Gabatarwa
So Halitta Ne Part 1 Complete Hausa Novel.doc · about 104 min read
Root Entry
WordDocument
0Table
Data
Normal
Default Paragraph Font
Table Normal
No List
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTANE
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R HUSSAIN DA NOORY.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA MASOYAN LITTAFIN MU, ALLAH YA BAR K'AUNA
Ina masoyan mu ku nuna mana k'auna ta hanyar siyan littafin MASARAUTAR MU,
Littafi ne da ya k'unshi rikita- rikitar masarauta, yaurada,cin amana, zagon k'asa, addinai mabanbamta,tare da zazzafar soyayya.
Ku dai kawai ku tuntub'e mu ta wannan number domin k'arin bayani
08107916039
Page5
............................
Nan da nan Hadiza da Hindatu su ka had'u su ka soya zabin nan su ka girka musu shinkafa da taliya da miya.(karshen abincin gayu kenan) kawo musu akayi.
Malam Musa da ya tsaya akan k'afarsa godiya ya ke ta yi wa Allah da ya k'ara nuna masa wannan ranar na sake tsayawa da k'afafunsa.
Abinci su ka ci a tare Hassana, da Usaina a plate d'aya, amma Husnah tare da Hindatu yau ta ci, tausayin Hadiza ta ke, tun da ta ji yadda rayuwa ta juya musu, Inna Gaji ta na cin nama ta na takaicin zabin ta, kuma ta na nan ai za su tafi kira take "Alkur'an sai na ci ubanki,Hadiza zabin da zan Siyar in kai kud'in da za'a fara rage kayan aurenki, amma ki ka kame su kamar k'anwar uwarki za ki soyawa, ina nan da ke dole ki biya ni kud'ina" .
Maltina ta kora ta ci gaba da mitarta, k'eeeeehhh ta sauke gyatsa.
Ture kwano ta yi tace"kai alkur'an abincin nan akwai dad'i, ko a ina Hindatu ta koyi girki haka oho"
Hajiya Batula kuwa sawa ta yi aka kira mata Abubakar, amma sabo da matsalar network ba su same shi ba.
Malam Musa yace"yanzu Abubakar ne daman A.S. Yunus gold?"
Hajiya Batulu tace" malam Musa kenan har yanzu mamaki ka ke, ai haka abun Allah ya ke"
"Allah ya k'ara d'aukaka"
Malam musa ya fad'a.
Da amin Hajiya ta amsa.
Kiran Inna Gaji Baba ya yi,shigowa ta yi kamar munafuka ta tace"sannu Hajiya"ta rab'e a bakin k'ofa tace"gani Malam"
Malam musa ya yi gyaran murya yafara gayamata abin da yake tafe da su Hajiya game da Husnah.
Inna Gaji da ba yadda za ta yi tace"Allah ya sanya alkhairi "
Amin Hajiya Batulu ta amsa, sannan tace"tun da abun ya zo a haka, bayan kwana biyu sai a zo ayi komai kawai a huta"
Murmushi Baba ya yi yace"duk yadda Ku ka yi ai 'yarku ce, Hajiya" dad'i Hajiya Batulu ta ji. Sai da su ka yi sallah, sannan su ka fito domin komawa Kano ta dabo.
Husnah da ta ke jin inama ta koma tace"kodai in fasa zama ne?"
Dukan wasa Hassana ta kai mata tace"kinji gulma, tunda ki ka je ki ka mak'ale a wajen Baba,ko munce ki zo mu koma ba zuwa za ki yi ba" dariya du ka suka sanya. "Allah ya tsare,Allah ya kai ku lafiya" su Husnah su ka fad'a, su na shiga motar su na amsawa.
Malam Musa da ya so rakosu amma ya kasa,saboda rawar da k'afarsa take,daga nan ya yi musu addu'ar sauka lafiya. Su ka tafi cike da kewar juna.
Zance ya cika garin 'Danmarina Husnah ta zama balarabiya ta dawo, Ashe Inna Gaji ce ta koreta daga garin,ko ina zancen da a ke kenan, Inna Gaji ta rasa abun da yake mata dad'i.
Ranar aka kawo kud'in auren Hindatu,Malam Musa yace" su yi hak'uri za'a had'a da na 'yar uwarta, idan ansa ranar zai sanar da su" Salis ya ji dad'in wannan lamari, shima bayan kwana biyu ya tafi ikko tare da cewa, duk abin da ake ciki a sanar da shi,ba zai dawo ba sai biki.
Kowa yana ta mamakin samun sauk'in Baba a k'ank'anin lokaci, Inna Gaji kuwa ta kasa shiga cikin mata saboda ta na zama za'a fara yar mata da habaici da bak'ak'en maganganu, Husnah kuwa ta sa ke da su sosai,dan dama ita tana k'aunarsu gaba d'aya.
