ya na ta re da sauk'i"
" *SO HALITTA NE*"
K'aunar su ce na ji ta na shiga raina,
"Bakomai fa ni ce ai na yi lefi, to me ne dan an hukunta ni?"
Wuce su na yi na d'akko mopper da ruwan car wash zan gyara wajen
Kallon fuska ta sukayi ganin ya tsun Aunty rud'u -rud'u a kunci na shi ya k'ara mu su jin tausayi na.
"Akwai Allah" Bloody mu je su ka wuce d'aki domin yin sallar magriba
Wadda ake ta kira a masallaci
Su Ahmad ma wuce wa sukayi dan gabatar da alwala.
Hajiya Zainab na shiga d'akin ganin shi ta yi d'aure da towel iya kneel data ni wanka ze sakeyi, amma ya zauna a gefen gado had'i da dafe kan sa da hannu wa biyu ,idanunsa ya yin masifar kad'awa ya yi ja jir, jijiyar goshin sa sai harbawa ta ke tsananin b'acin rai.
" Please dear"
"Dakata Zainab!!!!!!!!"
ya fad'i cikin tsawa.....................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Writing By *R.Hussain* *and* *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
Cikin kwana ki biyar da zuwan su 'Y'an biyu muka sa ba, Aunty na nuna musu bambamcin da ke tsakanin mu, amma sunk'i d'aukar maganar ta.
Zau ne muke a d'akin Husnah yayin da take cikin Gidan ta na aikin ta..
Hassana ce ta ke chat da 'Y'an class d'in su Usaina na kusa da ita don ta bar tata wayan a d'akin da aka sauke su a Gidan Yayan nasu,
Tare ake hirar da ita suna cikin nishad'i..
Aunty Zainab ce ta turo kofar ranta a b'ace " twins wannan wana irin zubar da mutunci ne?"
Kallon ta suke don basu san me sukayi na rashin mutunci ba.
" Aunty me kuma mukayi?"
"Okay ba kusani ba ma ko?"
" What are you doing here?"
Turo baki Usaina ta yi ta juya ta karb'i wayar Hassana..
" Ayyah Aunty kawai shigowa mukayi gurin Husnah jiran ta muke ta dawo...
" ko kullum ba kusan ba d'aya kuke da ita ba, 'Y'ar K'auyen 'Y'ar Talakawa ce fa! Aiki ne ya kawo ta nan Gidan ba don haka ba kunsan har ta mutu bazata shigo Gidan nan ba, ba na son kuna min haka gaskiya, ku tashi mu ta fi..
Fitowa sukayi suka bita..
Ina sama d'akin Daddy ina ta gyara masa d'akin,
Shi kuma ya na falon saman yana kallon news a television
Hankalin sa ba tare da kallon da yakeyi ya ke ba, tunda ta shigo ta gaishe shi murya ta ta rikita shi da son ran sa ne ta yi ta gaishe shi yana sauraron muryar ta me kashe masa jiki.
Fitowa nayi kai na a k'asa na tura dak'in Aunty don na gyara shi ma, ido ya zuba mata yana kallon surar sa da take zautar da shi.
Fara ce tas doguwa ta na da d'an fad'in fuska Kad'an hancin ta siriri ne me kyan gani bakin ta d'an k'aramin tana da pink lip kamar ta sa bambaki kirjin ta a cike ya ke da na shanu, cikin ta kuwa kamar batacin abinci tsabar lafewan shi, ga hips kamar na babbar Mace saurin katse tunano surar ta ya yi , d'aki ya shigo ya kwanta don na k'aramin feeling ya tada wa kansa, ba
Zainab ya keson kira amma ya kasa daukar wayar ma.
Allah Allah ya ke ta shigo ya rage Abun da ya tarar masa a mara ganin Husnah ta burkita shi..
"Kai aunty ita ma fa Husnan nan Mutum ce fa kamar kowa..
"Amma kuma ai kamar dabba ta ke she is illiteracy fa both side, ba karatun Arabic ba na book ba Usaina JA KA ce"
Saurin wuce tayi ta na Jan tsaki mtswww!!!!
Sakko wa na yi daga benan da na gama gyara wa hararata Aunty ta yi ta na hawa stairs d'in..
Murmushi na yi wa 'Y'an biyu.. "Y'an biyu masu kama d'aya ni har Yan zu bana gane Ku"
Dariya su ka yimin.
"Ingaya miki da Abin da za ki na gane mu?"
Hassana ta fad'a ta na murmushi.
"Eh dan Allah fad'amin!
Cuno baki Usaina ta yi sabida batason Hassana ta fad'i a wuyan ta akwai tusar jaki, da shi za ta na gane su.
Hhhhhhh Hassana ta sa dariya " toh Kinga wannan cuno baking sing ne na farko"
Duk kannin su dariya sukayi kowa ya wuce inda za shi.
Kitchen na shiga don yanzu na fara iya girki sabida tare da aunty mukeyi duk Abin da zata dafa da ni takeyi so ta ke ta barmin kamai na Gidan.
Ahmad,Hamid,Ikram suna son zuwa waje na aunty ta hanasu, kullum nuna musu ta ke ni ba kowa bace...
Ahmad ne bai fiya d'auka ba duk muskilancin sa Indai ya ganni ko a gaban ta ne sai Yace " Sannu da aiki Husna..
Sai dai tayi ta hararar sa in a gaban Daddy ne.
Yau ma kamar kullum Daddy ne ya shigo falon
"Assalamu alaikum.. ciki ciki ya ke maganar sa idan ba kusa Ku ke ba bazaku ji ba dai dai-dai kamshin turaren sa ya gayamiki Mutum yazo.
Amin wa'alaikum salam..
Sannu da zuwa Yaya. Daddy sannu da zuwa. twins su ka ta shi zasu bar gurin Alhaji Abubakar ya yi saurin dakatar da su.
"Ku zauna mana Ku yi zaman ku!
Zainab ce ta k'ulu ta yi k'wafa " Ni gaskiya sun takura min, Miji na ya dawo bani da damar rungumar shi sai dai a d'aki...
Maganar twins ce ta katse mata tunani
"A'a Yaya wajen Husnah zamuje..
Husnah ya maimaita a ran shi sanan ya tad'a musu kai...
" kuje d'akina akwai gugar da aka kawomin suna nan a kan bed please Ku je Ku d'an shiyamin su ( Wallahi ba zan bari Ku dinga na nik'e ma ta ba) Ikram kira Husnah ta zo tayi serving din Daddy.....................
* * * * *
"Gaskiya Garba bazanje tasha ba haba ai Ya yi nisa da cikin Gari"
"Haba Hadiza alk'ur'an a mahin zan sako ki ki dawo, Kinga nan shago ne wani ze iya higowa ya ga ina turmushe ki, kuma kinsan gurin me Gari za'a kaimu , kin san dai a wak'a za'a sa ki Indai na ce akwai ciki na a jikin ki? (kowa ya san Hadiza da tsoron ciki)
Ido ta zaro waje tayi shiru ta na tunani.
" to hikenan nawa za ka ba ni?"
Sosa k'eya Garba ya fara yi "Kinga yanzu alkur'an d'arin nan kad'ai gareni a can tashan zan ara imbaki ai..
" 'Dari bantam Uban can!!! Kai fa idan ka hau har sai Mutum ya gaji ka ke d'agashi, kuma kace min d'ari ke gareka tab bari nayi gaba, idan ka samo kud'in da za ka siyamin tsire da lemon kwalba na zo musa santa.
Fitowa ta yi data hangon ta yi ta fiyar ta ta barshi
"Hegiya Allah kai damo ga harawa dai Alk'ur'an watara na sai na sassak'e ki...
"Dillaliya Yan zu duk wannan kud'in aikin ne?"
"K'warai kuwa Gaji duk wata dubu goma ake biyan ta ga kud'in ki dubu ishirin cif"
ta mik'a mata.
" kai nagode Dillaliya ga wannan ai ba'a barki haka ba ta zaro dubu d'aya ta mik'a ma ta.
"A, a Gaji ki bar kud'in ki ma ai yiwa kai ne..
"Anya kuwa ayi haka Dillaliya?"
"Hmmm Gaji kenan ai amma yi..
" to ai hikenan ta mai da kud'in ta cikin sauran, yan zu dai Dillaliya irin wannan mak'udai za ki na kawomin kenan?"
" Eh mana duk wata dubu goma ne ni kuwa ba wata
zan dinga zuwa ba shiyasa zan dinga ajiye wa sai na fad'a na wata biyu tukun na..
"Hehheheh!!! Ya fi ma nagode kuwa k'awata..
" wai Marka har yan zu ba ta dawo ba ne?"
" hum ai ya rabu da ita wai ashe k'arar shi ta kai, da ya ke inya ta fi sai Ya yi shekara be dawo ba shine Tace ya sauwak'e ma ta...
"Mtswww!!! aikin ban za yo dan shekara d'aya ba Miji wani abu ne?"
"Kayyah Dillaliya alku'an wa ni abu ne
Ko ni nan a haka na ke gwagud'awa da Malam yana kwancen nan, wanga abu fa shine auren..
"Hahhahhh kai Gaji abar wa Yara mana.
"Hmmm Dillaliya kenan ke ma fa kinsan dad'in Abun atoh"
Dariya su ka sa su na tafawa............
Comments d'in Ku shike k'arfafa ma na gwiwar
yin typing
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
*Writing* By *R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FAN
Page 1
Hindatu ce ke ta faman wanki a tsakar gida kayan Baba ta ke ta wanke wa " Inna Gaji! Inna Gaji !! Inna Gaji "
" mtswww kai wannan masifar kiran na me ye kuma jarababba me ne ne?"
" To ruwan wankin ne ya k'are"
" To y'ar ne ma ni zanje na d'ebo mi ki ko ya ya ne?"
Baki Hindatu ta murgud'a
" ihirin (#20) za ki ba ni, in aiki Abban gidan Rabi ya d'ebomin ruwan in kammala "
''Ihirin (#20) Alkur'an bam ba da wa, kar Allah ya sa ki kammala wankin ta koma madafa(kitchen) ta cigaba da fifita wutar ta
"To Wallahi na ga me d'aukar abincin ya sai da shi yau"
Baba da ke d'aki yana jin su ba damar fitowa so ya ke ya gayawa Hindatu akwai kud'i a k'asan matashin kan sa ta zo ta d'auka amma ba hali,
Inna Gaji ce tai saurin fitowa har d'aurin k'irjin ya na Neman fad'uwa " ki ka ce me ne Hindatu?"
" Na ga Wan da ze d'auki abincin ya higa kasuwa ya sai da "
ta bu ga hannu a cinyar ta
"Haba Hindatu wa ta, haba auta a wajen Gajeje k'an wa a wajen Hadiza tu wa fa ra ren'ya'ya hasken Garin 'Dan marina hhahhhhh
Ungo nan ga ihirin d'in"
Ta na fad'a ta na kwance gefen zanin ta ta Ciro ashirin d'in ta mi k'a ma ta
Karb'a Hindatu ta yi
Tana ta shi daga wajen wankin
" atoh da ba'a ba ni ba alkur'an da yau an yi asara don ba inda zanje eheeee"
Ta fad'a ta na Jan mayafin Gaji da ke kan igiya ta fita
" oh ni Gaji in ta barmin wannan waken da alalen in yi ya da su? hegiya fitsarar ri ya"
Hadiza ce ta ke tafiya a kan hanya ta had'u da Aishatu k'awar Hindatu ajin su d'aya a allo da makarantar boko
" lahh Hadiza! Hadiza kwana biyu ina Hindatu?"
"Tana gida " Hadiza ta fada' a tak'aice
" Dama can gidan zanje na ga yan zu ba ta zuwa makaranta ne ko dandali ta bar zuwa"
Tab'e baki Hadiza ta yi
"Sai ki je gidan ki ji ai"
Ta yi gaba ta bar Aishatu tsaye anan
Baba niga ne ya ta wo ya na shan sugari Hadiza ya hango ta na tafiya ta na girgiza k'irji kowa ya san Hadiza
Indai saurayi ya na da d'an canjin sa to kuwa za ka tab'a ko ina a jikin ta
Ta kware sosai wajen harkar amma ba ta bari a shige ta kome za ka ba ta kuwa
Baba niga ne ya fara gyara wandon sa ya na washe dafaffun hak'oran sa
" hahhh heeeh Hadiza Matan burni sannu "
Fari da idanu ta fa ra yi ma sa " Baba niga yo ai kune Mutanen burni"
" Hmmm to yan zu ya za'ayi ne?"
Ya fad'a ya na kallon ta sama da k'asa
Baba saurayi ne me masifar son Mata duk wa ta marajin budurwa a k'auyen 'Dan mariya Baba ya santa ya sha yi wa 'yan Matan na sa fyad'e a garin duk wacce ya lalata da kan ta ta ke dawowa wajen sa
"Hadiza ce kad'ai ta ke yi ma sa kwarjini ya ka sa shigar ta sai dai ya yi ta lallatse ta ya bar ta
Kuma ya ji ya gamsu da ita a hakan
Haka su ka gama ci ni kin su ya ba ta d'ari biyar ta bi shi
Kangon da su ke lalatar su,
Su na gama wa kowa ya ka ma gaban sa
" Dan Allah Hindatu ki tsaya Wallahi son ki na ke yi, auren ki zan yi Allah"
" Tabdijan lallaima salisu nan ce ma ka akayi aure zan yi?"
"Ko ba'a fad'a ba ai nasan za ki yi "
"Mtsww sai ka yi Kuma "
ga wannan ki kaiwa Baba ki ce ina duba shi
Jin ya ce Baba ta washe baki to angode ta karb'i maganin da ya ba ta
dan sana'ar gidan su ne sai da magungunan Gargajiya
Sallama su ka yi cikin mutunci
( ya gane lagonki ai Baban ki ne)
* * * * *
Dillaliya ce ta na ta fige kajin da ta siya a mak'otan ta sabida kud'in aikin Husnah dubu goma sha biyar ne duk wata, na wata biyu ta ke zuwa Gidan Hajiyan Gwangwazo ta karb'a sai ta d'au dubu goma a ci ki ta ajiye wa Gaji dubu ishirin
" oh Husnah da goshi ki ke yan zu duk wata sai na ci kaji ga alheri da na ke samu innaje karb'ar kud'in aikin
ai kuwa haka za ki yi ta zama a can dan ke da 'Dan marina har abada
Wannan kajin ma ai sanadin ki ne
Haka tai ta surutu ita kad'ai.
Hajiya Batulu (Hajiyan Daddyn su Ikram) ce zaune ta na damawa d'an tsohon mijin ta fura
Kwance ya ke akan carpet sabida kwana biyun nan ciwon k'afar sa ya motsa amma ba su gayawa y'ay'an na su ba,
Yau ma Hamza da iyalan sa sun zo anan su ka wuni
Matar sa Binta mace ce me kirki
Su na mutunci da faccalolon ta Matan Yaya Muhammad Aisha da maimuna
Zainab ce kad'ai ta wa re kanta a cikin su, su na zumuncin su , su na ziyar tar junansu.
"Malam ta shi ka sha furar"
" sannu Hajiya nagode "
Kad'an ya sha ya ajiye
Yaushe Abubakar zai kawo min yaran nan ne, Gidan ba dad'i?"
"Hmmm Malam ke nan har yan zu kana nan da mak'on y'ay'a"
" Batulu kenan amana ce Ubangiji ya bani fa"
" Hakane zai kawo su ai hutun ya ku sa k'are wa ai"
"To Allah ya nu na mana"
"Amin"
A can Gidan Zainab kuwa
" Haba Zainab wa ma irin jahilci da hauka ne wannan"
Daddy ya fad'a cikin tsana nin b'acin rai da tsawa
Ido kawai Zainab ta tsare sa da shi
Cikin tsanin...
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story and Writing
By *R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Fage 1
Cikin kissa da shagwab'a Zainab ta ce
" I'm sorry sweetheart , yarinyar ce batada hankali idan ba haka na yi ma ta ba gaba ma sai ta k'ara
Ka yi hak'uri"
'Dago rinannun idanun sa ya yi ya na kallon ta da alama ita ko a jikin ta, ka daki d'an Adam dan ya yi kuskuren wannan ba dai
ba ne
" Zainab ke ba ki San tsautsayi ba ne, Kuma ba ki ga yarinya ba ce I think ba za ta wu ce age mate d'in su twins ba fa"
" ka dai yi hak'uri kasan inason ka banason duk wa ni abu da zai sameka ko ya b'ata ma ka rai shiyasa na hukunta ta "
" To Wallahi daga yau idan ki ka sake dukan yarinyar nan sai ranki ya b'aci "
Tashi ya yi ya shige toilet dan sa ke yin wanka
Shiru ta yi tana tunanin sai kace k'annen sa ta daka, ta b'e baki ta yi ta nufi kofa ta fita don samar ma sa abinda zai ci idan ya fito
Sakko ta yi ba kowa a falon sai ni kad'ai ina k'ara zu ba turaren wuta a burner
"Mtsww! Mahaukaciya to Wallahi duk ranar da ki ka Kuma kuskuren b'atawa mijina ba kaya ba ko abin da ya shafi yara na ne ko kayan su sai kin bar gidan nan bayan na mi ki sharrin sata Kuma in had'aki da police
Su d'aure min ke "
" Ki yi hak'uri ba zan sake ba "
Wuce wa tayi kitchen
" Bloody gaskiya Aunty Zainab muguwa ce ga marin da ta yi wa Husnah yan zu hakan ya da ce fisabilillahi"
Hassana na fad'awa Usaina
" humm kin san Allah Wallahi tallahi da ni ta yi wa marin nan ba zan yi kuka ba dan kar ta ga lago na Kuma ba zan ba da hak'uri ba tsautsayi ne fa ita ba ta san tsautsayi ba gaskiya Husnah ta na hak'uri sosai"
" Kin manta aiki ta d'auke ta Kuma kin san matar nan 'yar wulak'anci ce " Hassana ta tuna wa bloody ta
" Allah ya sa ayi ma ta kishiya mu ga iskanci muguwar mata kawai"
"Hahhh Allah ya shirye ki idan ta ji ki na ma ta fatan tsiya ba ruwana"
Shiru su kayi kowa ya na tsausaya wa Husnah da ta ke zaune da Zainab har yan zu, dan ta yi masu aiki kala -kala su na guduwa
Haka na ke ta rayuwa a gidan
Yau su y'an biyu za su koma gida sabida hutun su ya k'are, kayan sawa su ka ba ni ma su yawa ina ta murna daman kayan na wa kala uku ne du bak'aken dugwayen riguna ne da Aunty ta ba ni duk sunyi min yawa
"Nagode nagode y'an biyu Allah ya saka da alheri, shikenan yan zu ba me mini kitso"
ta yi shiru
" ke da ko anyi kitson kafin kwana d'aya rabi duk ya warware da kansa"
Usaina ta karbe zan cen
" Allah da ni ce Ke ko Husnah ba kitson da zan dinga yi,yan zu ma ga shampoo da conditioner d'in mu cen ki d'auka ki yi amfani da su"
Hassana ce ta Kuma cewa " ba ri in d'akko miki ribbon ma"
" Nagode banso za Ku tafi ba yau, ina ji kamar na bi ku "
Hawaye ne su ka fa ra zubomin
" ke kimfiya kuka sai ka ce matar Mamaci"
Zo muje ki d'auka, ka fin Yaya ya fito kai mu
"Yauwa Husna kin San me ?"
Girgiza kai na yi alamar a'a
" ke bloody ni zan fad'i wannan fa"
" a'a ni ce zan fad'a "
"Gaskiya ni ce "
Kawai sai su ka sa na tuntsire da dariya
Kallo su ka bi ni da shi sabida ba su tab'a ga ni na yi dariya haka ba sai dai murmushi
Kallon kallo su ka fa ra yi
" mashaallah Husnah ki na da kyau na musamman Kinga idan ki na dariya wani b'oyayyen kyau ki ke bayyanar wa ko Hassan"
"Hmmmmm ai ba'a cewa komai"
Cuno ba ki na yi " shikenan Ku yi ta zagi na"
"Dan Allah y'ar uwa ki barni in yi ma ta albish d'in nan"
"Okay tell her"
Usaina ta da ka tsaye
" Well-done sister ta, Husna kin san me ne mun yi magana da Yaya Abubakar akan school d'in ki"
Zaro ido waje na yi ina jin ta
" to xa'a sa ka ki school Kuma angayawa lesson teacher d'in su Ahmad za ki dinga zuwa ke ma"
Wani farin ciki ne ya lullub'e ni na cikar buri na
Don buri na inga na yi ilimi ko dan a dena dangan ta ni da Jaka,Jahila,Mahaukaciya
Godiya na ke ta zuba musu kamar zan ari baki, haka mu ka je d'akin su
Suka ba ni shampoo da conditioner d ribbons ma su kyau na yi godiya na koma d'aki na na ajiye.
"Husnah munfito "
Cikin sauri na fito tsaye su ke jikin d'aki na da ke d'aki na ba cikin falon ya ke ba ya na gefen falon Ku sa da compound d'in gidan
"Har tafiya" na fad'a ina karb'ar jakar su da su ka janyo
Haka muka k'arasa mu ma hira
Driver ne ya fito ya bud'e mu su back set su ka shiga,
Zainab ce da Alhaji su ka fito daga ni unguwa zasuje ta re sun sha a do,
" in kun je gida Ku gaishe da Hajiya da Baba malam"
Zainab ta fad'a
"Inshaallah za mu biyo ma"
"To Yaya "
'Daya daga cikin motocin sa su ka hau
Body guides d'in sa su ka ta so,
Ya murtuke fuska
Da hannu ya nuna mu su baya buk'atar bin su
Da Kansa ya ja motar su ka ta fi, twins Kuma 'Danliti driver ya mai da su.............
* * * * *
" Nagaji da wannan rayuwa yan zu ni na ke komai a gidan nan 'yan uwanka sabida rashin imani ba Wanda ke temako na ga yara a gaba na ba Wanda ya ke zuwa ya ga ya mu ke ciki,tunda sun San akwance ka ke, wannan masifa da me tai kama ga jinya ga ciyar wa du ni kad'ai
ni Gaji ina zan sa kai na ?"
Baba kallon ta kawai ya ke ba um ba um,um
Hindatu ce ta shigo d'akin " haba inna Gaji da me ze ji da ciwon ko da wannan fad'an na ki?
Mu na ci mu na sha komai fa mu na yi da kan mu dole sai su kawu sun temake mu ina yan zu har sabbin turame ki ka d'in ka ga akuya da taure kin siya kin sa kiwo
Ba kud'in cinikin abincin da mu ke yi ba ne ya ke albarka ba,sabida jinyar da Baba ya kwanta ne fa mu ke sa mu ai"
"Kin ci bantar Ubanki na ce, kud'in abincin ne zai min wannan albarkar du du du na wa ne jarin ma eyeeee?"
" to inna kud'in me ne?"
"Kud'in ubanki ne yar jakar uba fi ta ki ba ni gu ri"
Ta yun ku'ra za ta ta shi ta bi ta Hindatu ta fi ce da sauri da ga d'akin ta na mita
"To kud'in na ma ye
har da za a sai kiwo da turame, alk'ur'an kud'in ci ni kin abinci ne"
"Assalamu alaikum Hindatu na nan"
"Wa'alekumus salam Aishatu ke ce shigo ga waje"
"Kwana biyu ba kya zuwa makaranta ko wasa ba ki zuwa"
" kin manta an ne mi Husnah an ra sa ga Baban mu ba lafiya ni ke yi ma sa fira a gidan kin san Hadiza yawo gare ta, inna Gaji masifa, shiyasa na ke zama da shi"
"Allah sarki!!!! Hindatu abun tausayi"
"Kutmar ubancan! Ni ce abun tausayi?"
Hindatu ta kama Aishatu da kokawa inna Gaji ta fi to ta raba su
Da k'ar su ka rabu
" Wallahi zan kama ki sai na mi ki hegen duka"
Aishatu da ta ke ta kuka sabida Hindatu ta fi k'arfin ta
" ki yi hak'uri kinji shatuwa ta fi gida ke ki ka zo ma wajen ta ai"
Fita ta yi ta na ta kuka daga gidan
" ke dai Hindatu ba ki da hali"
"Alkur'an ba zan ba ri ta zo har cikin gida ta zage in ba, Kuma za mu had'u ai"
K'wafa ta yi ta koma d'aki
"Wannan 'ya ni Gaji
Hadiza!!!!! Inna Gaji ta dafe k'irji cikin tsoro da furgicin....................
Comments d'in Ku ke ba mu k'arfin gwiwa
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & writing
By
*R.Hussain* and *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 1
Hadiza ce ta shigo ta na had'a hanya ta na waiwaye kamar wata mahaukaciya, tsoro ne cike a cikin idanunta jikin ta har rawa ya ke yi bayan Inna Gaji ta nufa ta tsaya "ke lafiya ki ke kuwa, me ya sameki ne Hadiza?".
"Wasu y'an birni ne suka zo gonar Baban mu ni kuma na zo wuce wa shi ne na ga sun tsaya su na auna wa wai su na so ne za su yi noman Shinkafa a gonan shi ne na ce bazamu ba da hayan gonan mu ba, shi ne wani ya ce sai mun ba da ko mu na so ko bama so, dan nace idan gonar ta Ubansa ce sai su yi ,shi ne ya sa wa su gardawa su d'akko ma sa ni, shi ne na sa gudu, Kuma alkur'an y'an yankan kai ne"
Kuka ta fashe da shi.
Hahhhahhh Hindatu ce ta fito daga bayi ta na ta dariya
"Oh su Hadiza an d'ebo ruwan dafa kai, to ba ri kiji alkur'an ba abin da za su'iya ya mik......
"Aslamu'alaikum"
K'wan k'wan k'wan kofa aka buga ma na ana ta sallama
Hijabi na za ra akan igiya ina shirin fita Hadiza ce ta rik'o ni.
"Dan Allah Hindatu kar ki je"
Gaba d'ayan su a tsora ce su ke Inna Gaji sai salati ta ke
"Mtswww dallah sake ni na wuce ".
Wasu y'an burni ne su uku tsaye a k'ofar gidan mu
Galadanchi, A.A. Yusuf da Samuel ne.
Ga mutane ma sun yi cirko
su na jiran su ji me Hadiza ta yimusu,"Wa'alekumus'salamu, lafiya dai malam?".
"Me Gidan yana nan ?"
"Eh yana nan amma ba shi da lafiya, lafiya dai?"
"Eh da ma muna so ne za muyi magana da shi ki"
A.A. Yusuf ne ke wannan baya nin.
"Na gaya mu ku ba shi da lafiya ni Ku gayamin mana Baba na ne ai"Ta fad'a cikin tsiwa.
"Kai yaro ba ka da kunya ko"
Samuel ya fad'a da gurb'atacciyar Hausan sa
Murmushi A.A. ya yi "to kira ma na Mahaifiyar ki".
Har za ta juya, sai kuma ta dawo "Ku ne za Ku kama Yaya ta?.
"Eh" Galadanchi da tun da ya zo be ce komai ba ya amsa ma ta "Tabdijan to Alkur'an ko ku ne sarkin burni ba za Ku ka ma ta ba, dan ta fad'an mu Ku gaskiya, Wallahi ba Ku is a ba "Dariya ta ba su gaba d'ayan su.
"Kin ga mu ba ka ma ta za muyi ba", "To kun yi alk'awari ba abin da za Ku yi ma ta?"
"Inshaallah" A.A.Yusuf ke amsa ma ta,"To hikenan".
Gidan ta shiga tsaye ta sa me su sunyi duru -duru "hahhhhhh
wai Hadiza ha ka ki ke da tsoro?
"Inna Gaji ki zo, wai magana su ke so za suyi da Baban mu na gaya mu su ba shi da lafiya sai su ka ce ke ki zo"
"Na shige su ni Gaji Hadiza ta janyo min bala'i", "Ba fa zan cen Hadiza ba ne, maganan gona su ka zo yi".
"Au da gaske siya za su yi ne?", " ke Inna Gani ki je ki ji mana ni na sa ni ne", Tare su dawo k'ofar gidan, gaisawa su ka yi cikin mutunci, Inna Gaji kamar ta zu ra da gudu, a tsora ce ta Ke.
Galadanchi ne ya yi ma ta bayanin sun ga gona a bakin hanya ne kuma su na so za su yi noman shinkafa ne a ciki ko za'a ba su hayan ta.
Wani dad'i ne ya ku sa kashe Inna Gaji "Ayyiriri yiriri! Oh ni Gaji Rabin kwad'o ba ya ha wa sama ko ya hau sai ya fad'o ya samu,To Alhaji wacce gonar ce?".
"A nan kan babbar hanya da alama ma ba a shuka a cikin ta sosai", Kwab'e baki Inna Gaji ta yi sanin gonar da Galadanchi Ke kwatan ta ma ta, gonar gadon Husnah ce da Mahifiyar ta fad'ime ta mutu ta ga je ta.
Baba ma a kwai wacce ya sa mu Inna Gaji ta sa su ka siyar su ka cin ye kud'in
"to hikenan ba Matsala na wa za Ku dinga biya?.
A.A Yusuf ne ya ce
" Ke za ki fad'a ma na tun da mu, mu ka zo nema,"Ku fad'a dai" "Za mu ba da dubu d'ari"
"I yeeee dubu d'ari dai a shekara d'aya munyar da hahhhh ".
"Okay za mu sa Ke zuwa cikin satin nan sai muje wajen megari a yi takarda a sa shedu sai mu biya a fa ra aiki"
"Megari kuma, ina gonar ta mu ce ai, me ye kuma sai an sa megari saboda Allah?
" kai Inna Gaji hakan ai nine dai -dai "Hindatu ta katse Uwar ta su, "To hikenan Alhaji mungode sai kun dawo d'in" Inna Gaji ta fad'a.
Dubu goma su ka bawa Hindatu rafer d'ari d'ari
Su ka ta fi "Ke ba ni kud'in nan" ,"Me lalaima Inna Gani ina Lefin ki ce na sammi ki wa ni abu".
"hikenan na ga da me za'ayi mu ku kayan d'aki ki na gani dai Ubanku ba lafiya ce da shi ba kuma kin san yan zu ba a kai yarinya d'aki ba kaya ni dai ba shi ne da ni ba a toh".
Jikin Hindatu ya yi sanyi ta mik'a wa Inna Gaji kud'in
"To dan Allah ki ba ni ko gida Biyar ne aciki".
Haka kuwa ta Ciro d'ari biyar d'in ta ba ta, Baba su ka yi wa bayanin komai ya ce "Allah ya tabbatar da Alkhairi"...........
* * * *
Yau jikin Baba malam ya tashi dan ko bacci jiya be sa mu ya yi ba
Alhaji Abubakar ne Ke zaune kan sallaya azkar ya ke yi wayar sa ce ta fara ringing ga nin sunan Mamana ya ji gaban sa ya fad'i
" Aslamu alaikum Hajiya lafiya kuwa"
"Lafiya lau saddik'u da ma mu na asibiti ne jikin malam ne ya d'an motsa"
"Innalillahi wa'inna ilaihir'rajiun!! Ga ni nan zuwa Hajiya"
Yan ke wayar ya yi cikin sauri ya tashi Zainab ya gaya ma ta, Allah ya ba shi lafiya ta ce ta na k'ara jan blanket,
fita ya yi ya tarar da su
Hamid a falon su na karatu Husnah ta na kitchen ta na kwab'a fulawa
Ko ta kan su be bi ba mota ya hau ya nufi ANNUR SPECIAL HOSPITAL
Ward din physiotherapy ya nufa ganin Yaya Muhammad ne ya sa ya k'arasa wajen sa
" Ya jikin Malam d'in da sauk'i "
"Ba ri na gan shi"
"Doctors ne a ciki shiyasa na fito sun ce kar a Shiga"
Doctor Imran fa"
"Ya na ciki"
"Gaskiya ya kamata Baba malam ya ba ri a fita da shi India wannan lokacin"
Yaya Hamza ne ya k'araso cikin ta shin hankali
" Ina Malam d'in ya ke ya jikin na shi?"
Da sak'i sosai
Su Hajiya ma na sa amai da su Gida
Malam d'in ne ma yace su koma
"Alhamdulillah Allah ya ba shi lafiya"
Doctor Imran ne ya fito fuskar ba annuri gaban su ne ya fad'i
"Doctor ya Baba Malam d'in?"
Girgiza kai doctor Imran ya yi
zuciyar su ta tsinke ga ba dayan su.........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
Alhaji Abubakar ne zau ne a office d'in sa, tunanin yadda Husn ta ke yake yi
Ga hak'uri ga tsafta ga iya girki ga nutsuwa ga kyau me d'aukar hankali uwa uba ya ga ta na k'aunar yaran shi , sabida in dai ta gama ayyukan ta to kuwa su na tare da su Ahmad in dai ba school su na gida to kuwa su na ta re ta na biya ye musu dan har goyasu ta ke yi su yi ta guje
ta re,
Jiya ma ya na kallon su ta brandern sama Ahmad ya na k'ara ko ya ma ta karatun da teacher d'in su ya yi mata.
Yan zu Husnah shekarar ta uku a gidan Zainab, ta za ma kyakkyawar budurwa 'yar sha bakwai, duk da aiki ta ke yi a gidan samun ci ma me kyau ya sa jikin ta gogewa ga ilimin ya fara samu wa don ta na zuwa islamiyya kuma har yan zu lesson teacher d'in su ya na koya ma ta a yan zu ta sa mi izu talatin na alkur'ani
Boko ne Zainab ta dire na ba za 'a kaita ba
Haka aka hak'ura na malamin su kawai ta ke koya kuma Alhamdulillah
Dan simple - simple words na turanci ta San su kuma ta kan yi k'ok'arin ganin ta had'a sentence da su,
Sau d'aya ta tab'a zuwa gidan su y'an biyu, tun da Hajiya Batulu ta gan ta ta ji yarinyar ta shiga ranta
Gaskiya ne shi "SO HALITTA NE" domin kuwa Husnah ta shiga zuciyar yaransa,k'annen sa, ga Mahaifiyar sa ma
Yan zu ne ya ga kalar matar da ya dace ya k'ara aura don yan zu ya tabbatar da cewa "SON TA HALITTA NE" a jinin su
Murmushi ne ya sub'uce ma sa shi kad'ai a office d'in ga files nan burjik a gaban shi ko dubawa ya kasayi ba re ya yi singing d'in
Dafa shi ya ji anyi ajiyar zuciya ya sauke ga mi da lumshe idanunsa sanin waye ya shigo office d'in
" Barka da zuwa Mr. Galadanchi"
Kallon sa kawai ya ke yana mamakin wannan wana irin tunani ne har da ya shigo ya yi ta sallama bai dawo da shi hayyacin sa ba har sai da ya dafa shi sannan ya dawo
"Alhaji Abubakar me ke faruwa ne Tun d'azu na shigo ka na ta shauk'i ba ni labari ma na "
"Hmmm in tambaye ka ma na?"
"Ina jinka"
" me ne ne SO?"
"Hahhhhahhh yau kuma kai da ka ce min tunda ka yi aure ba ka san wahalar sa ba ka na so ta na so ai ka gama da so ko?"
"Pls dan Allah ka bar batun wasa"
"Okay
SO HALITTA NE
Wan da Ubangiji ke halitta wa ko wa mace da namiji mutum da aljanu da dabbobi da duk ka nin wata halitta ma su jinsi biyu mace da namiji"
" Galadanchi I'm in love since 3 years ago"
Ido galadanchi ya zaro
" are u serious "
" yeah I'm serious
Husnah ta gida na ita nakeso Galadanchi bansan ya zanyi ba, ta ya zan tunkare ta da wannan maganan ka ba ni shawara friend "
" Yarinyar me sauk'i ce Zainab ita ce abinji Abubakar ya za'ayi da ita?"
Shiru ne ya biyo baya kowa ya shiga tunanin ya zasu b'ullowa lamarin
Abubakar ya san wace ce Zainab ta sha gayamasa akan sa ba abinda baza ta iya aikata wa ba
" ka yi shiru, nasan dai muddin Zainab ta ji wannan zan cen hmmmm Allah dai ya kiyaye"
" Galadanchi tsawon shekaru ina hak'uri da Zainab, Zainab ba ta san ta gyaramin d'aki na ba sai dai na yi da kaina duk wadda ta d'auka aiki ita ke shiga d'aki na ta gyara ansha yi min sata a lokacin baya
Wani na yi hak'uri wani kuma na ka sa har sai Zainab ta Kore su, idan ka ganta a d'aki na to buk'atar ta ce ta kawo ta
Duk duniya ba Wan da ya san yadda na ke fiye da kai, kasan banda kariyar Ubangiji da yan zu na k'ware a Neman Mata, gaskiya ba zan iya hak'uri in ci gaba da cutar da kai na ba"
Ya kifa kansa akan table
" hakane yan zu dai Allah ya tabbatar ma na da alkhairi ya shiga lamarin, amma nasan muddin madam ta ji akwai k'ura Alhaji"
" Amin "
Kiran sallan azahar ne ya sa duk su ka fito su ka nufi masallaci don gabatar da sallah.
* * * * *
"Dear ko kinsan abin da ke faruwa kuwa?"
Halima da ke kwance kan cinyar Galadanchi ta amsa
"A'a sai ka fad'a"
"Abubakar ne keson k'ara aure"
Wani irin hantsilo wa Halima ta yi da kan gadon na su tare da safe k'irjin ta
" Na shiga uku!!! Abban yazeed abun da Ku ke k'ullawa kenan kuka ta fara yi wi - wi
" kin ga matsalar Ku ko, ni ki ka ji nace zan k'ara aure e yi?"
" ai nasan tun da ya ce haka kaima yi za ka yi "
" To idan ma auren zan yi haramun ne ko za ki hanani ne banason sakarci Halima"
Tsagai ta wa ta yi da kukan ta na zama Ku sa da shi da sauri hannun sa ta rik'e cikin na ta
"I'm so sorry dan Allah but ka yi min alk'awarin ko shi ze k'ara kai ba za ka yi ba"
Dariya ma ta ba shi ya na mamakin halo irin na Mata, su sai ka ce marasa hankali ko idan ka k'ara auren raguwa za suyi ko kai d'in ne za ka ragu oho
" Shi k'arin aure k'addara ce Halima,idan Allah ya k'addara min ban is a in kauce ba, amma ni na ni da wannan niyyar ke kad'ai ma kin ishe ni "
Murmushin farin ciki ne ya maye gurbin kukan da ta ke ga hawaye ga dariya a lokaci d'aya, rungume ta ya yi ya na had'e bakin su hot kisses su ke wa junan su, duk sun burkita junan su, haka su ka lula duniyar ma'aurata.............
* * * *
La'ilaha illahu muhammadur ra sulullahi me zan ga ni ni Gaji, Zainabu me ki ka sha haka.....
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain* *and* *Noory*
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
A can Gida kuwa twins sun ci kuka sosai, dan yadda su ka ga anfita da Mahaifin na su sun fidda rai da sa ke rayuwar sa Hajiya Batulu ce me k'warin gwiwar rarrashin su
"Haba yaran albarka kun san dai cuta ba mutuwa ba ce kuma na san inshaallah Malam zai sa mi lafiya ku dai Ku ci " gaba da yi ma sa addu'ar Allah ya bashi lafiya "
" Amin amin Maman mu"
Share hawayen su ka yi sannan su ka yi bismillah su ka fara cin abincin, dan kwata - kwata yau ba su ci abinci ba sai yan zu, wajen k'arfe uku na rana
Waya Hajiya Batulu ta ke yi da babban 'Dan na ta Muhammad
" Babban mutum ya jikin malam d'in, okay idan kun fito daga wajen likitan ka kira ni"
Kashe wayar ta yi ta zabga tagumi cikin alhinin rashin lafiyan da Malam ke fama da ita.
Yau har ma'aikatan Gidan cike su ke da alhini da kuma addu'ar Allah ya tashi kafad'ar Baba Malam limamin masallacin su, Mutum me imani da tausayin Talakawa
Suku ku dai yau jama'a da dama su ka wuni yau
Amma ban da wa su ma ra sa imanin
"Mommy ina Daddy ne ya je tun da sassafe mu na karatu na ga ya fi ta da sauri "
Hamid sarkin zan ce Ke tambayan Zainab
Ya tsina fuska ta yi irin I don't care d'in nan
" Baba Malam ne ba shi da lafiya shi ne aka kira shi ya je ya kai shi asibiti kun San shi ne k'arami Yaya Hamza da Yaya Muhammad su ne manya amma sai aka bar su, cikin iyalan su mu kuma a ka d'auke na mu farincikin"
Husnah kallon ta ta Ke cikin tsananin mamaki
Wannan yaran ta ke yiwa wannan zan cen dan ta sa mu su k'yamar y'an uwan mahaifinsu
"Me ye ki ne kallo na da wannan k'wala -k'walen idanun na ki da ke na ne ko ke na ke gayawa munafuka get out, mtswww idiot"
Ahmad ne ya fara barin wajen dan bayason halin Maman na su na disgracing d'in mutane a gaban kowa yan zu me ye lefin Husnah fi ta ya yi wajen abokin sa Baba me gadi
" Kai Ahmad ba inda ya bar Ubansa sai Ku yi ta yi"
Ta shi ta yi ta hau sama ta na mitar " Wallahi ba in da zanje, idan ya mutu na je gaisuwa, su ma tsabar asara da b'ata lokaci ko me ye na kai shi asibiti mtsww"
Hawaye ne ya zu bo a fuskar Husnah haka nan ta ke tausayin Daddy dan zaman ta agidan ta san halin kowa Zainab ta fiya son kanta da ya wa, Daddy ya na da son jama'a amma ban da Zainab ta tsani talakawa kowa wulak'anci ta ke ma sa indai kai talaka ne
"Ya Allah ka ba wa Baban Daddy lafiya
Allah sarki su y'an biyu dama ina da damar zuwa wajen ku"
" Husnah ke ma kuka ki ke yi Yaya Hamid ma kuka ya ke yi yace Baba Malam ne ba shi da
Lafiya kuma mommy ta ce ba za ta je da mu du ba shi ba"
Kuka Ikram ta fashe da shi wanda ya K'ara wa Husnah sautin na ta kukan ta na tausayin ahalin gaba d'aya
Husnah ta za me wa su Ikram Uwar k'arfi da yaji dan sun fi shak'uwa da ita akan Zainab d'in
Zainab ta na nuna mu su soyayya Husnah kuma duk wa ta kulawa ita ta ke ba su
Wannan shi ya sa tsananin shak'uwa a tsakanin su
* * * *
Ku biyo ni office Dr.Imran ya wuce office d'in na sa
duk kan su su ka rufa ma sa ba ya domin sanin me ya sa mi Baba Malam d'in
Zau ne su ke a office d'in su na saura ren Dr.Imran
"Alhamdulillah jikin na sa da sauk'i ai, sai dai jinin sa ne ya hau, I dan dai ba damuwa ce a ta re da shi ba, ma iya ce wa to tsufa ne ya yi caused d'in high blood pressure d'in
But ba wa ni abun ta shin hankali ba ne domin shi high blood pressure ya na sa mu wa ne ta hanyoyi da yawa
Akwai wanda heredity ne, sannan akwai wanda damuwa ke kawo shi, akwai Wanda mai ciki ke samu wata sabida fargaba ko tsoro amma ta na haihuwa shikenan shi ma hawan jinin ya ta fi kenan
Wata kuma ya na iya ta shi lokaci lokaci, wani kuma yawan shekaru ke kawo shi"
Numfashi ya fesar sannan ya ci gaba da yi mu su bayani
" kamar Baba Malam yan zu ma iya cewa shi na shi HBP d'in na girma ne, Alhamdulillah yan zu komai ya dai -dai ta mun samu nasarar shawo kan abun
Zuwa anjima ma idan ya farka za Ku iya tafiya "
Ajiyar zuciya su ka sauke gaba d'ayan su
"To yan zu doctor jikin na sa ba wa ni matsala?"