Yanzu Hadiza ma,ta sake da Garba,ta hak'ura ta karb'i kaddara, hankalinsa ya kwanta,hidimar bikinsu kawai ya ke dan saura kwanaki kad'an.
******************
"Ni za ki ci wa amana Sara? Mijin nawa ki ke gayawa haka?" Sara da ta shirya zuwan wannan ranar tace"to haram ne, ko kuma akace miki kowa mahaukacine irinki k..... Mari Zainab ta wanke Sara da shi,take su ka hau fad'a Daddy da abin ya d'aure masa kai,da k'ar ya raba su, Sara ta fita ta na kiran Zainab da mara godiyar Allah, baram-baram su ka rabu da k'ar, mai gadi da direba su ka korata.
Zainab sai kuka take,ta na nadamar sanin Sara a rayuwarta,Daddy da abin ya yi masa dad'i yace"Alhamdulillahi bayan na auro amaryata,sai in duba ingani zan iya k'ara wa da Hajiya Saran" take Zainab ta shanye kukanta kallon mamaki ta bi shi da shi hawayen cin amanar da Sara tai mata ne kawai ya ke zuba.
"Wallahi bazan tab'a bari ka auromin wannan karuwar matar ba,babu Allah a ranta ko kad'an,ni yanzu na amince ka yi aurenka,amma dan Allah kar ka auro min Sara,Wallahi sai ta koreni daga gidana,in ka yi min haka ba ka yimin adalci ba.
Daddy yace" kinsan dai Allah ya halattamin k'aro mata uku bayan ke,Kinga in na auro su ma saura d'aya yauwa duk kan ku mata na ne,ku yi ta haifamin zuri'a"
"Wayyo Allah!!! na shiga uku Sara kin cuceni,kin ci amana ta" Wallahi kashe ka zanyi kowa ya huta" da gudu ta yi kitchen d'auko wuk'a su Ahmad ne su ka sauko da shirin makaranta ganin abin da mahaifiyarsu ta ke ya sa su Ikram da Hamid sa kuka.
Ganin ta nufo Daddy da wuk'a tsirara kamar mahaukaciya ya sa Ahmad shan gaban Daddy yace"Mommy ki kashe mu du ka,nagaji da ganin wannan abun kawai ki fara kashe ni" kuka ya ke mai cin rai,Hamid da Ikram su ma su ka shiga gaban Ahmad kowa ya na ta fara kashe shi.
Kawai ta yanke jiki ta fad'i sumammiya a wajen, gaba d'aya kanta su ka kawo "Mommy, Mommy," su na kiranta su na jijjigata, Daddy ne ya sab'eta a kafad'arsa ya yi wajen mota da ita da gudu, ko direba bai nema ba, ya yi hospital da ita.
Su Ahmad ne su ka cure guru d'aya su na ta kuka.
Hamid yace"dama ni tunda naga Wannan matar nasan bala'i ta kawo mana da sassafe"
Ahmad yace"ai ta gama shigo mana gida duk randa ta kuma zuwa,sai na sakar mata karnuka wiske da duna Allah"
Makarantar da ba su je ba kenan.
Nan da nan aka karb'eta emergency, sintiri kawai yake a harabar asibitin ya na dama bai biye mata ba, shi ya yi hakane dan ta yi hankali,ba wai da gaske ba. Kira k'anwarta ya yi yasanar da ita halin da ake ciki,nan da nan 'yan uwanta su ka cika asibitin.
Kowa fatan samun sauk'i ya ke mata.
Doctor ne ya fito daga d'akin yace"ku kwantar da hankalin ku, ta samu sauk'i" cewa ya yi Mr.Gold follow me" sannan ya wuce office. Daddy ne ya bishi, mahaifiyarsu Zainab,Hajiya Aisha tace"Allah ya ba ta lafiya" sauran su ka ce amin.
Doctor Imran ya gyara glass d'in sa yace" Alhaji jininta ne ya hau sosai sakamakon razana da ta yi,amma yanzu Alhamdulillah nun shawo kan matsalan" Daddy yace"masha Allah,yanzu ya jikin nata?" Doctor yace"yanzu ta samu bacci mu na sa ran idan ta farka zai dawo normal insha Allah"
Daddy yace "Alhamdulillahi,nagode doctor, za mu iya ganin ta yanzu?"
Doctor yace"eh amma ba ta son hayaniya please "
Daddy yace"okay thank you" ya fito domin sanar da 'yan uwanta dan hankalinsu ya kwanta.
Shiga su ka yi ganin ta tana bacci yasa hankalinsu ya kwanta, Hajiya Aisha tace"me likitan yace ne?"
Daddy yace"jinin ta me ya d'an hau,amma yanzu komai ya yi dai-dai"
K'anwarta tace"to me zai sa ta hawan mini,ita da ba ta son hayaniya?"
Shiru Daddy ya yi dan ba zai iya fad'amusu abin da ya faru ba, idan ta ta shi ta sanar da su.
Waya ya d'auko dan kiran 'yan biyu,su je su kula da su Ahmad tuno yau za su yi ta fiya ya sa ya hak'ura, sai da ya gama biyan komai sannan ya koma gida shi da kansa ya kula da yaransa,ya yi wanka sannan ya koma hospital d'in,dan ya sanar wa Galadanchi halin da ake ciki, ba shiga company yau,Zainab na asibiti.
farka wa Zainab tayi ganin danginta akanta yasa ta fashe da kuka, na tuno cin amanar da k'awa ta yi mata tace "Hajiya Sara taci amanata, ashe duk abin da takeyi ta na yi ne saboda ta na son Abbansu Ikram,yau har cikin falona ta zo ta na gayamasa kalaman soyayya" k'ara rushewa da kuka ta yi.
Hajiya Aisha mahaifiyarta tace"ayyah ki yi hak'uri, Zainab komai ya yi zafi maganinsa Allah, daman ba na son alak'arki da Saratun nan, amma ki ka k'i jin maganata, yanzu gashi nan ta kai ki ta baro ai"
Zainab tace"Hajiya wai aure zai k'ara"
Hajiya Aisha tace"ya isa haka Zainab ki dinga karanta Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un aduk lokacin da ki ka ji kishi kinji, Allah ne yace maza su auri mace sama d'aya to ke sai ki ce ba haka ba Zainab?"
Zainab rasa yadda za ta yi tayi, dan ta san Hajiyansu daman nasiha kawai za ta yi mata,ba wani mataki za ta ce za ta d'auka ba.
Daddy da k'ar Galadanchi ya rarrashi zuciyarsa, ya so ya ba ta suspension ta je gida ta huta, dan ta nu na rayuwarsa take farauta. Galadanchi yace kar ayi haka, ya dai d'au mataki amma ban da turata gida, Hakan ya sa ya zo asibitin, yanzu ya shigo d'akin su na had'a ido da Zainab ya h................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Tsarawa da rubutawa
Na
R.Hussain (Royal's gold) da Noory.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Sadaukarwa ga
MAMAN ARIFULLAH
Marubuciyar :
*Hidayah shureem
*Rayuwar Irfan
Da kuma
*K'angin Bauta.
Wannan page d'in naki ne, Allah ya bar zumunchi.
Ina godiya da k'ok'arinki.
Page5
............................
"Ballagazar mace kawai, hmmm da alama my Sadik shima ya na yi da ni fa,dan naga bai ce komai ba, hahhh wow sai ni Sara mai nasara cikin kwanciyar hankali zan zama kishiyarki Zee idan kin so ayi zaman lafiya idan ba ki so ba a yi zaman kishi, in ba za ki iya ba ki k'ara gaba, a d'ana zawarci"
Da haka ta k'arasa gidanta.
Tunda su Hajiya su ka d'auki hanyar kano su Usaina suke tambayar ta ya akayi,su ka k'yale Husnah ta na 'yar uwarsu.
Hajiya tace"lokacin da fad'ime ta rasu, muna makkah bansamu damar zuwa gidan ta ba daman tun da ta auri Malam Musa, saboda ba a gari d'aya mu ke ba.
Lokacin da ake sanar damu rasuwarta munyi niyyar zuwa wa mijinta gaisuwa sai aka gayamana abin da ya yi na k'in ba da Husnah ga dangin mahaifiyarta, yace dole shi zai rik'e 'yarsa, ankai ruwa rana kafin 'yan uwanmu su yi fushi su tawo, haka aka bar jaririyar hannun kishiyar fadime, su ka tawo gida anan aka yi zaman makokin fad'ime har tsawon kwanaki bakwai, sannan kowa ya tafi gidansa. Haka mu ka je mu ma can gidan mukayi gaisuwa, shiyasa bansan gidan da fad'ime ta yi aure ba.
Hassana tace"ayyah Hajiya dama ba kuyi fushi ba, ku ka bar Husnah hannun wannan matar ta dinga gallaza mata azaba"
Usaina tace"bama wannan ba yanzu gashi ai ita ta ga sakayyar Allah 'yar ta fa har cikin shege ta yi, ni na ji dad'i da Husnah ta kasance 'yar uwarmu ce, amma Hajiya da wuri za'ayi bikin ko?"
Hajiya Batulu tace"insha Allah"
Har suka zo gida wajen k'arfe bakwai na dare.
Gaba d'ayansu part d'in Baba malam su ka shiga.