Abubakar ne ya tambaya
"Babu komai inshaallah"
Hamza ya ce " ya k'afar ta shi Ku ma dan ya na fa ma da ita sosai?"
Murmushi Dr.Imran ya yi musu cikin kwantar mu su da hankali ya ce
" Hawan jinin ne ya yi caused d'in ciwon k'afar amma yan zu komai ya yi dai dai ba wa ta damuwa"
"Okay thank you doctor "
Hannu Alhaji Abubakar ya ba shi su ka gaisa
"Mu je ku gan shi zuwa anjima za a sallame Ku"
'Dakin su ka nu fa su na sa ran ganin sauk'in da Dr. Imran ya fad'a mu su
A hankali su ka tura k'ofar d'akin ganin sa su ka yi yana ta bacci da alamar sauk'i sosai hakan ya sa hankalin su ya kwanta
Wayar Yaya Muhammad ce ta ke ringing ga nin matar sa Aisha ce ya sa ya yi picked
"Assalamu Alaikum gamu cikin hospital d'in Abban khadija"
"Okay ina zuwa "
Kashe wayar ya yi
" su Aisha ne su ka zo ba ri in tawo da su"
" To su kuma me ye na zuwa, yan zu zamu koma da shi gida "
Hamza ke wanna maganan sabida shi ya na da zafi a cikin su
Usaina Yaya Hamza ta biyo dan daga Hajiyar su har Baba Malam ba su da fad'a
Haka dai su ka zauna har farka war Baba Malam kuma Alhamdulillah jiki ya yi sauk'i sosai dan da kansa ya ta shi, ya ce shi fa su mai da shi Gidansa
Haka suka tattara su ka koma Gida
Tunda su ka dawo Hassana da Usaina su ka tare a d'akin na sa duk wanda ya zo dubiya to kuwa zai tarar da Hassana a daman sa Usaina a hagun sa
Kowa ya zo duba Baba malam amma ban da hamshak'iya Zainab.
Ran Alhaji.Abubakar ya yi matuk'ar b'aci da hakan, haka duk kan su, su ka wuni a gidan sai gab da magriba ya yi mu su sallama zai koma gida ya dawo
Baba Malam ne yace
" Saddik'u kar ka dawo yau ka ba ri sai gobe in Allah ya kai mu, Allah ya yi muku albarka"
Haka ya dawo Gida cikin b'acin rai
Sallama ya yi Zainab ya tarar zaune a falon k'asa ta na kallo a zee world ha fruits a kan center table ta na sha
Kallon ta kawai ya yi, ya wuce zuciyar sa na ma sa ciwo
"Sannu da zuwa"
Sannan ta bi shi stairs d'in ta hau
Kafin ta shigo d'akin ya shiga wanka, sai da yayi kusan forty minutes sannan ya fito daure da towel a k'ugun sa d'aya a hannun sa ya na goge kansa da shi
"Ya jikin Baba Malam d'in, Wallahi na so zuwa sai Ikram ta ta shi da fever shi ne na kaita hospital ban dad'e da shigowa ba ma"
" Shi ne ba za ki iya kira na ki gayamin ba ko?"
" Ga ni na yi hankalinka ba'a kwance ya ke ba, ka na wajen ma ra lafiya ne amma ka yi hak'uri "
"Mtsww" wu ce wa yayi ya na k'ara sa wa jikin mirror man sa ya bud'e zai shafa
Zainab ta yi saurin matso lotion d'in za ta temaka ma sa ya dakatar da ita
hannu ya d'aga mata alamar ba ya so,
Sororo ta tsaya kamar wata gunki ta na kallon sa
Shirya wa ya yi ya fice ya bar ta anan
Dinning area ya nufa Dan yunwa ya ke ji sosai tun jiya rabon da ya ci wani abincin kirki
Husnah da ta ke ta fama da ciwon mara tun safe komai cikin dauriya ta ke yin sa, ganin shi a kan dinning table d'in ne ya sa ta je domin yin serving na shi
Ta k'asan ido ya ke kallon ta tunda ta tawo ya san ba ta da lafiya dan ya karance ta tsaf
"Sannu da zuwa"
Kamar kullum ta san ba answer
Plate ta d'akko ta fara k'ok'arin zu ba ma sa abincin da ta girka da k'ar, marar ta ce ta yi wani irin murd'awa
Ba ta san sanda ta ajiye serving spoon d'in ba ta durk'usa ta dafe marar da hannun ta hawaye ya fara shararowa a fuskar ta
Ganin haka Alhaji Abubakar cikin tausayawa yace
"Me ke damunki?"
Jin haka ya sa ta saurin mik'e wa ta na share hawayen da hannun ta " ba
...bakomai"
ta fad'a cikin dauriya
" Banason k'arya"
"Ciki na ne ya me ciwo"
"Tun yaushe, wa ki ka gayawa,kin sha magani?"
Duk lokaci d'aya ya yi tambayar
"Ban gayawa kowa ba"
"Dama duk wata haka ya ke miki ko kuma wannan ka ran ne?"
Kunya ce ta kamani ji nayi kamar k'asa ta tsage in shige tsabar kunya, ka sa amsawa nayi
Murmushi ya yi
" je ki, ki shirya zan kai ki asibiti a duba ki"
Gaba na ne ya fad'i jin abinda ya ce
" ai na warke"
"Banason gardama"
Zuba abincin ya ke da kansa
Tafiya na yi cikin sanyin jiki
"Ahhh ya haka kuma, ina Husnah ka ke serving da kan ka"
Hus..... Katse ta ya yi
" Ba ta da lafiya ni na ce ta je ta shirya zan kai ta hospital"
"What??"
Kai da kan ka kuma, ba ri kawai in d'akko ma ta paracetamol ta sha"
" Hospita
l zan kai ta amana ce a hannu na dole zan kula da ita"
Jikin Zainab ne ya kama rawa jin abin da yace
"Amma Daddyn Ahmad.......
" ya isah...... Tsawa ya da ka ma ta cikin k'unar rai yace................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unahi soyayya, cin amana zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
Ma za yi k'ok'ari ki biya N200 ki kacal
ta wannan account number d'in
2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne zaki tura Latin MTN N200 ta wannan numbers d'in 08107916039 ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyan ki ta wannan number 08107916039
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDUCATED TO OUR FANS
Page 1
...... Salisu ne zau ne kan dakalin Gidan su Hindatu ya sha wankan sa na mirror shadda sai shinning ta ke ya sa ta kalmin sa na roba ya na ta k'anshin turaren sa me sauk'in kud'i zan ce ya zo wajen Hindatu " yauwa Abban Rabi zo ka kira min Hindatu kaji"
Da gudu Abba ya shiga cikin gidan " Assalamu Alaikum wai ana sallama da Hindatu"
Inna Gaji ce ta ce" wai inji wa"
"Salisun Gidan magani ne"
Abba ya ba ta amsa
" wannan mutum da naci ya ke Inna Gaji na gayamasa ba son sa na ke ba "
" ke ungo nan
na ce ungo nan
dan iskanci kin san ma yanason ki shine ba ki tab'a fad'amin ba,
Abba je ma za kace ta na zuwa"
"To" juya wa ya yi ya fita
Cuno baki hindatu ta yi " yo ni Inna Gaji me zan yi da wannan salisun mutum sai kayan d'uwawu kamar masaki ni ina zan kai shi dan Allah"
"Za ki ta shi ki kintsa ko sai na bige ki hegiyar yarinya to ma ina ruwanki da d'uwawun sa ke ki ka halicce sa, nan gaba shi zai zama sarkin magungunan gargajiyan 'Dan marina ai wu ce ki ba ni guri y'ar ne ma"
"Alkur'an korar hege zanyi maye"
" kar ki fa sa korar hi Hindatu ni da ke mu zuba hege ka fa sa"
Fi ta ta yi buguzun -buguzun, ganin salisu ta yi sai washe hak'ora ya ke ya na gyara karin hular sa
"Salisu! Salisu!! alkur'an ka fi ta harka ta"
"Haba Hindatu hi fa SO HALITTA NE na da d'e ina da kon sanki a zuciya ta ki tausayamin ki amince da ni mana"
"Mtswwwww ji be ka dan Allah ina zan kai ka d'uwawu kamar masaki ga uban ciki sai ka ce cikin wata tara ni kan ba ni da lokacin wa ni soyayya idan ma zan yi soyayya ba da kai zanyi ba eheee ta karasa ta na murgud'a ma sa baki"
Murmushi Salish ya yi shi har ga Allah auren ta ya ke so ya yi hakan ma da ta yi burge shi ta ke, duk ba'ar da ta yi masa be ji komai ba
" haba Hindatu to hikenan yan zu ya jikin Baban ?"
Antab'o inda za'a yi zancen arziki da ita
Dan ta na son a nu na damuwa da halin da Baban su ya ke ciki
" da sauk'i maganin ma da ka ba ni rannan ya Ku sa k'arewa"
Cikin jindad'in ta kulashi ya ce " amma ai ba ki gayamin ba Hindatu"
Cuno baki ta yi " to na ganka ne,?"
Murmushi ya kuma yi da alama da Baba zai siye zuciyar ta " ai kin San in da za ki gan ni Hindatu meyasa ba ki zo kasuwa ba? "
"Tabdijan sai Ku ma kawai in d'auki k'afa in ta fi kasuwa wajen ka alkur'an ba za ni ba, yan zu ba gahi ka zo ba"
"To hikenan gobe inshaallah zan kawo wa ni maganin sai in higa ma inga ya jikin na sa ko Hindatu?"
"Eh ai maganin ma ya amhe hi sosai"
Cikin son su yi hira yace" haba kai amma na ji dad'i da Baba ya fa ra samun lafiya"
Dariya ta yi kamar irin ta Husnah dan kamar Baba su ke biyo wa duk kan su su na kama sosai
Sai dai Husnah farin Mahaifiyar ta ta yo.
Salisu ji ya yi kamar ya rungumeta jin Kansa ya yi cikin shauk'i, amma ba daman hakan
"To ga wannan furan idan kin koma ki dama wa Baba ni zan ta fi"
"Kaiii
har da hidima haka nagode Salisu zan gayawa Baba ka na duba hi kuwa"
"To hige gida sai in ta fi"
Tafiya ta yi ta na ma sa sai da safe( Ta manta ba ta Kore shi ba
Inna Gaji na lab'e a soro dan kar a ba wa Hindatu kud'i ta ce ba'a ba ta ba, ka ro su ka yi a soron
"Inna Gaji me ye kuma na biyo ni"
" ji na yi ko kin korehin ai"
" yo ai Baba ya kawo wa fura kuma ya du ba hi ba wani abu ba"
Shigewa ta yi
Kwano ta d'akko a cikin kwandon kwanuka fura da nonon za ta dama
Inna Gani ta kwace" ba yanzun nan ki ka gama ba hi kaza ba, to alkur'an furar ni ni zan sha, ke ba ki tausayin kowa sai Ubanki"
" amma Inna cewa ya yi akaiwa Baba fa"
"To yau kam ni zan sha aheee ma ra kunya fitsararriya"
Baba ya na kwance ya na jin duk abinda su ke " Hindatu kenan Allah ya yi miki albarka Allah ya shirya ki" shi kad'ai ya ke zancen sa
Hadiza kuwa zazzab'i ta ke yi ko tsakar Gidan ba ta fito ba ba re ayi da ita
" Yaron arziki ki ce ba ki son sa Wallahi sai kin aure hi, Tun yan zu ya fa ra ma na hidima ina ga ya zama siriki a Gidan"
"Alkur'an ni ba zan aure hi ba, ina zan kai kayan d'uwawu"
"In da kowacce mace ta ke kai wa dan Ubanki"
"Allah ya sauwak'e in aure hi tabdijan"
Da haka kowa ya nufi makwancin sa.
* * * * *
Na fuskanci ba ki da tausayi Zainab rashin imanin na ki har kan wadda ta ke mi ki d'awainiya to ba ri kiji Wallah yarinyar nan ko ba a cikin Gidan nan ta ke ba, naganta a halin rashin lafiya zan tsaya in temake ta fuuu...ya wuce ya barta cike da mamakin sauyin halin Daddyn Ahmad
"Yan zu akan yarinyar da na d'akko da hannu na Abubakar ya ke min haka? Kenan har wani muhimmanci ne da ita a gidan nan?
Hmmm dole ne in sallame ta in sa ke wata dan kar ta za me min matsala ni da miji na"
Tunani ne ya zo ma ta to kuma in ta koreta kafin ta sa mi yarinya me rik'on amana da kawar da kai a lamarin ta da wuya
Kai dole ta ne mi mafita.
Husnah ce ta ke shirya wa atamfa ta sa green colour da a don zanen butterfly white ka yan sun yi matuk'ar da cewa da skin d'in ta duk da a durkushe ta ke shirin hawayen be dena zuba ba hijab fari ta saka, duk da
ba kwalliya ta yi ba
Ta yi kyau sosai
Fuskar ta da idanun ta sun ja sosai
saboda kuka,
Fitowa ta yi ta tsaya dan kar Daddy ya jira ta fitowar ta ta yi dai -dai da sakko war Daddy da ga saman tsaye ya same ta jikin k'ofar d'akin ta
" Sannu kinji, zo mu ta fi kallon hijab d'in da ta sa ya yi
"Je ki sauya hijab d'in nan "
Koma wa zan yi Aunty ta tawo da gudu " Wallahi da ni za'a he hospital d'in "
Kallon baki da hankali ya yi ma ta
Ko ma wa nayi na d'akko bak'in hijab
Tarar da shi na yi tsaye ya na jira na Aunty ta hakimce a gaban mota sai fushi ta ke yi
Baya na hau Daddy ya kunna motar mu ka ta fi
Murk'usu su na ke tayi ina ta kuka
"Dallah ki yi ma na shiru ban za Raguwa"
"Zainab"
Shiru ta yi sai harara ta ta ke yi
Kafin mu k'arasa Annur hospital d'in
Daddy ya kira Dr.Imran a waya ya ce mun k'araso
" Assalamu Alaikum , Okay gamunan shigowa"
Katse wayar ya yi
Packing mortar ya yi ya fito Zainab za ta fi to yace" Ki zauna ki jira mu"
Da k'ar na fito mu ka nufi office d'in Dr.Imran
Zainab ranta ya gama b'aci da wannan ciwon na Husnah
"Assalama alaikum"
"Wa'alekumussalam
Alhaji Abubakar da kan ka na ce ka bari na zo ka k'i yarda"
"Hmmm Doctor ke nan ga ta nan"
ya nu na Husnah
"Sannu y'an mata, me ke miki ciwo?"
"Ciki na ke ciwo"
cikin kuka na fad'a
" Na gaya miki banason k'arya ko"
Daddy ya fad'a ya na zaune ya na dan na waya kamar ba shi ya yi magana ba
" likitan ma ba za ki gayamasa ba?"
Murmushi Dr.Imran ya yi k'yale ta Alhaji
Gado ya nu na min
"hau nan scanning za'a mata Alhaji Dan nasan treatment d'in da zan ba ta"
"Okay"
" bud'e cikin muga ni wani cream ya d'akko ya sa hand glove matso cream d'in ya yi a kan lafaffen ciki na hannu ya sa ze shafe abun
Ji ya yi an rik'e masa hannun
"A'a Doctor, za ta yi da kanta"
Mamaki ne ya kama Dr.Imran sanin ko haihuwar Zainab shi ne ya ke karb'a du ukun Alhaji be tab'a jin wani abu ba sai akan wannan
"Sha fa abin da aka zu ba miki a ciki, kuma ki yi ma na shiru mu yi mu komai Gida"
Ji ya ke da ma be kawo ta ba shi ya zo ya yi bayani a ka ba ni magani
Haka a ka gama scanning d'in ya ba ni tissue na goge Sak ko wa na yi daga gadon Daddy ya zo ya ka re ni ganin Doctor ya na kallo na
" to mashaallah komai normal ya ke kawai dai mensuration pain ne sai kuma sanyi amma idan ta yi amfani da maganin nan za ta samu sauk'i, pain d'in zai ragu idan ta yi aure ma ciwon ze ta fi haba d'aya "
"To mungode Dr.Imran k'udi ya ajiye ma sa mu ka fi to, sai da ya mai da ni mota san nan ya k'arasa pharmacy ya k'arb'i maganin mu ka bar hospital d'in
Aunty kamar za ta mutu dan bak'in ciki
" ko zaman me su ka yi a hospital d'in
ni aka bar ni jira kamar Ni Hajiya Zainab sai na ci Uban yarinyar nan ...........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
Ma za yi k'ok'ari ki biya N200 ki kacal
ta wannan account din 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN N200 ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
......................... Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
" Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
" Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold
"Yau Ku ma tsiyar ce ta motsa ko"
" A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata -kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin ta kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
" keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
*Normal* *group* *N300* *ne*
**VIP* *N500* *zaki* *biya* *ta* *wannan* *account number* *din* 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
.................. Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
"Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
"Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke Alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold"
"Yau Kuma tsiyar ce ta motsa ko"
"A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata-kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin ta kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
"keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
Ma za yi k'ok'ari ki biya N200 ki kacal
ta wannan account din 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN N200 ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
......................... Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
" Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
" Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold
"Yau Ku ma tsiyar ce ta motsa ko"
" A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata -kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin ta kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
" keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
*R.Hussain and* *Noory*
Assalamu Alaikum
Masoya muna gabatarmuku da shahararren littafin nan me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'un shi soyayya, tausayi,cin amana, zagon k'asa, nishad'i da dai sauran su
Za'a fara posting d'in littafin MASARAUTAR MU 10/01/2022 inshaallah
*Normal* *group* *N300* *ne*
**VIP* *N500* *zaki* *biya* *ta* *wannan* *account number* *din* 2414444137
Zenith bank
Rahinatu Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katin MTN ta wannan numbers din 08107916039
Ko kuma 08145498489 za ki tura shedar biyanki ta wannan number 08107916039.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
.................. Yau Sunday Daddy ya na Gida, ga shi ni Kuma duk ranar da ya ke Gida ba na sa ke wa girman sa da kwarjinin sa ne ya ke cika min zuciya ga shi su Aunty ba sa nan sun je sunan k'anwar ta Sadiya, tun sa fe na ke ni kad'ai
Fitowa na yi dan nagaji da zaman d'akin aiki na ke so na k'arasa kafin Aunty ta dawo ga Daddy ya k'i ta shi daga falon har yanzu haka nan na gaji na fito
"Ke zo nan"
Ji na yi kamar na yi fitsari tsabar tsoro, ha ka na je gaban sa na dur'kusa
"Barka da rana Alhaji"
"Husnaaaah ko?"
Jan sunan ya yi ya na fitar da hu ci daga bakinsa
D'aga kai na yi alamar " Eh"
Dan baki na ya min nauyi
"Ina ne garin ku, su waye iyayen ki?"
Sun kuyar da kaina k'asa na yi
"Sunan garin mu D'an marina cikin jahar Jigawa Mahaifina ya na nan ,amma Mahaifiya ta ta rasu a lokacin da ta haife ni"
Cikin tausaya wa ya ce min
"Allah ya ji k'anta amma ki na mata add'a Ku wa?"
"Eh ina ma ta kullum"
"Good girl haka ake so Allah ya gafarta ma ta"
"Amin"
"Je ki kiyi aikin ki"
Ta shi nayi na shige kitchen dan gabatar da aiki na
Da kallo ya bi ni cikin tausaya wa sonta na k'ara k'aruwa a zuciyar sa , ta shi ya yi ya hau stairs ya koma d'akin shi a Kwance ya ke akan bed d'in shi waya ya ke yi " Galadanchi Wallahi Allah ba zan iya hak'ura da yarinyar nan ba, shi SO HALITTA NE ni ma bansan san da na tsinki kai na a son yarinyar ba.
A can side d'in Galadanchi ya ce "To ka san yadda za'a yi yan zu? Kafin mu yi komai ya kama ta mu fa ra sanar da su Hajiyan mu da Baba Malam da maganar duk abin da su ka ce kawai shikenan"
Ajiyar zuciya ya sau ke " Gaskiya ne Galadanchi shiyasa na ke Alfahari da kai na godewa Allah da ya had'ani da aboki nagari kamar ka Galadanchi,Allah ya bar zumunci ya shige ma na gaba"
"Amin Alhaji Abubakar's Gold"
"Yau Kuma tsiyar ce ta motsa ko"
"A'a na tu na maka ne dan na ga soyayya ta ru fe ma ka idanu ne"
Dariya su ka yi su na sallama cikin farin ciki ya ajiye wayar Zainab ce ta shigo rik'e da tea flask da cups biyu a hannun ta
"Dear waya ka ke ne?"
"Eh ai na ma gama Galadanchi ne, ashe kun dawo, ban ji shigowar Ku ba kwata-kwata"
"Tun da zu mu ka dawo ga tea d'in ka ma" ta fad'a ta na zuba ma sa shayin
"Thank you my wife"
" hmmm welcome my life, ba ri in je inga wannan Yarinyar ta ga ma ninke kayan da na sa ta kuwa"
"Zainab"
Alhaji ya kira sunan ta cikin nutsuwa
Kallon sa ta yi ba tare da ta amsa ba
"K'arfe na wa yan zu?" Clock d'in bangon d'akin t
a kalla "10:21pm
" Yan zu a wannan time d'in ki ka sa ta aiki?"
"To me ye amfanin ta Dear Jaka ce fa"
Nan da nan ya ji wa ni abu a daki zuciyar sa, launin idonsa ya canza, jijiyar goshin sa ta harba cup d'in hannun sa ya dire
Hanyar k'ofa ya nu fa don ya bar ma ta d'akin
Cikin tashin hankali Zainab ta sha gaban shi "Dear me na yi?"
Ta gefen ta ya bi ya fice da ga dak'in
Dab'as ta zube a k'asa "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un akan wannan maganan ze yi fushi, na shiga uku ni Zainab, to me hakan ke nufi, a'a ba zai yuyuba ba haka ba ne"
Fashewa ta yi da kukan bak'in ciki
Sai da ta yi me isar ta san nan ta ta shi ta nufi d'akin ta
Alhaji Abubakar Gidan ya ke son ba ri fitowa ya yi driver D'anliti ya ta so da sauri "Alhaji tafiya ne"
Kai ya girgiza ma sa alamar A'a compound d'in Gidan ya nufa wa ta jar mota ya hau gate man ya bud'e ma sa gate da gudu ya ja motar ya bar Gidan
Driver da gate man shiru su ka yi kowa ya na tunanin lafiya kuwa Ubangidan na su
Alhaji Abubakar tuk'i kawai ya ke be san ya zo traffic light ba an tsai da su be kula ba kawai ya sa kai nan da nan ya yi caused accident da wa ta private car, tu ni sauran jama'an da ke gurin su ka kawo d'auki
Ciro shi akayi da ga motar da ta kifa da k'ar, aka kira Ambulance ha ka aka kwashe su sai hospital ga ba d'ayan su a sume su ke nan da nan zancen accident d'in ya ba za gari duk da dare ne amma fitaccen mutum kamar Alhaji Abubakar Gold dole a sa ni, jini ne ke zuba daga goshin sa haka akayi emergency room da su...
* * * *
Hira mu ke ta yi da su Hamid a d'aki na dan Zainab ba ta san sun zo ba, kuma ba zuwa du ba su ta ke ba, shiyasa su ke zuwa ina mu su labarai su yi ta dariya har sai na ga za su yi bacci na ke raka su su shiga falon su kullo ni kuma in kulle k'ofa ta kullum ha ka mu ke
"keeee!!! Yaran na wa ki ka ta ra a wan nan k'azamin d'akin "
Jiki na ne ya ka ma rawa "Ki yi hak'uri Aunty su ne su ka zo Wallahi ba ni na ce su zo ba"
"Shegiya mayya kin zo kin kama kurwar kowa Wallahi muddin ba ki fi ta har kar ahali na ba ,sai na k'arar da dangin ki kaf duk maitar Ku, na d'akko ki amma ki na ne ma ki zame min masifa a gida"
Kuka na ke yi cikin jin zafin cin mutunci da ta ke min ko da yaushe, yan zu abun ya kai har da Sharrin maita
"Mommy mu ne muka zo ba ita ta kira mu ba, ki ke sa ta kuka "
Ikram ta ke fad'a ta fashe da kuka dan ba ta son Husnah ta yi kuka
Ahmad ne ya fi ta cikin fushi, Hamid ma ya fita Ikram kuma kwanciya za ta yi cinya ta Zainab ta fuzgo ta
mari ta wanka wa Ikram ta k'ara kwalla ihu
"Sai na ci ubanki ki ka k'ara zuwa wajen ta Jan ta ta yi su ka fice daga d'akin
Wayar ta ce tana ta Ringing har two missed call ba ta d'auka ba dan ba ta ma d'akin
Baccin dole su Ahmad su ka yi
Zainab ta na ta jiran Daddy ya dawo har 11:10pm bai dawo ba shiru
Can a wajen boys quarter ma su D'anliti ba su yi bacci ba su na jiran dawo war Alhaji
" Baba ni fa hankali na yak'i kwanciya tun da Alhaji ya fita"
"Ni ma Wallahi D'anliti haka, Allah dai ya sa lafiya"
"Amin ya rabbi"
Tagumi su ka yi, su kayi shiruuuu
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagin k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page 2
........................ "Inna Gaji ruwan ya tafasa ki fi to ki yi wa Baba wankan dan Allah"
Hindatu ke ta kiran Inna Gaji kwana biyu ba a yiwa Baba wanka ba
" ke ni kar ki ishe ni ki sirka ruwan ki kai bayin ma na, gani nan zuwa"
Sirka wa ta yi ta kai ba yi
Kama shi su kayi Inna Gaji ta wanke shi tas
Sannan ta kira Hindatu ta zo ta kama shi su ka mai da shi d'aki
"Sannu Baba na Allah ya ba ni kud'i in kai ka asibitin burni a duba ka
sosai"
Murmushi ya yi ya na amsawa"Amin Hindatu ki na yi wa 'yar uwarki Husnah addu'a Allah ya tsare ta a duk in da ta ke"
"Amin Baba nasan Husnah duk in da ta ke mu na ranta, kuma inshaallah wata ra na zata dawo Gida, ka dai na damuwa a ranka dan Allah Baba"
Hira su ke sosai ta na shafa ma sa turare
" Hindatu ki ma za ki zo ki d'auki alalan nan kar ta huce kin
tsaya surutu"
"Gani nan zuwa, Baba me zan siyo ma ka in zan dawo?"
" Ba komai Hindatu ki dai dinga kulawa kinji Allah ya tsare
Ya ba ki miji nagari"
Kunya ce ta kama Hindatu "hmmm Baba na tafi, sai na dawo"
"Ga abincin nan na dubu biyu ne saura ki tsaya wasa ki kai dare,Allah ya ba da sa'a"
"Amin" na ta fi
"Hindatu kin fi to, ba ri in zo in kama mi ki mu je tare"
"A'a nagode Isuwulle ka ta fi allon ka kar Malam ya da ke ka
Hadiza ce ta tawo rik'e da ledar ta wak'a ta ke daga ni ta na cikin nishad'i
" Hindatu tallan ki ka kuma d'auka ko, nagaya mi ki ki dena d'auka kin k'i ko?"
"Tab lailaima Hadizan nan to babu ki ke so mu ci ni da su Baban ko me, to ba ri ki ji Wallahi Allah duk abinda ki ke yi nasani kawai fad'a
ne banyi ba, kuma ki dena dan Allah ya na kallon ki"
"To ina ruwanki munafuka,ban za Uwar sa ido mtswwww" tafiyar ta ta yi
" ji be ta wai ita babba mtswww"
Ta yi tafiyar ta tallan ta
"Salisu har yan zu ba za ka nutsu ka yi aure ba ne"
" Zan yi Baba, yarinyar ce har yan zu ba mu gama fuskan tar juna ba ne
"A dai yi k'ok'ari"
"Inshaallah Baba"
"Assalamu Alaikum
Inna Gaji kin ga Hindatu a hanya ta kama zagi na"
"To kin dawo ke ma yan zu za ki sa ni magana, me ki kiyi ma ta?"
" Bakomai ni ko ganin ta ban yi ba ta ka ma zagina kuka ne ya zo wa Hadiza
Kasan ce war ta me raguwar zuciya"
"Shiyasa ai ta rainaki ga shi nan kin zauna ki na ma ta kuka ita ta na can ba ta san ma ki na yi ba"
"Ai hikenan bakomai Husnah dai ta hu ta da wannan Gidan abin ta"
"Kin ci uban ki Hadiza yarinyar da ta tafi yawon dandi ki ke sha'awa, alkur'an ni na manta da wa ta Husnah ma, na dena ma ba Ki hak'urin ki yi ta yi"
Ledar yoghurt d'in ta ta d'akko ta bud'e
Za ta sha kenan ta tuna ba ta ga Baba ba tun jiya,a ji ye wa ta yi ta shiga d'akin
" Sannu Baba ya jikin"
"Da sauk'i Hadiza, Hadiza ki nutsu kinga ke ce babba ba ki so k'an nen ki su yi koyi da halin ki, Allah ya shirya min ku ya ba ku mazaje nagari"
Fito wa ta yi ta ga Inna Gaji ta kusa shanye nonon
Kallon ta Hadiza ta yi tace " alkur'an Inna Gaji tun da ki ka shanye min, sai na d'auka a kud'in ki, da wahala fa na ke sa mu"
'Daki ta shige ta kwanta,
* * * *
Doctor ya ki ra wayar Zainab dan a sanar da ita halin da ake ciki amma ba ta d'auka
Duba last dialing d'in wayar Abubakar ya yi sai ya k'ira Galadanchi
Zau ne ya ke a bayan motar sa ya na duba wayar sa, Gidan su ya je ya yi dare ne
Kiran Doctor Saif ne ya shigo new number ya ga ni
haka dai ya yi picking "Assalamu Alaikum, Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun! Wa ne Hospital ne
Okay ga nin zuwa, Samuel juya , juya Aminu Kano Hospital za mu je Abubakar ne ya yi accident"
"Oh my God!!!!
when?"
"I don't know, hurry up Samuel"
Cikin mintina kad'an su ka isa Aminu Kano Teaching Hospital da gudu Galadanchi ya shiga Emergency ward
" Ina ya ke, me ya sai me shi dan Allah ku nu na min shi"
Kamar zararrai haka ya ke sai Doctors ne su ka rik'eshi su na kwantar ma sa da hankali
"Relaxed Mr. man ya sa mu sauk'i ai, zo mu je ka gan shi"
D'akin da Abubakar ya ke a ka kai su
Kwance ya ke an d'aure kan sa da bandage bacci ya ke sosai ga drip d'aure a hannun shi
Hankalin Galadanchi be kwanta ba sai yan zu, da ya ga ba wa ni ciwo ne sosai ba in ban da bandage d'in da aka d'aure kan shi da shi ba wa ni ciwo a jikin sa.
Agogon hannun saya duba 11:40pm Zainab ce ta fad'o ma sa a rai
Fitowa ya yi ya hau mota Samuel Gidan Abubakar za mu je yan zu
Horn su ka yi baking gate da sauri Baba megadi ya bud'e ya za ci Alhajin ne ya dawo
Ganin motar Galadanchi ya sa su ka karaso wajen sa " Barka da zuwa yallab'ai"
Zainab na ciki ko? Wuce wa ya yi cikin Gidan
Zainab ta sha ado cikin night gown d'in ta ta window ta lek'a ganin Galadanchi ne ya sa ta ji fad'uwar gaba ,hijab ta d'akko ta sa har k'asa saurin sakkowa ta yi dan ta ji lafiya cikin wannan daren
"Alhaji Habib lafiya cikin wannan daren"
"Gayawa yaran za mu je wani guri ne"
Hannu Zainab ta d'ora a kai "innalillahi wa'inna ilaihirrajiun wayyo Allah miji na"
Kuka ta ke sosai
Galadanchi na son fahimtar da ita amma ina kawai ganin......................
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagin k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page 2
.......... "Inna Gaji ruwan ya tafasa ki fi to ki yi wa Baba wankan dan Allah"
Hindatu ke ta kiran Inna Gaji kwana biyu ba a yiwa Baba wanka ba.
"ke ni kar ki ishe ni ki sirka ruwan ki kai bayin ma na, gani nan zuwa"
Sirka wa ta yi ta kai ba yi
Kama shi su kayi Inna Gaji ta wanke shi tas
Sannan ta kira Hindatu ta zo ta kama shi su ka mai da shi d'aki
"Sannu Baba na Allah ya ba ni kud'i in kai ka asibitin birni a duba ka
sosai"
Murmushi ya yi ya na Amsawa"Amin Hindatu ki na yi wa 'yar uwarki Husnah addu'a Allah ya tsare ta a duk in da ta ke"
"Amin Baba nasan Husnah duk in da ta ke mu na ranta, kuma insha Allah wata ra na zata dawo Gida, ka dai na damuwa a ranka dan Allah Baba".
Hira su ke sosai ta na shafa ma sa turare
"Hindatu ki ma za ki zo ki d'auki alalan nan kar ta huce kin.
tsaya surutu"
"Gani nan zuwa, Baba me zan siyo ma ka in zan dawo?"
" Ba komai Hindatu ki dai dinga kulawa kinji Allah ya tsare
Ya ba ki miji nagari"
Kunya ce ta kama Hindatu "hmmm Baba na tafi, sai na dawo"
"Ga abincin nan na dubu biyu ne saura ki tsaya wasa ki kai dare,Allah ya ba da sa'a"
"Amin" na ta fi.
"Hindatu kin fi to, ba ri in zo in kama mi ki mu je tare"
"A'a nagode Isuwulle ka ta fi Allon ka kar Malam ya da ke ka
Hadiza ce ta tawo rik'e da ledar ta wak'a ta ke daga ni ta na cikin nishad'i
"Hindatu tallan ki ka kuma d'auka ko, nagaya mi ki ki dena d'auka kin k'i ko?"
"Tab lailaima Hadizan nan to babu ki ke so mu ci ni da su Baban ko me, to ba ri ki ji Wallahi Allah duk abinda ki ke yi nasani kawai fad'a
ne banyi ba, kuma ki dena dan Allah ya na kallon ki"
"To ina ruwanki munafukar,ban za Uwar sa ido mtswwww" tafiyar ta ta yi
"ji be ta wai ita babba mtswww"
Ta yi tafiyar ta tallan ta.
"Salisu har yan zu ba za ka nutsu ka yi aure ba ne"
"Zan yi Baba, yarinyar ce har yan zu ba mu gama fuskan tar juna ba ne
"A dai yi k'ok'ari"
"Inshaallah Baba"
"Assalamu Alaikum
Inna Gaji kin ga Hindatu a hanya ta kama zagi na"
"To kin dawo ke ma yan zu za ki sa ni magana, me ki kiyi ma ta?"
" Bakomai ni ko ganin ta ban yi ba ta ka ma zagina kuka ne ya zo wa Hadiza
Kasan ce war ta me raguwar zuciya"
"Shiyasa ai ta Rainaki ga shi nan kin zauna ki na ma ta kuka ita ta na can ba ta san ma ki na yi ba"
"Ai hikenan bakomai Husnah dai ta hu ta da wannan Gidan abin ta"
"Kin ci uban ki Hadiza yarinyar da ta tafi yawon dan di ki ke sha'awa, Alkur'an ni na manta da wa ta Husnah ma, na dena ma ba Ki hak'urin ki yi ta yi"
Ledar yoghurt d'in ta ta d'akko ta bud'e
Za ta sha kenan ta tuna ba ta ga Baba ba tun jiya,a ji ye wa ta yi ta shiga d'akin
"Sannu Baba ya jikin"
"Da sauk'i Hadiza, Hadiza ki nutsu kinga ke ce babba ba ki so k'an nen ki su yi koyi da halin ki, Allah ya shirya min ku ya ba ku mazaje nagari"
Fito wa ta yi ta ga Inna Gaji ta kusa shanye nonon
Kallon ta Hadiza ta yi tace " Alkur'an Inna Gaji tun da ki ka shanye min, sai na d'auka A kud'in ki, da wahala fa na ke sa mu"
D'aki ta shige ta kwanta,
* * * *
Doctor ya ki ra wayar Zainab dan a sanar da ita halin da ake ciki amma ba ta d'auka
Duba last dialing d'in wayar Abubakar ya yi sai ya k'ira Galadanchi.
Zau ne ya ke a bayan motar sa ya na duba wayar sa, Gidan su ya je ya yi dare ne
Kiran Doctor Saif ne ya shigo new number ya ga ni
haka dai ya yi picking "Assalamu Alaikum, Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun! Wa ne Hospital ne
Okay ga nin zuwa, Samuel juya , juya Aminu Kano Hospital za mu je Abubakar ne ya yi accident".
"Oh my God!!!!
when?"
"I don't know, hurry up Samuel"
Cikin mintina kad'an su ka isa Aminu Kano Teaching Hospital da gudu Galadanchi ya shiga Emergency ward
" Ina ya ke, me ya sai me shi dan Allah ku nu na min shi".
Kamar zararrai haka ya ke sai Doctors ne su ka rik'eshi su na kwantar ma sa da hankali
"Relaxed Mr. man ya sa mu sauk'i ai, zo mu je ka gan shi".
D'akin da Abubakar ya ke a ka kai su
Kwance ya ke an d'aure kan sa da bandage bacci ya ke sosai ga drip d'aure a hannun shi
Hankalin Galadanchi be kwanta ba sai yan zu, da ya ga ba wa ni ciwo ne sosai ba in ban da bandage d'in da aka d'aure kan shi da shi ba wa ni ciwo a jikin sa.
Agogon hannun saya duba 11:40pm Zainab ce ta fad'o ma sa a rai
Fitowa ya yi ya hau mota Samuel Gidan Abubakar za mu je yan zu.
Horn su ka yi baking gate da sauri Baba megadi ya bud'e ya za ci Alhajin ne ya dawo
Ganin motar Galadanchi ya sa su ka karaso wajen sa " Barka da zuwa yallab'ai"
Zainab na ciki ko? Wuce wa ya yi cikin Gidan
Zainab ta sha ado cikin night gown d'in ta ta window ta lek'a ganin Galadanchi ne ya sa ta ji fad'uwar gaba ,hijab ta d'akko ta sa har k'asa saurin sakkowa ta yi dan ta ji lafiya cikin wannan daren
"Alhaji Habib lafiya cikin wannan daren".
"Gayawa yaran za mu je wani guri ne"
Hannu Zainab ta d'ora a kai "innalillahi wa'inna ilaihirrajiun wayyo Allah miji na"
Kuka ta ke sosai
Galadanchi na son fahimtar da ita amma ina kawai ganin......................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagin k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page2
.....................D'akin Husnah ta nu fa da gudu bu ga ma ta k'ofa ta ke "Husnah! Husnah!! Ki ta shi Alhaji ya yi accident Ki ku la min da yara na, kafin ta k'arasa maganan Husnah ta fi to "Aunty me ki ke cewa ne?"
Kuka su ke yi kamar ance mu su Alhaji Abubakar ya mutu
Galadanchi da mamakin wannan rud'ewa da Zainab ta yi ya ke, to da gawan shi aka kawo ma ta Ku ma me ne zai fa ru?" Galadanchi mu ta fi asibitin in gan shi"
Tafiya su ka yi, ba su kai asibitin ba sai k'arfe d'aya saura.
Ko packing Samuel be ga ma ba Zainab ta bud'e mota, "Ki nutsu Zainab da sauk'i sosai"
"Ba za ka ga ne ba, dan Allah ka kai ni d'akin na gan shi"
'Dakin da aka mai da shi su ka shiga, kwance ya ke ya na bacci an d'aure kan sa da bandage hannun sa d'aure da drip.
Da gudu ta k'ara sa jiki gadon "Dear" sai hawaye
Galadanchi ne ya ce" Zainab kin gan shi ai da sauk'i to ki de na kukan haka"
Sha re hawayen ta yi "Nagode sosai ka je gida dare ya yi, na san Maman Yusra na can ta na jiran ka"
"Bakomai na sanar da ita ai"
"Duk da hakan ka ta fi ka huta"
"Okay Allah ya k'ara sauk'i ba ri na ta fin"
Tafiya ya yi Samuel ya mai da shi gida.
Halima ce a kan abin sallah,sallah ta ke yi dan ta sa ba duk dare sai ta tashi ta yi, jin shigowar motar mijin na ta ne ya sa ta ajiye carbin da ta ke ja ta yi addu'o'in ta.
Fi ta ta yi ta taro mijin na ta " Daddyn Yazeed ya jikin na sa?"
"Da sauk'i,abin ya zo da sauk'i sosai, kawai kan sa ne ya bugu amma normal ba abin da ya sa me shi"
Hummm ajiyar zuciya ta sauke"Alhamdulillahi,Allah ya ba shi lafiya"
"Amin ya Allah"
"Mu je ka yi wanka ka huta, ko abinci za ka fara ci?"
"No ba na tare da yunwa mu je na yi wankan"
Haka su ka haura stairs, sai da ya shi ga d'akin yaran sa Yazeed da Yusra ya mu su addu'a san San nan ya fito su ka shi ga da'ki.
Tun da su Aunty su ka ta fi asibiti na ka sa koma wa bacci d'akin su Ikram na je na du ba ta, San nan na shiga d'akin su Ahmad duk bacci su ke yi tausayin su na ji na Mahaifin su ya yi accident ko ya ya ke yan zu.
A d'akin Ikram na kwana duk da kwanan zau ne na yi addu'a na ke ta yi wa Daddy Allah ya ba shi lafiya.