"Assalamu Alaikum"
Su ka yi sallama
Baba malam da ya ke ta k'ara k'ok'arin kiransu a waya, ya amsa musu"wa'alekumussalam, tun d'azu nake kiran ku amma baya shiga "
"Sannu da hutawa Malam"
Hajiya Batulu ta fad'a su Usaina ne su ka gaishe shi sanan su ka wuce, Hajiya Batulu tace"bari nayi sallah , dan akwai abun al'ajabi da ya faru Malam"
Baba malam yace"to hanzarta".shiga cikin gidan ta yi,wanka su ka yi sanan su ka yi sallah, Doya 'yan biyu su ka dafa domin Samar musu abincin da za su ci,dan Baba malam bai yadda da siyan abincin waje ba,komai dare shi dai a yi abinci a gida, ance a d'auko masu gurki yace a'a.
Hajiya Batulu tace"a kira mata Saddik'u da su Yaya Muhammad da Yaya Hamza domin sanar da su abinda ke faruwa.
Ido su ka had'a da Zainab take ya had'e rai, durk'usawa ya yi har k'asa ya gaishe da mahaifiyar Zainab d'in, sauran 'yan uwan Zee d'in su ka gaishe shi.
"Ya jikin naki?"
Zainab da ta san da ita ya ke tace"da sauk'i" hawayen nadama na gangarowa fuskarta, kowa ya fice daga d'akin domin a barsu su gana.
"Daddyn Ahmad dan Allah ka yi hak'uri da batun auren nan, ba zan iya sharing d'in ka da wata ba, please"
Daddy yace" hmmm Zainab kenan, kashe ni fa ki ke niyar yi,sau biyu ki na k'ok'arin kashe ni"
Cikin nadama Zainab tace"sharrin shaid''an ne, ka tausayamin ka hak'ura da maganar auren nan"
Murmushi ya yi yace" In dai ki ka ga ba.... Wayarsa ta fara k'ara,ganin number Hajiya ya sa ya d'au ka da sauri dan shima ya kikkira ba ta shigo.
"Assalamu Alaikum"
Ya yi sallama muryar Hassana ya ji ta na cewa"an wunu lafiya Yaya"
"Lafiya k'alau,kun dawo?"
Hassana ta amsa"eh Yaya Hajiya ce tace kuzo
za ta yi magana da ku"
Daddy yace"lafiya dai ko?"
"Lafiya lau, abun alkhairi ne fa Yaya"
Ta k'arasa fa'da da dariya. shima murmushi ya yi yace"okay I'm coming " mayar da wayar ya yi aljihun rigarsa ya kalli Zainab da ta tsare sa da ido, dan jin ko budurwarsa ce.
Ce mata ya yi"Hajiya na nema na bari in tafi, me ki ke buk'ata in tawo miki da shi ladan farautar raina da ki ke"
Cikin borin kunya tace"bakomai"
Tafiya ya yi, tace "adawo lafiya"
Driver ya ja shi a mota sai gidan Hajiya kafin ya je,har su Hamza sun isa, yana zuwa ya tarar da su a d'akin Baba malam. Bayan angaisa Baba malam ya yi addu'a sannan Hajiya ta kwashe komai ta gayamusu, Daddy jin abun ya ke kamar a mafarki wai Husnah k'anwace a wajensa, godiya ya ke ta yi wa Allah da ya kasance asalin su d'aya da ita.
Su Yaya Muhammad ma sun san fad'ime sai dai sun manta ta dan tun suna yara ba zuwa garin na su suke sosai ba.
Hajiya Batulu tace" yanzu yaushe za'a je neman auren dan ba na so ya haura wata biyu"
Daddy da kamar ya taka rawa ya ke ji dan murna.
Baba malam ne yace"a sanar da Malam Musan " nan da rana ita yau zamuje insha Allah "
Muhammad yace"masha Allah,Allah ya sanya alkhairi ya kad'e fitina" ."amin summa amin"
Addu'a Muhammad ya yi musu kowa zai ta shi kenan Abubakar yace"Zainab ta na asibiti batada lafiya"
Hajiya ce tace"subhanallahi Saddik'u wai ina za ka kai zurfin ciki ne,meyasa me ta?"
Sun kuyar da kansa ya yi, yace"jinin ta ne ya hau,amma yanzu ya sauka ma"
Baba Malam ne yace "ku tashi mu je asibitin"
Gaba d'ayansu su ka nufi asibitin duba Zainab.
Baba Malam ne ya sa aka siyi kayan fruits dangin su lemo da ayaba,apples da sauransu hannun nik'e nik'e da Leda su ka Shiga asibitin,ganin manyan mutane ya sa jama'a ba su hanya, kasan Cesar fuskar Yaya Hamza a bud'e ta ke ba facemask wani yace"lah jama'a ga A.S.Yunus gold" kafin wani lokaci jama'a sun hana Hamza wuce wa, wani nurse ne yace "ranka ya dad'e ka shiga nan" wata k'ofa ya nunawa Hamza, shiga ya yi yana cewa"mtswww ya san son ganinsa ake shiyasa kullum ya ke using da facemask, dan kar a ganshi" kud'i ya zaro yace wa nurse d'in ya jasu ya raba musu dan Allah, shi ba A.S Yunus gold ba ne Yayansa ne"
Nurse d'in ma mamakin kamar da su ke yake, dan 'yan gidan su duk kamarsu d'aya,Sai dai Hamza da Abubakar sun fi kama,har yanayinsu ma d'aya ne.
Su Baba malam ne su ka shige da sauri Abubakar ya yi gaba,dan kar Hamza ya cuno musu shi, d'akin ba kowa Sai Zainab ta na sallah......
********************
A 'Danmarina kuwa saura kwana uku bikin Hadiza, Inna Gaji sai gyara ta take ta na mita "yo ni me ma zan gyara,bayan kumbar kari tun ran tubani, kun riga kunyi auren ku,shaidawa ne da sadaki kawai ba'ayi ba, sai ta dama mata maganin cikin nono ta ba ta tasha, Hindatu ce dai ba ta sha, tana bata za ta cr" alkur'an bazan sha ba"
Inna Gaji tace"kanki ki ka cuta, za ki zo nema da kanki, alkur'an sai na baki kashi"
Husnah tai ta yi musu dariya,tace"oh ashe har yanzu ana drama a gidan nan".
Baba da ya fara fita,tun tuni, ya kan zauna wajen maigari.
Kud'in da Hajiya Batulu ta ajiyewa baba dubu d'ari su ya bawa Inna Gaji yace a siyawa Hadiza kayan gado da su"
Sai kuma kud'in da Daddy ya bawa Husnah ta hannun Usaina dubu hamsin ko za ta nemi wani abun kafin ya zo, ta k'ara wa Inna Gaji a siyawa Hadizan Kaya.
Kwallarta Inna Gaji ta sauke, kud'in gonar Husnah na haya ta d'auko na shekara biyu ko sisi ba ta ci ba ta na ajiyewa.
Dama ta san akwai ranar da za su yi amfani, d'auko wa TAYI dan siyo kayan gara da sauransu. Nan da nan aka had'a komai na auren Hadiza, mu ma mun kacame da hidima dan ko da Hajiya ta kira ni a waya tasanar da ni zancen su Baba malam za su zo ban fad'a ba, na manta ma, sai dare na tuna, ganin Hindatu na waya da Salisu ya sa nace kashe wayar ki ji wata magani, ko sallama ba ta yi masa ba kuwa ta kashe.
Nace"kai Hindatu ba 'yar k'aryar nan ta ina zuwa,bari na yi wani abu" ta fad'a ta na rik'e hab'a.
Dan ta koyi abubuwa da yawa na soyayya zaman da tayi da su Usaina.
Dan ko zance saurayin d'aya daga cikin su ya zo,to kuwa dukkansu sai sunje an gaisa,su ke dawowa, a bar budurwar kuma in ta dawo ta basu labarin abun da akayi, Usaina kuwa har kwatanta musu yadda su ke ta ke.
Hindatu tace"to ba cewa ki ka yi in kashe ba, me ne ne ?"
Husnah tace"su Hajiya ne su ka ce in gayawa Baba ranar laraba su na nan zuwa"
Hindatu ta buga tsallen murna "ke dan Allah sadakin za su kawo ko, zan je burni alkur'an, wayyo ni Hindatu zanga burni ashe?"
"Ke Wallahi kin fiya k'auyenci" inji Husnah.
Hindatu tace"dad'in abun dai kema 'yar k'auyen ce"
Dariya su ka yi su na tafawa,Hadiza ta farka tace"hmmm murna ku ke za kuyi aure ko?"
Allah ya kaimu lokacin" ta juya ta barsu, su ma bacci su ka yi sai asuba.
Gwaggo kuwa tun da ta ji labarin Husnah ta dawo, ta zama balarabiya ta yi kud'i kuma aure ma zatayi da wani hamshak'in mai kud'i Gwaggo ta fara saukowa,dan da alama Garba ma zai yi arziki, dan dole a ce ai duk Kansu surukai ne ga Malam Musa.
Hakan ya sa ta fara shirye-shiryen bikin........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Da sunan Allah mai Rahma mai jink'ai.
Page 5
.........................
Cikin girmama wa Zainab da ta idar da sallan ta ke gaishe da Baba malam "sannu da zuwa,Ina wuni"
Murmushi Baba malam ya yi ya amsa"da lafiya lau Zainab, masha Allah da alama jikin ya yi sauk'i ko?"