Tun asbah na ta shi na Shiga kitchen dan sa ma wa su Ahmad breakfast in mu su wanka in shirya su, Allah ya sa ma yau ba school, ban San ya jikin Daddy ya ke ba.
Ina kitchen feraye doya na ke yi Ikram ta shigo " Husnah I na mommy da Daddy na du ba bangan su ba?"
"Ikram kin ta shi, kin yi sallah ma kuwa?"
"Eh na yi, ina mommy?"
"Su mommy sun je unguwa amma yan zu za su dawo kinji Ikram"
Wanke doyar na yi na d'ora a wuta na zuba gishi da sugar kad'an sannan na rufe juye shayin da ya tafasa na yi a flask
Cikin lokaci kad'an na gama had'a mu su breakfast duk da hankali na ya na wajen su Aunty.
Shirya su Hamid ,da Ikram na yi, sai da na tabbatar da sun k'oshi ba sa ta re da wa ta damuwa sannan na ji hankali na ya kwanta,
Sai da ka ga sun je d'akin games d'in su
Sannan na gyara ko ina, ina cikin gyaran falo...............
A can asibiti Ku wa kusan asbah Abubakar ya farka, ba ya jin ciwon komai sai dai d'an ciwon kai sama - sama bud'e idon sa ya ke a hankali ya sau ke su fuskar Zainab " my ka farka sannu me ke ma ka ciwo yan zu?"
Yun k'ura wa ya yi zai ta shi ta yi sauri ta temaka ma sa toilet d'in room d'in ya shi ga sallah ya yi "Ina Doctor ya zo mu ta fi gida, su wa Ki ka ba ri da yaran?" "Husnah za ta ku la da su"
Lumshe idon sa ya yi ya na jin bugun zuciyar sa na sauya wa jin kalmar "Husnah" da Zainab ta fa d'a Doctor Yakub ne ya shi go" Assalamu Alaikum,masha Allah jiki ya yi kyau Alhaji"
"Wa'alekumus'salam" Zainab ta amsa
" Yauwa Doctor ina so ka sallame ni zan ta fi gida"
"Alhaji yan zu me ya ke ma ka ciwo?"
"Ni fa Doctor I'm fine"
"Okay ba damuwa magunguna ya rubuta Zainab ya ba wa ta je pharmacy ta karb'a sannan ta yi paying d'in komai
Galadanchi ne ta re da Alhaji Abubakar
" Ya za ka ba ri ta je ita da kan ta, ba ka ji ra na zo ba ni gaskiya ban ji dad'i ba"
"Yan zu Galadanchi dubiya ka zo ko masifa?"
"Duk biyun, 'Dan rainin hankali, sau ra kad'an ka mutu jiya ai"
"Manta kawai, mu je in ga ya Gidan ya ke"
"Ko ka ce ya Hus..."
Turo k'ofar Zainab ta yi hakan ne ya ba su damar shirin ta fi ya Gida
Around 10:22am.
Daddy da Habib Galadanchi da Zainab ne su ka shi go gidan cikin motar Galadanchi amintaccen drivern sa Samuel ne ya yi driving d'in su har Gidan Alhaji Abubakar
Tsaya war su ke nan a compound d'in gidan 'Danliti, da sauran ma'aikata ne su ka ta wo du ba Alhaji Abubakar d'in ganin bandage a kan sa
Sun yi ma sa fatan samun sauki " Allah ya sa kaffara ne"
"Amin amin"
Su ka amsa.
Shigewa falon su ka yi Daddy ne a gaba sai Galadanchi Zainab ce da ga ba ya.
Kasan cewar Daren jiya ban yi bacci ba ya sa ina gyaran falon baccin ya d'auke ni, da ga zama na d'an huta
Banji shigowar su ba sai maganan Aunty na ji a kai na
"Ke Husnah me ye haka,har lokacin bacci ma ki ka sa mu ko,mu mu na can mu na fama da rashin lafiyan Alhaji ke kuwa Ki na nan kin sa mu guri"
"Ya isa haka Zainab"
Cikin firgici na ta shi "Alhaji sannu da zu wa ya jikin?"
Duk a tsora ce na ke
"Alhamdulillah"
"Aunty Wallahi ban San bacci na ke ba Ki yi hak'uri"
Banza Aunty ta yi da ni ta wu ce chair dan ta ajiye ledan hannun ta
Galadanchi tun da shi go ya ke kallon Husnah dan duk zuwan da ya ke Gidan ba ya had'uwa da ita duk da ba sosai ya ke zuwa ba su na had'uwa a Company
Gani ya ke kamar ya tab'a ganin me ka ma da ita,amma ya manta duk da wannan ta fi waccen komai
Kyau ne da ita na d'aukar hankali
Murya ta ce ta dawo da shi daga tunanin
" Ina kwana ,ya me jikin?"
"Da..da sauk'i"
"To ta shi ki ba mu waje banza kawai"
"Haba Zainab ya ki ke haka ne wai wa ce ne?"
"Wa ce kuwa 'yar aiki ce"
Galadanchi ne ya ji wa ni irin a ransa ya na girma ma d'an Adam ko ba kowa ba ne
Kallon Abubakar ya yi ya na tambayar sa da ido ita ce?
Kai kawai Daddy ya d'aga ma sa ya na mai da idon sa ya rufe.
No wonder ya ji yarinyar ta ma sa ga hankali da nutsuwa dan ta fi Zainab komai sai dai Zainab ta nu na ma ta wayewa fatan alkhairi ya yi mu su a zuciyar sa.
"Zauna ma na Mr.Galadanchi"
"Gaskiya aboki ka yi da ce dan da ga ni ba ta da hayaniya,
Zuwan Zainab ne ya da ka tar da su
Dear wankan fa?"
"Ga ni nan zu wa"
Galadanchi ne ya mik'e "to ni zan ta fi Allah ya k'ara lafiya sai na dawo zan bi yo"
"A'a ba sai ka dawo ba ni ma zan shi go ba yan azhar ai"
"Me ka ke cewa ne Dadyn Ahmad?"............
K'ofar Gidan megari ne ci ke jama'a A.A.Yusuf ne da lawyer barrister Hakim sun zo domin karb'ar gonar Baba haya,
Inna Gaji sai d'ad'daga kai ta ke anzab'i gonar su zau ne ta ke a can gefe a na rubuta sheda na k'arb'ar haya dubu d'ari A.A.Yusuf ya mik'a a ka ba wa megari Inna Gaji ya kira ya mik'a ma ta "ga kud'in na shekara guda ne"
Jikin Inna Gaji har rawa ya ke yi dan ba ta tab'a ri k'e sa ma da dubu Ishirin ba yau ga ta da dubu d'ari sa na din gonar Husnah, dubu Ishirin d'in ma sa na din aikatau d'in Husnah ne.
Magatakar da ne ya yi rubutu megari ya sa hannu a ka ba wa A.A.Yusuf ya sa, Inna Gaji ta kira Hindatu ta sa hannu sai barrister ya sa.
Ma'aikata su ka ne ma megari ya zab'a mu su ma su amana har da almajiran Malam Lawan a ta ke a gurin a kai komai a ka gama Samuel zai dawo ya kawo mu su seed da fertilizer har kud'in abinci sanan duk wata xa'a biya su salary d'in su.
Kud'i su ka ba wa megari sannan ya k'ara ba da wani a rabawa mutanen wajen.
Salisu Tun da ya kawo ya ga Hindatu a wajen ya ke jin kishi ya ta so ma sa, mutum ne me zuciya sosai ya na k'arasowa wajen.....................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci.
Page2
..........................Galadanchi yace"haba Zainab kwantar da hankalin ki, ya na nan daga yau har ya warke ba in da za shi"
"To idan kai ne ni d'in Sai ka hana ni fitan"
Kasan cewar Alhaji Abubakar mutum ne me k'arfin hali k'aramin ciwo baya kwantar da shi.
"A dai yi hak'urin kwana biyu Oga"
Galadanchi ya fad'a cikin tsokana, tafiya ya yi dan har yan zu be je company ba, asibitin ya fara zuwa.
Tun da Daddy ya yi accident d'in nan bayason zama a sama, ko da yaushe ya na falon k'asa ya ha na ni sake wa, in dai ya na guri to ni sai naji duk na takura.
Zaune ya ke a falon k'asan da magazine ya na du ba daily trust shigowa na yi kamar kullum dan na yi aikin da ya za me min dole,sanye na ke da atamfa green colour me zanen butterfly white colour a jiki,sosai kayan ya zauna a jikina, riga sa skirt ne wanda rigar ta kama ni shape d'i na ya fi to sosai haka skirt d'in hip d'i na ya fi to kamar d'ora min aka yi.
Ta k'asan ido ya ke kallon ta, ta sake ta na ta aikin ta, tun ta na d'a ri -d'a ri har ta sake, duk motsin da ta ke jikin ta sai ya motsa hakan ya haifar wa da Daddy jin felling soyayyar ta ta na fusgar zuciyar sa.
Tunanin yan da zai k'arke da ita ya ke duk ranar da ya bayyana ma ta sirrin zuciyar sa,yasan zai sha wahala kafin ta aminci, dan ya fi jin ta akan Zainab, ya san Zainab na son sa amma zai yi k'ok'arin ganin ya shawo kan ta cikin hikima dan mata ba wayo ne da su ba.
Hauka ne kawai za ta yi na d'an lokaci idan ta ga har anyi auren dole ta hak'ura ta karb'e ta
Ni kuma inshaallah zan kwatanta adalci tsakanin su, jin ba zai iya ci gaba da kallon ta haka ba ya sa ya koma stairs d'akin Zainab ya nufa samun ta ya yi ta fito daga wanka.
Towel ne a jikin ta be fi Rabin cinya ya rufe mata ba, d'akin sai k'amshin sabulun wankan ta ya ke jin motsin shigo wa ya sa ta juyo Daddy ne ya ke nufar in da ta ke tsaye.
"Daddyn Ahmad"
Ka sa amsawa ya yi
Janyo ta ya yi jikin sa ya na shinshina ta wata nutsuwa ya ji ya na son Zainab sosai halin ta ne bayaso, in minutes ya burki ta ta, d'aukan ta ya yi cak ya dire ta akan gadon ta da k'ar ya je ya sawa k'ofar key ya dawo su ka kashe arnah...
"Ni kam Daddyn Ahmad me ke damunka kwanan nan ne,ka fa ra matsamin, yan zu ma Gidan mu nakeso na tafi na yi rana ga shi ka tare ni da jarabar ka mtswww ni gaskiya na fa ra gajiya"
"Okay no problem sai in sa mo wadda za ta iya d'aukar lalura ta, tunda ke kin ka sa"
A 360 ta rik'eshi dan su na bed ne har lokacin
"Wallahi impossible ai Abubakar kai da sanin wata mace har abada ba ka isa ba kayi kad'an ka had'ani da wata"
Cikin k'unar rai ta ke gayamasa.
"Okay to inje in ne mi matan banza kenan ko, so ki ke in halaka kai na ke kince kingaji, ina takuramiki kuma kin ce bazanyi aure ba ya zanyi to"
"Da kishiyar Gida Wallahi gara ta waje"
Kuka ta sa masa sosai ta na ta gayamasa bak'ak'en maganganu, jin shima zai hau ne, ya sa ya d'au ki boxer d'in sa ya sa, ya shi ga d'akin sa toilet ya shi ga dan tsaftacce jikin sa.
Sai da ta yi kukan ta me isarta sannan ta sake wanka, idanun ta ya yi jazur kishi na yunk'uro mata, ta na da ta San in ba shi kanta da ta yi yanzu.
"Shi mutum ba kad'an ba duk k'ok'arin da ba ke masa ba ya gani aikin ban za"
Ta na mita ta na share hawaye.
Sakko wa ta yi ta shirya ta sha gizna d'in ta brown colour fuskar ta na annuri, haushin Abubakar ta ke ji maganar da su kayi sai dawo ma ta take a brian kamar yanzu su ka yi fad'an
"Sannu da fitowa Aunty"
Ko kallo na ba ta yi ba ta fi ce 'Danliti da tun d'azu ya na jikin mota ya na jiran ta,
Dan idan ta jira ka ba ka zo ba,to ranar ka gama aikin ka a gidan dan kora ce za ta biyo baya.
Gidan Hajiya Sara ta fa ra zuwa, ta na kuka "yan zu akan wannan maganar Zee ki ka ta da hankalin ki, namijin me mtswww ni kin ba ni haushi ma Wallahi"
"Sara kin san son da nake wa Daddyn Ahmad ba zan iya ganin sa da mace ba, da inga wannan ranar gara na ga ranar mutuwa ta" har lokacin hawaye ta ke...........(hummmm Hajiya Zainab ki na ruwa,Inji Noory)
* * * *
A yau ne Malam Yunusa (Baba Malam) ya ta ra iyalan sa domin Family meeting d'in duk shekara da su ke yi kowa ya zo har Hajiya Asiya wacce ta ke aure a Kaduna da y'ay'an ta duk sun zo, yaya Hamza ma da matar sa Binta da yaran su duk sun sun zo.
haka yaya Muhammad ma da matan sa Aisha da maimuna da yaran su, amma Alhaji Abubakar shiru har sun gaji da jira waya ake ta yi masa ya na ba su hak'urin yana hanya
Wa su kayan a ka kawo ma sa daga Dubai ga shi Galadanchi ba ya nan dole sai ya je company da kansa, Zainab da yaran sa ya ce su fara zuwa ,shi daga company zai tawo family meeting d'in
Cikin sauri Aminu (driven company)ya kawo shi, dan 'Danliti ya san su Zainab zai kai Gidan
Daddy na zuwa su Ahmad,Hamid,Ikram ma ana kawo su.
Ganin ba Zainab ya sa yaji ranshi ya b'aci "Ikram ina mommy"
"Ta na Gida ta ce bata da lafiya kuma unguwa Zata je"
Kai kawai ya girgiza
Shiga su ka yi akayi gaishe - gaishe sannan Baba Malam ya yi gyaran murya ko wa ya nutsu.
"A'uzubillahi minashshaid'anur rajim, Bismillahirrahmanurrahim, Baba malam ya bud'e taro da addu'a, anyi ba ya nai sosai kowa aka ba shi damar ya yi magana Manya da Yara, Matan kowa da y'ay'an su su na nan amma ban da ta shi matar ransa ne ya k'ara b'aci.
Alhaji Abubakar yace" Baba Malam inaso zan k'ara aure.
Ba Baba Malam kad'ai ba kowa sai da maganar ta dakan ma sa zuciya, shiru d'akin ya yi kamar anyi mutuwa
Hajiyan su ce ta ce"Abubakar aure kuma"
"Eh Hajiya nima inaso in dinga ganin kowa na wa a cikin dangi na"
Kowa murna ya ke a cikin zuciyar sa more especially Usaina kamar ta yi me dan farinciki
"To mashaallah Allah ya tabbatar da alkhairi" Hajiya ta fad'a
"Amin, amin" du d'akin su ka amsa
Rufe taro akayi da addu'a a ka ci abinci akayi sallah kowa ya d'auki iyalin sa su ka tafi.
Asiya ce kad'ai sai jibi za ta koma Kaduna.
Aisha da maimuna Matan yaya Muhammad sai murna su ke za'ayiwa Zainab kishiya
"Oh Aunty kinji za'ayi wa Zainab kishiya"
maimuna ce ta ke fad'a ta ka sa rik'e maganar a ranta
"Hmm wayaga idanun Zainab miji na k'ara aure hahh hahhh su ka shek'e da dariya"
Muhammad ne ya had'e rai "Ku me ye haka ku ke yi kamar wa su yara?"
K'unshe dariyar su ka yi
Usaina kuwa........................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci.
Page2
...................Hajiya Sara da Zainab ce ta fe a motar Sara dan Daddy ya hana Zainab tuk'i duk in da za ta je 'Danliti ke kai ta, idan kuwa lalura ta sa mu d'an liti to kuwa shi da kan sa ke kai ta, ko Samuel.
"Sara ina matuk'ar mamakin Daddyn Ahmad akan wani abu da ya wancin ma su hali ke yi, amma ban da shi"
"Me kenan Zee?"
"Hmmm ko kin san be tab'a d'aukar wani abu a cikin dukiyar sa ya ba wa y'ay'an sa ba.
"Kamar ya b
angane ba, yi min bayani"
"Kin san dai ya na da share a many companies nan Gida da kuma other countries, ga shi da companyn da ake narka gold a nan k'asar amma ban tab'a d'aukan wani abu ya sa sunan Ahmad ko Hamid ba ba re Ikram".
"Haba dai?"
"Wallahi Sara abun nan ya na da mu na a raina"
"Tabdijan wannan ai mugunta ce, wa tukun sabida ya san ya na da iyaye dan kar ya mutu komai ya zama na ki da na y'ay'an ki ku kad'ai dole sai tsofaffin sa sun ci.
"Ke Sara ba na son ki na wa miji na fatan mutuwa, dan na ki ya mutu shi ne za ki wa nawa".
"Hahhh hahhh" Sara ta yi dariya come down lady haba mugunta kawai na ga ni a fili shiyasa na hasko mi ki".
" To ba na so, in za ki ba ni shawara kawai ki ba ni atoh"
"Okay shawara d'aya ki sa me shi cikin kissa da kisisina ki ma sa maganan cikin hikima ko mazan ne ya mallaka mu su company ko na shoes and bags d'in da ke India ne ki fa ra dafewa"
"Ki na gani ba Matsala kuwa?"
"Ba wa ta matsala?"
Haka su ka yi ta hira har su ka k'arasa Gidan su Zainab domin gaishe da iyaye ta.
Marka ke cewa "Malam Musa, Allah ya shirya ma na zuri'a Malam"
"Amin Marka"
Allah ne kad'ai ya san abun da ke cikin zuciyar Baba duk Abin da Inna Gaji ta ke ya na sa ne da ita, ya san ba ta k'aunar Husnah Allah ne ya ra ya ma sa ita.
Baba mutum ne me kawaici da hak'uri, haka nan ya ke ji a ransa Husnah ba guduwa ta yi ba,don ba zai manta ba, a ranar da za ta bar 'Dan marina ce ma sa ta yi.
"Baba inaso zan yi wanki dan gobe juma'a zan je Gidan Kaka me daddawa in gaishe ta"
Kud'in omo ya ba ta har ya ce zai ta wo ma ta da tsara bar da za ta kai wa kakar ta ta.
Ranar be dawo da wuri ba ku ma be ne mi Husnah ba ganin dare ne sai ya d'auka ta yi bacci ne, ashe ba ta Gidan ma.
"To Gaji ni zan ta fi kar na yi dare"
"Yo ba a garin za ki kwan ba?"
"Eh kin san na bar yara a Gida ku ma Baban su ya na nan".
"Ke marka kar dai kin yi aure?".
"Hmmm tuntuni ma ai ina ga ma idda na yi aure, kihiyoyi na biyu a can garin muna".
"Hahhh oh su Marka hankali ya kwanta an rabu da sale,me hekara da hekaru ba a zagayo iyali ba"
"Hmmm Inna Gaji kenan, ni dai na ta fi" sallama su ka yi Inna Gaji ta rako ta har soro.
"Baba ka ci kilishin"
Hannun sa na dama me lafiyan ya sa ya fara ci.
"Alkur'an nima sai na ci" Inna Gaji ta fad'a ta na sa hannu ta d'auki k'ato kilishi d'aya.
"Uban ki kad'ai ki ka sa ni, kuma kud'in da ki ke siyowa ai na ga nawa ne ma"
Shiru su ka yi ma ta
Ki ran sallar magriba ne ya sa Hindatu d'akko buta da bucket domin yi wa Baba alwala.
"Malam ka ji Abubakar da wa ni zan ce ko"
"Eh na ji Batulu sai dai mu yi ma sa fatan alkhairi Allah ya ba shi ikon yin adalci"
"Amin Malam, ni kam fata na Allah ya sa auren ya za ma silar shiriyar Zainabun"
"Assalamu alaikum"
Hassana ce ta shigo
"Wa'alekumussalam,HassanA! ya akayi shi go ma na"
K'ara shi ga ta yi
"Sannu da hutawa Baba,Hajiyan mu kin yi bak'i"
"Su waye"
"Wannan matar ce da ta zo neman temako rannan"
"Ayyah kira min Abubakar a waya ki ce ina neman sa"
Fi to wa su ka yi tare daga d'akin malam din.
"Husnah! Husnahhh! Husnah!!!innalillahi'wainna'ilaihirrajiun.
Rungume ta ya yi cikin tashin hankali, Ahmad ne ya shigo da gudu dawowar su kenan da ga school " Daddy ta mutu ne?
Sab'a ta ya yi a kafad'ar sa ya yi mota da ita 'Danliti ne ya zo da gudu ya shi ga mortar ya ja sai Hospital Al-birr clinic shi ne ma fi ku sa da unguwar su, nan su ka tsaya da sauri nurses su ka kawo dagon d'ora Emergency patient
Su ka shiga ciki da ita.
Daddy hankalin sa a ta she ya ke, ya manta Office d'in IC d'in bin su ya ke
"Please Alhaji ba'a Shi ga"
"What!!!! kin san wa ce ce a ga re ni kuwa to Husnah ita ce......,..........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain And Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039
Ki biya ki karanta cikin aminci
Page 2
............Salis na isa k'ofar Gidan megarin Hindatu da Inna Gaji su na shirin tafiya.
Da sauri ya k'araso durk'usa wa ya yi ya gaishe da Inna Gaji,
"Inna ina wuni,ya me jiki?"
"Lafiya lau Salisu, ai yan zu nan a ka yi rabon mak'udan kud'ad'e, amma gaskiya ba ka da sa'a Alkur'an Salisu"
"Ayyah abun rabo ne kawai ai"
"Ke Hindatu to ni zan ko ma, kin san ba kowa sai Malam a Gidan"
Ta na yi ta na k'unshe kud'in ta, ta na ta fi ya.
Hindatu da ta rasa abin ce wa sabida kunyar da Inna Gaji ta ba ta a gaban Salisu, dan yan zu su na shiri sosai sabida yadda ya ke kula da Baba sosai.
"To sa ki ran ma na Hindatu na"
"Allah ya kiyaye, ta I na na za ma ta ka, kasan me akayi anan gurin?"
"A'a lafiya dai ko?
"Eh mana ai gonar mu a ka ba da haya labari ta ba shi daki -daki"..,.....,..
Shima ya ta ya su murna, sannan ya sa ko zan cen aure
Nan da nan Hindatu ta hau yi ma sa ba'a "Alkur'an ba zan aure ka ba"
Shirin k'ara wa gaba ta ke yace"Kin ga zamu d'au ke Baba mu mai da shi Gidan mu yadda za mu fi kulawa da shi "
Dad'i ne ya kama Hindatu jin Baba zai sa mu kulawa fi ye da ta yan zu, ya sa ta amince za ta Auri Salisu "Da gaske ka ke Salisu, za ka kula min da Baba na idan na aure ka?"
"Inshaallah Hindatu"
"To na amince"sai ta yi sauri ta rufe fuskar ta, ta gudu
Salisu farin ciki ya ke ji kamar ya kashe kan sa dan dad'i burin sa ya cika Hindatu ta karb'i soyayyar sa, shagon maganin sa ya wuce ya na ta fara'a
Idris ne ya fito da ga d'akin sa, hankalin sa ba'a a kwance ya ke ba kwana biyu Hadiza ba ta zo ba kuma ko a hanya ba su had'u ba, ya ka sa sa mun nutsuwa yau sai ya je Gidan su ya ji ko lafiya, dan yan zu a shirye ya ke da ya aure ta in dai za ta nutsu, ya sha gwada ta da ta amince da shi, k'arshe sai dai a yi uwar watse ta yi tafiyar ta.
Yaddar ta ya ke nema tukun na kafin ya kai maganar gurin megari,tun da ya gama secondary d'in sa kuma ga provision d'in sa da ya ke da shi ya na sai da kayayyakin masarufi masara,shinkafa,gero,dawa, har da su sugar, madara,omo dasauransu, kaf 'Dan marina ba me k'aton shagon sa.
A b'an garan Hadiza ma a shirye ta ke da Idris ya ce zai aure ta, ko ba komai, zai din ga d'ebo kayan dad'i irin su nonon gora da su madara, da biscuits na y'an burni ya si yo ma ta kifi, da kaza in dai ta zama matar Idris d'an megari ai ta fi kowa da ce, a garin 'Dan marina.
Tunanin haka ya sa zata aure shi.
"Assalamu alaikum"
"Waye ne wa'alekumussalam, Marka! Yau Marka ce a Gidan na mu lale - lale yau a gari inji mak'i bako"
"Hmmm Gaji kenan Wallahi yau dai na shigo garin,shi ne na ce sai na bi yo an gaisa"
"Kin kyauta kuwa shi go ciki"
'D'akin Inna Gaji su ka shi ga k'ara gaisawa su ka yi
Hindatu ce ta dawo da ga tallan ta"Assalamu alaikum Inna Gaji na dawo" a jiye kayan tallan ta yi, d'akin Baba ta nu fa.
A jingi ne ta sa me shi da alamar kullum sauk'i k'aruwa ya ke.
"lahhh Baba kai ne a haka" sai dariya dan dad'i ne ya hanata magana.
Baba ne ya ce "Hindatu Alhamdulillah sauk'i kam ya na samu wa,ki rik'e Salisu da kyau Hindatu d'azun nan ya zo shi ne ma ya zaunar da ni da nagaji da kwanciyar bai jima da tafiya ba" shiru Hindatu ta yi.
"Yauwa Baba yau kilishi na siyo ma ka da dabino"
"Mashaallah nagode Hindatu Allah ya yi albarka"
Inna Gaji da marka ne su ka shigo du ba Baba.
"La'ilaha'illahu Malam Musa haka abu ya faru,Alkur'an bansani ba ko labari banjiba Allah ya sauwak'e"
"Amin marka nagode"
Baba ya amsa
"Ashe kuma Husnah haka abu ya faru da ita,shekara uku balabarin ta, to Allah ya shirye ta ta dawo"
"Ke Marka wa na dawowa, yan zu wayasan adadin shegun da ta yi humm Allah dai ya tak'aita"
"Haba Inna Gaji ke kullum ba kya fad'an alheri a kan Husnah k... "Rufe min baki ko inci uban ki anan fitsararriya.
* * *
"Yan zu dai mun gama da maganar noman"
"Ya yi kyau Galadanchi, yau na ke so muje mu Sanar da Baba Malam maganar"
"Wacce magana fa?" Galadanchi ya fad'awa Abubakar.
"Dad'i na da kai mantuwa, maganar Husnah na ke so su fa ra sa ni, kafin yarinyar ta sa ni"
"To ita kuma leader d'in fa".
"Him Zainab wai, nasan yadda zan yi da ita,dole ma ta hak'ura"
"Amma Allah ka taro march ku ma ba ka da goaler,ni dai baruwa na"
"To da ma wani ya ce da Habib ne?"
Hahhhh dariya su ka yi su ka ci ga ba da hira.
"So na ke sai na sa mu yadda yarinyar tu kun na,na mai da ita Gidan su, idan na auro ta sai a kawo min ita as my Wife"
Wani nishad'i ya ke ji kamar ya auri Husnan.
"Kai guy Wallahi ka fad'a da yawa,Allah ya sa ta iya d'aukar lalurar ka naganta y'ar ficika".
"Kai ba'a raina Mata irin su raina kama ne tsaf za ka ganni cikin kwanciyar hankali"
"Allah ko?".
"Fi ta ka barmin office"
"Eh za ka kore ni sabida ka ga ma zan cen Husnah ko, to bazan je rakiyar ba"
Office d'in shi ya kama ya na mu su fatan Allah ya tabbatar da alkhairi.
"Bloody ya ki ka ji ranki da Yaya Abubakar zai k'ara aure?"
"Hmmm haba Usaina ba kya tausayawa halin da za ta shiga, kin san dai ta na bala'in son yaya da kishin sa ko,ni dai ina tausaya ma ta Wallahi".
"Tausayi, ita ta na tausayin wa su ne? Ni kam dai Allah ya San ya alkhairi, a kawo ma na amarya
Idan me kirki ce in ta ya ta kishi Wallahi sai min gyara wa Aunty Zainab zama"
A ciki farin ciki ta wuni yau.
"Husnah ga under wears d'ina can in kin gama pepper soup d'in,ki je ki goge min"
Husnah da tun jiya ta ke ciwon kai da jiri yan zu ma aiki ta ke ba ta gani sosai,
"Aunty ba ni da lafiya" sai hawaye ta ke yi, ciwon ta kuka.
A yatsine Zainab ta ce "me ya ke damun ki kuma yan zu, ko mijin na wa da ki ka raina za ki gayawa?"
"Kai na ke ciwo sosai"
"Ki je drawer d'in mirror akwai paracetamol ki b'alli biyu ki sha,ki gogemin kayan da na ce miki"
Juya wa ta yi ta ta fi sana'ar ta ta yawon gidan k'awaye
A daddafe na ke tafiya ba na gani sabida ciwon kai, jiri ne ya d'ebe ni zan fad'i k'ara na kwalla ina jiran ji na a k'asa a faffad'an k'irjin mutum na ji ni da ga nan bansan wa ce duniya na ke ba..........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
*MASARAUTAR* *MU*
Littafi ne da ya kunshi, cin amana, zagon k'asa, abubuwan ta'ajibi,nishad'i,yaudara,da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VIP N500
08107916039 for WhatsApp
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO Ice
Aifat textile,Aisha and Oum Emaan
page2
.........................A can kuwa 'Dan marina Hadiza ce ta fe a hanya, ba kowa saboda masallatai ana ta Sallan magriba duk anshiga Sallah.
Garba ne da abokan sa su ke lab'e jikin lungun layin su, tun ranar da ya yi ma ta ta yin zuwa tasha ta wulak'an ta shi, saboda ba shi da kud'i a hannun sa ta tafi ta bar shi tsaye,
Ya k'ullace ta.
Ya dad'e ya na neman damar da zai ra ma abin da ta yi ma sa.
Ta fe ta ke ta na wak'ar ta dan Hadiza ba ruwan da harkar k'awaye ko shi ga cikin dangi ba ta fi ya yi ba, ita dai batta da son kud'i irin na Uwar ta.
Maza su ne manyan k'awayen ta romance styles duk ta iya saboda harka da maza daban - daban.
Kewaye ta ta ga ana yi ana zaga ta ana clapping tsoro ne ya dirar ma ta a zuciya.
"Garba me ye hak...
Hanci da baki a ka to she ma ta, ta baya an kama ta sai fusge - fusge ta ke ba damar ihu jan ta su ka yi shagon badamasi me huluna,da ya ke ba mutane duk ana Sallah wa su an idar wa su ba su idar ba, shagon su ka shigar da ita su uku su ka rufe.
Iya k'arshen ta shin hankali Hadiza ta na cikin sa"Garba me na yi maka za ka kawo ni nan?
Cikin dakiya da aro jarumta ta ke magana.
"Hahhh hahhhhh gaba d'ayan su,su ka shek'e da dariya su na tafawa.
"Kin manta wulak'ancin da ki ka yi mi ni, saboda ba ni da kud'in da zan ba ki in d'an sha ruwa a jikin ki, shi ne ki ka zage ni har da cemin mutsiyaci"
Tu ni hawaye ya jik'e ma ta gaban hijabin ledar da ke jikin ta.
"Alkur'an ni ban zage ka ba" kuka ta ke kamar za ta mutu.
"Dan Allah ka yi hak'uri Garba".
" Dallah yi mana shiru" wa ni Ashiru cikin abokan Garba ya da ka ma ta tsawa.
"To yau zan yi abun da ki ke tsoro, daga yau ba za ki k'ara kallon wa ni Namiji ko yaro ne ki yi ma sa wulak'anci ba"
Kayan jikin sa ya shi ga cirewa.
Jikin Hadiza ne ya shi ga rawa ta rikice hannun ta d'ora akanta, ta na ihu
"Nuhu k'ulle ma na ita"
A d'ari ta mik'e ta shi ga zagaye a shagon wa ta igiya Nuhu ya d'akko ya nufo ta, "wayyo Allah nahiga uku!
Caf ko ta Garba ya yi ya fusge hijab d'in jikin ta, tun kud'ata Ashiru ya yi gaban Garba Jan rigar ta ya yi keeeet ya yagata ya cillar, fello k'afar ta Nuhu ya yi ta fad'i k'asa. Ashiru ya zarga ma ta igiya Garba ya na k'ok'arin zare won.............
* * * *
"Bloody Barrister ya kira ki amma ban yi picked ba dan ban ji wayar ku jiya ba ban san akan me kuka yi magana ba bare in d'ora hahhhh"
"Kai Yaya Hassana ni ai in da Faisal ne ya kira ba kya kusa da na d'auka ai, ko hirar soyayya ce mun yi,amma bakomai ni ma bazan k'ara d'aukar wayar ki in amsa ba"
Fushi Usaina ta yi, toilet ta shi ga dan ita ma ta shirya su ta fi islamiyya.
A can kuwa Galadanci ne a cikin babban birnin India Mumbai, tun da ya zo order d'in bags and shoes ya ke tunanin me ya kama ta ya fara siya na hidimar bikin babban abokin sa Abubakar, ganin wa ni boutique a gefen titin da zai mai da shi hotel d'in da ya ke, tsai da driver ya yi,ganin AMMAR KHAN BOUTIQUE.
Sanin Abubakar mutum ne me son k'ananan ka ya shiya sa zai ma sa surprise ya shiga ya fa ra jido su nightgowns, skin tight, top,mini skirt, pants,bra da sauransu.
Siyayyan ka yan mata dai sosai ya yi
Sannan ya nufi masaukin sa,wanka ya yi ya yi ordern abinci ya ci,san nan ya kira Abubakar dan yi ma sa bayanin yadda business din na su ne tafiya.
Ringing d'in wayar Abubakar ce ta dakatar da shi da masifar da ya ke ta yi wa nurses d'in, bai duba wayar ba ma, Ballan ta na yasan wa me kiran sa.
Zama ya yi a reception kan sa na matsanancin ciwo,zuciyar sa kamar ta fito tsabar bugawar da zuciyar sa ta ke ma sa.
Taimakon gaggawa doctors su ka Shiga ba wa Husnah, wadda ta ke tsaka nin rayuwa da mutuwa.
Tests aka yi ma ta
Typhoid ne ya ci k'arfin ta shiya haddasa ma ta suma,allurai a ka yi ma ta a ka sa ma ta drip,sai da su ka ga ta dawo normal, bacci me nauyi ne ya d'auke ta.
"Doctor ya jikin na ta" baya ya yi ze fad'i doctorn ya rike shi, "comedown Mr.
Ka nutsu your wife is fine follow me to the office, I will explain to u please".
Jin abin da doctor ya ce ya sa Daddy sau ke ajiyar zuciya.
Bayani sosai likita ya yi wa Daddy san nan ya ce za su rik'eta zuwa kwana biyu tukun na, " ok zan iya ganin ta yan zu?
"Yes ur right"
'Dakin ya nu fa cikin hanzari ga nin ta ya yi kwance ta na bacci d'an kwalin abayan da ke kan ta ya za me dogon ga shin ta me kyau da shek'i ya rufe ma ta fuska, zuwa ya yi ya tsaya ya kura mata shanyayyun idanun sa ji ya ke ina ma matar sa ce ya ba ta k'oluluwar kulawa, a hospital d'in, hannu ya sa ya na gyara ma ta gashin ya na kallon fuskar ta me cike da annuri, k'ofar d'akin ya ji an turo da k'arfin
Idan sa ne ya sauka akan................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain &Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASARAUTAR MU
Labari ne da ya kunshi abubuwan ta'ajiba,cin amana,yaudara,zagon k'asa tare da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VlP N500.
For more information 08107916039 or 08145498489.
DEDICATED TO OUR FANS
Page 2
......................wasa ya ke da gashin da ya kwanta a goshin ta, nutsuwa ya ke ji har cikin ruhin sa, kiss ya sakar ma ta a goshin ta,sannan ya mik'e.
Tashin sa ya yi dai - dai da shigowar su Hajiyan sa ta re da twins, "Assalamu Alaikum"Hajiya tayi sallama su na k'arasowa d'akin da ya gayamusu.
" wa'alekumussalam Hajiya sannu da zuwa, kujera ya ke gyara mata dan ta zauna, "Abubakar me ya sa mi Husnan ne?"
Wall..... Su Zainab ne su ka shigo fuskar nan kamar anyi musu mutuwa.
'Assalamu Alaikum,Dear kai ne ka kawo ta d'in kuwa.
Twins da tun shigowar su gadon su ka nufa cikin sauri dan ganin ya jikin Husnah,baccin da ta ke yi ne yasa su ka ga da sauk'i,zama su ka yi bakin gadon na ta.
"Zainab ba ki ga Hajiya ba ne?"
Cikin dannen b'acin ran ta, ta ce" Hajiya bar ka da dare"
"Yawwa Zainab ya gidan?"
A dakile ta amsa "lafiya"
Sara ce cikin iya duniyanci ta durk'usa har k'asa" Hajiya ina wuni?"
"Lafiya lau"
"Ya me jikin kuma"
"Alhamdulillah jiki da sauk'i"
"Allah ya ba ta lafiya, mu na tare da Zainab ne aka ce mana Husnah ba lafiya ai"
"Mu ma waya kawai mu ka ji, Abubakar me likitan ya ce ne?"
Cikin damuwa ya ce "sun ce typhoid da malaria ne, kuma ta ci k'arfin ta sai zuwa Gobe ko jibi za'a sallame ta"
"Kutmar uban can, wannan wa na Doctor ne ya zo ya ba ta tablets ta din ga sha a gida"
"Zainab!!cikin tsawa Daddy ya kira sunan ta, dalilin tsawan ya sa Husnah motsawa, da sauri Usaina ta rik'e mata hannun me drip d'in dan kar vein d'in ta goce.
" Ya isa haka Abubakar kuje gida, ni zan zauna da ita ai"
"A'a Hajiya ni da bloody za mu iya zama ai"
Zainab da tsanar Husnah ta k'ara doubling a zuciyar ta, ji ta ke kamar ta shak'e Usainan jin abin da ta ce.
Hajiya Sara ce ta ce"A'a Hajiya ai ba'a yi haka ba, Zainab za ta iya jinyar ta ai, kawai ku koma gida"
Hajiya da ranta ya b'aci da halin da Zainab ta ke yi tace "duk Ku tafi,ni zan zauna da ita"
Shiru kowa ya yi Hajiya ta gama magana.
"Auta ku je a mai da Ku gida kun ga driver na nan kar Ku yi dare"
"Dan Allah Hajiya ni ma zan zauna a nan d'in"
Usaina ta ke rok'on Hajiyan dan ta na k'aunar Husnah sosai.
"Nace a'a ko"
Zainab da ta ke ta hararar Alhaji Abubakar da shi be ma san ta na yi ba kawai tunanin irin hukuncin da Zai ma ta ya ke.
Barin d'akin ta yi Sara ce ta yi musu sallama sannan ta bi bayan Zee d'in.
"Hajiya to me za'a kawo mu ku?"
"Dadduma da hijab d'in Husnah, Hassana ki dafo mana ruwan zafi a flask ki ba wa ya'u ya kawo mana"
"Hajiya du ni zan kawo.
Fita ya yi da sauri tarar da Zainab da Sara ya yi bakin motar sa, Zainab sai kuka ta ke Sara na ba ta hak'uri, ganin Daddy ya sa Zainab cewa " Abubakar me ye tsakanin ka da yarinyar nan?"
Ban za ya yi mata kamar be san da mutum a wajen ba ma.
Ganin zai shiga motar sa ya bar wajen ya sa Zainab cewa "wayasani ma ko ciki ka yi mata, shi ne ka ba ta maganin zubar wa hakan ya sa ka kawo ta asibiti"
Ji ya yi wani abu ya dirar ma sa akan sa, Wanda ya sa tsigar jikin sa mik'e wa da sauri ya fito daga motar "dan girman Allah Abban Hamid ka yi hak'uri"
"Haba Zee wannan ai hauka ne, ya za ki dinga abu karar illiteracy ne"
"To dan me ne zai kawo ta hospital shi kad'ai in ta gaskiya ce mana ya kira ni, mu kai ta tare mana"
"'Danliti mu je"
Tsananin b'acin rai ko gaban sa baya gani Allah ya sa ma ba shi ne yake driving d'in ba.
* * * *
"Wayyo Allah Inna Gaji ki temake ni,Wallahi ba ni naje ba,fyad'e su ka min"
Inna Gaji kuka,Hadiza kuka tsakanin uwa da 'ya sai Allah, haka Inna Gaji ta rik'o Hadiza su ka shi ga d'aki.
Hindatu da tun shigowar Hadiza ta far ka, fitowa ne kawai ba ta yi ba had'a kai da gwiwa ta yi ta na ta kuka, ji ta ke inama a ce mafarki ta ke za ta far ka.
Ganin sun shigo ne ya sa ta ta shi ta na kallon Hadiza da ta durk'ushe a k'asa dan ko tsaiwa ba ta iya wa
"Inna Gaji dan Allah kar Ku ba ri Baba ya ji wannan abun"
Hindatu ce ta ke rok'on Inna Gaji.
"Hindatu ba zan ba ri ba,ke dan ubanki waye ya yi miki wannan aikin? Alk'ur'an in ba ki gayamin gaskiya ba sai na kashe ki da hannu na"
"Haba Inna Gaji dare ne fa"
" Wallahi sai ta gayamin wa ta ba wa kan ta"
"Garba ne d'an gidan malam Shehu na hayi"
Cikin kuka su ke maganan gaba d'ayan su.
Jin amfara rikan sallah karfe hud'u ya sa Inna Gaji hura wuta, ruwan zafi ta dafa ta, ta so Hadizan da zazzab'i ya rufe ta, da kar ta fito.
Bandaki su ka shiga inna Gaji da kan ta ta gyara ta, ta na yi ta na kuka haka su ka wayi gari cikin bakin ciki.
Baba da ke can d'akin sa be san abin da ake ba.
Ganin dai gidan shiru ya sa ya ke mamakin Inna Gaji ko ba ta da lafiya dan yasan da tuni yan zu ta na ta had'a abincin siyar warta dan ta na sallah ta fara magana kenan.
"Inna Gaji ki kai Hadiza asibiti ba ta da lafiya har yan zu"
"Zan ci ubanki Hindatu,ni nace ta je wajen maza har su taushe ta eyeee, Alkur'an ba in da zan kai ta,abin kunya ne Hadiza ta Jan yo min"
Sai ta fashe da kuka
"Allah ka rufamin asiri kar a ji wannan mummunan aikin"
"Kenan Garba ya ci bulus Inna Gaji, ba za akai hi gaban megari ba kenan?