Zainab tace"Alhamdulillah da sauk'i"
Allah ya k'ara sauk'i ya sa kaffara ne"
"Amin nagode" sannan tace"Hajiya ina wuni" Hajiya Batulu ta amsa ta yi mata ya jikin, Haka kowa su ka gaisa, Abubakar yace"ina Hajiyan?" .Zainab tace"yanzu ta fita raka su Rabi'a"
Ana haka sai ga Hajiya Aisha ta dawo, cikin jin dad'i ganin surukan nasu ta gaishe su, su ka yi mata ya Zainab da jikin ta amsa da "Alhamdulillah, jiki ya yi sauk'i, doctor ne yace mu bari sai gobe za'a sallame mu ma".
Baba malam yace'?" Hakan ma ya na da kyau Allah ya k'ara lafiya" duk su ka ce amin.
Hajiya Batulu ce tace"sai mu je mu d'auko yaran tunda ba kyanan"
Muhammad yace gaskiya ne dan nasan yanzu ma su na cikin jin tsoro"
Hamza ne ya samu ya shigo"Assalamu Alaikum "
Su ka amsa masa,
Da masifa ya fara"Abubakar kai kasan haka ake nemanka kamar wani b'arawo shiyasa ka b'oye fuskarka ka barni ko, to kaje dan kanka"
Gaba d'aya ya sa su dariya dan Hamza ba hak'uri.
Zainab da kishi ya k'ara ciyo zuciyarta ta yi shiru, dan tasan mijinta tamkar diamond a cikin tab'o haka ake son ganinsa, yanzu shikenan wata ma zata amsa sunan matar sa?
"Zainab tunanin me ki ke haka?" Su Malam su na miki sallama ba ki ji ba" Hajiyansu ta fad'a.
Da sauri ta dawo daga tunanin da ta ke , tace"Angode Allah ya sa aka da alkhairi "
Tafiya su ka yi Hamza ya koma tsakiyar su dan kar jama'a su dawo su da me shi, Daddy sai murmushi ya ke masa.
Gidansa su ka biya, ba su shiga ba, dan Hajiya tace so take ta je ta huta ya shiga ya d'auko mata su.
Shi da Muhammad ne suka shiga tarar da su su kayi a falon k'asa Hamid na koyawa Ikram karatu, Ahmad na kallon ball a TV.
"Assalamu Alaikum"
Da gudu Ikram ta rungume Daddyn tana tambayarsa "Ina Mommy?" Su Ahmad ne su ka je wajen Yaya Muhammad su na gaishe shi, cike da k'aunar 'ya'yan nasu ya amsa" ya school" su kace lafiya lau.
Daddy yace to ku tawo yau a gidan Hajiya za ku kwana"
Ikram ta kama murna tace"gobe ba zuwa school yeee"
Dariya ta ba su daddy yace" za ki ga ba zuwa school, Ahmad d'auko muku uniform da school bags d'in ku,ku fito"
Hamid yace"bari in d'auko nawa da kai na,saman su ka hau su ka d'uko su ka fito, har wajen motar Daddy ya rakasu su ka ja suka tafi, suna masa bye-bye.
Ciki ya koma ya had'a tea ya sha.
kiran Husnah ya yi dan jin ya take dan ya sa mata sabuwar waya a Jakarta kuma yasan yanzu ta gani ,kiransa ne kawai ba za ta yi ba,dan tunda ya d'an kauce layi ta canza masa, kiranta ya shiga yi, cikin ikon Allah kuwa ta shiga,dad'i ya ya kamashi "yauwa pick it my love"
A can kuwa Husnah da Hindatu ne su ka fara bacci dan gobe ne kamun bikin Hadizan ta ji waya na k'ara a cikin Jakarta."innalillahi" d'auko wayar ta yi ganin waya sabuwa ce gashi kiran har ya yanke,jujjuya wayar ta ke wani kiran ya shigo ganin ansa my Husband ya sa gabanta fad'uwa.
Kamar wacce ta yi k'arya haka ta d'auka, ta kara a kunne.
"Assalmu Alaikum" Daddy ya yi sallama
Jin muryar Daddy yasa Husnah amsa wa"wa'alekumussalam"
Ta yi shiru.
"Gaisuwar ma ba za 'ayi min ba ko Husnah?"
Daurewa ta yi tace"ina wuni"
Yace"banaso sai da na rok'a, shine ko ki kira ni ko Husnah ba komai ni ai Yayan ki ne ko ba ki ji su Hajiya sun fad'a ba"
Murmushi ta yi cikin jin dad'i tace"naji mana, ai naga sun dad'e da Baba su na labarin"
Gyara kwanciya ya yi saboda ya ga ta sake za'a sha soyayya kenan, sanna yace"Haba da gaske"
Husnah ta zauna akan bakin k'ofa tace"Wallahi kuwa, wai ashe ma da Hajiya da Mamata sunan su d'aya"
Daddy yace "kai to ya akayi haka?"
Tiryan-tiryan ta ba shi lafiya su na ta dariya dan tayata ya yi dan jin dad'inta.
Sanna Daddy yace"to yanzu anyi hirar zumunchi saura ta soyayya"
Kunya Husnah taji, shiru ta yi ta kasa magana, yace"Hello my baby ki na jina?"
An kuma, kawai ta kashe wayar dan ba za ta iya irin hirar da su Usaina suke yi da barrister, da daddy ba, ya yi mata girma da zai saurayi ne, ita ma sai tace "I love you, I miss you, amma inah da Daddy bazan iya ba.
"Zaman me ki ke anan da daddaren nan Husnah" Baba da ya shigo ya ganni anan.
"Sannun da zuwa Baba,yanzu na fito ai"
To ki shiga d'aki sai da safe"
Komawa nayi na kashe wayar na kwanta.
Da safe su Usaina ne su ka shirya Ikram launch box su ka had'awa Ikram mai kyau, sai murna take.
Su Ahmad ma sun shirya suka fito driver ya kai su school.
Daddy rasa abinda zai ci ya yi haka shima ya tawo gidan su, ya yi breakfast, ya sa su Hassana su ka shirya dan dubo Zainab idan ansaleta su tafi gidan tare, in ya so sa dawo ko zuwa gobe ne.
Haka su ka bishi ba dan su na so ba.
Su na shiga har ansallami Zainab, bayan sun yi waya da Daddy da safe ne likita ya shigo ya sallamesu.
Gaishe da Hajiyan ya yi sanan twins ma su ka gaishe su tare da duba Aunty Zainab, kadaran kadaham ta amsa musu,dan gani take had'a baki kawai danginsa su ka yi su ka sa ya k'ara aure, shiyasa duk ta tsanesu.
"Ku shirya sai mu koma gida ko?"
Hajiya Aisha tace"a'a kai da za ka tafi aiki, ka bari driver sai ya kaimu, bakomai Allah ya yi albarka, a ci gaba da hak'uri dan Allah"
Murmushi ya yi yace "bakomai ai ku tawo kawai "
Had'a kayansu su ka yi su Hassana su ka rik'e su ka tafi Daddy ne ya zauna kusa da driver saboda Hajiya Aisha na ciki, sai su suka zauna a bayan gaba d'ayansu.
Sai da su ka je,gidan Hajiya su ka sauke ta sannan su ka nufi gidansa, Zainab da ta kasa hak'uri tace" da munfara ajiye su Usaina ai"
Hassana tace"eh Wallahi aunty, amma bari in kira Driver sai ya zo ya d'auke mu"
Daddy yace"anan za su kwana saboda ki samu k'arfin jikin ki sosai, ki huta" shiru Zainab ta yi ba dan tasoba.
Murmushin mugunta Usaina tayi dan idan Husnah ta zo Wallahi nima tarewa zanyi d'an wata d'ayan nan sai nayi, za ki gane gidanki ne, jita ta na wani jad'e rai hahhhhhh
Dariya ce ta kwacewa Usaina , juyowa kowa ya yi yana kallonta.
Had'e rai ta yi ta d'auke kai..............
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
BANYAR DA WATA KO WANI YA CAN ZAMIN LITTAFI BA, BA TARE DA IZININ MU BA YIN HAKAN SABA DOKANE. ABI DOKA A ZAUNA LAFIYA
Sadaukarwa ga masoyan SO HALITTA NE, WE LOVE YOU LODI LODI
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page6
..........................
Garba da abokansa na hango sai washe hak'ora yake, cikin taron jama'a sai gaisawa ake da shi, ana masa Allah ya sanya alkhairi. Ya sha wankansa cikin shaddarsa mai sauk'in kud'i fara tas abin sa.
Hidama ake tayi a b'angaren gidajen biyu gidansu amarya da gidan su ango, Hadiza ta ci kwalliya cikin sabon leshin da da na bata sabone dal Hajiya ta 'dinka mi ni shi,saboda tafiyar da zanyi, shi na bata ta sa,kwalliya na tsara mata irin ta 'yan burni, da na koya wajen su 'yanbiyu kowa ya zo sai dai ya saki baki ya na kallonmu,dan mun fita daban cikin bikin dukkan mu, ni da Hindatu ankon atamfa mai kyau mukasa, Inna Gaji ma da ta sa ta ta atamfar ta d'aura dankwalin ta na k'auye sai murna ta ke yadda jama'a su ka zo mata biki, wasu gulma ta kawo su,wasu kuwa cin abinci ne ya kawo su.