"Hindatu in na k'ara jin maganan nan a bakin ki ko hmmm"
Juyawa Hindatu ta yi d'aki ta na k'unk'une" Wallahi sai na kwatarwa yayarta y'ancinta
Ta na shiga d'akin ta ga Hadiza na ta kakkar wa ta na had'e hak'oran ta tsabar zazzab'i.
"Sannu Hadiza me ya ke miki ciwo?
Ba amsa sai hawaye ta ke,tausayin ta ne ya kama Hindatu ba ri in kai ki asibiti kin ji Hadiza Inna Gaji ta ce ba za ta kai ki ba.
Idan ta fita zan kai ki ni"
Hawaye kawai su ke yi abun gwanin ban tausayi.
"Assalamu Alaikum wai ana kiran Hadiza inji Idris dan megari" Sama'ila ne ya shiga ya fad'a
"Ka ce ba tanan"
Inna Gaji tai saurin ba da amsa.
"Inna Gaji Idris ne fa ki bar ni,ni naje na same hi"
"Wuce ka je sama'ila"
"Ki je ki ce masa me, ko ki tona mana asiri ko?"
Ganin Idris su ka yi tsaye akan su, ina Hadizan me ya faru da ita?"
Gaban su ne ya fad'a shikenan asiri ya Tonu, dan sama'ila ya na da wayau kuma ba makawa ya gayawa Idris.
"Hadiza ba tanan rasa kunya ka shigo min har cikin gida za ka yi min fitsara"
"Me ye na b'oyewa abin da.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R. Hussain and Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
DEDICATED TO OUR FANS
Assalamu Alaikum masoya mu na gabatar mu Ku da shaharerran littafin mu me suna
*MASARAUTAR* *MU*
Masarautar mu littafine da ya k'unshi soyayya, cin amana,zagon k'asa,nishad'i, da dai sauransu
Za'a fara posting d'in MASARAUTAR MU 10/1/2022 inshaallah
*Normal group* *N300*
*VIP N500*
Yi k'ok'ari ki biya ta wannan account number 2414444137
Zenith bank
Rahinat Hussain
Idan kuma recharge card ne za ki tura katun MTN ta wannan number 08107916039 ko kuma 08145498489
Za ki tura shedar biya ta wannan number 08107916039.
Page 2
........................"Inna Gaji har yan zu Hadiza ba ta dawo ba fa"
Fito wa ta yi daga d'akin ta idar da sallar isha'in ta kenan.
"Ke Hindatu har yan zu fa ki ka ce,to ina ta tsaya haka?"
"Wa ya sani ne, ni dai wallahi bacci na zan yi ai ta na da hankali".
" Haba Hindatu wa ta ki temaka ki bi bayan y'ar uwar ki, ki ga no ko lafiya"
"To Alkur'an sai na ma ta rahin mutunci in nagan ta"
Mayafi ta zara akan k'ofar d'akin su, ta fi ce.
Garin ya yi duhu dan yawan cin masallatai ma sun kulle, haka hindatu ta ke tafiya duk in da ta ga mutane sai ta tsaya, ko Hadizan tana nan.
Tun ta na d'aukan abun wasa har ya fara ba ta tsoro.
Addu'a kawai ta ke yi a zuciyar ta har ta gaji ta koma Gida ko ta dawo ba ta sa ni ba.
Inna Gaji ce a tsaye a k'ofar Gida itama fargaba ce ta ci ka ma ta zuciya, hango Hindatu ita kad'ai ta yi.
"Na higa uku ni Gaji,Hindatu ina Hadizan?"
"Wallahi Allah Inna Gaji na duba ko ina ban gan ta ba"kuka Hindatu ta ke yi saboda rashin ganin Hadizan.
Hadiza kuwa kokawa ce ta kaure tsakanin su da su Garba, tun ta na k'ok'arin k'watar kan ta har ta sallama mu su.
Hawaye ne ke zuba a idanun ta zuciyar ta cike da nadamar aika abubuwan da ta ke yi, ta na ji ta na gani Garba ya yi ma ta fyad'e.
Bayan sun d'aure ta, sun rufe mata baki
Iya azaba Hadiza ta sha ta gurin Garba, bayan ya gama ne ya tashi da ga kanta lokacin ba ta numfashi,dan ta dad'e da sume wa.
Nuhu ne ya ke
k'ok'arin kwab'ewa shi ma ya yi.
"Kai Nuhu me ye haka, ka ma gani ba ta numfashi za ka ce za ka yi, to Alkur'an ba d'an iskan da zan bari, ya k'ara kusan tar ta"
"Kamar ya, kai ka ce fa mu ma zamuyi, yan zu kuma ka ce ba haka ba"
"Kai Garba ka kashe ta fa Wallahi ni dai ba ruwana"
Ashiru ne ya ankarar da su dan ya ga fad'a su ke neman yi, Ganin Hadiza su ka yi kwance cikin jini kamar ta mutu.
Hankalin Garba ne ya yi k'ololuwar ta shi "na higa uku ni Garba na kaheta, Nuhu Ku rufamin asiri dan Allah"
Gaba d'ayan su rasa abin yi su ka yi.
"Kun ga yan zu mu d'auke ta mu kai ta kusa da layin su, mu ajiye gawar yan zu k'arfe 2:13am
Kafin asuba ta yi"
Nadama da danasani kawai Garba ya ke yi yau wai shi ne ya yi kisa?
Haka su ka d'auke Hadiza su ka kai ta har k'ofar Gida da ya ke dare ne ba Wanda ya gan su.
Sanyin asuba ne ya farkar da Hadiza daga doguwar suman da ta yi, zafi ta ke ji a jikin ta sosai ganin in da ta ke a kwance ya sa ta matsa da k'ar jikin k'ofar Gida buga wa ta ke so ta yi amma ba ta da k'arfin bugawan ta b'a k'ofar ta yi ta ga Ashe ba a rufe ba.
Tausayin Inna Gaji ne ya shiga ranta ta San ta jira ta ga dawowar ta ne, har su ka bar k'ofar a bud'e.
Inna Gaji da bata yi bacci ba,jin motsi ya sa ta d'auki fitila ta haska.
"Hadiza!!!!da ga ina kik.... Maganar ce ta mak'ale a mak'oshin ta ganin ta cikin mummunan ya na yi ga k'afar ta duk jini.
Kuka ne ya kwace wa Inna Gaji"Hadiza abun da za ki sakamin da shi kenan, abin da ki ka je ki ka yi kenan?"
Rarrafe Hadiza ta yi rik'e k'afar Inna Gaji ta yi kuka ta ke me cin rai, ji ta ke inama ta mutu ta huta " Inn...........
* * * *
Doctor ne ya shigo dan ganin ya jikin na Husnah, Daddy ne ya d'auko wayar sa dan ya kira Zee ya gayamata halin da ake ciki, ganin missed call d'in Galadanchi ne ya sa ya bi shi, shima har wayar ta yan ke Galadanchi bai picking ba.
Zainab ya kira"Aslamu Alaikum"
"Hello Dear ka dawo ne, ina hanya ni ma"
"Ransa ne ya b'aci jin abin da ta ke cewa.
" Okay ya yi, Husnah ce ba lafiya an....."me yau d'in ma kai ne ka kai ta hospital d'in,wai Abubakar me ka ke nufi da yarinyar nan ne?"
"Mtswww" yan ke wayar ya yi, ya kira twins.
"Hassana ki gayawa Hajiya Husnah ba lafiya ke ko Usaina wani ya zo Albir clinic ya zauna da ita zuwa gobe"
Cikin kid'ima da rud'ewa Hassana ta ce"Innalillahi...... Yaya ba ri in gayawa Hajiyan mu"
Kashe wayar ta yi ta nufi d'akin Hajiyan na su"Hajiya Husnah ba ta da lafiya yaya Abubakar ya ce: inje Albir clinic ya na can, an kwantar da ita "Subhanallahi yau she, ba ri in sanar da Malam sai mu ta fi asibitin"
Sanar da Baba Malam ta yi sannan driver ya kai su.
Zuwan su ke nan Zainab da Sara ma su na zuwa sun tawo da rashin mutuncin da za suyi wa Husnah na yawan wuce gona da irin da ta ke a Gidan, har Daddy ya sa mu damar kai ta asibiti.
Ganin Hajiyan na su da kan ta yasa Zainab k'ara k'uluwa
"Ai wannan matar ce ta ke d'aure ma sa gindi, kuma dai - dai na ke da ita.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain &Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASARAUTAR MU
Labari ne da ya kunshi abubuwan ta'ajiba,cun amana,yaudara,zagin k'asa tare da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VlP N500.
For more information 08107916039 or 08145498489.
DEDICATED TO OUR FANS
Page3
.........................Tun da su ka koma gida su ke mamakin hali irin da Aunty Zainab, dan ta bawa kowa mamaki ganin yadda ta rufe ido a dole sai an sallami Husnah.
"Bloody dama na gayamiki Aunty Zainab ba ta da mutunci ko kad'an, ga yad da ta nu na ciwon Husnah be da me ta ba"
"Hmmm ai Usaina ba ma wannan ba ba ki ga yadda ta ke ta hararan yaya ba kamar wa ta uwarsa?"
"Ai Wallahi dan da Hajiya da yaya Abubakar a wajen Wallahi da sai na gaya ma ta bak'a,Husnah fa ita ce komai a gidan nan idan ki ka lura har Ikram ta fi sabawa da Husnah akan ita Zainab d'in"
"Hahhhh lallai Usaina Zainab direct(kai tsaye) ba Auntyn ma?"
"Mtswww Allah in ba dole ba ma bazan din ga kiran sunan ta ba, ai gyara ma yaya ya yi auren ko ma sa mu wacce za ta gyara ma ta zama".
Haka su kai ta hirar Zainab har bacci ya d'auke su.
" Haba Zee Wallahi kin ba ni mamaki,mijin ki, ki ke wa k'azafin yin ciki ga wata,kina ji dai typhoid da malaria ne amma ki ka rufe idon ki ki ka ci masa mutunci"
Nadama ce ta kama Zainab.
"Wallahi Sara ban san san da shed'an ya kitsamin wannan zargin ba"
"Ai ga shi nan kin sa ya yi fushi"
"Sau ke ni gida nasan idan na rok'e shi zai yafe min,kishin sa ne ya ke mantar da ni waye Abban Ahmad, nasan abin da zai aikata da wanda ba zai aikata ba"
"Kin san da haka ki kai masa wannan haukan mtswww ki nutsu ki shiga hankalin ki Zee.
Dai dai bakin gate ta ajiye ta. Gaba ta yi, ita kuma Zainab ta k'arasa ciki jiki a mace.
Ganin ba motar da Daddy ya fi ta da ita a confound d'in gidan,ya tabbatar ma ta da ba gida ya dawo ba.
Hawayen nadamar abin da ta yiwa Daddy ne ya zubo ma ta da haka ta shiga falon na ta.
Ikram ce ta ta so daga kan cinyar Hamid " Mommy ina Husnah tun da na dawo na duba ban gantaba"
"Ke dallah rufemin ba Husnan uban ki ce ko uwar ki ce, daga yau ma Wallahi korar ta zan yi" han ka d'e Ikram d'in ta yi, wuce wa stairs ta yi.
Ahmad,da Hamid ba wan da ya yi magana jira su ke Daddy ya dawo da Husnah sannan su ci abinci dan har yan zu ba su ci komai ba.
" Idris me ka ke cewa ne?"
"Inna Gaji ni nasan Hadiza yan zu ba ta fita ba.Amma tun da kin ce haka shikenan na ta fi Inna nagode"
Ajiyar zuciya me nauyi Inna Gaji ta sauke,sannan ta koma d'aki.
Chemist Hindatu ta je ta sayo wa Hadiza pain relief ta kawo ma ta,cikin ikon Allah Hadiza ta sa mi sauk'i,sai dai abin da ba'a ra sa ba.
"Kai Ni Delu Dillaliya,wannan gari da shegen nisa ya ke,tun takwas na tawo,amma dan masifa sai wajen d'aya na shigo"
Tafe ta ke ta na surutai a haka har ta sami mai machine d'in da Zai k'araso da ita cikin garin 'Dan marina.
"Assalamu Alaikum mutan gidan nan"
"A'ah a'ah wa'alekumussalam Dillaliya ke ce tafe,sannu da zuwa"
"Yawwa Gaji,na d'aukko rana,kam"
"Shigo daga ciki lale - lale.
Gaisawa su ka yi Inna Gaji ta d'ebo mata ruwa a cikin randa me sanyi.
"Ga ruwa ki sha.sannu da zuwa"
"Nagode Gaji ai ni tafe na ke da ruwa na"
Jakar ta,ta bud'e guntun ruwan faro ta d'akko ta sha,san nan ta ma yar.
"Wash Allah nagaji Wallahi"
"Sannu ke dai k'awar arziki,ki na k'ok'ari ai".
Kud'in aikin Husnah ta d'akko " yau wa to Gaji ga shi amana d'aya ta ke"
"Hahhhmmm to, to abun duniyar ne kenan,kai nagode fa Dillaliya"
Hadiza ce ta shigo d'akin cikin san yin jiki dan tun da Garba ya yi ma ta fyad'e ta ko ma salaha ta yi nadama sosai.
Garba kuwa tun da abun nan ya faru kullum jira ya ke ya ji me zai biyu baya, ga shi yau kusan kwana goma be k'ara ganin Hadizan ba.
Damuwa ce kawai a cikin zuciyar sa, Nuhu ne ke nu na masa ai ba wani abu ba ne idan ya yi istigfari shikenan kawai.
Dillaliya ce ta bi ta da kallo gaban ta na f
ad'uwa"Gaji wannan ba Hadiza ba ce ne?"
"Eh mana ita ce,me kika gani?"
Cuta ta yi ne ko ya ya?"
"Kin ga Dillaliya ba na son munafunci idan wa ni abu ne ki gayamin mana"
"A'a ba komai ga ni nayi duk zuwan da na ke ba na ganin ta gida sai yau kuma kamar dai ta na cikin damuwa ne".
Hararan ta Hadiza ta ke " mtswwww munafurci kawai"
Fa sa shiga d'akin ta yi daman wayar ta ta bari za ta d'auka ta ga Dillaliya. "To mara kunya ba ki hankali ba har yan zu ko, na d'au ka da wancen kafurin yaron ya taushe ki za ki nutsu a he da saura"
"Gaji me ki me cewa ne?"
"Ke Dillaliya ba na son tsohon munafunci".
"Hahhhh a she mutunci ta zubar,yo daman kin bar y'ay'a shirga - shirga dole a din ga kai mu su harin su Hadiza an zubar da daraja a waje ashe"
Fad'a ne ya kaure tsakanin su, da k'ar mak'ota su ka raba.
Kowa ya ji anyi wa Hadiza fyad'e mak'ota sai gulmar su ke, su na Allah ya kyauta wad'an da su ka san Hadiza na zuwa shago su kan ce ai ta saba daman,yan zu ne abun ya fito fili.
Ciwon Baba ne ya tashi jin wannan maganar. Hadiza kuka ta ke ta yi a d'aki ta k'asa fitowa ga shi Hindatu ba ta dawo ba.
Da kar aka sa Dillaliya ta ta fi. "Ni ma Wallahi sai na to na miki asiri Gaji,da ni ki ke zancen"
Tun daga ne sa ta ga mutane a k'ofar gidan su tsoro ne ya kama ta"Wayyo Allah me ya faru?Baba na!!!! Tafad'a ta na dafe k'irji, da gudu ta k'arasa burin ta ta ga Baba tukun na, ta na shiga d'akin sa ta nufa ko kayan tallan ba ta ajiye ba. ganin shi ta yi a................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
SO HALITTA NE
Story &Writing
By
R.Hussain &Noory
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASARAUTAR MU
Labari ne da ya kunshi abubuwan ta'ajiba,cun amana,yaudara,zagin k'asa tare da zazzafar soyayya.
Normal group N300
VlP N500.
For more information 08107916039 or 08145498489.
DEDICATED TO OUR FANS
Page3
.........................Shopping mall su ka nufa, shiga ya yi da kan sa ya siyo wa su Hajiyan kayan buk'ata a hospital d'in toothpaste da brush, kayan tea da sallaya, hijab da abaya ya siya ma Husnah,har flask d'in da ya ji Hajiya ta ce a kawo ma ta ruwan zafi,bayaso ya takura mahaifiyar sa,ya so su twins ne su ka zauna da Husnah dan Mahaifiyar sa ta huta.
Ba yan gama siyayyar gidan su, su ka nufa, ruwan zafin ya d'auka ya tafi da shi take away ya tsaya ya yi musu,sannan ya koma hospital d'in,
'Danliti driver ne ya tayashi d'aukar ka yan.
Halin Daddy ne bayason mai da masu yi masa hidima bayi, ya na daraja su duk da ak'ark'ashin sa su ke ci.
"Assalamu Alaikum"
Tura k'ofar ya yi ya shiga, ta re da 'Danliti driver,ajiye kayan ya yi yana gaishe da Hajiya.
"Ya me jikin,Allah ya kawo sauk'i"
"Amin amin 'Danliti"
Fita ya yi ya koma mota ya na jiran boss d'in sa ya fito su ta fi.
Hajiya jin Husnah ta ke tamkar 'yar da ta haifa da cikin ta,tausayin ta ta ke ji kasan cewar ta marainiya. Wadda ta ta so hannun kishiyar uwa azzaluma,mamakin halin wannan mata take,me raba Uba da 'Yar sa.
"Hajiya sannu da k'ok'ari"
"Yauwa Saddiku kai ma sannun ka da hidima,sai da ka dawo da kanka"?
Allah ya yi maka albarka"
"Amin Hajiya"
Satar kallon Husnah ya ke ta gefen idon sa,ganin ta yi zufa duk da ACn da ke d'akin hakan ya sa ya ji hankalin sa ya k'ara kwanciya na samun sauk'in da ta yi.
"Tashi ka tafi kar dare ya yi"
Tashi ya yi yana ma ta sallama ya ta fi.
Kayan da Abubakar ya kawo Hajiya ta bud'e murmushi ne ya sub'uce mata "hmmmm Saddik'u kenan sarkin hidima".
Husnah ba ta farka ba sai wajen k'arfe uku na dare, lokacin Hajiya ta na sallah ta na ne mawa 'ya'yan ta da sauran al'ummar musulmi dacewa.
A hankali na ke bud'e idanu na wad'an da su ka yi min nauyi,d'aki na ke bi da kallo dan sanin a ina nake, ganin asibiti ne. yunk'urawa na yi zan ta shi,Hajiya ce ta ta so" Husnah kin ta shi sannu"
Mamaki ne ya kamani ganin Hajiyan Daddy da kan ta ke jinyar ta,girman ta da ganin darajarta na k'ara ji a raina.
Kamani ta ke k'ok'arin yi "zan iya Hajiya" na fad'a cikin sanyi, "a'a dai bari in taimaka miki ki je band'aki, ki wanke bakin ki,ki ci wani abu" haka na hak'ura na ba ri hannu na ta kama, band'akin na shiga na yi fitsari ganin akwai komai a toilet d'in ya sa na yi wanka sannan na yo alwala,kaya na na maida a toilet d'in sannan na fito.
Ganin abin sallah a gefe ya sa na je na hau d'an kwali na zan warware in yi sallolin da ban yi ba magriba da isha'i.
Hijab sabo Hajiya ta mik'omin, " ga hijab"
"Nagode" k'ar b'a na yi na ta da sallah.
Ganin yadda Husnah ta ke sallah a nutse,dad'in hakan Hajiya ta ji a ranta,yadda Abubakar ya kula da marainiyar Allah,har ta sami ilimin addini. Sai da na idar Hajiya ta had'amin tea me kyau '?"taso ki sha Husnah ko kyaji k'arfi" karb'a na yi ganin ta na d'ebomin fried plantain da chips da pepper soup d'in tarwad'a, da k'ar nake shan tea d'in dan nakoshi tun kafin na fara cin su chips d'in.
"Ya ba kya shan tea d'in sosai Husnah?"
Sunkuyar da kai na na yi"nak'oshi ne Hajiya"
"To ai shikenan idan gari ya waye ki gayamin abin da kike so, sai in sa su Auta su kawo mi ki"
Wanke ba ki na nayi na koma bacci na.
Alhaji Abubakar ne ya shiga falon cikin gajiya,dan yau gaba d'aya bai samu ya huta ba. Dan a office ma wuni ya yi aiki, ya dawo da burin ya huta ya tarar da Husnah za ta fad'i ya taro ta,shikenan kuma bai samu hutun ba.
"Oyoyo Daddy" Hamid ne ya ta so ya rungume shi. Ganin su Ahmad a falo har sha d'aya saura ba su je sun kwanta ba ya sa yace "me ku ke yi har yan zu ba kuyi bacci ba Ahmad?"
"Daddy mu na jiran ku dawo ne ina
Husnah?"
Murmushi ya yi ganin yaran sa ma sun damu da Husnah "ta na asibiti sai gobe zata dawo kunji?"
Hamid ne yace" to Allah ya ba ta lafiya,zamuje mu duba ta goban ko Daddy?"
"Ai goben za ta dawo ma"
Ganin Ikram a kan kujera ta na ta bacci. "Ya Ikram anan,ba 'a kai ta d'akin ta ba, d'aukar ta yayi ya tafi da ita sama ta re da su Ahmad d'in ba ki d'aya.
" Daddy ba mu ci abinci ba"
Zaro ido ya yi yana mamakin Zainab wacce irin uwa ce haka?
"Garin ya ya Hamid?"
"Husnah mu ke jira ta dawo,kuma ba ta dawo ba"
"Mommy ma ba ta dawo ba kenan?"
"Ta dawo amma...shiru ya yi.
" Amma me ne?"
"Ba ta bamu ba
Ransa ne ya k'ara b'aci da halin ta "mtswww k'ara sa wa ya yi da su d'akin su, sannan ya dawo ya had'a musu abincin da Husnah ta girka da k'ar ya kai musu, ta shin Ikram ya yi ita ma ta ci sannan ya shirya su su ka kwanta.
Addu'a ya yi musu ya rufo mu su k'ofar,sannan ya kai Ikram na ta d'akin ya tofe ta da addu'a ya fita zuwa nasa d'akin.
Yana bud'e k'ofar ganin Zainab ya yi ta sh......
Dillaliya ce a tsakar gidan ta,ta na ta masifa ita kad'ai "Wallahi Gaji da ni ta ke zancen. Butulu kawai hmmm halin d'an Adam kai masa rana,shi kuma ya yi maka dare to Wallahi kud'in aikin ma na daina kai mata da ni take zancen"
Haka Dillaliya ta wani Nita,da Allah wadai da halin Inna Gani.
Driving ta ke ta na mamakin wauta irin ta Zee.
"Gaskiya Zee mahaukaciya ce,ta sami miji kamar Alhaji Abubakar Yunus Gold ga kyau ga naira daga ganin sa d'an soyayya ne,ta na wasa da damarta Wallahi.
Ina ma ya yaba, wow! da na kasan ce mai nasara".
Tinano siffar sa da hak'urin sa ta ke. Da wani ne a irin haukan da Zee ta yi masa yau Wallahi sakin ta zai yi.
"Ina ma Allah ya ba ni nasara hmmm"
Da wannan zancen zucin ta k'arasa gidan ta Hajiya Sara kenan.
Idris sai mamakin rashin ganin Hadiza ya ke,cin ci rin don mutane ya gani a k'ofar gidan su Hadizan haka nan ya ji gaban sa na dukan uku - uku.
"Lafiya kuwa Baba Rabi"
"Hmmm d'an nan ina fa lafiya,Hadiza ce ta yi abun kunya"
Cikin k'asa k'asa da murya ta tsegunta masa.
Saurin toshe kunnen sa ya yi da hannuwansa biyu,
"Innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun".
Gidan ya nufa gadan - gadan
Jin kukan Hindatu ya yi ta na ta jijjiga Baba ta na kuka, gurin ta ya zo shima ganin yanayin da Baba ya ke ciki ne ya sa shi fashewa da kuka.
"Innalillahi shik.........,.
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Story & Writing
By
R.Hussain and Noory.
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
DEDICATED TO YOU BARRISTER YUHANASU USMAN
Page 3
.....................Doctor ne ya shigo d'akin tare da wata ma'aikaciyar jinya dan ya du ba jikin Husnah. K'a'idar su ce duk asuba sai sun yi zagaye d'akunan marasa lafiya.
" yan zu me ne ya ke miki ciwo?" "Babu komai".
Ganin ta sa mi sauk'i ya ba ta sallama,had'i da magungunan da za
ta rik'a amfani da su.
" Angode likita"
"Ba komai Hajiya,Allah ya k'ara lafiya"
"Amin amin angode".
Tun da su ke maganansu kai na a k'asa ya ke,dan har ga Allah ina jin nauyin Hajiyan Daddy. Wayar ta ta mik'omin " ungo Husnah ki ra min saddiku,in fad'amasa an sallamemu".
"To" karb'a na yi,ina duba sunan ganin an sa Saddik'u nasan shi ne dan haka ta ke kiransa.
Ina ji ta fara ringing,na mik'a mata wayar har ta yanke ba'a d'auka ba. "Bar shi kawai,idan ya gani zai kira. karb'ar wayar ta yi, ta ajiye a kusa da ita.
A can kuwa gidan Abubakar,Zainab ce a rud'e ganin ciwon kai zai hallaka mata miji farar d'aya,da sauri ta bud'e durowar d'akin paracetamol ta d'akko, firij d'in d'akin ta bud'e ruwa mai rangwamin sanyi ta d'akko masa.
Bashi ta yi ya sha, sai sannu ta ke masa, "nagode Zainab" kwanciya ya gyara sai bacci.
Da tausayin mijin na ta, ta yi bacci,da asuba shi ya fara farkawa, ta shi ya yi, ruwa ya fara watsawa,sannan ya yi alwala ya fito.
'D'akin Ikram ya fara shiga ya gan ta,sannan ya shiga d'akin su Ahmad ya tashe su, domin su fito su ta fita sallar asubah. Duk asubah sai ya sai su a gaba sun ta fi masallaci dan su saba da hakan, raka'atul firji ya yi a falon,kafin su fito su ta fi.
Har su ka je masallaci su ka dawo Zainab ba ta tashi ba, "haba dan Allah wannan wana irin bacci ne haka,ki ta shi mana".
Mik'a tayi sanan ta ce " dear ya jikin naka?"
"Hararar ta ya yi sannan ya ce" bayan ko duba ni bakiyi ba na mutu ko ina raye ba ki sani ba"
Nan da nan ta watsake"kai dear na duba ka fa shi ya sa ma na makara ai".
Murmushi kawai ya yi,ya d'akko Al'kur'ani mai girma ya fara karatun sa.
Tashi ta yi ta shiga toilet alwala ta yi ta fito ta koma d'akin ta.
"Yaya Ahmad ina mommy,?"
"Ki je d'akin ta mana".
"Na je banganta ba?" Ki je d'akin Daddy mana" fita ta yi ta nufi d'akin Daddyn k'wank'wasawa ta ke yi "mommy, mommy" Daddy ne ya bud'e k'ofar ganin Ikram ce tace "Daddy ina kwana"
"Ikram kin yi sallah kuwa?" Girgiza kai ta yi alamar a'a.
"To me ya sa?"
"Mommy na ke nema"
"Ta na d'akin ta ai,ki je ki fara yin sallah kinji"
"To Daddy" juya wa ta yi ta tafi. Wayar sa ya d'akko ganin kiran Hajiya k'arfe shida da rabi na safe ya sa shi saurin kiran wayar
ya na fatan Allah ya sa lafiya.
"Assalamu Alaikum"
"Wa'alekimussalam Saddik'u antashi lafiya?"
"Alhamdulillah ya mai jikin?".
"Da sauk'i amma sallame mu ai shine na ce ko gida zan ta fi da ita idan ta k'ara samun sauk'i sai ta dawo mu ku ko?".
Ji ya yi gaban sa ya fad'i,dan idan ta ta fi gidan Hajiya za su sha wahala shi da yaran sa,shi ba abincin waje ya ke ci ba,kuma Zainab tun zuwan Husnah, ta sangarce ba ta son yi musu girki yan zu.
"Hajiya gani nan zuwa" katse wayar ya yi cikin tsoron Hajiya ta yafi da ita "idan ta je gidan Hajiya ai kafin ta dawo cuta ce za ta kama mu ni da yara na, ba zan ......,........
A can 'Dan marina kuwa.
Jikin baba ya na ta k'ara samun sauk'i,dan yan zu ma zaune ya ke akan tabarma a tsakar gidan sa, dambun masara ya ke ci, Inna Gaji na kan kujera ta katako a gefe.
Hadiza ce ta fito da gudu ta yi bakin rariya, amai ta ke ta shek'awa kamar za ta ama yar da hanjin cikin ta,tun jiya ta ke jin tashin zuciya da yawan bacci, daurewa kawai ta ke yi, sai yan zu aman ya ta so.
Hannu Inna Gaji ta d'ora a ka, ba ta san a tsaye ta ke ba ma,sai da ta ji za ta fad'i ta dafe bango " wayyo Allah nashiga uku!!!! Hadiza wata masifar ki ka k'ara janyo mana"
Kuka ta ke ta nufi gurin Hadiza gadan - gadan ta rufe ta da duka.
Inna Gaji kuka ta ke ta na dukan Hadiza ta na salati.
Baba da ya ture kwanon abinci gefe, kawai dumin hawaye ya ji a fuskarsa, bai san kuka ya ke ba ma.
"Hadiza kin cuce mu,kin kwasomin jaraba,shege ki ka yo a gidan nan Hadiza, naga ta kaina ni Gaji, Wallahi gara na kashe ki da hannuna da mutane su san da wannan abun kunyar".
" Inna Gaji ki ka kashe,nima nagaji da wannan rayuwar"
Kuka su ke yi wi- wi ba mai rarrashin wani.
Baba ne yace"mai afkuwa ta ri ga ta afku, Gaji bari dukan ta haka".
Malam bar ni,na kahe hegiya" kuka ta ke zuciyar ta na mata zafi.
Baba ya ce" Hadiza waye ya yi miki wannan abun?"
Ni ne....................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Rubutawa da Tsarawa
R.Hussain da Noory.
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
Sadaukarwa ga dukkanin masoyanmu
Page 3
..................Galadanchi ne kwance a d'akin hotel d'in da ya ke, ya yi fresh ya k'ara haiba da kamala ya gama harkar da ta kawo sa k'asar duk wasu kaya ya tura su gida Nigeria hutawa kawai ya ke, ya gama had'awa abokin na sa kayan lefen amarya wadda da gani ya fi uban gidan na sa d'aukin ayi a wuce wajen.
A b'angare d'aya kuma ya na bala'in tsoron Zainab ta san shi ya yi lefe.
Wayar sace yaji ta na Ringing ganin Mr.Gold a kan screen ya san Abubakar ne d'agawa ya yi "Assalamu alaikum ango,ango" cikin shek'iyanci ya ke fad'a.
Abubakar da bai tsaya kulashi ba yace"kai ina cikin matsala Galadanchi, fad'amasa duk halin da ake ciki game da rashin lafiyar Husnah da kuma abin da Hajiya tace ya yi.
Galadanchi da tun da ya ji muryar sa yasan hankalinsa a tashe ya ke dariya ya kama yi masa har da fad'uwa.
Sai da k'ar ya tsaida dariyar sannan yace"to me ye na damuwa ka bata ita kawai su wuce gidan, idan ta yi kamar ko wata biyu ne,ai sai ta dawo "
Abubukar ne yaja tsaki"mtswwww Allah ya kiyaye kasan kuwa halin da zamu shiga ni da su Ikram,Wallahi ba zan iya jurewa ba".
Mamaki ne ya cika Galadanchi yace" kamarya ba za ka jure ba,ko anyi auren bansaniba ne?"
Abubakar da ya fara k'uluwa da iskancin Galadanchi a fusace ya ce "bansaniba idan ba za ka bani shawarar ya zan yi da Hajiya ba shikenan".
Nutsuwa Galadanchi ya yi,dan nemowa amininnashi mafita, sanan ya ce " kanaji na Abubakar yan zu ka je asibitin ka ga jikin nata idan da sauk'i ka ce ai saboda karatun ta kar ya koma baya dan yan zu ta kusa kammala sittin d'in ta, sai kaji ya Hajiya za ta ce?"
Abubakar ne yace "to idan kuma ba ta yar da ba fa?"
Galadanchi ya amsa masa da cewa "sai ka hak'ura su tafin kawai"
Katse kiran Abubakar ya yi yana tsaki"shawara da kai ba ta da wani amfani ma".
Shiryawa ya yi ya fito dan zuwa asibitin Zainab da ta ke hakimce akan kujerar falon sama ko shirin d'ora musu breakfast ba ta yi ba ga shi bakwai har ta wuce,kallon sa ta yi, ganin ya mata kyau sosai tace "dear sai ina kuma da sassafen nan?"
"Asibiti zan koma"
Ta shi ta yi ta rik'e k'ugu bangane asibiti za ka je ba, tun yan zu?"
Abubakar da ya had'e fuska dan kar ta kawo masa hauka yace" Hajiya ta kira ni dan ansallame su ma"
Zainab ta na jin haka ta amsa da cewa" ai sai ka tura 'Danliti ya mai da ta gida ko,sai ya zarto da ita yarinyar gida".
Kallon ba ki da hankali ya yi mata yace "Zainab kin manta mahaifiya ta ce?"
K'unk'une ta fara yi "ni gaskiya tsohuwannan ta takurawa rayuwa ta, ba daman na sake da mijina sai ta d'ora masa aiki, aikin banza mamalam.
" Magana ki ke ne?"
Abubakar da ya ga yadda ta ke ta k'unk'uni ta na motsa baki ya tambayeta.
Da sauri tace"a'a adawo lafiya"
Ta wuce d'akin ta, ta na buga k'ofa da kallo ya bita ya na girgiza kan sa,sannan ya wuce k'asa.
Baba mai gadi ne da fitowar sa daga bamd'aki kenan rik'e ya ke da buta, yace "barka da safiya yallab'ai"
Murmushi Abubakar ya yi ya ce "bar ka dai baba antashi lafiya?"
Maigadi ya amsa da jin dad'in girman da Abubakar ya ke ba shi"Alhamdulillahi"
'Danliti ne ya tawo suka gaisa sanan ya ce masa "yallab'ai fita za muyi ne?"
"A'a ni kad'ai zan fita" fatan alkhairi su ka yi masa.
Ya hau mota baba maigadi ya bud'e masa tangameman gate d'in ya fita ya nufi asibiti.
"Bloody ki yi sauri, muje asibitin mana,su na can su na jin yunwa"
Usaina ke fad'a wa Hassana dan ta
gama shirinta.
Hassana ce ta ce"to wai bakiga takalmi nake sawa ba ne a'a".
Baba malm ne ya ce"kudai bi a hankali, idan kun je Ku ce ina dubata, nima anjima inshaallah Muhammad zai kawo ni na duba ta"
"To Baba malam"
Su ka amsa gaba d'ayan su.
Allah ya kiyaye hanya ya yi musu
"Amin amin" su ka amsa.
Da kaya su ka fito nik'i - nik'i direba ya kaisu.
Su na shiga d'akin ganin Husnah su ka yi kamar ba mai jinya ba. "Kai Alhamdulillahi jiki ya yi kyau Husnah"
Usaina ce ta fad'a.
Murmushi ta sakar musu ta na zaune kan gadon marasa lafiya ta sa abayan da Abubakar ya siyo ma ta jiya,ta yi matuk'ar dacewa da fatar jikin ta ,kasancewar abayar milk colour ce.
"Yan biyu, sannun Ku da zuwa"Husnah ta fad'a.
Durkusawa su ka yi gaishe da Hajiyan sukayi " Ina kwana"
Amsa musu tayi"lafiya lau, sai da ku ka zo auta"
Ya mai jikin su ka yi mata.
"Alhamdulillahi da sauk'i an sallame mu ma, Saddik'u nake jira ya zo ya mai da mu gida.
Husnah dai kallon su kawai ta ke ganin Hajiya a wajen shiyasa ta kasa warewa cikin su da tuni sun hau surutu.
Turo k'ofar su kaji anyi had'i da sallama.
" Assalamu Alaikum" Daddy ya shiga ta ke naji fad'uwar gaba, "wa'alekumussalam" dukkan su su ka amsa, idanun sa akan Husnah ganin ta yi masa kyau sosai.
"Yauwa gashinan ma ya zo,sai mu tafi ai"
Usaina ce tace kai Hajiya yan zu fa muka zo,ko gaisawa da Husnah ba muyi ba,kuma kin ga koma wa zata yi"
Hajiya ce tace " a.............
"Ni ne" Garba ne ya shigo cikin gidan ba tare da neman izini ba, duk ya rame.
Inna Gaji ce ta taso ta shak'e shi "munafuki algungumi, Garba ka yi asara alkur'an"
Kacsa cewa komai ya yi kallon Hadiza ya ke da ta ke gurkushe ta na gunjin kuka, ji ya ke kamar ya je ya rarrasheta ya na jin bak'in cikin wannan halin da shine silan jefata ciki ya ke.
Garba ne ya ce "Inna Gaji dan Allah kuyi hak'uri a shirye na ke da na aure ta,tsautsayi ne ku yafe mana"
Hawaye ne ke zubo masa ya na jin d'acin a cikin ransa.
Hadiza da ta tsani Garba, tsana mafi muni a rayuwarta tace"Garba ka cuce ni,ka lalatamin rayuwa ta,tsakanina da kai Allah ya isa"
Cikin kuka ta ke zagin Garba Inna Gaji na yi, Hadiza na yi,idon sane ya
kad'a ya yi jajir.
Garba gurin baba ya nufa duk k'usawa ya yi ya fashe da kukakasa magana ya yi, kuka kawai yakeyi.
Kallon sa kawai baba ya yi ya na girgiza kan sa, dan Garba d'ane a wajen amininsa malam Tanimu, dan tare su ka yi karatun allo, tsangayarsu d'aya.
"Garba...,........
Ina masoyan littafin mu,Ku fito Ku nuna k'aunar Ku ta hanyar siyan rantsetsen littafin nan mai su na MASARAUTAR MU.
littafine da ya kunshi zazzafar soyayya,cin amana, zagon k'asa, ta re da nishad'an tar da ku.
Kar Ku sake ayi baku.......
Ku tuntumemu ta wannan numbers 08107916039 ko 08145498489.
Sai munjiku.
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: ``````_
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
JINJINA A GA RE KU MASOYAN ASALI HAUSA NOVELS GROUP INA ALFAHARI DA KU._``````
Page 3
......................
Tun da Zainab ta shiga d'aki ta ke kuka dan gani ta ke Hajiya ta magance Abubakar, kuma ta kud'iri niyyar Wallahi sai ta kori Husnah ta koma gidan Hajiyan Gwangwazo a je can kuma dan wannan da gani mayya ce ta lashe kurwar kowa.
Ta shi ta yi zata je ta had'a wa Husnah kayan ta sai Ikram ta shigo, "Mommy yunwa na ke ji"
Ikram ta fad'a.
Cikin masifa ta hayayyak'o mata,"sai ki zo ki cinye ni dan ubanki, fita ki ba ni guri".
Ikram kuka ta fashe da shi, ta na kiran Husnah ta sauka k'asa ta nufi d'akin Husnah. Ahmad da ya ke had'a corn flask a kofi ya ga Ikram za ta fita.
Kiran ta ya yi"Ikram ina za ki je" ya tambaye ta. Cikin shasshek'a ta ce " yunwa nake ji, zan je wajen Husnah ta ba ni abinci".
"Zo nan" Ahmad ya kira ta, zuwa ta yi cornflakes d'in da ya had'a ya ba ta, ya had'a wani dan ya san yau ba zuwa makaranta tun da ranar juma'a akayi musu hutu. Mommyn su ce ta sakko dan zuwa d'akin da Husnah ta ke, dan ta fito mata da kayan ta, ta kulle d'akin.
Ko kallon su ba tayi ba, ta wuce zuciyar ta na k'ara jin tsanar Husnah dan ita ce ta haddasa komai, da ba ta ce ba ta da lafiya ba ai da kowa ya na gidansa,tun jiya ba ta zauna da mijinta ba akan ta.
Hamid ne ya fito daga kitchen rik'e da indomie ya dafo musu zuwa ya yi ya ajiye musu akan centertable d'in falon,koma wa ya yi ya d'ebo plates da cokula ya dawo. Zuba wa kowa ya yi su ka ci su ka k'oshi.
Zainab kuwa buncike ta ke yi ad'akin Husnah wai ko ta na mata sata ba ta sani ba, a haka ta gama watso da kayan Husnah ta kulle d'akin ta tawo da makullun. Ganin yaran na ta sun bar wajen sai kwanukan da su ka ci abinci kawai a wajen.
'Dauke wa ta yi ta gyara wajen, sannan ta d'ora girki, ta na yi ta na tunanin mijin nata, "ya na can ya na rawar jiki a gurin 'yan uwansa, Allah ka sa mu bar k'asar ma gaba d'aya mu huta da wannan nacin".
Tana ta surutun ta ita kad'ai.
Tun da su ka koma gida, Usaina ta ce " Husnah mu je ki yi wanka ko" Abubakar da ya yi musu sallama ya juya da office zai nufa,amma jin kamar ba shi da lafiya ya sa shi zarcewa gidansa.
Tun daga k'ofar falon ya ga canji,dan kayan Husnah ne a yashe a k'asa, mamaki ne ya kamashi shin waye ya shiga d'akin ta, ya yi mata haka. Ganin matar gidan a kitchen da alama yan zu ta ga damar d'ora breakfast d'in ma.
Dama tun da ta ji shigowarsa ta had'e rai,ita anyi mata laifi, ganin ba ta kulashi ba ya sa ya wuce sama. Ko wanka yaran ba su yi ba har yan zu yadda ya fita haka ya dawo ya same su. Tambayar su ya yi ganin su a d'aki d'aya dukkan su, su na d'akin su Ahmad.
"Har yan zu ba kuci abinci ba?"
Ikram tai saurin cewa"a'a Daddy yaya Hamid ya mana girki mun ci"
Maimatawa ya ke "Hamid kuma,Allah ya kyauta,to waye kuma ya je d'akin Husnah?".
Hamid ya amsa" Mommy ce ta je ta fito mata da kayan ta,ta ce korarta za ta yi idan ta dawo"
K'ura masa ido kawai ya yi,ya na jin kamar a mafarki ya ke. Sannan ya ce "haka Tace?"
"Eh" su ka ce su du ka.
Wani tunani ne ya zo masa kawai ya saki murmushi "anzo wajen" yace sanan ya nufi d'akin sa dan yin wanka ya tafi office dan ya na da bak'in da zasu gana daga can k'asar Korea.
Zainab da ta ga bai kulata ba ya sa ta k'ara k'ulewa da shi, kashe gas d'in ta yi ta na cewa"Wallahi na fasa girkin ma sai ka fita" saman ta hau ayi wacce za'ayi dan me zai dinga d'aukan lokacin ta ya na kaiwa gidansu, ai yan zu lokacin ta ne, daga cewa zai d'akko su,shiru gashi ya dawo ba Husnahn ma.
Fitowar sa kenan daga wanka d'aure ya ke da tawul iya k'ugu sai k'arami a hannun sa ya na goge kan sa, sauri ya ke ya shirya dan yan zu 11:32 kuma 12:00 za su shiga meeting d'in. Shigowa ta yi ta tsaya akan sa, ta na cika ta na batsewa ko kallon ta bai yi ba,shirinsa kawai ya ke gajiya ta yi ta ce"to wai ina ita gantalalliyar,mara galihun ta ke?" ko tankawa bai yi ba, ya ci gaba da d'aura agogon diamond d'in sa.
Gaban sa ta sha, ta na hawayen rashin Wanda za ta yi fad'an da shi,dan ta san ko za ta mutu,tun da bai tanka ba, to kuwa ba zai yi ba d'in.
"Tanbayan ka fa nake" ta fad'a cikin fashewa da kuka.
Tausayi ta bashi ya ce "ta tafi koyo sallama" daga haka ya d'au wayar sa ya kira 'Danliti ya fito da motar da aka wanke masa dan zuwa office yau.
Ta na kallo ya sauka ya fice, duk da yana jin matsananciyar yunwa,dan rabon shi da abinci tun jiya da rana.
A can gidan Halima kuwa shiri na musamman ta ke dan karb'ar mijin nata Kabir Galadanchi nan da kwana biyu, Yaseer da Yusrah ma sai shiri su ke dan rayuwa su ke tamkar abokai da mahaifiyar ta su,dan zama ta ke cikin su ta na ta ya su duk wani shirme na su, ta na kula da yanayin kowa a cikin su, dan ko ciwo yaran su ke kafin su sanar da ita, ta sani.
Masu yi mata hidima ma,su na jin dad'in zama da Hajiya Halima dan akwai ta da kyakkyawar mu'amulla da jama'a.
Bayan gama meeting d'in ne ya sa aka samo masa gasasshiyar kaza da lemo ya ci sanan ya kira Galadanchi tataunawa su ka yi game da meeting d'in sannan su ka yan ke shawarar yadda za'a yi da
Husnah.
"Kana ganin hakan shi ne dai - dai Abubakar?" Galadanchi ya fad'a daga can India.
Abubakar yace" eh shi kawai za'ayi Wallahi sai na nuna mata duk abin da ta ke ina sane kawai d'auke kaina na ke yi".
Galadanchi yace" to shikenan ba damuwa idan na dawo d'in sai mu samu baba malam da maganar dan naga da gaske ka ke da wuri ka ke so ayi abun nan".
Abubakar ne yace" ba za ka gane ba ne Galadanchi,ka dai tabbata jibin inshaallah ka tason"
"Inshaallah" ya ce
Sallama su ka yi ya wuce gidan Hajiya dan ya sa mu gidan zuwa ko da yaushe kuma.
Tun da Garba ya koma gida ya tarar da Gwaggon sa na surfen dawa, ganin yadda Garba ya shigo ya sa ta ajiye surfen ta tawo wajen Garban"kai lafiya kuwa ka ke?"
Tambayarsa ta ke.
Hannun ta ya rik'e ya na kuka yace"gwaggo ki yafemin dan Allah dan Annabi"
Hankalinta ne ya tashi ta ce "me ne ne Garba,me ya faru haka?.
Malam Tanimu ne ya shigo ya tarar da garjejen k'aton d'an sa ya na kuka,kamar an ce masa iyayensa sun mutu.
K'arasowa ya yi yace" innalillahi Garba me ya faru?"
K'asa magana ya yi,ya na so ya fad'a amma ya kasa kawai cewa ya ke "Ku yafemin dan Allah dan Annabi baba na san ban kyauta ba"
Anyi - anyi ya yi magana amma ya k'i.
K'an warsa da su ka had'u da Hindatu a hanya ta tsokani Hindatu da bak'ar magana akan Hadiza, ya sa Hindatu ta ci ubanta,kuma ta kora mata bayanin cikin yayan ta ne ya yi fyad'e ya samar da shi. Dan Hindatu ba ta da tsoro ko kad'an duk da Inna Gaji ta ja mata kunne, ganin ba za ta juri cin kashi daga wajen Hafsa k'anwar Garba ba,ya sa ta fad'a. Su ne mutsiyatan da su ka janyo masifar ai.
Cikin kuka ta tarar da iyayen na su,su na ta rarrashin Garba ya yi magana ya ka sa.
Matsowa ta yi kusa da su tace "baba,Gwaggo ai ba zai iya gayamuku ce wa shine ya y......
Kafin ta k'arasa fad'a sai ganin Garba su ka yi a sume tsabar furgici.
" innalillahi Garba! Garba!! Gwaggo ta fashe da kuka.
Hafsat ta ruga d'ebo ruwa a ka zuba masa numfashi ya jah sannan ya bud'e idanun sa.
"Sannu Garba" Gwaggo ta fad'a
"Dan Allah Ku yafemin baba" kawai ya ke cewa.
Hafsa ta share hawayenta ta ce "baba,Gwaggo shi ne ya yi wa Had..........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Tsarawa da Rubutawa
Na
Rahinat Hussain (R.Hussain) da Fiddausi Muhammad (Noory)
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
SADAUKARWA GA JAMILA BASHIR IBRAHIM (K'ANWATA TA KAINA). MUNA GODIYA SOSAI DA SOSAI.
WANNAN SHAFIN NA KI NE KE KA'DAI.
Page 3
.........................."Ai tare za mu tafi ta ita gida"Hajiya ce ta fad'a.
Durkusawa ya yi gaban Hajiya,da fa kansa ta yi,ya ce "Hajiya bar ka da asbah" amsa masa ta yi da cewa"bar ka dai Saddik'u ya gidan?"
"Lafiya lau" ya ba ta amsa. "Mashaallah Allah ya yi maka albarka,ya yiwa zuri'a albarka" addu'a ta ke yi masa ya na amsawa da "amin, amin".
Sai da su ka gama gaisawa twins su ka gaishe shi sannan Husnah ta ce" ina kwana Daddy"
Ji ya yi jikin sa ya yi sanyi, nutsuwa ta na ratsa shi.
Jin muryar ta ya ke tamkar busa sarewa.
"Lafiya" ya amsa mata.
Hajiya ce ta ce"an sallame mu ma,yan zu ka je ka sallami likitocin sai mu wuce gida"
"To" ya amsa sannan ya fita Dan zuwa office d'in likitan.
Tafiya ya ke yana cewa"idan Hajiya ta tafi da ita ya zamuyi ni da su Ikram gaskiya ba zan bari ba,to ai kuma ban is a in ce a'a ba".
Cikin rashin sanin mafita ya k'arasa office d'in, tura k'ofar ya yi had'e da sallama "Assalamu Alaikum" ga ba d'aya likitocin su biyu su ka mik'e tsaye had'i da amsa wa"wa'alekussalam, bar ka da zuwa ranka ya dad'e" kasan cewar ya b'oye fuskar sa cikin face mask da bak'in glass shiyasa ba kowa zai ga ne shi ba.
Yawancin mutane sun fi sanin sa a jikin jarida da kafafun yad'a labarai, sunan sa ya game ko ina aduniya amma ba kowa ya san shi, a zahiri ba.
"Ku zauna mana"
Ya ce wa likitocin (shegiya dollars mai sa biyayyar dole). Tautaunawa su ka yi game da typhoid da malaria da su ka kama Husnah. Bill d'in su ya biya har da k'ari sanan ya fito.
Kafin ya dawo sun had'a komai na su kawai jiran Abubakar su ke, ya na shiga ya ce" Hajiya sai mu je na kai ku gida sai mu wuce gida na ajiye ta, ina da meeting k'arfe 12:00pm".
Hajiya ce tace"ai Saddik'u sai Husnah ta k'ara samun k'wari za ta dawo, ka ajiye mu gida ka wuce aikin ka" ki ya yi kamar ya fashe da kuka.
"Hajiya dama dama fa sai rarraba maganar ya ke yana so ya samo hanyar da zai hana a tafi da ita.
" fad'i mana Saddik'u" Hajiya ta katse shi.
Daddy ya ce " dama ta kusa had'e karatun ta kuma naga kamar ai ta warke ma ba sai ta je can gidan ba" kallon sa kawai Hajiya ta ke da mamakin yaushe Saddik'u ya zama haka?".
"To ba za ta koma gidan na ku ba sai ta murmure" 'yan biyu sai murna su ke a zuciyar su, Husnah kuwa tausayin Daddy ne ya kamata "Allah sarki" ta ke cewa aranta dan ta gama sanin abin da ya ke wa.
Hak'ura ya yi yace"to shikenan Hajiya mu je".
Gaba ya yi ya na jin ba yadda zai yi ne da mahaifiyarsa dole ya hak'ura.
Murmushi Hajiya tayi kawai su ka ta so suma.
"Husnah ya naga ba kya murna ko gidan namu ne ba kyason zuwa" Hassana ta tsare ni da tambaya.
Kai kawai na girgiza ma ta ina yak'e dangaba d'aya tausayin Daddy na ke ji.
Tun da mu ka hau motar shiru ni da Hajiya da Hassana ne baya Daddy da Usaina a gaba tunani ya ke batare da ya ankara ba salati kawai ya ji munayi sai ya ga ashe wa ni yaro ne a mashin ya tawo kan su, da sauri Daddy ya kauce yaron ya wuce.
Hajiya ce ta ce "Me ke damun ka ne haka?"
"Bakomai Hajiya"
"To Allah ya kiyaye ya tsare mugun ji da mugun gani"
"Amin amin"
Mu ka amsa,da
haka mu ka k'arasa gida.
"Garba" baba ya kira shi cikin damuwa
"Na'am baba"
Garba ya amsa ya na kuka sosai.
"Meyasa haka Garba,kasan illar zina kuwa Garba?"
Kuka ya ke yana d'aga gansa dan tabbas ya na da ilimin addini har na bokon ma.kawai sha'awa ce ta kai shi da biyewa son zuciya "Wallahi baba ba hali na ba ne".
Hadiza ce ta ce " karya ne halin sa ne baba" ta na kuka sosai ta fad'a.
Inna Gaji ce ta ce"kenan ba sau d'aya kuka ta b'a yi ba ko Hadiza?"
Rugawa ta yi da gudu bakin rariya aman ne ya tawomata,sai ka ka ri ta ke ba komai a cikin.
Kowa sai da ya tausayamata musamman Garba da ya san shine ya haddasa wannan masifar,da hak'uri ya yi da abin da ta yi masa da hakan ba ta faru ba.
"To yan zu ya za'ayi da wannan cikin Garba?"
Baba ya tambayi Garba.
Cikin jin kunyan baba Garba ya ce" Allah shine mafi sani"
Inna Gaji ce ta ja tsaki"mtswwww sanin Allah ka yi eyeeeh to Alkur'an zub da shege za'a yi
"Baza'a zubar ba Gaji" baba ya ba ta amsa.
Hadiza Ki ci wannan jarabawar kin ji.
Bayan sati biyu da faruwar haka.
Idris ne zaune a gaban mahaifinsa maigari, cikin nutsuwa ya ke neman izinin a je a nema masa auren Hadiza, dan yan zu yasan har da gudun mawar su a matsayin su na masu gari, kuma matashi wad'an da ya kamata ace su ke ba da kariya da tsoro, akan jama'a amma ya bi rud'in shaid'an.
"Baba dan an fara nema min auren Hadiza yan zu,tun da na kusa gama ginin b'angare na" Idris ke rankad'a bayani.
Maigari da ya san abin da ya faru ga Hadiza sai ya kalli d'an nasa yace" Allah nagode maka da ba'acikin mutane ka zo min da wannan maganar banzan nan ba, kai in banda shashanci ya rinyar da ta gama karuwanci a gari kace ita za ka auro"
Gaban Idris ne ya ke dukan uku - uku dan ya san tun da maigari ya ce haka ba yar da zai yi ba.
Tawowar malam Auwalu ce ta katse maganar da su ke yi, "tashi ka
bani waje" maigari ya fad'a, Idris ya tashi jiki ba k'wari.
"Assalamu Alaikum ranka yadad'e "
"Wa'alekumussalam malam Auwal ne"
Amsa wa ya yi "ni ne Allah ya taimaki maigari wa ni labari na ji a gari yana ta yawo kuma ban ji an yi komai a kai ba ranka ya dad'e".
Maigari da baisan meyake faruwa ba ya ce" subhanallahi mekuma ya ta so yan zu malam Auwalu".
Zama munafukin ya gyara ya ce"ai Allah ya gafarta wannan ya rinyar Hadiza 'yar wajen malam Musa ba, ciki gare ta".
Maigari da ya ji maganar sama ta ka yace"innalillahi wa'inna ilaihirrajiun,kuma dai?"
Malam Auwalu yace"k'warai kuwa dan maid'akina Kuluwa ita ce ta je gidan ta ga yarinyar ta na laulayin cikin".
Tuno Idris ya yi, inama bai ta she shi daga wajen ba da ya ji da kunnen sa.
Gari dai ya d'auka dan ko ina zancen cikin Hadiza ake hakan ya sa ko waje Inna Gaji ba ta son fita bare ta shiga cikin mutane,dan andinga nunata kenan ana cu na ta da baki.
Hindatu da abun ya zame mata biyu ga baba ga Hadiza tai amai ta kwashe,ga shi baba ya ce ba za'a zubar da cikin ba. Dole sai an haife shi, Inna Gaji kuwa ta dage sai an zubar, ido kawai ta zuba wa kowa.
An sa Hadiza a wak'a yan zu ma wasu 'yan mata ne cike a k'ofar gidan za su r................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: __
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
SAI DA KU, MASOYAN MU,MUNA ALFAHARI DA KU ADUK INDA KUKE__ _ALLAH YABAR_ ZUMUCHI_
Page 3
...................Gaba d'ayan su,su na falon Hajiyan kallo su ke a TV su na cin popcorn d'in su,Husnah da ta ke zaune da kayan Usaina ajikinta ko d'ankwali babu a kanta riga da skirt ne a jikinta, kayan sun matse ta duk surar ta tafito, ganin su kad'ai ne a gidan ya sa ba wata fargaba a baje ta ke akan Capet ita da Hassana. Ba zato su ka ji sallamar mutum a kan su dan wajen goma na dare ne.
Tun kafin ya k'araso ya ga no ta kamar daman a gidan ta ke, sai hira suke yi da su Usaina,jikin ta kawai ya ke bi da kallo ya na jin haushin wannan kayan da ta sa,dan gani ya ke sunyi mata kad'an yadda shape d'in ta ya fito sosai a cikin shaddar, sai da ya gama kallonta daga jikin k'ofar sannan ya k'araso ta re da k'amshin turarensa.
"Assalamu Alaikum" ya fad'a cikin had'e rai, gaba d'ayan su nutsuwa sukayi.
"Wa'alekumussalam,sannu da zuwa yaya".
Ko amsawa baiyi ba sai cewa ya yi" ba kwaganin dare ya yi shine Ku ka zauna kuna ta shashanci anan, ko d'ankwali ba bu, salon ku jawo wa mutane masifa"
Kallon - kallo su Usaina su ke yi dan su dai da d'ankwalinsu akan su dan Hassana Tun da tayi sallar isha'i ma ba ta cire hijab d'in ba, sanin wannan fad'an dai da Husnah ake ya sa sukayi shiru.
Husnah da ta manta d'azu zata d'aura d'ankwali ta kasa sabida sau biyu ta na d'aurawa ya na fad'uwa ba ta sa ni ba, yasa ta hak'ura gyararen gashinta da Usaina ta gama yi mata steaming d'in sa da yamma ne a kwance wanda ta zubo da shi gefen kafad'ar damanta, ya rufe rabin k'irjinta, saurin neman abun da zata d'aura ta yi amma babu da gudu ta shige ciki, kamar lafiya take, su Hassana da su kayi tsuru - tsuru ne su ka tashi za su koma ciki,yace " ina Hajiyan"saurin amsawa su kayi da cewa "ta na ciki"
Wuce su ya yi yana muzurai.
K'wank'wasa k'ofar d'akin Hajiyan ya ke, ya na sallama.
Umarni ta bashi da ya shigo cikin girmamawa ya tura k'ofar ya shiga.
"Assalamu Alaikum"
Amsawa ta yi ta na tashi daga kan gadon dan ita har ta kwanta ma, "wa'alekumussalam Saddik'u kai ne da daddaren nan?"
Hajiya ta fad'a ta na kallon sa.
Amsa wa ya yi da "eh Hajiya, dama zuwa nayi unguwar shi ne na biyo ta nan d'in"
Murmushi ta yi ta na cewa"au ni fa ince".
Rasa abin da zai fad'a ya yi,ya sa yace" bari na koma sai da safe".
"To Allah ya tashemu lafiya".
Ta amsa ta na kashe k'wan d'akin.
Fita ya yi, ya na jin dama Husnah ta fito, ya yi mata fad'a kuma ta dai na sa kayan su twins dan shi gani ya yi ma da k'ar ta ke numfashi.
Haka ya kama hanyar komawa gidansa, ya na yin horn mai gadi baba ya bud'e masa gate ya na masa bar ka da zuwa, parking ya yi, bayan sun gaisa da ma'aikatn gidan ne ya wuce ciki.
Yan da ya bar k'ofar
d'akin Husnah haka ya dawo ya tarar ransa ne ya b'aci, ya na ganin Zainab ta raina shi, falon ya shiga ganin duhu yasan ba kowa a falon kenan.
Dinning area ya kalla ganin abinci a shirye ya san Zainab ta yi girki kenan.
Sama ya hau, ya tarar nan ma falon ba kowa,d'akin Ikram ya duba, ganin ta yi bacci ya sa ya k'arasa shiga addu'a ya yi mata sannan ya wuce d'akin su Ahmad ba suyi bacci ba karatun k'ur'ani su ke yi k'asa - k'asa ganin su haka ya sa yaji dad'i. " Daddy sannu da zuwa" su ka yi masa.
Amsawa ya yi ya na tambayarsu meyasa ba su yi bacci ba har yan zu, cemasa su ka yi" jira su ke Husnah ta dawo" dan su na tunanin shi zai dawo tare da ita ne.
Murmushi ya yi musu sannan yace" ta na gidan Hajiya, ta ce a can zata zauna" gani ya yi Hamid ya yi rau - rau da ido yace" nima zan koma can Daddy da zama".
Ahmad ne ya ce Daddy za ka kaimu mu dubata?"
Cewa ya yi "inshaallah gobe da safe zan kaiku, Ku kwanta Ku yi bacci kunji" "okay Daddy mungode "
Sai da safe ya yi musu,sannan ya shiga d'akin sa ganin ba Zainab ya sa shi murmushi yasan fushi ta ke yi da shi, dan tun da ya fita bai dawo gidan ba sai yan zu sha d'aya saura.
Wanka ya yi ya fesa jikinsa da turarukansa na bacci sannan ya sauka k'asa bud'e abincin ya yi ganin tuwon shinkafa miyar agusi ne ya sha nama da ganda ya sa ya yi murmushi kad'an ya ci sannan ya sha coffee ya koma sama, sai da ya yi brush ya fesa mouth fresh sanan ya nufi d'akin Zainab.
Ta k'ara hawa ta yi fam, dan Tun da ya shigo ta san ya dawo,amma dan wulak'anci ko duba ta bai yi ba,sai da ya gama isarsa sannan yan zu ya shigo.
Tura k'ofar ya yi ganin d'akin nata da haske ya san ba bacci ta ke ba.
"Assalamu Alaiki ya habibty" wani dad'i ne ya rufe Zainab jin ya zo mata da salon soyayya amma kuma sai ta k'i nu na taji. Gadon ya hau ya na ya ye abin da ta rufa da shi,ta sha kwalliyarta ta yi kyau sosai, Zainab ba dai kwalliya ba, cikin nu na halin ko inkula da shi ta tashi ya ce"kaga malam ba na son irin abin da ka ke min daddyn Ahmad, k'arfe nawa yanzu?.
Sai kuka" daga cewa anyi sallama ba kai ba ita yarinyar sai yanzu Ku ka ga daman da wowa, to Wallahi ba za ta kwana a gidan nan ba, ita da gidan nan har abada. K'ok'arin ta shi ta ke ya dakatar da ita da cewa"ai daman ba ta dawo ba"
Kallon sa ta yi tace"banganeba kenan ba'a sallame tan ba".
"A'a ansallameta amma gidan su zata koma".
Tuni ta mik'e " Abubakar ban gane me kake fad'a ba, guduwa ta yi ko ya ya?"..................
"Gwaggo Garba ne ya yi wa Hadiza fyad'e har ta sami ciki"cikin kuka Hafsa ta ke fad'awa iyayenta.
Malam Tanimu ne ya ke fad'in " innalillahi wa'inna ilaihirrajiun la'ilaha'ilallahu Muhammasurrasulullahi(SAW)" guri ya nema ya zauna ya dafe kansa.
Gwaggo ta ce "k'arya su ke alkur'an su je can su nemo wan da ya yi mata ciki ba d'ana ba Wallahi"
Garba da ba baki sai kuka ya na nadama da danasani,
"Kai Garba kalleni, kai ne ko a'a?" Gwaggo ta ke tambayarsa cikin yak'inin ba shi ba ne sharri kawai aka yi masa.
Malam Tanimu ne ya katse su da cewa "ga zahiri kuwa kin gani,Gwaggonsu ai tun da ya ke ta kukan nan ya na neman a yafe sa kin san shi ya yi ai".
" kaga malam ba nason irin haka, shi kad'ai ta ke bi ne da za'a k'ak'aba ma na bala'i to alkur'an ba su isa ba".
Gwaggo Ki yi hak'uri Ki yafemin Wallah sh...... Ka tse shi ta yi ta ce "nasani Garba sharri ne kawai kuma ba zai bimu ba sai dai ya koma Kansu alkur'an".
Girgiza kai kawai ya ke maganar ta k'i fitowa.
Mayafi ta ke nema dan zuwa gidan Inna Gaji ayi wacce za'a yi
Kiranta Hafsa da malam Tanimu su ke amma inahhh ta yi gaba............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
MASU COMMENTS MUNA ALFAHARI DA KU,FATAN ALKHAIRI A
GAREKU,ALLAH YA BAR ZUMUNCHI
Page 3
.......................
Wucewa sukayi su ka zauna akan kujera, su 'yan biyu ne suka fito "Yaya sannun ku da zuwa ina wuni" duk a nutse su ke. Galadanchi ne ya amsa "lafiya lau autan Hajiya ya aiki?"
Amsawa su ka yi da "lafiya k'alau".
Daddy da ya ke jiran ganin ta ina Husnah za ta b'illo, ganin shiru ya sa ya fara tunanin ko jikin ne. Hajiya ce ta fito sanye da hijab kalar golden yellow da fara'arta ta k'araso falon nasu" A'a 'a yau Galadanchi ne a gidan namu, sannu da zuwa Nigeria "
Murmushi ya yi yana sosa kai yace "Wallahi kuwa Hajiya mun same ku lafiya".
" lafiya k'alau" ta amsa sannan tace" ina Husnah na ne?"
Hassana ta ce "ta na kitchen yan zu zan je na karb'i suyan sai ta zo ta gaishe su"
Ajiyar zuciya ya sauke ya na jin dad'in ta warware sosai.
'Yan biyu ne su ka koma kitchen d'in domin k'arasa shirya girkin nasu, dan magriba ta kusa, su na barin gurin Galadanchi yace" Hajiya daman akwai maganar da zamuyi ne" ya sun kuyar da kai k'asa Abubakar ya zaro waya a aljihu yace" bari in amsa waya"
Saurin ficewa ya yi daga falon,bayaso a fad'a a gabansa.
Yana fita Hajiya Tace"To wacce magana ce Galadanchi,Allah dai yasa lafiya"
K'ara muskutawa ya yi akan kujera yace"lafiya lau,sai alkhairi"
Hajiya tace "To inajinka"
Galadanchi yace "dama Hajiya magana ce akan Husnah"
Hajiya tayi saurin d'agowa ta kalli Galadanchi tace"me kuma ya faru?"
"Abubakar ne ya sameni da maganar yanason zai aure ta, dama ya ce min kwanaki a wajen family meeting ya kawo muku maganar yanaso, zai k'ara aure,to sai ya ce Husnah ta gidan sa yakeso".
Hajiy Batulu da tun da Galadanchi ya fara maganar ta ke doka murmushi domin ta dad'e ta na hasaso hakan a fuskar Saddik'un, jin har ya gama k'unbiya - k'unbiyan nasa ya fad'a ta ce " kai mashaallah to ina fatan dai ita Husnan ta san da maganar, kuma ta amince dan ba za'a yi mata dole ba, idan ta ce ya mata tsufa ba za ta amince ba, to kuwa ba dole, sai ku hak'ura ku ne mi wata".
Galadanchi da tun da Hajiya ta fara bayani ya ji tsoron kar Husnah ta k'i amincewa, dan yasan ba k'aramin so Abubakar ke mata ba. Cewa ya yi" ba mu sanar da ita ba,daman so muke mu ji ta bakin ku tukunnan idan kun amince to"
Hajiya da burinta ya kusa cika na ganin Abubakar da salahar mata ya kusa cika,dan ba k'aramin hak'uri ake da Zainab ba acikin dangi,dan wasu da yawa ma ba su tab'a ganin k'afarta a gidansu ba, dan ko haihuwa Zainab ta yi, ku ka je suna gidanta za ku ga wulak'anchi dan Indai daga k'auyen su Baba malam ka ke, to da kai da karen gidan duk d'aya kuke.
"To shikenan mu ai ba abin da zamuce sai Allah ya tabbatar da alkhairi, ya kad'e duk kan sharri, duk abin da su ke a kunnen Abubakar dan ba wata waya, ya zaga ne can wajen ventilation ta window ya ke jin duk abin da su ke tattaunawan.
Farin ciki ne ya mamayeshi dan yasan ko da wayo sai ya sa Husnah ta amince da aurensu.
Kuka ta ke jikinta ya na rawa ta na tsaye jikin k'ofar kitchen d'in, su Hassana na shiga ta fito dan gaishe da su Daddy ta ji Galadanchi na cewa" Husnah ta gidansa ya ke so" daga nan ba ta k'ara fahimtar ko kalma d'aya ba, sai kuka da tsananin tsoro.
Idan Aunty Zainab ta ji wannan mummunan maganan tasan sai ta kusa kashe ta.ko ta sa a b'atar da ita da danginta kamar yadda ta ke fa d'a (idan na kama ki da cin amana ko sata sai na kulle ki ba ke kad'ai ba har da danginki gaba d'aya).
Usaina ce ta fito rik'e da food flask ganin Husnah na kuka ya sa ta ajiye flask d'in" me ne ne Husnah wa ni abu ne ya faru?"
Cikin tsananin kuka da tashin hankali tace " tafiya zan yi, garinmu zan koma, Wallahi ba zan iya jawowa banana masifa ba Usaina".
Tsaye ya ke ya hard'e hannunsa,akan k'irjinsa, ya na kallon ikon Allah, dan tabbas da alama ta ji abin da su Galadanchi su ka tattauna, Daddy ne yace " i dan ba ki amince ba, ai ba sai kin gudu ba" idanunsa sun yi jajir a lokaci d'aya ya ji ciwon ganinta ta na kuka akan ya ce zai aure ta.
Da sauri ta je ta d'urkusa gaban sa tace"Daddy bazan iya ba, za ta had'a ni da dangina da 'yansanda za ta kulle mu, ni bazan AURE KA BA!
Gala fancy I da Hajiya,da Usaina, har da Hassana wannan kalmar ce da daki kunnensu..........
Salisu ne ya tare ta ganin kamar ba a hayyacinta ta ke ba tafiya ta ke kawai ta na kuka da sauri ya sha gabanta ya ce "Hindatu lafiya,me ya faru?"
Neman wuce shi ta ke ta yi gaba. Saurin rik'e ta ya yi duk ya rud'e ganin ta cikin wannan yanayin, fad'awa ta yi jikinsa ta na k'ara sautin kukanta.
Rungumeta ya yi, ya ce" me ne ne Hindatu?" Dan yasan tabbas duk abin da yasa ta kuka har haka ba k'aramin abu ba ne.
Da sauri ta tashi ganinta a jikinsa, sannan ta ce" kowa idan ya tashi d'iban albarkarsa sai ya zo gidan mu, dan kawai k'addara ta fad'a wa Hadiza ai fyad'e Garba ya yi mata shiyasa ta yi cikin, kuma sai uwarsa ta zo ta na zaginta".
"Garba! Garba dai na kantudu?"
Hindatu ta ce "eh shine ya yi mata,kuma dan anga ba mu da gata shi ya na zaune lafiya mu anbarmu cikin k'unci ba matakin da aka d'auka akansa, sai ma abun nuni muka koma a wajen kowa".
Kuka ta na jin ciwon rashin 'yancin da ba su da shi.
" ki yi hak'uri Hindatu inshaallah daga yan zu ba zan k'ara bayi kiyi kuka ba, daman ina so zan zo anjima akwai maganar da zangayamiki. Amma yan zu ni Salisu na yi miki alk'awarin sai na bi wa Hadiza hak'k'inta da aka ci".
Garba ne ya fad'o gidan ya na ganin yadda Gwaggo ta ke ta masifa. Da sauri Hadiza ta je gabansa tace " Garba ka gayawa Gwaggo da bakin ka".
Gwaggo ce ta ce "Garba wanke kan ka agaban jama'an nan, sharrinsu, ya koma kan su"
Shiru ya yi ya na Hawaye. Ganin ba shi da niyyar magana ya sa Gwaggo wanke shi da mari, tace" dan ubanka ka yi magana anan" cikin daka masa tsawa.
Durkushewa ya yi a wajen ya na kallon yadda gidan ya cika da 'yan kallo mata da yara yace " Gwaggo ni ne ciki na n.............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
R.HUSSAIN DA NOORY
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.A.W
~SADAUKARWA~ ~GA~ ~K'UNGIYAR~ ~MU~ ~JARUMAI~ ~WRITERS~ ~ASSOCIATION~ . ALLAH YA HA'DA ~KANMU~ ~BAKI~ ' ~DAYA~ .
Page 3
..........................
Murmushi ya sakar mata sannan yace" eh gidan su za ta koma dan likita ya ce ta na buk'atar hutu "
Dariya abin ma ya ba ta "hahhh hahhhhh wai hutu, to in ban da abin asibiti ina jaka ina hutu? Tab ai kuwa dole a koma k'auye a ci gaba da zuwa gona, to yan zu ta na ina?"
Kallon tausayi ya bita da shi sannan yace" ta na gidan Hajiya dan daga nan za ta koma gidansu ma" cikin nu na ko in kula ta ce ta rufawa kanta asiri kuwa, na sa a samomin wata ai.
Daddy ne yace "ni su Ikram ma nake tunani na ga sun saba da yarinyar sosai"
Kallon sa ta yi sannan ta tambayeshi"ita ta haifar min 'ya'yan?"
Girgiza kai kawai ya yi mata.
Tace "to kuma, wata zan samu ta d'ora daga in da ta tsaya,daman na yi alk'awarin ita da zama a gidan nan har abadah"
Murmushi kawai ya ke yi,ya na wa Allah godiya da Husnah ta bar gidan cikin ruwan sanyi.
Sai da su ka wanke laifin junansu ta hanyar soyayya sannan su ka yi bacci, da wuri Zainab ta tashi ta had'a musu breakfast ta sa yaran su ka d'an gyara d'akinsu da Kansu,dan ita ba tada lokacin b'atawa anan d'in.
Su Ahmad tun su na sa ran Husnah za ta dawo har sun hak'ura tun da daddy ya kai su sau d'aya gidan Hajiya su ka wuni kamar kar su dawo, sai da dabara su ka hak'ura su ka koma gida.
Yau kwana biyar da dawowar Mr.Galadanchi kuma yau su ke son Sanar da baba malam wannan babban al'amarin, sai da su ka tautauna sosai a tsakanin su sanna su ka nufi gidan nasu.
Tun daga harabar gidan da Samuel ya yi parking su ke jin k'amshin abinci, dama ba su wani ci abincin kirkiba a company.
Galadanchi ne ya fara magana"wow gaskiya ba zan tafi ba, sai na ci abincin nan"
Daddy ne ya yi murmushi sannan ya ce "ai Hajiyan mu ba dai iya abinci ba mutumina" da haka su ka nufi part d'in baba malam.
A kishingid'e ya ke akan kujera ya na duba wani littafi, sanye ya ke da glass d'in sa wanda ya ke k'ara masa k'arfin gani.
"Assalamu Alaikum" a tare su ka yi sallama su na cire takalmansu dan k'arasawa cikin falon.
"Wa'alekumussalam warahmatullah" ya d'ago ya kalli 'ya'yan nashi tuno yarintarsu ya yi yana murmushi, tun su na yara haka su ke jerowa su shigo komai tare su ke, ga shi har yan zu.
"Bar ka da yamma baba malam"
Su ka durkusa su na gaishe shi. Cikin girma da ilimi irin na dattijon ya amsa ya na wa Galadanchi bar ka da dawo wa.
Shiru ne ya biyo ba ya ganin hakan baba malam yasan to akwai magana, cewa ya yi "lafiya kuwa?" Galadanchi ya muskuta ya k'ara sunkuyar da kai sannan ya ce"dama baba malam maganar Abubakar ce ta kwanakin baya "
Baba malam ya ajiye littafin hannunsa sannan yace"wacce magana fa?"
Abubakar da ya ji gabansa sai fad'uwa ya ke addu'a kawai ya ke baba malam ya amince da zab'in nasa, Galadanchi ya d'ora da bayani" dama baba malam Husnah ta gidansa ya gani to shine ya ke so ya aura, tun kwanakin bays zamu zo mu sanar sai tafiya ta kamani shine mu ka bari sai yan zu, Allah ya nufa da mu kawo maganar"
Numfashi baba malam ya ja, sannan ya yi murmushi ya na cewa" mashaallah Husnah dai ta nan gidan ko?"
"Eh baba ita" Galadanchi ya k'ara amsawa, tun da ake magana Abubakar bai ce komai ba.
Baba malam ya tambayesu shin ita yarinyar ta amince?
Galadanchi yace" yan zu dai mu ke so ta sa ni, idan ta amince to".
Baba malam ya ce"to Alhamdulillah, ku je ku sa mi yaddar yarinyar tukun na"
"To mungode baba malam Allah ya k'ara girma ya ja kwana" sannan su ka tashi su ka shiga cikin gidan.
Husnah da Usaina ne, su ke ta soya wainar shinkafa da sinasir dan tun da safe su ka so suyi, ba su sami dama ba sai yan zu.
Hira su ke kamar koda yaushe" Husnah wai ke ba ki da saurayi ne, ban tab'ajin kin ba mu labarinsa ba"
Usaina ta ke tambayan ta.
Murmushi kawai ta yi bata, amsa mata ba.
"Hahhhh ke Usaina ni na gane wani abu fa waye ma zai barta ta yi saurayi" ta fad'a ta na rik'e hab'a had'i da cewa "uhmm"
Bud'e miyar taushen da ta ke yi, ta yi ta duba.
Usaina ce ta ce"waye bloody?"
"Uh...... Juyo sallama ne a bakin falon ya sa maganar ta yanke.
'Yan mata ta ne suke ta wak'a a k'ofar gidan su Hadiza, kullum jira suke Hadiza ta fito su tare ta da wak'a, ta k'i shiyasa yau su ka zo har k'ofar gida.
Hadiza ta na jiyo wak'ar ta fashe da kuka ta na k'ara tsinewa Garba.
Inna Gaji da ta fito daga band'aki ta fara bala'i ta na shirin fita k'ofar gida ta koresu.
Gwaggon Garba ce ta shigo ko sallama babu " ke Hadiza ina k'anwarki mara mutunci, har da za ta tare Hafsa a titi, ta na ja wa d'an uwanta sharrin ciki?"
Inna Gaji ta ci d'anmara ta ce "wane sharri kuma ai ko wa yasan Garba ne, ya turmushe min d'iya, ciki kuwa nasa ne dan ya amsa da baki hi ehee"
"Alkur'an ba ku isa ku yi mana sharrin ciki ba, ku je can ku nemi me cikin atoh"
"Garba ne, a gaban su Ashiru da Nuhu ya yi min" duk cikin kuka ta ke bayani.
"Dallah yi min shiru kin je kin ba da kan ki ga wani kin ce d'a na ne.
Hindatu da dawowar kenan daga nik'an gari, ta ga an cika musu gida ana ta kallon fad'an su Inna Gaji
Juyawa ta yi ta fice daga gidan hanya kawai ta mik'a ta na kuka..............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R. HUSSAIN DA NOORY.
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*
J.W.A
Allah ya iya mana,da iyawarka, ka ba mu zaman lafiya da kwanciyar hankali
MUNASANE DA KU MASU COMMENTS, JINJINA A GAREKU DA GODIYA
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
DEDICATED TO OUR FANS
INA MASOYAN LITTAFAN HAUSA, GA WANI K'AYATACCEN LITTAFIN MU MAI SUNA MASARAUTAR MU
LITTAFI NE SAI 'DAUKE DA SALO NA BAN ZAKI SAMU LITTAFIN A KAN KU'DI K'ALILAN N300 NORMAL GROUP
N500 VIP
DOMIN K'ARIN BAYANI KI TUNTU'BE MU TA WANNAN NUMBERS 08107916039
KO 08145498489
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
...........................
Tun da Daddy ya kwanta zazzab'i mai zafi ne ya rufeshi, damuwa ce cunkushe a zuciyarsa, ya gaji da halin da matar tasa ta ke masa, ya yi hak'uri tsawon shekaru ya dad'e ya na fama da damuwa kullum addu'a ya ke Allah ya kawo masa mafita.
Har aka shiga sallah idansa biyu, da k'ar ya samu ya tashi, a d'aki ya yi sallar asbah d'in sa, sannan ya koma ya kwanta bacci mai nauyi ne ya d'aukeshi ba shi ya tashi ba sai da ya ji hasken window ya hasko fuskarsa sannan ya farka.
Cikin ikon Allah ya tashi ba zazzab'n.
Su Ahmad kuwa tun da su ka tashi su ka duba basu ga mommyn su ba,ga d'akin Daddy a rufe, ganin su kad'aine a cikin gidan ya sa Hamid dafa musu tea cikin sauri - sauri su ka shirya kansu su ka shirya Ikram, biscuits da drinks kawai su ka d'auka su ka tafi 'Dan liti driver ya kaisu school.
Ikam sai kuka ta ke musu,ba a had'mata lunch box d'in ta ba,Ahmad da baya son hayaniya ya daka mata tsawa, tuni Ikram ta shanye kukanta, kwanciya ta yi jikin Hamid kamar marainiya. Su na shiga da sauri - sauri kowa ya nufi class d'insu domin takwas ta wuce, har an fara lesson.
Principal d'insu ganin yanzu ba sa zuwa school da wuri ya sa zai nemi parents d'in students gaba d'aya domin k'ara tunatarda su zuwan yaran school early in the morning.
'Dan liti ne yake cewa"to gaskiya munyi rashin ''yar aikin Hajiya Wallahi da tuni yanzu mun karya,amma yanzu wai sai dai mu je mu siyo abinci,kai Gaskiya Alhaji bai yi sa'a ba".
Isah mai kula da flowers ne yace" kai dai 'Danliti ba ka gani ka yi shiru, ni dai baruwana.
Tare su ka fita dan zuwa unguwar kusa da su ko zamu samu abin da zasu sa a bakinsu.
Sara ce ta k'ara zuga Zainab sosai akan wannan al'amarin kuma tace " kar ki sake uwarsa ta rainaki da ai itama ta ci zamanta,ko sanda ta ke tare da nata mijin antakura mata ne, sai ke , to aniyarta ta bita, tun da kin haifa kin gama da su Wallahi"
Haka tai ta zugata daga k'arshe ta rakata har bakin mota, Sara ta rik'e baki tace"Zee ba Mr.Gold ya hanaki driving da kanki ba?"
Zainab ta na tsaki" Wallahi tun da ya ke min abinda ba na so to kuwa nima yanzu na fara yi masa duk abinda ba ya so"
Sara ta yi murmushi tafawa su ka yi, tace"gaskiyar ki k'awata kar ki sake ki raga masa".
Sallama su ka yi Zainab ta dawo gida.
Bata yi tunanin yaranta ba kwata - kwata sai yanzu around 11:12am da ta dawo "oh my God my kids" da sauri ta yi sama dan ganin ya suke ta na ganin ba sa nan ta gallawa d'akin Daddy harara,sannan ta koma ta d'ora girki,ta fara k'ok'arin gyaran gidan nata.
Daddy da ya yi shirin fita ya sauko so ya ke ya biya gidan Hajiya amma rana ta yi haka ya nufi dinning area ganin ba komai a kai ya tabbatar masa da ba'a girka ba.
Jiyo k'amshin aroma d'in girkinta ya sa ya gane tana kitchen. Haka ya fita ba tare da kowa ya ga kowa ba, driver ya kai shi office.
Husnah kuwa tun da haka ta faru sai ta tsinci kanta da jin kunyar Hajiya ganin ta ke kamar ba tai musu halacci ba, kuma idan ma ta amince tasan Aunty ba za ta tab'a yarda da hakan ba, insha Allah ma haka ba za ta faru ba, bare ta hallakar da ita da Babanta.
Su twins ma tun da Hajiya ta tsawatar musu akan tsokanar Husnah ba su k'ara tsokanar ta na,sai dai Usaina ta daina shiga harkarta, dan idan ba idon mutane ma cewa ta ke"idan ank'imu wasu da yawa su na son mu, kuma Allah shi kad'ai yasan me gone za ta haifar" ta dinga habaici kenan,har sai Husnah ta yi kuka.
Yanzu ma kukan ta ke Daddy ya shigo ta had'e cinyoyinta ta sa fuskarta ciki,ta na ta kukan rashin Sanin mafita, ganin ta haka yasa shi cewa" mutum ba shi da aikin yi sai kuka, idan za ki koyi dauriya da cire shakkar kowa a rai ki koya, gara ma tun wuri ki cire tsoro da ragwantaka a ranki, dan ni nan sai na sace mutum na kai shi inda ba za'a k'ara jin d'uriyar sa ba a duniya"
Tsoron sa ne ya cika min zuciya, jin furucinsa na sace mutane.
Da sauri na bar gurin na koma d'akin, gara Usaina ta gayamin bak'ar magana akan ta Daddy.
Hajiya Batulu ce ta ke yi wa Abubakar nasiha cikin hikima,da kuma hanyoyin da zai bi dan kafa soyayyar sa a zuciyar Husnah. Yaji dukkan nasihan ta,amma hanyoyi a ransa cewa ya ke " idan ba tsora ta ta nake ba, ba yadda za ta yi ba, insha Allah da kanta za tace ta amince.
"Hajiya yunwa na ke ji,tun safe banci abinciba"ya fad'a ya na shafa ciki.
" subhanallahi Saddik'u haka kuma ka ke yanzu, da ba ka wasa da cikin ka fa".
"To ai Hajiya......sai kuma ya yi shiru
Hajiya tace "inajin ka to ai me ne?"
"Husnah ta na nan".
Ya fad'a ya yi kalar tausayi Hajiya tace" ina matar gidan,ko Husnah ce maka a kayi baiwa ce, to garin su ma zan mai da ita"
Bai an sanda ya ce"INASON TA" unexpected maganar ta fito.
Da sauri ya bar gidan,ko abincin ma bai nema ba,duk kunya ta lullub'e shi.
Hajiya Batulu dariya ta yi ta na cewa"lallai Abubakar so ya mai da kai mara kunya, Allah ya tabbatar da wannan lamarin inga auren Husnah da Abubakar"
Karaf a kunnen Husnah, cikin bugawar zuciya ta ce"kenan Hajiya ma ta na so?"....
........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
MUNA ALFAHARI DA KU MASU COMMENTS, WANNAN PAGE DIN NAKUNE KYAUTA
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
....................
Halima dai hankalinta a tashe yake tunda Galadanchi ya ajiye mata akwatinan har dozen masu kyau da tsada, tayi - tayi ya gaya mata na mene sai dai ya yi murmushi ya ce "in lokaci yayi za ki sa ni".
Kasancewarta mace mai addini sai dai kishi,sai ta hak'ura, amma kullum sai ta yi kuka a b'oye dan zuciyarta ta gama bata aure zai k'ara ne.
Duk da hakan k'ara zagewa ta yi wajen ganin ta kyautata masa. Yaranta ma kulawa ta musamman ta ke basu,ba su tab'a b'oye mata komai, ko makaranta su ka je, to kuwa duk abin da akayi a ranar sai sun bata labari.
"Yusrah bana son rashin ji, tun d'azu yayanki ya ke fama da ke akan ki d'auko home work d'in ki,ya koya miki kiyi kin k'i ko? To kuwa ba ruwana da ke" Halima da ke aikin jera wa Galadanchi abincin dare ta ke fad'a wa Yusrah.
Galadanchi ne ya shigo a gajiye, dan tunda ya raka abokinsa gida ya k'araso nasa gidan tunanin yadda auren Husnah da Daddy zai kasance yake. Dan tabbas Zainab ba za ta bari ba, idan kuwa akayi to sai dai ya d'auke Husnah daga gidan.
Taran mijin nata tayi cikin karramawa da soyayya tace "sannu da shigowa Abban Yasir" amsawa ya yi "yauwa 'yar aljanna, Kinga na yi dare ko?" Murmushi kawai ta yi dan zuciyarta ta gama gayamata zance yaje wajen budurwa.
Shima murmushi ya yi dan yasan tunaninta.
Galadanchi yace
"Halima Wallahi Allah ba aure zan yi ba,ki kwantar da hankalinki, sai rama ki ke akan abin da ba ki da tabbas a kai"
Jin ya rantse ya sa Halima cewa" haba dear me ye na rantsuwa,na yarda da kai d'ari bisa d'ari ,kuma nasan k'arin aure k'addara ce idan Allah ya rubuta akwai 'ya'yanka a tare da wata ban isa in hanaba, ni dai fatana Allah ya tabbatar da alkhairi ". Haka su ka fahimci junansu, su ka ci gaba da rayuwa cikin farin ciki.
Da sassafe Zainab ta je gidan aminiyarta Hajiya Sara, maigadi da jin horn d'in mota ya yi saurin bud'e k'aramar k'ofa ganin Hajiya Zee ce, ya dawo ya bud'e mata gate hancin motar ta tura ta shiga ciki, ko packing ba ta yi dai - dai ba ta fito ta shige ciki.
Maigadi da ya san hali ba kulashi ta ke ba, ya tab'e baki yana cewa"mara tarbiyyar mata ko me tazo yi da sassafe oho" sai kuma ya koma ya ci gaba da jin labaran BBC.
Hajiya Sara da ta ke ta sharar bacci kawai k'wank'wasa k'ofa ne ya tashe ta, da sauri ta zo ta bud'e dan abin ya ba ta mamaki dan garin har yanzu da duhu, ba'a dad'e da idar da sallah ba ma.
Cikin fad'uwar gaba Sara tace"Zee lafiya?" Zainab da ba amsa tace"Sara an raba ni da mijina, danginsa sun shiga sun fita sun asirce shi,kin san waye Daddyn Ahmad, kin tuna shekarun baya har k'orafin takurarsa na ke gaya miki ko,to yanzu da ni da babu duk d'aya ko sha'awar kasancewa da ni yanzu ba yayi" sai hawaye wani na bin wani.
Sara da ko sallah ba ta yi ba tace" kutmar uban can!!!!! Har ke za'ayiwa haka, Zainab ba ki d'au wani mata ki ba, ki ka tsaya d'a namiji ya na gasa miki aya a hannu?"
Zainab tace"ni nasan ba yin kansa ba ne farrak'amu akayi kawai,daman danginsa ba sa k'aunata ko kad'an"
Sara da ta ke mata kallon ba ki da hankali tace"to yanzu wana mataki za ki d'auka akan hakan?"
Zainab tace"ban sani ba Sara,ki temakeni mijina ya dawo kamar da" kuka ta ke da gasken gaske.
Shiru Sara ta yi sanna tace" to yanzu da ki ka tawo, wa ki ka bari a gidan?" Shi da yaransa mana"
Sara tace"ina 'yar aikin ki kuma?"
Numfashi Zainab ta fisar sannan tace"ai tunda ya kai ta asibiti rannan Hajiyansa ta k'wace ta, yanzu haka ma tana can gidansu"
Sara tace" kutmar uban can Zainab wai yaushe ki ka zama doluwa,shashashane? Muje mu d'akko yarinyar da hannunmu kuma ki bari a k'waceta?"
"To ya zan yi Sara Uwarsa ce,kuma kin san ban isa nayi magana akanta ba"
Zainab ta yi shiru.
Sara tace"yanzu dai ya kukayi da shi Abubakar d'in?
Zainab tace"ai ban barshi ya yi bacci ba,bala'i da masifa na dinga yi masa, har abin da yatsana in fad'a na fad'amasa"
Sara tace "me kenan"
Murmushin jin dad'in ta b'ata masa rai kamar yadda ya b'ata mata rai ta yi,sannan tace" cewa nayi ya na neman yarinyar nan 'yar k'auye Husnah".
Hajiya Sara ta yi dariya ta na ganin saura k'iris ta hankad'a Zainab ramin ta fito su zama zaurawa biyu ko kuma itama ta d'ana zawarcin, ita kuma ta maye gurbinta a gidan Alhaji Abubakar yunus Gold.
Tun da Salisu ya dawo daga Lagos kwanansa d'aya a garin kenan kashegari had'u da Husnah, ya ji zancen da ake a gari, ya dawo da son sanar da Hindatu ya samu aiki a companyn had'a magunguna kuma sun yarda ya ci gaba da karatu, yazo da niyyar a kai kud'in aurensu shi da Hindatu a sa rana,kafin ya koma, wanna zancen na cikin Hadiza ya d'aga masa hankali.
Runfar mai gari ya zarce bayan ya raka Husnah gida, acike ya tarar da rumfar dattijai su na zaune, k'arasawa ya yi yana sallama" Assalamu alaikum"
Amsawa su ka yi "wa'alekumussalam a'a Salisu kai ne ta fe sannun da zuwa, mutanen kudu".
Amsawa ya yi yana murmushi, dan yanzu Salisu ya shiga birni, ya fara wayewa kuma ya koma karatu, ya yi b'ul -b'ul dama shi me jiki ne.
Gaishesu ya yi cikin girmamawa sannan yace "Allah gafarta dama k'ara na kawo"
Duk dattijan su ka ce"k'ara kuma Salisu" sai su ka yi shiru. Maigari yace"meyafaru malam Salisu?"
Salisu yace"jiya na dawo,to ina shigowa gari sai naji wani b'akin labari, an yi wa yarinya fyad'e dalilin fyad'en kuma har ya kai ga an samu juna biyu, amma kuma ranka ya dad'e..... Sai ya yi shiru.
Jama'a sai gyad'a kai su ke na tabbatarwa, maigari yace"ina jinka Salisu"
Salisu yace" ba'a d'auki wani mataki akan hakan
ba,kuma wanda ya yi fyad'en ya na ta rayuwarshi, yarinyar kuma ta na cikin k'unci" cikin takaici ya k'arasa maganar.
Duk dattijan jikinsu ne ya yi sanyi sun San da 'ya'yansu aka yiwa ba za su zuba ido ba,amma sunyi shiru har mai garin,yaro k'arami ya zo zai kunyata su.
Mai gari yace"to Salisu ai yarinyar ta na biye - biye saboda Allah ta ina zamu san cikin waye?"
Malam Tanimu da tun da ake maganar ya kasa d'ago Kansa dan yasan komai akan cikin.
Salisu yace"ranka ya dad'e ai kowa yasan cikin Garba ne, kawai anyi shiru ne saboda k'in Allah"
Wani malam mamman ne yace"kai kar kai mana futsara anan"
Mai gari yace "wane Garba ka ke magana Garba na gangare ko Garba na kantudu?"
Salisu yace "Garba na kantudu d'an wajen malam Tanimu". Kowa kallo Malam Tanimu ya ke domin jin me zai ce, malam Tanimu kuwa............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Dedicated to you SO HALITTA NE FANS
Muna sanar da ku, k'ayataccen Littafin mu mai suna MASARAUTAR MU.
Ana nan ana zuba basira, dan k'ayatar da ku, masoyan mu, littafi ne Wanda ya banbanta da saura
Hmmm ba'a cewa komai,sai dai kin karanta za ki gane.
Zaki same shi akan farashi mai sauk'i normal group #300
VIP group #500 ne kacal. Ki tuntub'e mu ta wannan number domin k'arin bayani 08107916039.
Page 4
.........................
cikin tsananin jin kunya malam Tanimu yace "tabbas ranka ya dad'e haka, Garba d'an wajena shine ya yi wanna aikin"
Gaba d'aya fadar mai gari a ka d'au salati ana rike baki gami da tafa hannaye. Mai gari da ya ji abun kamar ba gaskiya ba yace" kai malam Tanimu kasan kuwa abin da make fad'a anan?".
Salisu da ya watsawa malam Tanimu harara ya na jin haushin ya sa ni amma ya yi muk'us da bakinsa, saboda ba 'yarda ba ce, dan anga Baba ba shi da lafiya.
Malam Tanimu yace"ai ranka ya dad'e so ma ke idan ta sauka sai a d'aura musu aure,shiyasa ban furta maganar ba, Allah ya gafarta".
Malam mamman ne yace" amma kuwa malam ba ka kyauta ba, 'Yar malam Musa kuwa ai 'ya ce a wajenka kai ma" cikin nuna damuwa da wannan magana da Garba ya janyo masa,yace"hakane malam Mamman k'addara ta ri ga fata".
Salis da ya ji dad'in yadda abun ya zo da sauk'i yace" ranka ya dad'e ni zan tafi" Mai gari yace "angode Salis da wannan tunatarwa Allah ya yi maka albarka"
"Aminnnn duk jama'ar gurin su ka amsa. Sanna Salisu ya tafi ya na cewa" Insha Allah sai na ga kun samu farun ciki Hindatu". Had'uwa ya yi da Garba a hanya, ya na zaune k'ofar gidansu, su Nuhu da Ashiru su NA ta bashi baki "Garba k'addarace kuma Allah ya sa sai ka sami d'a ta hanyar nan, shiyasa ka rasa hak'uri da abin da Hadiza ta yi maka".
Garba da yanzu ya koma abin tausayi yace" hakane Ashiru ni yanzu tashin hankalina ma shi ne Hadiza ta k'i kwantar da hankalinta kullum cikin tsinemin take,ga cikin ya NA wahalar da ita,Wallahi har addu'a na ke "Allah ya rabata da cikin nan ko ma sami sassauci".
Salisu da zuwansa wajen kenan ya shak'i wuyan Garba yace" kai d'an akuya Wallahi sai ka yi da nasanin abin da ka yi wa Hadiza, ka NA ganin ka ci bulus ko to k'arya ka ke d'an iska k'azami"
Nuhu ne ya zo ya na k'ok'arin k'watar Garba da Salis ya shak'e ya na kokawa da numfashinsa. "Dan Allah Salis ka sake shi, shima ba shi da lafiya, kuma ya amsa ai shi ne ya yi cik... Kafin ya k'ara Salis yace" idan k'anwarka aka yi wa ya za ka ji?".
Shiru Nuhu ya yi,ya na k'ara cewa "Salisu ka yi hak'uri"
Tire Garba ya yi yana cewa" sai na kai ka kotu, a yi ma ka hukunci dai - dai da abin da ka aikata fyad'e da kuma cikin shege" wuce ya yi ya barsu gaba d'aya a tsure dan muddun Salisu ya kai kotu to kuwa har da su za'a hukunta.
Hadiza ce zaune a cikin d'aki dan ko tsakar gida ba ta sin fitowa,sabida har yau ba'a daina shigowa ganinta ba.
Hindatu ce ta shigo cikin jin tausayin 'Yar uwarta ta tace" me zan kawo miki Hadiza" shiru ta yi tana jin k'aunar 'Yar uwarta ta Hindatu da kowa ya k'ita amma ita ta nake tare da ita tace" bakomai" Hindatu ta zauna kusa da ita duk da yawun da Hadiza ta ke tarawa a baki, ba ta ji tsantsaninta ba ta dafa ta tace" ki yi hak'uri ki d'auka hakan wani hukunci ne da Allah ya yi muku bisa laifi kan ki na baya da ki ke yi, kin tuna ke ki ke kai kan ki ga maza?"
Kuka Hadiza ta rushed da shi ta na cewa"na sani nasani Hindatu, amma yunwa ce ta ke sa ni fita,kuma ni ba na son shi tallah ga ni nan ke nake fi k'arfin tallah" kuka ta ke sosai ta k'ara da cewa"yanzu ga shi ina ji ina ma ni ce ke Hindatu na cuci kai na Garba ya cuce ni".
Inna Gaji ce ta ce"Kin dai cuce mu za ki ce, ina ma ke nake tura aikatau d'in birni, ba Husnah ba,karaf acikin kunnuwan Hindatu,Hadiza da kuma Baba.
Baki ta rik'e ta na zare idanu, Hindatu tace" Inna dama ke ki ka kori Husnah a gidan nan............
Tun da Daddy ya koma ya tar da Zainab ta shirya masa lafiyayyen abinci ko dan sabo da cikin ta da yaranta, so ta ke ta bigi cikinsa, ko Hajiya na ba shi d'an rubutu ko wani magani haka dan ba ta Yar da, da wannan sauyin na Daddy ba.
Duk da ya bar gidan amma ya na jin kunyar abin da ya fad'a wa mahaifiyarsa,falon ya shigo ya na murmushi dan yanayin ya masa dad'i, Zainab da ta d'auka ita ya ke dokawa murmushi wa she masa baki ta yi,ta na masa "sannu da zuwa" da gudu Ikram ta zo ta rungume k'afafun shi, daga ta sama ya yi yana ma ta oyoyo.
Zainab da ta ga kamar yau yana cikin farin ciki ta ce "Alhamdulillah Ashe ma da wuri zan k'wank'wasi kan sa, Wallahi muddun naji ta na ba shi, sai na ci mata mutunci, tsohuwar banza ta ci zamanin ta ta zo zata ci nawa, dai dai na ke da ke Batulu.
Sama ya nufa ya yi wanka sai nan - nan Zainab ta ke da shi, cikin kissa tace" na kawo ma ka abincin nan ne?" Daddy da ya ga ta sauko sai ya yi dariya dan yasan duk san da ya ce zai yi aure akwai tashin hankali,kuma ya shirya wa zuwan wannan rana dan idan bai auri Husnah ba sai dai ba ran wani a cikin su,ko k'addarar Ubangiji. Yace"No muje can d'in dan Allah ya sa ni yunwa ya ke ji sosai.
Gaba d'ayansu abincin su ke ci,Daddy,Ahmad,Hamid,Ikram da Zainab d'in wani dad'i ne ya ka ma Zainab,ganin komai lafiya lau, murya ta gyara tace"kai yau ina cikin farin ciki iyalina su na cikin farin ciki" karaf Ikram tace "Daddy yaushe Husnah za ta dawo?"
"Sai ranar da na ci ubanki, mai shegen surutun tsiya, kai ni dole ma in nema muku maganin mayu,dan da gani yarinyar nan mayya ce Wall......" Zainab................
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
WANNAN PAGE DIN NA KU NE MASU COMMENTS BA ZAN IYA LIST DIN KU BA.MUNA GODIYA. ALLAH YA K'ARA ZUMUNCHI
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Ka rasa wacce zaka auro a matsayin sirikata sai 'Yar gidan mai kula da dawakai,k'ask'antacciyar bawa,
K'arya ka ke Zaid"
Baiwarka kuma, to ba ka isaba, me ye laifin Bilkisu"?.
Ta ci gaba da cewa k'ask'antattun mutane bayinmu da sai abunda muka umarci su sukayi, gaskiya kaban mamaki ace a irin rayuwar da kayi amma k'are dawannan a matsiyin mata? Bansan me kagani a jikinta ba, to baka isa ba idan ni mahaifiyar ina raye ba zaka aure k'ask'antattaciya yarinya ba"
Prince yana durk'ushe a k'asa yana sauraron ta,runtse idanunsa ya yi saboda yadda maganar ta,ta ta ke dukan zuciyar shi, da wani ne yake fad'an irin wannan maganar akan Zeenat da Allah kad'ai yasan irin hukunci da zaisa ayi masa.
"Aunty kullum ina gaya miki ki kwanta da hankalin ki dan kema kinsan koni nan da nake tare dashi bana kaunar na bude idona nagan shi a raye, mudduni ni Jinin larabawa ne to kuwa sai na hallakashi, ba tare da sanin wani mahaluk'iba,kawo kunne ki aunty na gaya miki wani abu, ya gaya mita maganar dana kasa jiyowa
,muna nan dake inshaa Allah sai naga bayan mai girman kan, nan me ji kamar yafi kowa" magana yake yana huci kamar wani kumurcin zakin,lolz
Tirka_tirka, hmmmm su wannan su waye da uwar take cin alwashi haka
?wacece ita wannan zeenat din da yake sonta har haka? Ita bilkisun fah?meyasa baze kaunace ta ba? Tofa ga wasu kuma, wace wannan aunty'n da wanda yake nata magana da kuma wanda ake shirin ganin bayan shi?
Duk zaku samu amsoshin ku a cikin gundarin labarin kudai fans kubiyo mu don jin ya zata kaya
akan 300 regular ko 500 vip ....call/chat 08107916039 ko 08145498489 to subscribe...sai mun jiku
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
*PAGE 46*
.........................
Da sauri Hajiya Sara tace" Zee me ya faru ki ke wannan kukan?"
Zainab da ta rasa mafita tace" Sara na shiga uku,yanzu ba dama in yi magana akan yarana,sai Daddyn Ahmad ya hau fushi,da bak'ak'en maganganu".
Sara da dad'i ne ya cika mata zuciya, tace" kamarya sai maganganu, ke nan akwai abin da ya ke nufi, me ki ka yi masa?".
Kwashe duk abin da ya faru ta yi, ta gayawa Sara. Sara da ta k'ara gano haukan Zainab tace"au ke da 'ya'yanki ba za ki yi musu fad'a ba,anya kuwa yarinyar nan mutumce? Munje mun d'auko kara da kiyashi,ta tafinma amma yaranki ba su bar zancenta ba, gaskiya sai mun dage sosai".
Zainab tace" nima haka nace Hajiya Sara,Wallahi yarinyar nan mayya ce" hawayen takaici ta ke yi kawai.
Sara tace"kin san yadda za ki yi, ki sa ya kawo miki ita,mu mai da ita in da muka d'auko ta, gidan Hajiyan Gwangwazo kowa ya huta, in dai ta yi nisa da kowa,ai dole su hak'ura tun da ba uwarsu ba ce".
Ajiyar zuciya Zainab ta sauke,cikin gamsuwa da shawarar Sara tace"nagode k'awata ba dan ke ba,da bansan yadda zanyi ba,kin fiye min Hajiyanmu ma,ita da ka kai matsala,sai ta hau wa'azi da nasiha,ko ta d'auka da zamaninsu da namu d'aya ne oho".
Da haka Sara ta kwantar mata da hankali,su ka yi sallama kowa ya ajiye waya. "Hahhh hhhaaa mahaukaciya Allah ya kaimu gobe har office d'insa zanje,in rarrasheshi, cikin kissa da haka har in jiyo da tunaninsa gareni, nasan da wuri zanyi wuff da shi". Sara da ta ke ta shirya yadda za tayi a gaban Alhaji Abubukar mai gold.
Galadanchi ne ya yi zurfi a tunaninsa,Halima da ta shigo bai sa ni ba,sai da ta da fa shi, sannan ya d'ago. Cewa tayi " Abban Yusrah lafiya kuwa?"
Numfashi ya ja sannan ya fitar yace"Halima abokina Mr.gold ya kamu da soyayya mai k'arfi, kuma yarinyar ta k'i amincewa wai saboda Zainab".
Halima ta yi shiru can dai tace" wa ce ce yarinyar da har za ta fa ra tsoron kishiya tun kafin ta shiga gidan?" Galadanchi yace"ina yarinyar da ki ka ga ni da mu ka je gaishe da Baba malam last week?"
Halima da sauri ta d'aga kai dan ta tuno.
Galadanchi yace "ita Abubakar ya ke so".
Halima ta mik'e tsaye ta na " innalillahi wa'inna ilaihirrajiun! Wannan yarinyar ce, gaskiya dole ta k'i amincewa,Zainab ai masifa ce,kuma da ganin yarinyar ba ta son hayaniya,amma fa gaskiya tubarkallah mai kyau ce, to kai kuma
Wa ka ga no?"
Janyota ya yi jikinsa ya na mata rad'a(nima ban ji abinda su ka ce ba) ido Halima ta rufe ta na dariya k'asa k'asa lullub'e su ya yi su ka tafi duniyar ma'aurata.
Abubakar kuwa gaba d'aya ba ya ta Zainab, tun da ya ga tak'i hankali har yanzu,addu'a ya ke ta yi kafin ya tafi Dubai ya tafi tare da Husnah,dan companyn sa na Dubai su na buk'atar zuwansa,dan ya ga irin ci gaban da ake samu, yanzu har creating d'in design na sark'a da yari, zobuna su ke Wanda hakan ya bawa company d'aukaka ta musamman.
Sai excuse ya ke ba su,dan planing d'in da ya ke,so yake ya tafi tare da Husnah su yi honeymoon d'in su a can,daga nan sai su wuce saudiya, su yi umarah, dan ya na ta shirya yadda zai sace zuciyarta, ita ma ta so shi kamar yadda son ta ya ke d'awainiya da shi gaskiya ne SO HALITTA NE, an halitta masa son Husnah gaba d'aya ya rasa suku ni.
Yaya Muhammad ne ya shigo ba mu sani ba, shi mutum ne mai faran-faran da mutane. Shi ne yace"au haba"
"Lah Yaya kai ne ashe"Usaina ta fad'a ta na dariya dan yau farin ciki ta ke ji kamar ma,anyi auren ta ke ji.
Muhammad ne yace" ina Hajiyan ne,yan zu Baba malam yace min a kawo masa fira,Hassana aje akai masa".
"Ni ce zan kai" na fad'a ina saurin ta shi dan ina k'aunar na kai wa Baba malam abu, ya dinga ce min "Allah ya yi miki albarka 'ya ta" ina matuk'ar jin dad'in wannan addu'ar, shiyasa da naji ya ce akai masa abu na ke riga kowa yi masa.
Yaya Muhammad ne su ke hira da mahaifiyarsu, yace"Hajiya wai wa ce ce wannan ne, ni dai bansanta ba?"
Murmushi Hajiya ta yi tace"Husnah ai ba anan garin ta ke ba,kuma ta kusa tafiya ma,dan aure za tayi".
Yaya Muhammad ya ce"ayyah to Allah ya sanya alkhairi"
Hajiya ta amsa da "amin summa amin"
Da haka ya ke matai zancen auren da Abubakar ya ke so ya k'ara. Yace "Hajiya wai ya batun auren Abubakar ne, ko dai daman fad'a ya yi kawai?" Murmushi Hajiyan tasu ta yi tace" shima ankusa nan ba da dad'ewa ba,dan kafin ma ayi na su auta, za'ayi nasa insha Allah".
Yanzu Husnah kunyar Hajiya ta ke ji sosai,gaba d'aya in dai Hajiya na waje,Husnah ba ta zama,dan tun da Usaina ta gayamata, na amince shikenan mu ke wasan b'uya da ita.
Abubakar ne zaune a falin Hajiya tun da ya shigo ya ga ba kowa ya nemi guri ya zauna, har ya rame saboda damuwa, dan kwanan nan ji ya ke kamar ciwon zuciya ne ya kamashi, gaba d'aya ba ya jin dad'i burinsa kawai ya ga ya auri Husnah ko zai samu sauk'in ruhi da na zuciya, su Ikram ma su samu abokiyar wasa,dan Ikram sai ta sa shi a gaba ta na sai ya goyata,irin na Husnah sai sunyi wasan b'uya irin wanda su ke yi da Husnah.
Kullum sai sun bashi labarin Husnah, idan Ikram ba ta yi ba,to Hamid zai yi, ya dinga ce wa "Daddy ka ga da Husnah na nan da yanzu ta yi abu ka za da ka za, Daddy Husnah ko tanason ta je gidansu, wai ina ne gidan nasu muje, ta ga Babanta sai mu dawo da ita nan gidan ta dai na zama a gidan Hajiyanka".
Kullum zancen su kenan.
Hajiya ce ta fito ganin shi cikin wannan halin yasa ta ce" Abubakari lafiya kuwa?"
Da sauri ya k'ak'alo murmushi ya ce"ba komai Hajya" k'asa ya zamo ya na gaishe ta,da kallo Hajiya ta bishi da shi dan ta san halin kowa tun su na yara Abubakar ya na da zurfin ciki, ba komai ya ke fad'a ba.
Amsawa kawai Hajiyan ta yi sannan tace"Abubakar da gaske ka na son auren 'ya ta Husnah?" Gaban sane ya fad'i,shiru ya yi na d'an mintina sannan yace"uhm Hajiya " murmushi tayi sannan tace "to ka nemi soyayyarta, idan ta amince shikenan sai mu mai da ita gidansu,a nemi aurenta ga iyayenta" ta na zuwa nan ta ta shi ta barshi.
Me zai yi yanzu? Ya ta shi ya yi dan zuwa gidan Galadanchi ya ba shi shawara ta ina za a fara neman soyayyar Husnah??????
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
..........................
Inna Gaji da ta yi wuk'i-wuk'i da ido,cikin masifa tace"kinji na ce Husnah ne iyee, za ki min herri salon ki sa a d'aure ni" Hindatu da hawaye ya fara taruwa a idanun ta tace" dan Allah Hadiza me ki kaji Inna Gaji ta ce yanzu?".
Hadiza da itama mamakin abin da Inna Gaji ta yi take, ta ke ta ce" Inna ke ce ki ka tura Husnah aikatau?"
Inna Gaji ta fara tafa hannaye"La'ilaha'illahu Muhammad d'an Abdullahi ni za ku yi wa herri"kuka ta fashe musu da shi, ta na cewa 'ke duniya wai 'ya'yan cikin ka,su ne su ke maka wannan herrin".
Baba da tun da ya ji abin da Inna Gaji ta yi ya ke kuka sosai ya na girgiza kansa,mamaki ya ke bai tab'a sanin halin inna Gaji yakai har ta na da 'yarsa ga mutanen burni ba. Sai cewa ya ke "Allah sarki 'yata, na yi wasa da amanar da Allah ya ba ni, ban kula da 'yar ki na fad'ime ki yafemin, ki yafemin kuka ya ke sosai.
Hindatu da ta jiyo, kukan Baban nasu, tun da yanzu muryarsa tana fita sosai. Da gudu ta shiga d'akin ta ce "Baba" kawai ita ma
Ta saki kuka, Inna Gaji da cikinta ya kad'a ganin ta yi sub'ul da baka, gudawa kawai ta ke, dan tasan asirinta ya tonu, gashi Dillaliya ba ta zuwa,tun ranar da su ka yi fad'a wata Uku kenan, dan yanzu cikin Hajiya ya shiga wata na hud'u.
Baba ya ce"kira min Gaji,ta zo ta gayamin inda ta kai min Husnah inje in dauko ta" Hindatu ta ce"ka yi hak'uri Baba nasan duk inda Husnah ta ke, ba za ta bar tarbiyyar da ka d'oramu a kai ba".
Baba ne yace"Hindatu wacce tarbiyya na baku, Hadiza ciki gareta,bansan halin da Husnah ta ke ciki ba innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun,Astagfurullah na yi wasa da amanar da Allah ya ba ni" haka Baba yai ta surutai daga k'arshe jininsa ne yai bala'in hawa.
Inna Gaji sai rantse -rantse take,ta na cewa"ina ba haka ta ce ba"Hadiza da Hindatu dai ta mahaifinsu su ke sai da su ka ga ya samu bacci sannan hankalin su ya kwanta.
Malam Tanimu tunda ya dawo gida ya ke ta yi wa Garba fad'a "ka zubar min da k'ila a idon duniya Garba, gashinan wannan yaron Salisu ya ke burni ya koyo halin 'yan boko,yace sai ya kai court (koto) alk'ayi ya yanke hukunci".
Garba yace" dan Allah Baba ka yafemin, kome za'a yimin zan d'auka, na riga da ba aikata ni dai ku yafemin Baba " kuka ne ya kama Garba, Malam Tanimu ya dafashi yace"nayafe maka Garba,Allah ya shirye ka ya kiyaye gaba" Gwaggo da ta fito ta na tsaki"mtsww kwad'ayi ai mabud'in wahala" ta yi wucewarta.
Hafsat kuwa da abin duniya ya isheta kowa nu na ta yake ana cewa "ai wanta ne ya yi wa Hadiza fyad'e, har ta yi ciki" ai ta nuna ta ana magana.dalilin haka yasa Hafsa hak'ura da zuwa dandali. Ba wanda ya ke kulata mata da maza, saurayunta ma Isuwulle ya ce "ya fasa aurenta"
Da na sani kawai ta ke yi ma tsokanar Hindatu da ta yi,tasan da tuni yanzu, nan da sati za su fara rabon boron aurenta,yanzu ga shi anfasa,duk ta tsani Garba dan shi ya janyo mata wannan asarar.
Hassana cikin farin ciki tace"Bloody Husnah ta amince za ta auri Yaya Abubakar" ihu su ka rud'e da shi "woww yeeh Alhamdulillah, zan yi 'yanci a gidan d'an uwana".
Hajiya da ta ke tsaye ba su gantaba ma ta juya ta na murmushi, tace" ba'a yi miki dole na Husnah sai na tabbatar da kin na son Saddik'u tukun nan, sai a fara shirye -shiryen mai da ke danginki, Insha Allah ".
A ranar muka shirya da Usaina kamar da, muna cikin hira nace" Shine ki ka daina kulani ko" dariya Usaina ta sa tace"ya za'ayi na yi shiri da wacce ta ke k'in d'an uwana, handsome da shi, a ce ba'a son sa kuma in bari".
Dariya ta na ni yadda ta ke fad'a tsakanin ta da Allah.
Fargabar Aunty cd ta dirar min a zuciya ta ke gaba na ya fad'i na dafe k'irji ina cewa"na shiga uku Aunty na ke tsoro 'yan biyu" sai kuka. Mtswww amma Wallahi ke banza ce,Zainab d'in me? Dallah ki daina wanna maganar dama saboda ita ki ke ta wannan rawar jikin" Usaina ce ta ke fad'a ta na jin haushin sanyin Husnah.
Hassana tace"ke ko da wasa ki ka nuna ki na tsoronta to kuwa kin kad'e, kuma auren nan ko bataso Wallahi Insha Allah sai muje cin kazar amarya a gidan nan " Usaina tace "gayamata bloody,na fuskanci ba ta da wayo ko kad'an"
Cikin jin haushin nace"ai kuwa k'arya ne, ina da wayo na".
Ji mukayi ance "au haba............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN 'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Ka taimake ni Sudees ka ceci rayuwar Sultana, ita kad'ai ce da ni, ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani.
"Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini yace " Gaskiya Alhaji bazan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace
"To Wallahi ba ka isa ba,ko zanyi yawo tsirara sai ka auru Sultana".
" Shin wai ni waye Ayo,ka gayamin ko boka'Dundumi zai bar bibiyar rayuwata"
Ka rasa wacce za ka ce zaka aura sai baiwarka, k'ask'astacciya to indai ni mahaifiyar ka ina raye Zaid ba za ka aure ta ba, baiwa 'yar mai kula da dawakai.
Aunty na tsani in bud'e ido iga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne"....
Wai akwai sark'ak'iya da chakwakiya acikin wannan masarauta
Soyayya,cin amana,zagon k'asa, addinai mabanbanta da Sabbin al'adu ku dai kuyi ma za ku mallaki na ku littafin ta hanyar biyan kud'inku. Ku tuntub'e mu ta wannan number domin k'arin bayani. 08107916039
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
............................
cikin abinda bai ga za sati uku ba ,Abubakar ya shawo kan Husnah da salon soyayyarsa, dan komawa ya ke yaro dai-dai ita ya yi ta yi ma ta soki burutsun zance,haka za tai ta dariya. Hakan ne ya sa hankalin Daddy ya kwanta sosai.
Hajiya ta gama karantar Husnah ta kamu da soyayyan Abubakar wannan dalilin ne yasa ta tunkari Baba malam da maganar."malam dama maganar yaran nan ne" Baba
Malam yace "wanna yaran?" Hajiya Batulu tace"Husnah da Abubakar mana"
"Oh kice 'ya'yana ki ke nufi, to ai yanzu shiryawa za'a yi a mai da yarinyar gaban iyayenta ,sai aje a nema masa auren kamar yadda addini ya tsara".
Hajiya Batulu ta ji dad'i maganar Baba malam tace" to shikenan insha Allah zan shirya da kaina zan mai da ita garinsu, in ya so bayan kwana biyu,sai kuje can d'in ayi komai cikin lokaci kawai a wuce wajen" haka dai su ka yi ta tattaunawa.
Zainab kuwa da ta ga abun na Abubakar ba na karewa ba ne ya sa ta tattara shi ta watsar, ta na k'ara d'aukan duk shawarar da Sara ta ke ba ta, Ikram ce kwance a cinyarta dan yanzu ta daina maganar Husnah a gaban Mommin tasu, dan har ta gane mommyn ba ta son Husnah, duk da ba abin da ta yi mata.
Ahmad ne ya shigo kamar yadda mahaifinsa ya ke haka yake,dan akwai tsare gida, shi ga babban yaya. "Assalmu Alaikum" ya yi musu sallama Zainab ta kalli Ahmad tace"wa'alekumussalam" zama ya yi cikin d'aya daga cikin kujerun falon. Ya na duba agogon hannunsa kamar wani babban saurayi.
Tab'e baki Zainab ta yi ta na cewa" hali irin na ubansa,sai fad'in ran tsiya" Ahmad da ya gaji da zaman remote ya d'auka ya canza channel zuwa sports, ball ya shiga kallah cikin nishad'i dan ya na k'aunar ball sosai.
Sara ce ta k'ara zuwa company su Abubakar amma masu gadi sun hanata shiga sau uku kenan tana zuwa, sunce "idan ta na da related da Mr.Gold d'in ta kira shi a waya" ita kuma ba ta da number d'in shi.
Ana haka Galadanchi yazo. Ganin mace a tsaye ta sha ado, su na ta tirka-tirka da securities d'in, yasa Samuel ya tsaya, tambaya ya yi me ya faru?. Sara da tasan Galadanchi cikin jin dad'in zuwan sa tace"yauwa Wallahi sau uku kenan ina zuwa wajen Mr. Gold amma sun hanani shiga".
Barin ta ya sa akayi, ta shiga,sanna ya wuce na shi office d'in. Zaune ya ke su na waya da Husnah ta wayar Usaina, cikin shauk'in soyayya yace" kin tabbata da gaske ki ke, ina zuciyar ki H..... Turo k'ofar sakatariya ta yi dan ta k'onk'wasa bai ba ta umarni ba, shi ne ta tura k'ofar. "Sir you have a guest"
Sakatariya ta fad'a
"Guest" ya maimaita dan shi ba wasu bak'i da ya ke expecting yanzu.
Cewa ya yi "Ok shigo da su" sakatariya ta tafi shigo da Sara, office d'in ta nunawa Sara. Sara cikin k'arfin guiwa ta shiga da sallama, "Assalamu Alaikum" ta glass d'in da ya k'ara masa kyau ya kalle ta, yasan Sara sosai dan k'awace ta kusa ga Zainab d'insa.
"Mr.Zee how far, Wallahi na dad'e a gate securities suka hanani shigowa"
Yasan Sara da iyayi da kwainane. Dan haka ya dakatar da ita yace" Hajiya Sara ke ce tafe ashe"
Cikin jin dad'in ya kulata tace"Wallahi kuwa, daman zuwa na yi in k'ara ba ka hak'uri akan abubuwan da Zainab ta ke yi maka, kasan ta Wallahi ba ta da..... Katse ta ya yi saboda ya fuskanci in da ta dosa.
"Nasani Sara, amma komai ya zo k'arshe insha Allah, nagode da kulawarki, drink sakatariya ta kawo, Sara da guiwarta ta sage ganin ba nasara ya sa ta yi masa sallama ta tafi.
********************
Mai gari ya sa aka taso Garba a gaba aka kawo shi fada, jama'a ne cike a wajen Salis na tsaye a gefe,dan k'watowa Hadiza 'yancinta. Mai gari ya tambayi Garba " ko kasan Hadiza?"
"Eh ranka ya dad'e" Garba ya amsa ba shayin komai a ransa.
"Maganganu marasa dad'i ke ta shi akan ka, Garba shin abin da ake fad'a kun aikata da Hadiza hakane?" Mai gari ya tambayi Garba.
"Eh na aikata,kuma tirsasata nayi, ba tare da amincewarta ba,Nuhu da Ashiru su ne shaida, a gansu aka yi hakan"
Kowa mamakin taurin zuciyar da Garba ya ke akeyi.
Mai gari yace'?"anya kuw ba ka shaye- shaye?" Murmushi mai ciwo Garba ya yi yace"banashan komai ranka ya dad'e".tausayinsa ne ya kama duk mutanen da ke wajen.
Su Hadiza ne su ka k'araso da k'ar ta ke tafiya dan ciwon mara ta ke fama, tun daren jiya.
Hindatu ke rik'e da hannunta, a hankali su ka zauna a gefe,Inna Gaji ta ce ita ba in da zataje. Dan atini yanzu ta ke gudawar da atini ta tsirga mata. (Dysentery).
Tambayoyi maigari yake yi wa Hadiza ta kasa amsa ko d'aya sai kuka ta ke yi. Garba kamar ya rungumeta ya ke ji dan yafi tausayinta,akan Kansa,ya cutar da ita ya yi nadamar rashin yafiyar da bai yi ba.
Maigari yace"to dole ne Garba ya auri Hadiza bayan ta haihu,kuma shi zai d'auki nauyin ta tun daga yanzu har ta haihu" kowa ya shaida hakan sannan aka sallami kowa. Salisu ya rakasu gida su na shiga jini ya b'allewa Hadiza fad'uw ta yi a wajen ihu Hindatu ta kwallah Wanda ya yi dai-dai da zuwan Baba Rabi, baki ta kama ta na............
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: *
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'ai ce da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani"
Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini tace"Gaskiya Alhaji baxan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya hi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir tace"To Wallahi ba ka isa ba, ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai dai na bibiyar rayuwata"
Karasa wacce za ka ce za ka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya to in dai no mahaifiyarka ina Raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne".......
Wai!!!!! Akwai sark'ak'iya da Chakwakiya a cikin wannan MASARAUTAR,soyayya,cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sababbin al'adu.
kudai Ku yi ma za Ku mallaki na Ku littafin,ta hanyar biyan #300 normal group ko #500 VIP.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers 08107916039/08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page4
............................
Zaune su ke dukkansu a falon sama Zainab sai hararar Daddy ta ke dan har yanzu haushin canjin da ya ke yi take,kullum ba ya dawo wa gida sai ya je gidan Hajiyansa, hakan yasa a zuciyarta ta k'i aminta da ba asiri Hajiya ta ke masa ba. Dan da ya na fashi idan ya je yau,to gobe sai dai ya yi musu waya su d'an tattauna da iyayensa.
Amma tunda Husnah ta koma can ya zama ya dai na shifting kullum ya na tafe sai goma ya ke barin gidan, tun Husnah na jin nauyi idan a ka barsu su kad'ai a falon, musamman ya kan ta shi daga in da ya ke ya dawo kusa da ita, sai dai ta yi ta wasa da yatsun hannunta. Hakan na k'ara wa Abubakar jin dad'in zama ya yi ta kallonta kamar ya had'iye ta,wani masifaffan so ya ke mata, wanda ba zai iya cewa ga adadinshi ba.
Wannan can jin na dad'ewa a gidan Hajiya shi ya ke k'ara hassala zuciyar Zainab, yan zu ma hira ya ke da yarannasa, dan ya san me ke damunsu, ko su na da buk'ata hakan da ya ke ya sa Zainab ta ke ganin kamar sabon salon rashin mutunci ya ke mata.
Gajiya ta yi da jin zancen shi da su Hamid tayi,kawai ta, ta shi ta wuce d'akinta dan ta yiwa d'akin Daddy yaji. Murmushi Daddy ya yi ya na binta da kallo dan yasan kwanan nan za su buga final fighting.
Dole ya lalab'ata dan bayason ta kamashi da laifin cin amana ko rashin adalci.
"To ku tashi kowa ya je ya kwanta, kunsan gobe akwai school ko" Daddy ya fad'a musu.
"To Daddy sai da safe" su ka yi masa,kowa ya nufi na sa d'akin, d'akin Zainab ya shiga dan tausayinta ya ke ji sosai
Tura k'ofar ya yi a hankali samun ta ya yi ta na ta kuka, shi ya rasa me ya yi mata,duk ta sawa kanta damuwa.
Kusa da ita ya zauna ya d'ora kanta akan cinyarsa cikin tattausar murya ya ce" haba sweetheart ni bansan me ya ke damunki ba gaba d'aya kin canza, idan wani laifi na yi miki ai sai ki gayamin na gyara ko".
'Daga kanta ta yi ta kalle shi, cikin zubar da hawaye tace" ai kaima ka sa ni da haka ka ke? Tunda ka ga aiki ya min yawa ka d'auk'i yawo abokin rayuwarka, shekara nawa mu na tare ko shiru na yi ka dinga tambayar dalili, amma yanzu ba ruwanka da damuwa ta, kullum ka na hanyar yawo, Wallahi hak'k'ina ma ba zai barka ba" tun da ta fara magana ya ke mamakin k'arfin halin ta, danne fushinsa ya yi.
Ya rungumota jikinsa cikin rarrashi ya amsa laifinsa Dan ya ga haka ta ke so, cikin salon sa na soyayya ya mantar da ita fushin zuciyarta, kwanan fafinciki Zainab ta yi ,ta na k'ara tabbatar da irin son da ya ke mata. Da sassafe ta k'ira Sara ta ba ta labari.
Sara da bak'in ciki ya kamata,amma ta waske tace"aikin ki ya na kyau k'awata Allah dai ya bar soyayya,mu ma ya cika mana burinmu".
Zainab ce ta tintsire da dariya ta ce"ai ke Sara na ga ba Wanda ya yi miki ne har yanzu,Alhaji Yusuf kin k'i, Alhaji Sammani shi ma kin k'i, to wa ki ke so ?"
Murmushi Sara ta yi tana ce mata"wani ne za ki san shi idan lokacin ya yi k'awata" Zainab cikin ko in kula tace" ai shikenan ni dai zan so na ga wannan gwarzon na ki" Sara a zuciyarta ta ce"za ki san shi sanin da ba zai amfanar da ke komai ba.
"Hello Sara, ba kya ji na ne?" Zainab da ta ji Sara shiru ta fad'a
Da sauri Sara tace"Ina jinki, Shaunk'i ne ya kama ni, Ina son Alhaji Sadik sosai Zainab".
"Sadik sunan sa ma ki ce, hahhhh lallai wannan mai sa'a ne ". Sara ta ce" k'warai kuwa He is lucky man. Soon za ki San shi Zainab sai anjima".
Zainab da ta ji dad'in hirar da su ka yi ta ajiye wayar dan zuwa d'ora girki, da shirya yara zuwa school. Daddy da ya ke kwance a gadonsa ya kulle k'ofa waya ya ke da Husnah cikin narkar da murya dan Daddy ba dai soyayya ba.
Husnah da ke kwance ita kad'ai a d'aki ta na amsa wayarsa tace" Daddy ina Ikram na yi missing d'in su, yau she za su zo?"
Daddy yace"na hanaki kira na da Daddyn nan amma kin k'i ko?" Baki ta turo gaba kamar ya na kallonta tace" to me zance?"
Daddy yace" ni dai bansaniba,amma ya kamata a canzamin suna,jin motsin Zainab na murd'a handle d'in k'ofa ya sa ya kashe wayar.......
Hajiya Batulu sai shirye - shiryen kai Husnah gida ta ke,dan nan da sati d'aya za ta mai da ita domin su fara hidimar biki kafin ta dawo da Husnah su ma su yi na su bikin anan, musamman ta ke son d'auko mai gyaran jiki
daga barno(Zahra Barno) domin ta gyara mata Husnah.
Sai Husnah ta koma,za ta sa Abubakar ya kawo mata Zainab ta k'ara gayamata ba ta son tashin hankali,Dan tasan idan ta ga ana gyaran d'ayan part d'in za ta ta da hankalinta.
Su twins kuwa kullum zancen bikin Husnah su ke , k'awayen da za'a gayyata, hall d'in da za'a kama, ankon da za'ayi, Kunlum zancen ke nan.
************** Baaba Rabi ce ta k'arasa shigowa tana salati " inna'lillahi kwantar da ita anan,cikin za ku zubar ko?" Hindati tace"a'a daga wajen mai gari mu ke, ya kira mu Hadiza da jini ya fara sa ta na ganin garin na juya mata "wayyo cikina" kawai ta ke cewa.
Inna Gaji da jikinta duk ciwo ya ke mata, saboda atini, ta fito da k'ar ganin jini malala a k'asa ya sa tace"Alhamdulillahi , wannan k'addararan cikin ya fita"
Baaba Rabi tace"lah'ilaha'illahu oh ni Rabi,Gaji cikin Ku ka zubar kenan?". Cikin masifa Inna Gaji tace"To bak'ar munafuka an zubar d'in,cikin ki ko namu, bak'ar algunguma me ya kawo ki ma gidan mu?"
K'ara Hadiza ta k'walla, nan da nan ta sume.........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: *
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'ai ce da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani"
Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini tace"Gaskiya Alhaji bazan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace"To Wallahi ba ka isa ba, ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai dai na bibiyar rayuwata"
Karasa wacce za ka ce za ka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya to in dai ni mahaifiyarka ina raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne".......
Wai!!!!! Akwai sark'ak'iya da Chakwakiya a cikin wannan MASARAUTAR,soyayya,cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sababbin al'adu.
kudai Ku yi ma za Ku mallaki na Ku littafin,ta hanyar biyan #300 normal group ko #500 VIP.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers 08107916039/08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page 4
.........................
"Husnah za ki gane garinku ku? dan insha Allah nan da kwana uku za ki ga Babanki,dan so na ke a yi komai akan lokaci" tun da Hajiya ta fara maganar komawata gida na ke jin farinciki zan je naga Babana, da 'yan Uwana,amma a b'angare guda ina tsoron Inna Gaji bansan a ya za ta k'arbeni ba.
'Yan biyu da su ke jin kewar rabuwa da ni gun yanzu Hassana tace"amma Hajiya tare za mu je,kuma tare za mu dawo ko?" Murmushi Hajiya Batulu ta yi tace"Eh tare za mu je,amma ba tare za mu dawo ba.
Usaina tace"kenan sai biki za ta dawo Hajiya?" Hajiya tace"sai sungama bikinsu a can,sannan idan a ka d'auro aure sai mu ma muyi walimarmu anan ko Husnah".
Cikin jin kunya na tashi daga falon. Dariya twins su ka yi.Idona a rufe na yi waje gyara in je wajen Baba malam ya ba ni tarihin annanbawa.
Ji na yi nayi karo da mutum"washhhh" aka fad'a da k'arfi -k'arfi cikin tsorata na bud'e fuskata,Daddy ne tsaye ya dafe girji. Da sauri ba tare da nasan abin da nayi ba, na d'ora hannu na akan nasa nace"ayyah sorry Daddy bansan ka tawo ba,akwai zafi ko?" Tsiramin ido kawai ya yi na jin yadda zuciyarsa ta ke pumping.
Da sauri na d'auke hannu na kunya duk ta kamani,can na gudu saboda kunya,nan ma na k'ara tafka wani abun kunyar, neman hanyar zillewa na ke yace"Husnah kin fasamin zuciyata"
Nan da nan naji tsoron kar dai da gaske ne "na shiga uku!" Kuka na ke shirin yi,Daddy ya tintsire da dariya daman abin da ya ke so ya gani kenan.
Nuna ni ya ke ya na dariya. Sakin baki nayi ina kallon ikon
Allah dama ya na dariya har haka?.
Ganin haka ya sa na yi fushi, na ruga da gudu d'aki,sai da ya dai dai ta kansa sannan ya shiga falon,samun su ya yi su na maganar Husnah dan dukkansu ta shiga ransu,kasan cewarta mai sanyin hali.
"Sannu da zuwa Yaya" twins su ka fad'a su na gaishe shi, Barin gurin su ka yi dan su yi magana da Hajiyan. Dan tace shi zai kaimu, garinsu su Husnah 'Dan marina da ke jahar jigawa.
Da farin ciki ya shigo d'akin da alama ya ga Husnah a hanya Hajiya ta raya a zuciyarta, "Assalamu Alaikum" ya k'ara mata sallama dan jinsa ya ke kamar wani ango ganin kowa ya amince da zab'insa.
Hamza ne ya shigo kamar had'in baki"Assalamu Alaikum".
"Wa'alekumussalam,Baffana sannu da zuwa" ya shiga da fara'arsa ganin Abubakar na nan dan yanason ya yi masa maganar zai kai matarsa gidansa, dan rabon da su had'u da Zainab tun haihuwar Ummi (Batulu k'arama) da ta je bayan arba'in.Hamza ya na da son zumunchi ganin matar tasa ba tason zuwa gidan k'aninnasa,ta fi son zuwa gidan Yaya Muhammad ya sa yace sai ta je.
Shine zai gayawa Abubakar dan su San da zuwansu cikin satin nan. Hira sosai su ke yi a haka har Hajiya ta sanar da Hamza zancen auren Saddik'un nata, Hamza ya yi mamakin jin wai Husnah zai aura, fatan alkhairi ya yi musu.
Ina can wajen Baba malam ya na ba ni labarin yadda a ka sha wahala kafin zuwan addinin Muslunci,abun ya tsumani sosai, shiyasa ina samun dama na ke zuwa part d'in Baba malam d'in. K'iran sallah ne ya dakatar da hirar da mu ke yi na fito kenan na ga A..............
********************
Hindatu ce ta fita da gudu neman taimako, Lawan ta gani da ya ke ya na da babur ta kira dan ya taimaka musu, ganin abun ya fi k'arfisa ya sa ya je ya kira Garba, cikin tashin hankali Garba ya d'akko motar haya a tasha, shiga gidan ya yi a gaban Inna Gaji ya d'auki Hadiza cak ya sab'a a kafad'a ya sa a mota duk ta b'ata masa jiki da jini. Hindatu ce ta samu daman hawa motar, dan Garba cewa ya ke" mu tafi malam, asibiti za ka kai mu". Kafin Inna ta d'auko mayafi da takalmi har sun tafi.
"Likita!likita!!likita!!! Garba ke ta k'wala kira da gudu nurses d'in k'auyen su ka ce ya shigar da ita wani d'an k'aramin d'aki da gado guda biyu a ciki, kwantar da ita ya yi. Likita ya shigi, fitar da Garba akayi ya na ta kuka, kar Hadiza ta mutu,dan in dai ta mutu ya san shine silah.
Hindatu da ta ke ta hararar Garba ta na tsaki,dan ta tsane shi ko ganinsa ba ta son yi. Inna Gaji ce ta shigo da k'ar ta ke tafiya dan cikin ta dai katsawa ya ke yi, a haka ta, tarar da su Garba.
Likita ne ya fito tace" gaskiya ta na buk'atar jini dan ta zubar da jini sosai".
Da sauri Garba yace" ad'auki na wa a sa mata likita, ka taimake ni kar na rasa Hadiza,da abin da ke cikint.... 'Yi min shiru d'an nema, Allah ya sa shegen cikin ya bi kwata kowa ya huta,Likita ya jikin nata?" Inna Gaji ta fad'a.
Likita yace"zo mu je a gwada jinin naka a babban shagon Salisu,idan jinin ya zo dai-dai da naka sai a d'iba a sa mata.
Cikin ikon Allah jinin ya zo d'aya kuma ansamu ya na da wadataccen jini, Leda d'aya aka d'iba a ka sa wa Hadiza, da a ka samu ta farfad'o amma kash!!! Sunyi iya bakin k'ok'arinsu amma abun ya ci tura.cikin ya ruga ya zube.
Garba da ko hutawa bai yi ba,ya ta shi dan hankalinsa ya na kan Hadiza da cikinsa. Ganin Inna Gaji na "Alhamdulillah, k'addararran cikin ya zube" ta ke Garba ya fad'i sumamme dan Allah ya sa masa son cikin Hadizan.
Ganin ya sume Inna Gaji ta hau salati. Hindatu kuka ta sa ganin za su rasa rai biyu a lokaci d'aya Hadiza da Garba........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN *
MASARAUTAR* *MU*
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'aice da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani".
Girgiza kai ya ke,cikin nuna alhini yace " Gaskiya Alhaji bazan iya ba, ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar cikin Hospital d'in.
Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace"to Wallahi ba ka isa ba,ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana ".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai daina bibiyar rayuwata"
Ka rasa wacce za ka ce zaka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya, to in dai ni mahaifiyar ina raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid adoron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne.
Wai!!!!!! Akwai chakwakiya, da sark'ak'iya a cikin wannan MASARAUTAR, soyayya cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sabbin al'adu.
Ku dai kuyi ma za ku mallaki na ku littafin domin jin wannan kitimurmurar.
VIP N500
Normal group N300
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers d'in
08107916039 /08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page5
............................
Shirye -shirye mu ke ta yi na zuwa garin 'Danmarina, Usaina ce tace" Hajiya anjima fa za muje gyaran gashi, Kuma ba kud'i a hannun mu,dan Allah ki ba mu"
Haiya tace"ni nake ba Ku da man? Ina Yayaun ku ne su ke baku?" Hassana ce ta k'arb'e zancen "to Hajiya munce Husnah ta fad'a wa Yaya Abubakar tace wai kar a je gyaran,kuma fa saboda ita za muje fa"
Hajiya tace"ba za ta fad'a ba, ku da ku ka saba ku za ku tambaya ai" ta shi ta yi ta wuce d'akinta.
Husnah tace
"Munafukai kawai,ni an gayamuku damuwa nayi da aje,kuma indai ni zan tambaya ashe har abada ba za aje ba".
Usaina tace" za ki ga abin da zan k'ulla miki,ni zan tambaya" na kalle ta nace" kin dad'e ba ki k'ulla ba" ci gaba da karatun teach your self d'ina nayi ina tambayar Hassana duk abinda bangane ba.
Usaina ce ta koma d'aki ta kira Daddy a waya.
Zaune ya ke a office ya kasa tab'a files d'in da ke gabansa dan ya matsu ya auri Husnah ji ya ke kamar ya d'auke ta ya dawo gidansa,dan shi da yaransa su na buk'atar kulawar ta, tun kafin ya ga Husnah ya na cikin wannan damuwar, yanzu kuma da saura k'iris komai ya wuce ya fi matsuwa da ayi ayi auren nan ya samu kwanciyar hankali.
Kiran Usaina ne ya shigo, picking ya yi "Assalamu Alaikum"
Usaina ta gyara zama "Wa'alekumussalam Yaya antashi lafiya?"
"Alhamdulillah Auta ya akayi ne?"
Usaina tace"dama Husnah ce zata je gyaran gashi kuma ba mu da kud'i a hannun mu, shi ne ta ce in tambayeka"
Tunda ta fara tsara zancen Abubakar ya san k'arya ne,su ne suke son zuwa kawai.murmushi ya yi yace"ina Husnahn, ba ta ta gayamin da bakin ta" Usaina tace" Haba Yaya kaima fa,kasan ba k'arb'a za ta yi ba" ta na cuno baki,sanin ya
gano ta.
"To shikenan ku shirya zan zo da azhar sai na kaiku"
Abubakar ya fad'a ya na kashe wayar.
Ihu Usaina ta sa, ta hau rawar film d'in Happy new year(manghalageee) ta na wak'ar ta fito tace"yesss planned ya tafi yadda ake so,Ladies a shirya Yaya Abubakar zai zo ya kaimu da Kansa". Hassana tace"dan Allah fa?"
"Wallahi da gaske haka yace". Bari in gayawa Hajiya za mu je mu shirya kinsan ba ya son African time". Ta k'ara da gudu d'akin Hajiya.
" yanzu abin da Usaina ta yi ta kyauta kenan Hassana,haka kawai ta sa bawan Allah zai bar aikinsa,ya wani zo kai ta saloon mtswww".
Hassana da ta saki baki tana kallon ikon Allah"wannan so haka ni Hassana,Husnah ashe dai a na son mu haka? Ya na aikinsa za'a ta so shi ko?"
Hassana ta fad'a.
Husnah tace"to k'arya nayi, haka kawai za ku wahalar min da mijina" ta na fad'a ta shige toilet da gudu dan tasan zama da Usaina ta koyi rashin kunya.
Hassana tace"La'ilaha illahu ni Hassana, ashe haka ki ka k'one tun kafin ki tafasa? Tab bari bloody ta zo tasha labari.
Wajen k'arfe 1:37pm sai ga Yaya Abubakar cikin wata blue black d'in shadda ta sha farin aiki tazarce ce, ya fito kamar wani saurayi sai k'amshin turare ya ke. Haka na tsinci kai na da jin farin cikin ganin sa, abaya na sa bak'a mai stone maroon colour na yi rolling da mayafin.
Kamar wata balarabiya tsiya su twins su ke ta yi min na sharesu.
Part d'in Baba Malam ya shiga tare su ka fito domin sallar azahar, sai da su ka idar ya shigo part d'in Hajiya duk su na fallo, su na jiran zuwan Daddy, tun da na shirya na k'i fitowa saboda Hajiya na wajen.
Da sallama ya shiga,durk'usawa ya yi yace"barka da rana" Hajiya Batulu ta dafa kansa tace "barka dai Saddik'u ya aikin" amsawa ya yi da "Alhamdulillah " 'yan biyu ne su ka gaishe shi.sannan yace" akwai abinci ku ba ni?" Hajiya ce tace"akwai d'azun nan su ka yi mana fried rice Hassana had'a salad d'in sai ya ci,may be tun safe bai ci komai ba"
"To" Hassana ta ce,kitchen ta wuce dan had'a wa Daddy abinci, ganin shiru har yanzu ba su shigo ba,na fito kamar wata munafuka.
"Assalamu Alaikum"
Amsawa su ka yi Daddy ya kafe ni da ido, ganin kyan da kayan su ka yi mata,yasa ya had'e rai. Dinning area ya koma dan kar ya k'ara wata magana, a gaban Hajiya, wajen Baba Malam Hajiya ta nufa dan kai masa abinci. Ganin yadda Hassana ta zuba masa abincin ba nama mai yawa ya sa na je wajen da niyyar gaishe shi" Daddy bar ka da rana" banza ya yi min" kasa ta shi na yi dan guiwata ta yi sanyi.
"A haka za ki je saloon d'in kowa ya sa hijab ya yi kyau,sai ke za ki sa wannan kayan idan nunawa maza kyanki za ki yi, sai ki je ai" jin maganan sa kawai nayi, k'asa k'asa ya yi maganar. ba wanda zai ji sai ni. Ganin yadda abayar ta yi min nayi ba inda ya ke a waje sai fuskarta.
Flask d'in pepper soup d'in da aka yi wa Baba Malam d'azu na bud'e zu ba masa na yi, na je kitchen na d'auko masa maltina dan ya fi son drinks d'in da aka had'a, dan baya shan kowanne drink musamman ma su gas.
'Yan biyu da su ka zuba min ido,su na kallonmu, yadda abin ya ke tafiya, gulma su ke yi, ina kula da su, ture abincin ya yi ya ja pepper soup d'in da na zu ba masa ya fara ci, sai da ya k'oshi sannan yace" je ki sa hijab da nik'ab mu tafi,idan kuma kin fasa shikenan ba zuwa".
Cuno baki na yi,nak'i tafiya ina shirin fara hawaye, Hassana ce tace"Yaya mu ta so?" Nuna musu ya yi a'a sannan yace"anfasa z........
*****************
Tunda Garba ya bar asibiti gida ya nufa, ya sa mu mahaifinsa, tun da abun nan ya faru ya ke jin kunyar iyayensa, kasa magana ya yi Malam Tanimu yace"Garba lafiya?"
Garba yace"Baba ina mai k'ara ba ku hak'uri akan abin da ya faru, dan Allah ku ya fe min"
Malam Tanimu yace"Me ne ne yanzu kuma?"
Garba ya fad'a masa, sak'on Inna Gaji da kuma abin da ya samu Hadiza na b'arin da ta yi. Gwaggo ce ta fito daga kitchen d'in ta tace"sun dai zubar ko,to Alhamdulillah Allah ya raba,maganar aure kuwa ba bu ita,dan mai gari ma da ya fad'a jinsa kawai na yi aheee"
Malam Tanimu yace"Idan ki ka k'ara magana akan yaran nan, za ki ga abin da zanyi miki Hannasa'u"
Shiru ta yi dan tasan halin Malam Tanimu.
"Garba yanzu nawa ka tara,bayan sallar la'asar sai muje ni da Malam Muhammad sai mu kai idan ta samu lafiya sai ayi auren insha Allah ".
Dad'ine ya cika Garba yace" ban san ko nawa ne ba, amma bankin ya kusa cika"
Malam Tanimu yace"to Allah ya sa albarka, ya k'ara shirya mana zuri'a".........
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868: *
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'ai ce da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani"
Girgiza kai ya ke cikin nuna alhini tace"Gaskiya Alhaji baxan iya ba,ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya hi yabar hospital d'in. Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir tace"To Wallahi ba ka isa ba, ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai dai na bibiyar rayuwata"
Karasa wacce za ka ce za ka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya to in dai no mahaifiyarka ina Raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid a doron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne".......
Wai!!!!! Akwai sark'ak'iya da Chakwakiya a cikin wannan MASARAUTAR,soyayya,cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sababbin al'adu.
kudai Ku yi ma za Ku mallaki na Ku littafin,ta hanyar biyan #300 normal group ko #500 VIP.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers 08107916039/08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page5
...............................
Zainab da Hajiya Sara ne a Shopping mall domin siyayya, tun da Sara ta ga wani man watch mai kyau na azulfa ta ji aranta zai wa Saddik d'in ta kyau. 'Dauka ta yi ta na jujjuyashi dan tabbas zai wa Daddy kyau, Zainab tace"me kuma za ki yi da agogon maza?" Murmushi Sara ta yi tace"My Saddik zan d'aukarwa dan zai masa kyau".
Dariya Zainab tayi tace"ah lallai ana ji da Saddik d'in nan, zan so naganshi gaskiya k'awata" Sara tace"saurin me ki ke ne wai haka,soon za ki ganshi"
Zainab tace"to Allah ya kaimu lokacin"
A haka su ka gama siyayyarsu a ka sa musu a mota su ka tafi.
Ikram da tun da su ka dawo daga school ta ke ta ciwon ciki,ganin Mommy ba ta nan. yasa Ahmad shiga d'akin Daddyn nasu ya d'auko maganin ciwon ciki na ruwa, (magnesium) ya ba ta tasha, kuka ta ke tana kiran Daddy,Ahmad ne ya fara musu abinci mai sauk'i ganin akwai miya ya dafa musu couscous, haka su ke rayuwa ba wata kulawa da su ke samu a wajen mahaifiyarsu Zainab.
Tunda Sara ta sauke Zainab a gidanta, Zainab ta ke ta mita sai ta shigo ta huta,Sara tace"watarana ma a cikin gidan zan kwana Zee, ki k'ara hak'uri please ".
" hmmm dad'in baki dai, shikenan ai, sai goben in mun had'u"
Zainab ta fad'a ta na shigewa gate d'in gidanta.
Parking tayi a gefe ta na son ganin Abubakar ta ba shi agogon da ta siya masa."ai kyauta ta na k'ara soyayya zan ta kyautata maka my har sai na dasa kaina a cikin zuciyarka, idan ya so daga baya duk me zai faru ba damuwata ba ce". Tun tana sa ran zuwan motar shi har takwas na dare,ganin securities d'in unguwar sun sa mata ido,ya sa ta hak'ura ta ja motar ta, ta tafi,
Da niyyar gobe har office za ta ke ta sa me shi.
*****************
Abubakar da Hamza ne su ka fito da niyyar zuwa masallaci,ganin na fito daga part d'in Baba malam Daddy ya d'agamin hannu,Yaya Hamza ya bishi da kallo dan zaman da su ka d'anyi ya fuskanci da gaske k'anin nasa ya na son yarinyar dan da, da ne ba zai kulani a gaban kowa ba.
Tarar da 'yan biyu nayi su na k'ok'arin ta da sallah, Usaina ce tace"amaryarmu sai ki ka gudu ko"
Nace"yi sallar ki kawai ni banason sa ido"na yi wucewa ta,Hassana da ta ta da sallah, dramar da mu ke dariya ta ba ta, tintsirewa ta yi da dariya tace"Allah ya isa, da ku ka sa ni dariya" Usaina ta ce" ni dai ban da ni,amaryar mu ce ta sa ki". Ban fito daga ban d'akin ba sai da naji shiru,sun ta da sallah sannan na fito.
Gaba d'aya 'yan gidan abinci su ke ci, har da Yaya Hamza,Daddy ganin ba na ci,dan kunya na ke ji, ya sa shi cewa"kowa sai ya cinye abin da ya ke gabansa zai bar dinning d'in nan". Kamar ba shi ya yi magana ba,ya had'e rai.
'Yanbiyu su ka shiga k'unshe dariyarsu,sanin da wanda ya ke dan kowa ya kusa gama cin abincin sa,amma ban da ni.
Hajiya ce ta fara tashi,sai Yaya Hamza, a hankali 'yan biyu ma su ka bar guri, ya rage daga ni sai Daddy.
Food flask d'in ya turomin yana cewa"ki k'ara akan na ciki,ki cinye, ko in wa mutum d'ura"
Zaro ido na yi nace"Wallahi na k'oshi ne,wannan d'in ma na kasa cinyewa" tura kujerar da yake kai ya yi,ya gyara ya kwanta ya tsare ni da ido, neman hanyar da zan zille na ke,ganin ina dube -dube ya sa yace" idan ba ki ci ba anan zamu kwana".
Kafin ya rufe bakinsa,na ruga da gudu,ganin yadda jikinta ke shacking ya haifar masa da kasala. Ya fi minti goma a zaune a wajen,kafin ya ta shi ya yi wa su Hajiya sallama ya wuce, Yaya Hamza kuwa ya jima da tafiya.
Malam ya yi wa sallama ya hau mota driver ya k'arasa da shi gida.
********************
Cikin gaggawa a ka d'auki Garba a ka shigar da shi d'akin da Hadiza ke ciki, a d'aya gadon a ka d'ora shi, taimakon gaggawa a ka ba shi, kamar had'in baki ya na farfad'owa Hadiza ma ta farfad'o, d'akin ta ke kallo ganin a asibiti take ya sa tayi saurin dafa cikin ta,jin ba d'an tudun da ya fara yi, ya sa ta fara kuka"wayyo Allah ciki na,ni ku dawomin da d'ana, inason abuna a hakan" Garba ne ya k'araso gadon Hadiza ya rungumeta, ajiyar zuciya ya sauke. Sannan ya shiga bata baki.
Inna Gaji ce ta shigo d'akin,ganinsu manne da juna yasa ta hau salati"La'ilaha'illahu,Muhammadurrasulullahi(SAW) me zan gani ni Gaji, wani cikin za ku k'ara yi kenan,wannan masifa da me tai kama?" Da sauri Garba ya tashi, Hadiza tace"Inna Gaji ciki na,ku dawomin da d'ana muna son sa ko Garba?" Hawaye ta ke yi ta na kuka.
Inna Gaji ganin abin ya wuce tunaninta ya sa tace "Garba ka je ka sanar da Malam Tanimu, su kawo kud'in aure,dan ba zan yi sanya ku k'ara wani cikin ba, in shiga uku".
Hadiza ce tace" Alkur'an ni bazan aure shi ba"
"Ungo nan Hadiza,ka ji kafurar yarinya ba za ki aure shi ba, ki ka iya kwanciya jikinsa,ku ka yi ciki ma bare aure, to kuwa ba ki isa ba,in ban da ma Garban waye zai aure ki eyeeh? Fad'amin nace".
Inna Gaji ta hau bala'i da masifa.
Garba sai hak'uri yake bata." Ki yi hak'uri Inna Gaji k'addara ce"
"K'addarar Ubanku,yanzu ba dan na zo ba wayasan abin da za Ku yi,da jinin b'arin ma ba za ku hak'ura ba,to ka je ma za ka sanar da su, a zo a sa aure ba zan juri ganin bak'in ciki ba". Da "to " Garba ya amsa. Ya fita dan yanzu da yaga Hadiza ta farfad'o ya d'an sa mu nutsuwa.
Hindatu ce ta ja tsaki"mtsww ta d'auke kai. Kallon ta kawai ya yi,ya wuce dan ba zai iya kulataba,ta fi shi gaskiya a ko ina.
Tashi ta yi itama ta shiga d'akin ganin 'yar Uwarta, ta farfad'o ya sa tace"Sannu Hadiza ya jikin na ki" Hadiza tace"Hindatu ciki na ya fita,inason ciki na,ki ce su dawo min da shi ".
Hindatu ba ta san sanda ta d'ura mata asharba" Kutumar uban can wana ciki,amma Hadiza All..................
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN *
MASARAUTAR* *MU*
Kataimake ni Sudees ka ce ci rayuwar Sultana,ita kad'aice da ni,ta kamu da ciwon zuciya mai tsanani".
Girgiza kai ya ke,cikin nuna alhini yace " Gaskiya Alhaji bazan iya ba, ba mace a tsarin rayuwata" juyawa ya yi yabar cikin Hospital d'in.
Cikin tsananin jin haushin yaron Alhaji Bashir yace"to Wallahi ba ka isa ba,ko zanyi yawo tsirara sai ka auri Sultana ".
Shin wai ni waye AYO,ka gayamin ko Boka 'Dundumi zai daina bibiyar rayuwata"
Ka rasa wacce za ka ce zaka aura sai baiwarka,k'ask'antacciya, to in dai ni mahaifiyar ina raye Zaid ba za ka aure ta ba,baiwa 'yar mai kula da dawakai"
"Aunty na tsani in bud'e ido inga Prince Zaid adoron k'asa,tabbas sai mun kauda Fulani da 'ya'yanta wannan alk'awari na ne.
Wai!!!!!! Akwai chakwakiya, da sark'ak'iya a cikin wannan MASARAUTAR, soyayya cin amana,zagon k'asa,addinai mabanbanta da sabbin al'adu.
Ku dai kuyi ma za ku mallaki na ku littafin domin jin wannan kitimurmurar.
VIP N500
Normal group N300
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan numbers d'in
08107916039 /08145498489.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
...........................
Tunda cikin Hadiza ya zube, ta dawo shiru-shiru ba ta da aiki sai tunanin cikin da ta rasa,dan ta sa rai da indai ta haihu za ta raini abinta, Hindatu kuw a,tun a asibiti ta ke jin haushin Hadiza. Dan yanzu ko harkarta ta dai na shiga,cewa ta ke batasan ciwon kanta ba.
Su Malam Tanimu sun zo har gida suka sami Baba kawo kud'in auren Hadiza su ka yi,Baba ya yi murna sosai dan har ya fiddarai da shima zai samu siriki bayan Salisu, gaisuwa su ka yi Malam Tanimu da Malam Mamman su ne su ka kawo kud'in auren, Baba Malam da k'aninsa Baba Bala su ne su ka karb'a aka sa rana sati hud'u.
Ranar Hadiza ta yi kuka,dan gaba d'aya tsoron Garba ta ke ji,gani ta ke mugu ne ba wai sonta ya ke ba.
Garba kuwa murna ya ke shima zai yi aure,hakan ya sa ya kwantar da hankalinsa, ya na zuwa zance gurin Hadizan,sai dai ba abin da ta ke fad'amasa sai bak'ar magana,hakan ya ke hak'ura dan ya San tanasonsa,abin da ya shiga tsakaninsu ne yasa takemasa haka.
Salisu ma ya kawo kud'in auren Hindatu da alk'awarin ya na dawowa daga Lagos ba zai koma ba sai bayan aurensa da Hindatu za su tafi tare.
Salisu da Hindatu ne su ke hira Hindatu tace" Salisu Kasan dai kayi alk'awari ko?"
Kallon ta ya yi yace" wa ne alk'awari nayi,tuna min na manta"
Murgud'a masa baki ta yi tace"lallaima har ka manta,to alkur'an sai na fasa auren"
Da Sauri Salisu yace" Haba sahibata ki tunamin mana,zan cika miki alk'awarinki ai insha Allah "
Tace" kace tare da ni da Inna da kuma Babana za ka tafi,bayan d'aura aure"
Har ga Allah Salisu ya manta da wannan alk'awarin dan ya san ba mai yuyuwa ba ne.
Cewa ya yi"ohhhh na tuna,ai ina sane da shi, duk tare zamu tafi Ikko da su".
"Ikko kuma,Lagos fa kace ka ke aiki,yo ko dai k'arya ce ka ke Salisu?"
Salisu yace"Hindatu ba fa a cewa babba ya na k'arya, kuma kinsan ba zan miki k'arya ba"
Harararsa ta yi sannan tace"tabd'ijan ai kuwa in dai akayi k'arya a gaba na alkur'an sai na fad'a, Allah ba ya son k'arya ai, kuma kai ai dan d'an lukuti ne, ga k'aton ciki, kamar za ka haihu hahhhhah"
Murmushi kawai ya yi yace"za ki maimaita watarana, bari in zo in tafi naga dare ya yi" Sallama su ka yi ya wuce ya na bata sak'on gaida Babanta.
"Wannan wace irin rayuwa ce ,ga auren 'ya'ya har biyu a gabana amma ba kud'in da zan fitar sa su kunya, gaskiya Malam a sai da wa wad'annan 'yan burnin gonan nan,mu sa mu kud'in kayan auren su Hindatu" Inna Gaji ke fad'a ta sa Baba a gaba.
Girgiza kai Baba ya ke yace"a'a Gaji wannan gonar Husnah ce ta gadon Mahaifiyarta,kuma sai a sitar mata dan rashin tausayi, kin salwantarmun da 'ya kuma ki na so ki salwantar da dukiyarta?"
Kuka Inna Gaji ta fashe da shi ta na "alkur'an ba ni na salwantar da ita ba, ita da kanta ta tafi, wa yar gari na yi naga ba ita nima"
Hadiza da ke wanki a tsakar gida tace"kai Inna Gaji ke ki ka fad'a da bakin ki kuma Allah ya na kallon ki,duk halin da ta shiga sai Allah ya mata sakayya ranar gobe k'iyama"
Inna Gaji ta nufi kan Hadiza za ta mangareta,Hadiza ta bar gurin.
"Ki ki ya ye ni Hadiza,ke ma ai kin yi cikin ko,to me ye ruwanki dan ita ma tayi, gwara ma ke ansan fyad'e ne ita kuwa fa,da kanta ta ke kaiwa 'yan burni su ci su biyata,ta yi ciki ta zubar,idan ta Allah ce ta dawo gidan mana da kanta,ai da hankalinta ko hauka ta ke, yanzu 'yar kishiya ta fini" kuka ta rushe da shi.
Hindatu ko tari ba ta yi ba,kallon su kawai ta yi ta shige d'akinsu.
Baba kuwa hawaye kawai ya ke sharewa"Allah ya tsareki Husnah, aduk Inda ki ke,ya kare ki daga Sharrin mutum da aljan".
Tari ya fara yi Hindatu ce ta fito da gudu...
*******************
Dillaliya kuwa tsawon wata uku ta yi tana karb'ar kud'in ai kin Husnah ta na buk'atunta da su, ta koma a wata na hud'u Hajiyan Gwangwazo ta ci mata mutunci tace ta kawo mata mayya,tun da Husnah ta je gidan Hajiya Zainab ta lashe kurwar 'ya'yanta da mijinta,har da dangin mijinta,yanzu ba ita ba ita,kar ta k'ara kawo mata kowacce yarinya,dangin mayu, wayasanima ko Dillaliyarma mayyarce.
Abun nan ya k'onawa Dillaliya rai,dalilin da ya sa yanzu ta ke son zuwa 'Danmarina ta tonawa Inna Gaji asiri kenan, sai dai batasan Inda Husnah ta ke ba.
Tsoro take ki kar a had'ata da police akai ta prison idan ba'a ga Husnah ba,gaba d'aya hankalinta a tashe ya ke ko baccin kirki ba ta yi.
******************
Da gudu na je na sa atamfa da hijab har k'asa dan kar a fasa kai mu saloon d'in,
Murmushi ya yi ganin na bi umarninsa."saura ki sa nik'ab d'in" ya fad'a.
Cikin shagwab'a wacce ta ke halittar mu ce,Hadiza,Hindatu,da ni duk haka mu ke. Nace"ni ba ni da shi"
Su Usaina sai k'unshe dariyarsu su ke ba daman yi a gaban Boss.
Daddy yace" ku munje"
Su Hassana ne su ka shige baya,ganin ni ma ina k'ok'arin Shiga bayan yace"Ku je ku shiga wata motar 'Danliti ya kaiku" ya fad'a ya na hararata.
Gaban motar na Shiga ina mai jin kunya na kifa fuskata akan cinya ta. Murmushi ya yi ya zagaya ya shigo mu ka tafi.
Usaina ce ta kunna Wak'ar wait for me, dan kalaman soyayyane zallah a cikinta,hakan da ta yi sai ya sa Daddy cikin shauk'i tuk'i ya ke amma hankalinsa na kaina.
Ba mu yi aune ba kawai m............
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page5
..................,....,.....
"Husnah me ki ka cewa Yaya na ji kamar ransa a b'ace ya ke?"
"Bansaniba sai ki je da kanki ki tambayeshi, aikin banza" na tashi dan matsawa daga hanyar da nake, Usaina aka fara yiwa gyaran,sai wata a cikin ma'aikatan ta ce" in koma kan kujera ta fara yi min, haka akayi mana gyaran gashin ba mu muka gama ba sai wajen magriba. Kowa sai ya yaba kyan da gashina ya yi.
Usaina ce ta kira Daddy, ba dad'ewa ya zo d'aukarmu ko kallon inda ya ke banyi ba, saurin shigewa baya nayi,ganin haka ya sa Hassana zama a gaba, Usaina ta dawo kusa da ni, ta fara halin nata k'asa-k'asa ta ke cewa"ya dai amaryarmu naga yanzu ba'ayi soyayyar ba?"
Banza na yi mata ina k'ara had'e rai dan banason tuna abun da ya faru d'azun.
Ko da mu ka k'arasa gida Hajiya mu ka tarar ta idar da sallah. Da sallama mu ka shiga"Assalamu Alaikum, sannu da gida" mu ka yi mata.
"Wa'alekumussalam,sannun ku zuwa kun jima a gyaran nan"
Nice nace"Wallahi Hajiya gurin ne ba su da sauri,nima haka na matsu mu dawo"
Daddy ne ya shigo sai kallona ya ke yanaso mu had'a ido,ni kuma nak'i kallon inda ya ke.
"Hajiya Kinga kai na ya yi kyau ko?"
Usaina ta fad'a ta na nuna mata kanta,
"Masha Allah, ya yi kyau sosai auta ta"
Hassana ma ta nuna mata, ganin sun nu na nima sai na cire hijab d'ina nuna mata nayi Hajiya tace"kai Masha Allah dama haka ki ke da gashi Husnah, ya yi kyau sosai"
Murmushi nayi nace" nagode Hajiya" Daddy da baiso na rufe kaina ba, ganin yadda gashin ya yi kyau donut d'in ya ware sabo da santsi. A haka mu ka wuce d'akin mu.
Hajiya ce tace "Abubakar gobe insha Allah za mu je garin su Husnah,za mu baro ta a can saboda biki in ya so daga baya sai aje d'auko amarya bayan an d'aura auren ko?"
Dad'ine ya kama Daddy ganin ya kusa mallakar Husnah a matsayin mata, yace"to shikenan me ku ke buk'ata na tafiyan?"
Hajiya tace"kud'i za ka bamu mu siya musu tsaraba a hanya"
Take ya ciro dubu -dubu Raper biyu dubu d'ari biyu kenan ya ajiye mata yace"hakan ya yi?"
Hajiya ta yi murmushi tace" ya yi hakan ma"
Sai da safe ya yi mata, ya na son magana da Husnah amma ba hali,dan ya ga ta d'auka da zafi sosai.
Zainab ke ta faman yi wa Ahmad fad'a akan halinsa na rashin magana, tun d yamma su ka dawo da k'awarta Sara, Ahmad ya na ganin Sara ya tashi daga kallon ball d'in da ya ke ya haye sama,shine yanzu ta ke ta fad'a "naga ba ka son gani na da Hajiya Sara Ahmad, dan ubanka wa ke k'auna ta
a garin nan kamarta,kana gani ko su Addanka Fa'iza ba sa zuwa kamar yadda Hajiya Sara ta ke zuwa nan,to Wallahi na k'ara ganin ka ganta ka shige sai na ci ubanka, d'an banza mai bak'in hali,irin na ubansa".
Hamid da Ikram su ka tsaya daga gefen Ahmad d'in kowa ya kama hannunsa dan gaba d'aya ba sa son duk abinda zai tab'a yayan nasu.
A haka Daddy ya dawo, ganin sa ya sa duk yaran yi masa sannu da zuwa, ganin Zainab ta ci gaba ne ya sa Daddy yin shiru ya ji me ke faruwa.
" Hajiya Sara ai uwace, a wajenku, to daga yau ma duk week end can zan dinga kai ku kuna yi mata,ko kwa san darajarta".
"Allah ya kiyaye ba dai 'ya'yana ba Wallahi, me za'ayi da gantalilliyar mata irinta, ki san wad'anda za ki kai mata amma ba wad'an nan ba" Daddy ya fad'a ya na nuna su Ikram.
Ya k'ara da cewa" Insha Allah komai ya zo k'arshe ma, idan kin gama ina son magana da ke" ya wuce sama domin ya yi wanka.
Tunda ya furta ya na son magana da ita ta ji gabanta ya fad'i haka kawai. Cikin sanyin jiki tace"ku tashi ku ba ni waje" kamar jira su ke kuwa kowa ya bar wajen.
Sai da Daddy ya gama komai su na kwance a d'akinsa, yace "Zainab ina so zan gaya miki wata magana,amma ina so ki fahimce ni ba kuma dan wani abu ba, kawai saboda haka Allah ya k'addara"
"Kaga dakata min,banason kwana-kwana yi magana direct Abubakar" Zainab ta fad'a da k'arfi ta na mik'ewa tsaye.
Ran Daddy ne ya b'aci ganin ta na masa tsawa kamar wani d'anta.
Yace "to Zainab Aure zanyi kwanan an"
"Kutmar uban can me? Kai ka ma isa ka dinga yi min wasa irin wannan Abban Hamid ba na son haka dan Allah ka daina min haka" kawai ta hau kuka.
Daddy yace" ke kullum ba'a zancen arziki da ke,to da gaske na ke aure zan.....kafin ya k'arasa Zainab ta yi kukan kura ta shak'e shi" Wallahi gara na kashe ka da kaimin kishiya Abubakar,ba zan tab'a bari ka k'ara aure ba Wallahi kashe ka zanyi kowa ma ya rasa" kuka ta ke sosai hankalinta baya jikinta burinta kawai ta ga ta kashe shi.
Tureta ya yi da k'arfi ta ke ta fad'i sum.....
Yau na tashi da jin farin cikin zanga Mahaifina, rabon da na gan shi shekara hud'u kenan.
Sai shiri mu ke yi Hajiya ce ta lek'o d'akin mu tace"so ku ke muyi dare ne?" Gaba d'ayan mu mun gama shiri kaya na sa a jaka, dan sauyawa idan naje can dan nasan wad'ancen sun k'arasa mutuwa kuma ma a yanzu,ba zan iya sa ka su ba.
'Danliti ne zai kai mu, part d'in Baba Malam mu ka je domin yi masa sallama.
"Assalamu Alaikum"
Ya na zaune ya na karatu, jin sallamar 'ya'yan na shi ya sa ya amsa da fara'a
"Wa'alekumussalam " tsugunawa mu ka yi domin muyi musa sallama" Baba zamu tafi raka Husnah gida "
Usaina ta fad'a duk jikinta a sanyaye, tun jiya ta ke kukan sabo, har nima ta sa ni.
Baba Malam ya yi mana addu'ar zuwa lafiya da dawowa lafiya sannan ta d'ora da nasiha a gareni, ya kuma ce in gaishe da Babana da kyau. Wannan nasihar ita ta samu sabon kuka.
Hajiya ma ta shigo yin sallama ga Baba Malam. Ganin nuna kuka tace"me ye haka, wannan ai shirme ne,mutuwa za ta yi ko me? Ku da za kuyi murna ta kusa dawowa gaba d'aya mutu ka raba, insha Allah "
Fita mu ka yi domin su yi sallama da Baba Malam d'in.
'Danliti ne zai kaimu,gaba d'aya mu ka zauna a baya, Hajiya ce ta fito ana ta faman yi mata a dawo lafiya,Allah ya tsare hanya, da haka mu ka d'au hanya sai 'Danmarina.......
********************
Ango Garba sai shirye-shirye ya ke amma ban da amarya, da dangin ango,dan Gwaggo ba k'aramin adawa ta ke da wannan auren ba, k'anwar Garba kuwa wato Hafsat sai k'ara zuga Gwaggo ta ke, ta na ganin dalilin Hadiza ne ya sa aka fasa aurenta.
Shi kuwa ko a jikinsa ya san watarana sai Gwaggo ta gane Hadiza mutuniyar kirki ce, k'addara ce ta fad'a musu, da kuma rabo da Allah ya bar musu cikin ma da ba haka ba, dan har ga Allah su na k'aunar cikin su.
Amma ya na sa ran za su samu wasu ta hanyar halal, hakan sai ya sa ya ji sanyi a zuciyarsa.
Idris kuwa ba k'aramin kunya ya ji ba,lokacin da mai gari ya ke ta masa fad'a a cikin jama'a da kuma cewar ba shi ba k'ara magana akan Hadiza, shi fatama ya ke ta yi auren ko ya samu lafiya dan Idris ya k'i kowa, shi sai Hadiza.
Sai da manyan gari su ka yi masa da gaske sannan ya hak'ura ya fara neman auren Aisha k'awar Hindatu.
Gidan mu ya zama kamar ba kowa,dan Inna Gaji ta na cikin neman hanyar da za ta ga Dillaliya domin sanin halin da Husnah ta ke ciki, dan ganin kowa ya bar ta, ta ta,daga Hadiza har Hindatu, ga biki sai matsowa ya ke amma ko buta ba ta siya ba.
Ga k'auye da sa ido, kayan d'aki ma ya gagara bare gara da al'adar siya wa uwar miji turmin zani da k'annen miji, ga siyan yadin uban miji da kwanukan cin abincinsa.
Abin duniya duk ya bi ya ishi Inna Gaji.
Kamar daga sama su ka ji sallamar Dillaliya.
"Assalamu Alaikum"
Inna Gaji da ke zaune ta yi ta gumi ta mik'e da sauri ta na cewa"Dillaliya ke ce tafe,Allah nagode maka,Ina Husnah?"
"Haba Gaji ai ko gurin zama kya ba ni kafin ki fara tambayata ko?"
Inna Gaji tace"wana gurin zama,Ina Husnah take kawai na tambaye ki"
"To Wallahi nima bansan in da take ba" da sauri Hindatu ta zari mayafi tace"Alkur'an ko ki fito da ita,ko in kai ki gurin Mai gari".
Nan da nan Dillaliya ta fara gumi,da danasanin zuwa ta fad'ar abun da ke faruwa...........
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTUWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
MASARAUTAR* *MU*
```Ina``` ```ma'abota``` ```littafin``` ~```sarauta``` , ```gamu``` fa ```d'auk'e``` da wani ```k'ayataccen``` ```littafin``` ```mai``` ```suna``` ```masarautar``` mu.
```Littafine``` ``` ```ya``` ```kunshi``` ```sark'ak'iya``` ,cin ```amana``` zagon ```k'asa``` ```tare``` ```da``` zazzafar ``` ```soyayya``` ``
Za Ku samu wannan zazzafan labarin a N300 normal group
Vip kuma a N500
Banbancinsu shine yawan posting
Normal za su samu posting sau d'aya a rana
Vip kuwa say biyu ne a rana.
Domin k'arin bayani ki tuntub'emu ta wannan number 08107916039.
Page 5
...........................
"Baba me ka ci haka,ka kware?"
Hindatu ta fad'a ta na rik'o Baban nasu,
Baba ya nu na mata ruwa ta mik'o masa, ba shi ruwan ta yi ta na ta faman yi masa sannu. Hadiza ce ta shigo d'akin ta rakab'e daga baya sannu itama ta yi masa, ba ta sa kewa da Baban tun dama can,ba re yanzu.
Kallonsu ya yi yace"Hindatu ku tambayi Gaji ina ta kai Husnah, idan ba ta fad'a ba zan kai k'arar ta gurin Mai gari"
Inna Gaji da k'arshen maganar ta ji nan da nan ta rushe d kuka tana cewa"yanzu Malam ka yadda kai ma ni da kaina na salwantar da Husnah, saboda Allah" k'ara sautin kukan ta yi cike da fargaba tace"Allah ya sa ni bansan inda Husnah ta ke karuwancinta ba, amma zan sa a cigiyata ko ina a duniyar nan, ka yi min afuwa Malam kar ka kaini ga Mai gari ya yanke min hukuncin laifin da ban aikata ba".
Hindatu tace"Alkur'an ke kika b'atar da ita, kuma ai na tab'aji kuna magana da Dillaliya akan d'aukar masu aikatau, a kai gidajen masu kud'i a burni, kuma ranar da Dillaliya ta zo a ranar a ka wayi gari Husnah ta b'ata" baki Inna Gaji ta make wa Hindatu da hannu,
tace" wannan yarinya anyi munafuka,yau she ki ka ji hakan, anya ni na haifeki Hindatu"cikin kuka tace Malam "Sharri ne kawai amma ba wani abu tsaka ni na da Dillaliya haulage rabon ma da a ganta a gidan nan?"
Hadiza tace" Baba ka yi hak'uri insha Allah zan nemo maka Husnah a duk Inda ta ke ni dai ka yafemin laifin da na aikata maka Baba".
Nuni ya yi mata da tazo kusa da shi, da Sauri Hadiza ta je ,ta rik'e hannunsa d'ayan yace"na yafe miki Hadiza Allah ya shiryamin ku, ba sai kin tafi wani waje ba,zata dawo ita ma ku dai sa Uwarku ta fito min da 'yata idan ba haka ba kuwa sai dai mu rabu"
Dafe k'irji Inna Gaji tayi tace
"Rabuwa Malam to Alkur'an ba in da zanje, sai da ka gama tsofar da ni,ka gama cinye albarkata sannan kace da ni rabuwa tun da k'uruciyata ban taba yaji ba,sai yanzu ba ka isa ba, Ko da kuwa saki dubu za ka yi min"
Ta kad'a zani ta fice daga d'akin.
Hadiza da maganganun Inna Gaji ya yi mata tsauri ta shi itama ta yi ta fita, Hindatu tace"nasan Dillaliya tasan Inda Husnah ta ke duk ranar da ta zo garin 'Danmarina sai na kai ta gaban Mai gari ta fito maka da Husnah, da banyi tunanin hakan ba Baba sai yanzu na gane Inna Gaji da Dillaliya ne silar komai da ya faru da Husnah"
Baba yace"tabbas hakane Hindatu,sai da ta fad'a da bakinta na san Gaji ce ta korar min Husnah,ban san son zuciyar Gaji ya kai haka ba"
Hira Hindatu ta yi masa har Baba ya ware ya na murmushi ya na k'aunar Hindatu sosai.
Garba sai k'ok'arin had'a lefen sa ya ke. Gwaggo sai mita ta ke"yo yarinyar ma bazawara, ka na wani rawar gindi akan ragowar maza, aikin banza aikin wufi Alkur'an Garba ka ban mamaki da za ka auri gantalalliyar nan"
Garba yace"Wallahi Gwaggo Hadiza ba gantalalliya ba ce,nasan dai ta yi rashin ji amma ba ta bin maza Allah Gwaggo"
Gwaggo tace"yi min shiru d'an kusun k'wa, ba abin mazan ba ne ta yo shege kai ma da ke kana zagawa, ka karb'a yanzu kuma kace min mutuniyar kirki ce".
Garba ya runtse idonsa saboda d'acin maganganun Gwaggo akan Hadizansa cewa ya yi"Wallahi Gwaggo ni na fara sanin Hadiza,kuma tun daga ranar bata k'ara farin ciki ba har yau"
"Tashi ka ban gu mara kunya fitsararre".
Tashi ya yi dan zuwa shagon askin, anjima zai je gurin Hadiza zance.
Idris d'an Mai gari ne ya ganshi a hanya yace" anji kunya ka rasa wacce zaka aura sai ragowar gayu mtswww" Garba ya yi murmushi yace"dad'in abun ragowa nace,kuma a yanzu ta fi k'arfi gara kucaki irinka"
Idris da kishi ya ciwo shi ya kama Garba da kokawa, da k'ar a ka rabasu Garba ya fasa masa baki, Idris sai zaginsa ya ke"ai dai nima kawai dama ce ban samu ba, da Alkur'an ragowata za ka samu, kuma ba kasa ni ka yi ba sai na aure ta"
Mamakine ya kama 'yan rabon fad'a akan Hadiza zaratan mazaje su ke fad'a, wacce su ke ganin ba za ta auru a garin ba.
Dariya Garba ya yi yace"kai da Hadiza sai hange daga nesa yaro" ya tufa wa Idris yawu ya wuce .
*****************
Ganin Hajiya Zainab da Sara ya yi a traffic light, su na ta hira ko kula da su ba suyi ba,shi dai bata ce zata je ko ina ba,ina za su je da wannan matar da ya tsana,Husnah ce ta hango su, hannu ta d'ora aka za ta sa masa kuka yace"banason shirme,za ki taramin mutane, 'yan biyu da ba su kula ba ma sai kallon ikon Allah su ke, sai da suka wuce hankalin Husnah ya kwanta,
Queen's saloon and make up ya kaisu, lock ya sa wa front sit ya bud'e wa su Hassana murfin da remote, sauka su ka yi su ka bar Husnah dan sun san sai sun gama soyewa za su rabu.
Cikin marairata nace"kaga sun tafi sun barni ko?"
Daddy ya lumshe ido dan yanayin da ta yi maganar sai da ya ji ina ma anyi auren, ba k'aramin mood ya shiga ba.
"Please Daddy kaga Wallahi duk abin nan sai su twins,sun ta tsokanata,k'ilama su sa ni kuka" ba zato ta ji bakin Daddy cikin nata, wani hot kisses ya ke ba ta. tsoro da razani ne ya dirarmin lokaci d'aya.
Hawayen da ya ji na d'iga a jikinsa,shiya dawo da shi hayyacinsa, da k'ar ya saki lip d'in. Idanunsa sun kad'a kamar Wanda ya sha kayan maye bud'e k'ofar ya yi da sauri zan fita ya yi saurin rik'emin hannu kud'i ya mik'omin ya kasa magana. Bari kud'in na yi na wuce ciki na bar shi, ya ki fa Kansa jikin sitiyari.
Ina shiga su Usaina su ka hau ihu su na min dariya"hahhhh masoya irin wannan dad'ewa haka, nawa ya bamu?"
Hassana ta fad'a,
Ganin wasu 'yan gayu na kallo na ya sa kawai na fashe.. da kuka, du mutanen wajen su ka hau dariya.
Wayar Usaina ce ta fara Ringing ganin number Daddy ce ya sa ta d'auka " ki kira ni in kun gama" kashe wa ya yi. Usaina tace "Husnah me.....
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RU BUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA MASOYAN LITTAFIN MASARAUTAR MU.
WE LOVE YOU ALL
Page5
..............................
Ga nin Zainab ya yi ta sume ba ta numfashi, hankakinsa ne ya tashi kiran sunan Allah kawai ya ke, ganin wannan masifa ta Zainab, ruwa ya d'auko a fringe ya yayyafa mata, numfashi ta sauke sannan ta kalle shi,gani ta yi kamar mafarki tayi, ta shi tayi da sauri tace"Abban Ahmad wani d'an iskan mafarki na yi wallahi, Allah gobe da sassafe zanyi sadaka" kallon ta kawai Daddy ya ke yana jinjina wannan tunanin nata, irin na mahaukata.
Jikin mirror ya nufa duba wuyansa ya ke dan Zainab ba k'aramar shak'a ta yi masa ba. Ganin bai tanka mata ba yasa Zainab shiga fargaba, tace"wai lafiya kuwa,ko dai nayi maka laifi?"
Daddy cikin jin haushi yace " ke da ki ke k'ok'arin kashe ni" gaban ta ne ya fad'i kenan ba mafarki ta yi ba?
"Da gaske ne kenan aure ka ke shirin k'arawa Abubakar?"
Ko kulata bai yi ba ya shige toilet dan d'aura alwala.
Zaman bori ta yi ta d'ora hannu aka ta hau kuka tana cewa"dan Allah ka rufamin asiri Abban Ikram kar ka ce za kayi aure a wannan ya na yi, ba zan iya ganin ka tare da wata ba,Wallahi zan iya mutuwa, kasan ina tsananin k'aunar ka, kar ka kawo ma na ajalinmu mu na zaman mu da yaran mu" Sara ce ta fad'o mata a rai da sauri ta nufi d'akin ta domin sanar da ita wannan bak'in labarin
Hajiya Sara da ta karb'o d'inkin gezner d'in ta purple colour murnar ta ke dan gobe za ta je office d'in su Daddy shiyasa ko bacci ta kasa yi, sai duba d'inkin ta ke domin ganin ta burge Daddy. Wayar ta ce ta fara k'ara alamar kira ya shigo agogo ta duba ta ga 11:45pm ganin my Besty ya sa ta yi saurin d'agawa. "Hello Zee lafiya kuwa?"
Kukan Zainab ne ya sa Sara ta shi tsaye cikin fargaba. " me ya faru ne ki gayamin mana" da shasshek'a Zainab tace"Aure, aure wai zai k'ara" wani ciwon kai ne ya dirar wa Sara a take
Sara tace "what au me? Wallahi bai isa ba k'arya ya ke,ke nan aikin banza na ke?"
Zainab tace"ya ya zanyi Sara, ba zan iya ba kashe shi zanyi Wallahi kowa ma ya huta"
Sara ta yi saurin katse ta "kar ki soma ki yi min asara"
Zainab tace
"To kuwa ba zan tab'a bari ya auro wata ba"
Sara tace"nasani nima bazan tab'a bar hakan ta faru ba,Wallahi sai ya gane kuransa" k'it ta kashe wayar gaba d'aya.
"In ka isa Allah ya tsine min duk abun da na ke ba ka gani ba, wata ma ka ke shirin aura ba ni ba, kutmar uban can,k'arya ka ke, ni za ka aura ba wata ba, ta ya zan bari son da nake maka ya tashi a banza? Kaiii never Wallahi"
Surutai ta dinga yi kamar mahaukaciya sabon kamu.
A daren daga Zainab har Sara ba wacce ta runtsa.
Allah Allah su ke gari ya waye su san wa ya ke nema, su je su lalata maganar ko 'yar uban waye.
*******************
K'ofar gidan su Hadiza ce,cike da mutane yadda su Inna Gaji su ka rik'e Dillaliya su na fad'in "alkur'an sai kin fad'i in da ki ka kaita,ko mu wuce wajen Mai gari"
Dillaliya da tarasa abun da za ta fad'a ya sa tace"ba ke ki ka ba ni ita ba,ki ka ce in kai ta burni aikatau gidajen masu kud'i, ina duk wata biyu sai na zo na kawo miki kud'in aikinta, kin tab'a cewa in dawo da ita, sai yanzu da nima bansan in da ta ke ba".
Hindatu tace"Hadiza ku rik'e ta kar ta gudu, ta sai da Husnah gidan yankan kai ta kaita,a burni a she yanka mutane ta ke, bari in je in fad'awa Mai gari" da sauri ta nufi hanyar gidan Mai gari
Dillaliya jin sharrin da su ka yi mata ya sa ta fara kuka ta na da ta sanin ta zuwa k'auyen 'Dan marina.
Wata dalleliyar mota ce k'irar Prado k'atuwa bak'a sai k'yalli ta ke ta sha tin tack d'in glass, ta yi packing k'ofar gida.
Hajiya Batulu ce ta fara fitowa ta na ganin wannan jama'a, 'yan biyu ma su ka fito jin me ya ke faruwa. Husnah tun da ta d'ora ido akan Inna Gaji ta ga duk ta lalace ta tsufa a shekara hud'u ta ji tausayinta ya kamata. A hankali ta sauko daga motar kamar wata 'yar India.
Gaba d'aya yaran wajen su ka juya su na kallonta kamar wata salubrity, ba Wanda ya gane ta, sai Hadiza, sakin Dillaliya ta yi tace"Husnah!!!da k'arfi, da gudu Husnah ta tawo ta rungume Hadiza sai kuka, nan da nan guri ya kaure da ga Husnah ta dawo, ta zama 'yar burni, Inna Gaji ganin su Hajiya Batulu da 'yan biyu yasa ta fara jin tsoron ko 'yan doka ne, dan ta ji ana fad'a a burni akwai wata hukuma,ta kare hak'k'in d'an Adam(human right) ko Husnah ce ta sa azo a tafi da ita.
Gudu Inna Gaji ta hau yi,ta na so ta bar garin tun kafin su kamata, da k'ar aka rik'e Inna Gaji sai kuka ta ke ta na " Ku dubi girman Allah, Ku yi min rai, ba ni kad'ai ba ce har da sharrin wannan makirar" ta fad'a ta na nuna Dillaliya.
Husnah tace" Kai Inna Gaji zuwa fa mu ka yi,mu gaishe Ku, ina Baba, nasan ya na kasuwa yanzu"
Abban Rabi ne yace"ya na cikin gida ba shi da lafiya" ka fin ya k'arasa fad'a Husnah ta d'iba a guje sai d'akin Babanta.
Kamar a mafarki ya ga Husnah ta yi masifar kyau. Da gudu ta fad'a jikinsa ta saki kuka "wayyo Babana, meyasa me ka haka?"
Baba da ya ji hannunsa ya motsa mara lafiyan da sauri ya d'ora hannun kan Husnah yace" Husnah ta,ke ce ki ka dawo?"
Girgiza kai tayi cikin kuka tace"ni ce Baba, meyasa me ka?" Ji ya yi zai iya tashi a hankali ya yunk'ura take ya ji ya zauna da ita akan k'irjinsa ta ke ya fara cewa"Alhamdulillahi !!!Allah nagode maka da ka dawo min da Husnah tare da lafiya ta a wannan rana"
'Yan biyu ne su ka fara shiga d'akin sai
Hajiya Batulu ta na shiga tace "MALAM MUSA!!!
******************
Galadanchi da ya ke ta aikin har had'a aikin 'yan k'asar Japan dan sun k'ulla har kar kasuwanci a kan fata sai danne- danne ya ke a system d'in sa ya ga Yusrah ta shigo ta na murza ido, " ke lafiya?" Cikin nu na gajiya da bacci tace"Mommy na ke nema, tace yau tare za mu kwana za ta yi min tarihin Sayyadi na Abubakar"
Galadanchi ya zaro ido yace" kuma a wannan daren za'ayi tarihin?" ."Yusrah tace "Eh mana"
Ture aikin da ya ke yi ya yi, lallab'a Yusrah ya yi ta koma d'akin ta.
Halima na can ta na ta shirin zuwa ga d'akin Galadanchi ta ji Ringing d'in wayar ta dubawa ta yi ganin Mrs.Abubakar gold ya sa gaban ta ya yanke ya fad'i.......
[4/18, 12:23 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA. RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA RE KU ' ~YAN~ ~K'UNYAR~ ~ROYAL~ ~STAR~ ~WRITERS~ ~ASSOCIATION~ .
ALLAH YA K'ARA HA'DA KANMU. AMEEN
Page5
...........................
Tun kafin Hindatu ta k'arasa,labari ya samu Mai gari, Idris ya rufe shagonsa,dan bin tawogar mahaifinsa a je tawo da Dillaliya mai safarar 'yanmata.
Hindatu duk ta rikice sai kuka ta ke, an salwantar da k'anwarta, tafiya ta ke ta na yaushe za su ji dad'i a rayuwarsu daga wannan sai wannan angama da Hadiza yanzu kuma an kashe Husnah a burni. Hak'uri Malam Mamman ya ke ba ta, ya na mata nasiha "haba Hindatu ki sa ni Allah ya na tare da ke, komai jarabawa ce daga Allah, duk Wanda ki ka ga ya zama wani, sai da ya sha wahala a rayuwa kinji, ki yi hak'uri, ya fad'a cikin jin tausayin 'ya'yan Malam Musa.
Yadda rayuwarsu ta ke tangad'i gashi a kwance ga iyali ba kwanciyar hankali, da haka su ka nufi gida ganin wata dalleliyar mota,ya sa Hindatu zata masu hayar gona ne su ka zo. " aikin banza mu yanzu ba ta gona mu ke ba, ta Husnah muke".
Da mita ta ce bari in fito muku da ita, Alkur'an sai ta fad'i Inda ta kai ta".
Shiga gidan tayi ta na "Inna Gaji ina Dillaliyar an zo tafiya da I.... Maganarce ta mak'ale ganin wasu 'yan burni masu kyau sosai masu kama d'aya.
Jin muryar Husnah a d'akin Babansu ya sa ta wuce 'yan biyu a bakin k'ofar d'akin da su ke tsaye kamar gunki.
"Malam Musa daman ka na duniyar nan, ka guji danginka?"
Baba da ya kalli Hajiya Batulu sai ya fashe da kuka yace"Batulu ke ce?
Hajiya ta zauna kusa da Husnah tace"Husnah daman Malam Musa ne mahaifinki ke 'yar fatima ce ashe?"
Husnah da ta zama 'yar kallo tace" Hajiya kin san Babana da Umma ta?
Malam Musa yace'?"Husnah duk laifi na ne da ban barki hannun dangin mahaifiyar ki ba,su kuma su ka yi fushi tun ranar da na ce bazan ba su ke ba, duk da 'yan uwana ne na jini".
Hajiya Batulu sunan ta aka sawa mahaifiyar ki, Hajiya Batulu k'anwa ce ga kakan ki Wanda ya haifi Mahaifiyarki Fadime.
Ni kuma Yaya ce a gareni" gaba d'aya d'akin kuka su ke, Inna Gaji da Dillaliya kunya duk ta kamasu, kamar su nutse.
Idris ne ya shigo cikin gidan yana cewa"ina matar da ta ke sai da mutanen ne? Dillaliya tace"Wallahi ban sai da kowa ba,ga Husnah ma ta dawo"
Ta nu na masa wata balarabiya(Husnah) Idris yace" Husnah nan da ki ka siyar na ke magana".
Husnah tace"Idi ni ce" Idris da ya ji shock ya kama shi, yace"Husnah ke ce haka?"
Kai ta d'aga masa ta na jikin Babanta,
Mamaki hana Idris magana ya yi, juyawa ya yi domin sanar da Mai gari abun da ke faruwa.
Dillaliya ta durk'usa a gaban Hajiya Batulu tace"Hajiya ki yi wa girman Allah ku yi min rai,Wallahi Gaji ce,ta ce in kaita burni,aikatau"
Da sauri Inna Gaji ta k'arya ta ta "kaji algunguma alkur'an k'arya ki ke,ke ce ki ka ce in baki ita ku tafi za ki samar mata aiki ko ba haka aka yi ba?"
Dillaliya tace"k'arya ki ke"
Hajiya Batulu ta k'atse su cikin b'acin rai tace"kun cuci marainiyar Allah, amma ba komai ko hakan Kinga ishara".
Hindatu da Husnah da Hadiza su na rungume da juna, Husnah gani tayi duk sun yi duhu na wahala, cewa ta yi Hadiza kin yi aure ne?"
Hawaye ne ya shiga sharara a idanun Hadiza tace"A'a amma na kusa yi"
Kukan da ta ke ne yasa Husnah cewa"ba kya son auren ne?"
Hindatu ce tace"Wanda ya yi mata fyad'e za ta aura Garba dan gidan Malam Tanimu. "Innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun!!Garba d'an gidan Malam Tanimu"
Husnah ta fad'a.
Inna Gaji tace" saura sati guda ma, gashi ko buta ban ajiye ba, ga Malam a kwance ba mu da mai ba mu" ta fad'a ta na marairaicewa.
Dillaliya tace "ina kud'in da na ke kawo miki Gaji?"
"Bansaniba, 'yar bala'i fice ki bar min gida, Allah ya so ki, da Alkur'an sai 'yan doka sun tafi da ke"
Inna Gaji ta fad'a ta na nuna mata hanya.
Twins da su ka ji dad'in a she ma Husnah Yayarsu ce. Allah Allah su ke su je su bawa 'yan gidan labari, Usaina da ta ke hasaso yadda za ta yi a gidan Yayun nata take, "Aunty Zainab sai na k'unsa miki bak'in ciki, sai na ramawa duk kan 'yan uwanmu wulak'ancin da ki kai musu" k'wafa ta ja.
Malam Musa da sauk'i ya samu tuni ya ce a kama zabin Inna Gaji biyar agyara wa su Hajiya su ci, Hadiza ce ta tashi ta kama manya biyar ta fita bak'in titi domin a yanka a gyara musu.
Kud'in da Garba ya ba ta na idan zata d'anyi wani abu da su ta siyo musu ruwan roba da drink ta tawo da cefane tas ta kashe dubu biyar d'in da ya ba ta.
Dillaliya ce ta tafi, garin ma ta bari ta dawo kano,kar ma zance ya tashi. Inna Gaji da ba daman magana ta na ji ta na gani a kan kame mata zabbi biyar ba daman magana.
Hira ce ta b'arke tsakanin Baba da Hajiya a hirar ta ke sanar da shi zancen Abubukar. Baba ya yi farin ciki sosai yace" ki ce d'an kasuwa har ya tara iyali kai masha Allah abu ya yi kyau, ina murna da zuwan Husnah burni Alhamdulillahi "
Hajiya tace"ai kuwa d'an kasuwa ya na nan ya zama d'an kasuwar kuwa, maganarka ta zama gaskiya,Saddik'u ya zama d'an kasuwan da duniya ta san shi, A.S yunus gold " a zabure Baba yace shine A.S.yunusa Gold?"""""""
*******************
Da sassafe Sara ta diro gidan Zainab a waje ta yi packing da k'afarta ta shiga gidan kamar wata mahaukaciya sabon kamu, Ahmad ne ya fara ganinta ta window sama, koma wa gadonsa ya yi mana mitar nacin matar.
Zainab da ta kwana ciwon kai idanunsa sunyi suntum ta na kwance cikin bargo ta k'asa ta shi ko sallah ta yi,jin muryar Sara ne ya sa ta ji kuka ya k'ara zuwan mata.
Sara ce ta hau har saman dan ta manta ma da wani Abubakar ya na gidan,directly ta nufi d'akin Zainab, ganinta ta yi ta na kuka. Tace"ke dallah ta shi, wace yarinya zai aura?"
Sara ta fad'a ta na huci, kamar ita za'ayiwa kishiyar.
Zainab tace"bansaniba nima,jiya kawai ya zo min da maganar"
Yanzu ya na ina?" Inji Sara.
Zainab tace"ya na d'akin sa mana, ko ganinsa Sara Wallahi ba na son yi".
Bari in je falon k'asa, kira min shi, zamuyi magana,dan in san wace yarinya ce, cikin hikima zan bi da shi"
Zainab tace " to"
Sannan ta ta shi domin ta yi wanka ta yi sallah, sai ta je ta kira wa Sara mijin nata.
Sara da ta shirya yau ne za ta bayya na wa Daddy abun da ya ke zuciyarta, na k'aunarsa da ta ke, ta gwada sa'arta ko za ta dace.
Bayan Zainab ta shirya d'akin Daddyn ta nufa knocking ta yi ya amsa da waye?
Cikin dashasshiyar murya tace"nice"
Daddy ya bud'e mata k'ofar ta shiga.
Ko kallonsa ba ta yi ba, tace "ka yi bak'uwa tana k'asa"
"Bak'uwa kuma da safen nan, daga ina?"
Zainab tace
"Idan ka fito ka ganta" juyawa ta yi, ta yi ficewarta.
Duguwar riga ya zira a kan boxer d'in sa ya fito domin ganin wace ce ta zo har gida nemansa.
Ya na saukowa daga stairs ya ga Hajiya Sara, haushi ne ya kama shi. Ganin ta ganshi ya sa ya k'arasa.
"Assalamu Alaikum" sallama ya yi mata. ta amsa"wa'alekumussalam, barka da fitowa tautaro"
Gaisawa su ka yi sannan Daddy yace"lafiya kuwa Hajiya Sara?"
Hmmm lafiyar kenan Alhaji dama wata magana na ke tafe da ita, Zainab ta ce min aure ka ke so ka k'ara"
Ta yi shiru tana jiran amsa Eh hakane" ya amsa a tak'aice.
Hajiya Sara ta yi fari da d'an mitsi-mitsin idanunta sannan tace" ina fatan ba ka da wata tsayayya a yanzu, dan nasan Zainab ba za ta bar wata, ta shiga gidan ta ba, shine na ce idan ba damuwa ga ni tunda na jima da gama takaba Alhaji"
K'arar fad'uwar waya su ka ji da sauri Sara ta ta shi tsaye Zainab d...........
Page4
...........................
Hajiya ce ta zo, ta d'agota, tana murmushi tace" to shikenan ya isa haka Husnah dena kukan,ma za share hawayenki" ka ma ta ta yi su ka bar wajen, Daddy ya ji ciwon abin da Husna tace masa, hanyar fita ya nufa Galadanchi jiki a ma ce ya rufa masa baya,abincin da baiciba kenan.
Tun da ya shiga back site ya zauna kansa ya d'aga sama,ya lumshe idonsa, sai zance ya ke a zuciyarsa dole ki aure ni Husnah sai na koyamiki soyayyata, kuma ba ki da gidan zama sai nawa. Galadanchi da ya nutsu ya na karantar tanayin abokin nasa ya na murmushi dan yasan ba zai hak'ura ba duk da ance baza'a aure shi ba.
Kafad'ar Daddy ya dafa yace" comedown friend yarinya ce kasan dole akwai abin da ya sa ta fad'ar hakan".
Bud'e jajayen idanunsa ya yi yana cewa"meye shi, babu wani abu sai dan kawai ba ta sona, kuma Wallahi sai na aure ta, inasonta, Ikram da Hamid kai har da Ahmad duk muna k'aunarta, to meyasa zata gujemu?".
"Zainab" inji Galadanchi, ya k'ara da cewa"Abubakar ka fi kowa sanin halin matarka, ba wacce zataso had'a miji da Zainab, saboda tsananin kishinta a kan ka, dan zata iya aikata komai a kan ka".
Murmushi Daddy ya yi me ciwo yace" to saboda kishinta na banza da wofi sai in kashe kaina, to kuwa dole ta karb'i Husnah a matsayin abokiyar zamanta, kuma dole su zauna tare dan banason raba kan 'ya'yana".
Galadanchi yace" komai dai a hankali ake binsa abokina" da haka su ka tsaya a wani masallaci domin yin sallar magriba, su na idarwa su ka k'arasa gidan Abubakar.
Ganin Ikram a kwance a k'asa ta ci kuka dan jikinta ma da zazzab'i.
Da sauri ya d'ago ta yace"Ikram ba ki da lafiya ne?" K'ara kwab'e baki ta yi hawaye na sake zubowa, tace" Mommy ce ta dake ni". Cikin mamaki Daddy yace"duka kuma,me kikayi mata?".
Tace"dan na ce ta kai ni wajen Husnah,gidan Hajiya a wajenta zan kwana"
Juyawa ya yi ya nunawa Galadanchi yace"kagani ko, haka zamuci gaba da rayuwa ni da yarana?".
Zainab ce ta sakko daga stairs ta sha ado kamar kullum sai k'amshi ta ke bud'awa, murmushi ta sakar ma mijin nata tace"sannu da zuwa Daddyn Ahmad, Mr. Galadanchi bar ka da zuwa" ganin Ikram ta lafe jikin Daddyn nata yasa tace"Ikram barshi ya huta mana,je ki d'aki akwai chocolate a frigate ki d'akko ki sha kinji my daughter ".
Ikram ko kallonta ba tayi ba,Galadanchi yace" ai uwargida kinyi lefi,tun da kuka dukar mana d'iya" cikin nuna zak'ewar da ya ke ta yi yawa ta yi banza da shi. Dan a ranta ma mitar biyo mata miji da daddaren nan take. Daddy ne yace"meyasa za ki daki yarinya k'arama dan Allah?".
"Laifi ta yi ne, dear mu je kayi wanka nasan a gajiye ka ke" Zainab ta fad'a dan ta k'osa Galadanchi ya tafi, ya takura musu da yan zu ta rungume abinta,duk da ta ga akwai damuwa a tare da shi. Idan ya ga dama ya fad'a kansa, idan bai fad'a bama kansa.
Galadanchi ne ya mik'e ya na cewa "to abokina ni dai sai da safe,madam a huta lafiya" cikin k'osawa ta ce"agaida maman Yusra".
Da k'ar Daddy ya ci abinci kad'an ya yi wanka wajen sha d'aya ya na falon sama tunanin abin da Husnah ta yi masa yau ya ke,dan ko duba su Ahmad baiyiba. Zainab ce ta fito jin shiru - shiru bai shigo ba,dan ko aiki zaiyi a system to kuwa a kan gado ya ke yi, ya na gamawa zai yi bacci.
Cikin kwarsasa da son janyo hankalinsa tace" wai sweetheart me ka ke tunanine tun d'azu,ka zo muje mu kwanta mana"(ba ruwanta da damuwarsa,kanta kawai ta sa ni).
A falon ya kwanta ya yi mata banza,ganin haka yasa hankalinta ta shi ta ce "nayi maka laifi ne,da za ka yimin wannan horon ,ko kuma kawai dan a shiga hak'k'ina?" Tsaki ya ja ya juya bayansa.
Kuka ta fashe da shi ta na ganin anyi mata farrak'o da mijinta, dan yan zu sai ya yi sati biyu bai kusance ta ba,ko ta kawo kanta sai yace ba shi da mood ko bashida lafiya.
Gani ya ke ita tasa Husnah tak'i amincewa da aurensa, kuma yasan Hajiya goyamata baya zatayi, shi mutum ne maison tara zuri'a ga shi Zainab ta ce ita daga ukun nan ta gama haihuwa dan bazata bari shi da 'ya'yansa su tsufar da ita da wuri ba.
Kuka ta ke ta na Jan hanci "Wallahi idan aka shiga hak'k'ina banyafeba, ko dan farkar ta ka batanan shine ka ke wulak'antani a gidan nan. Jiyayi maganar har cikin k'wak'walwarsa ta ke ya mik'e tsaye yace" ni kike yiwa sharri ko Zainab?"
Cikin tsananin kishi da tsanar Husnah ta ce "ai ba sharri ba ne,in ban da munafurci me ye na kaita gidan Hajiya, kuma wannan gogewar da jikinta ya ke na meye inba n..... Tsawa ya daka mata yana nunata da yatsa yace" Wallahi sai kinyi danasanin wannan kalma". Tashin hankali sosai su ka yi daga k'arshe d'akin sa ya koma ya sa key.
A can gidan Hajiya kuwa twins ne suke gulmar abun da ya faru dan Husnah har yanzu ta na d'akin Hajiya sai hawaye ta ke,ta na mamakin Daddy da ko kunya baijiba yace wai ita zai aura, ina ita,ina shi salon ya sa a kullesu a kurkuku ita da babanta.
Usaina ce tace"hummmm bloody kin ga abun mamaki yau wajen yaya Abubakar?"
Hassana da tasan wannan ranar zatazo tace " lallaima Usaina ke ba ki gane ba tuntuni,ai kawai kallon yaya na ke,ni na dad'e da sanin son Husnah yake, in da ya ke kaffa- kaffa da ita ba ki ga rannan da ya zo ba yadinga yi mana masifa ba gaira ba dalili, kun wani zauna kuna shirme ko d'ankwali babu,salon ku jawa mutane masifa" Hassana ce ta ke kwaikwayar Yaya Abubakar d'in, dariya su ka shek'e da ita su na tafawa.
Usaina ce ta ce" ni bantab'a kula ba ai, wai!! idan Aunty Zainab ta ji za'a ga hauka Wallahi"
Hassana ce ta ce yanzu dai dole mu taya yaya campe wajen Husnah dan ni na dad'e da ganin dacewarsu, inshaallah sai anyi auren nan"
Usaina tace"ta ce fa batasonsa"
"A'a ba cewa ta yi batason sa ba,cewa ta yi bazata aure shi ba, kuma nasan tsoron Aunty Zainab ta ke ji shiyasa" Hassana ta kora bayani.
"Allah ya sa sai anfara bikin nan kafin ayi namu,Wallahi in je gidan inyi rashin mutunci ai dai k'awar mu ce a gidan, muna da 'yanci ko ba hakaba bloody?"
Hassana da rawar kan Usaina ya fi k'arfinta murmushi kawai tayi mata.
Hajiya kuwa rarrashin Husnah ta ke tana cewa" ai kince bakison sa, ba za ayi auren ba, ba wanda zai matsawa d'iyata, kuma ki na nan ki sa mu mijinki saurayi mu aura miki cikin kwanci
yar hankali kinji Husnah?".
'Daga mata kai nayi ina jin hankalina ya kwanta, tun da Hajiya tace baza'ayiba tun da banasonsa, kuma ai ko inason sa,yafi k'arfina ga Aunty da zata sa ab'atar da ni a duniya ko ta sa a kashe ni ma, Allah ya kiyaye ma in aure shi, wani k'ato da shi sai tsawo kamar falwaya( hhhhhh idan bakiyi ba,ba jinin Hindatu da Hadiza bace).
Haka Hajiya ta lallab'ata har ta ware,ta koma d'akinsu, 'yan biyu ta gani su na waya kowa da saurayinta,tab'e baki ta yi ta wuce band'aki wanka ta yi,sannan ta shirya dama ba sallah takeba, kwanciyarta ta yi ko kulasu ba ta yi ba. Usaina da tsokanace a ranta,sallama ta yi wa barrister ta kashe wayar tace" amaryarmu har kin kwanta?" Banza na yi mata na ja bargo har fuskata haka ta k'araci maganarka ta hak'ura.
* * *
"Ni ne, cika na ne Gwaggo" shahada gaba d'aya mutanen wajen a ka sa"la'ilaha'illallahu Muhammadurrasulullahi(SAW). Gwaggo ta najin haka ta ce "Garba abun da zakace kenan, kai ne ka yi mata cikin kenan,ko dai shaye - shaye ka fara Garba? Kuka ta ke ta na takaicin wannan rayuwa mutanen wajen sai dariya ake wa Gwaggo ana maimaita yadda ta ke masifa da hak'ilon anyi musu sharri, hanya kawai ta kama sai gida.
Malam Tanimu da yasan tun da Hafsa ta ce Hindatu ta ce Garba ne,ya yarda dan ba'a shaidar d'an yanzu.
Shigowa ta yi ko sallama babu "malam,Garba ya ja min abun kunya a gari, ni Amintako ta rasulu wannan yaro wannan yaro.. " ya isa Gwaggonsu kar ki wa d'ana baki, k'addara ce kuma kina gani ya yi nadama har kusan mutuwa ya yi d'azunnan dan haka na karb'i cikin Hadiza" malam Tanimu ya fad'a.
Gwaggo ce ta share majina da mayafinta sannan race"alkur'an baku isa ba daga kai har d'an banzan yaron, shegen za ku sa akawomin in ta haifehi,to ba dai ni zan raina ba alkur'an".
Buta malam Tanimu ya d'auka ya zagaya band'aki,ya barta da kumfar baki.
Har gida Salisu ya rako Hindatu,ya na mata nasiha da kuma muhimmancin hak'uri, kuma ya na nuna mata bakowa Allah ya ke jarabawa ba sai mumini ki dubi baba mana a kwance ya ke tsawon shekara hud'u fa. Kuma a haka ya ke ta karb'ar k'addarorin da Allah ya ke ba shi. Kafin su k'araso gidan har da dariya Hindatu ta ke.
Ta na shiga ta ga kowa ya watse sai Hadiza da Garba da su ke ta kuka ganin Garba a gidan nasu, Hindatu ta ce "to meye kuma ka zo ka sata kuka, bayan cikin shegen da ka d'ura mata,Allah ya isa, ba mu yafeba Garba, ita ma kuka ta sa, baba da ya ke d'aki ba damar fitowa ne ya na son kiran su amma yasan ba jiyo shi zasuyi ba, haka dai ya bud'e baki yace " Hindatu kawai sai ji ya yi mur.......................
A can kuwa b'angaren Hajiya Batula ga ba d'aya jikin ta ne ba dad'i ta shi ta yi ta d'aura alwala sallan nafila ta yi san nan bud'e alkur'ani ta fa ra karatu ba ta tashi ba sai da ta ji bacci sosai san nan ta yi addu'a ta kwanta.............
Times New Roman
Times New Roman
Symbol
Symbol
Arial
Arial
Calibri
Calibri
SimSun
Cambria Math
Cambria Math
!%),.:;>?]}
$([{
SummaryInformation
DocumentSummaryInformation
WpsCustomData
Infinix X624
TECNO LD7
WPS Office
cac93c3e13d748219b52f7ccb56b033a