Baba ma sai gaisawa ya ke da mutane ana ta ya shi murnar fara auren 'ya'yansa da ya yi, mahak'urci mawadaci, ba abun da ba'a ce masa ba a k'auyen na ya bar 'ya'ya a gaba tun kafin lalura ta same shi ga shi yanzu wacce ake ganin tayi ciki ba mai aura, ita ta fara auren, har fad'a aka yi akan ta.
Hadiza da ta koma gefe take ta kukan tsoron had'uwa da Garba, wannan tsoron shine ya sa ta rame tun kafin bikin, da an tambayeta me ke damunta, za tace bakomai.
Haka mu ka sha bikinmu cikin farin ciki da jin dad'i,
Anyi wa Hadiza jeren d'akin ta cikin gidan da Garba ya gida musu, ya fitar da k'ofarsa ta baya d'akuna biyu sai kitchen da ban d'aki abin ta, ya yi k'ok'ari sosai.
Bus guda ya samo a tasha ta d'aukar amarya,Baba ya ce ba sai ya d'auko mota ba tunda nan nan kan tudu ne, amma Garba da abokansa sai da su ka kawo dan amaryarsu mai tsada ce.
Kuka Hadiza da Hindatu su ke sosai sun rik'e juna anyi-anyi a raba su sunk'i rabuwa. "Haba dan Allah ku yi hak'uri mana Yaya Hadiza ba fa shikenan ba fa mun daina ganin ki ba" ni ma hawaye na ke ina k'arfafa musu zuciya.
Inna Gaji ce ta shigo domin tun d'azu Baba ya yi mata fad'a kuma yace"in dai ta sab'awa Garba da iyayensa, ba zai ya fe mata ba,dan Malam Tanimu ya wuce aboki d'an uwansa ne.
"To 'yan nema ko tare za'a kaiku d'akin Garban iyeee, ba za ki sake ta ba Ku tafi, ku je can ke da Garban ku k'ara ta, ba na son kukan gulma "
"Haba Gaji, da tausayi Alkur'an, tare fa su ka tahi tun yarinta, ai dole su yi kuka" Baba maid'an wake ta fad'a ta na matse hawayen tausayin yaran.
Da k'ar aka raba su aka sa Hadiza a mota ni da 'yan uwan Baba da na Inna Gaji ne a motar, mu ka tafi, k'awayen su Hadiza da sauran mutane da k'afa su ka je gidan.
Masha Allah komai ya yi kyau a d'akin Hadiza, sai da aka kai ta gidan su Garba sannan mu ka zagayo mu ka kaita gidanta.
Kazar da 'yan uwan Inna Gaji su ka tawo da ita, a ka sa Hadiza a gaba sai ta ci, tana ci tana kuka ta na ba dad'i, sai da ta ci da yawa su ka tafi, rik'e ni tayi ta na "dan Allah Husnah kar ki tafi ki barni" nace"ai ba tafiya za mu yi mu muna nan"
Angwaye ne su ka shigo gidan da ni da k'awayen Hindatu da Hadizan mu ka ce sai an bamu kud'in siyan baki, ba musu su ka fara laluben aljihu had'a mana dubu biyar su ka yi, sannan mu ka bar gidan.
Tsabar dad'i Garba rasa abin da zai cewa Hadiza ya yi kawai ya sa ta a gaba ya zuba uban tagumi, da k'ar ya aro jarumta ya fara rarrashinta, sallar godiya ga Allah su ka yi sannan ya bud'e kazar sa guda ya ce ta ci Hadiza tace ita ta k'oshi sai da ya dinga magiya sannan ta ci kad'an ta bar shi, shine ya d'anci da yawa dan ko abinci murna ba ta bar shi ya ci ba, a ranar, wanke baki su kayi su ka kwanta. Hadiza ta matsa can k'arshen gado.
Cikin dare ya fara raba Hadiza da kayan da tak'i cire wa, matsala za ta ba shi ya sa mata k'arfi kokawa su ka fara ya yi nasarar raba ta da kayanta ya yi, wasa ya ke da ita cikin k'warewa dan ai da tana zuwa wajensa ya haddace duk wani lagwonta, kafin ta yi masa rashin kunya su b'ata.
A hankali ya ke bi da ita har ya samu ya kashe mata jiki, ba ta yi aune ba ta ji ya fara addu'ar saduwa da iyali cikin hikima ya fara k'ok'arin shigarta, amma ya gagara k'arfi ya sa sannan ya shigeta, kuka take kamar ana yanka ta tun muryar na fita har ta dishe, Garba da ya manta a raye yake ko a mace ba zai iya tantancewa ba, bai saurara mata ba sai da yaga ankuma dan k'ara sume wa tayi.
A furgice ya d'aga ta yana Hadiza!Hadiza!!na shiga uku kar dai na kasheta a yanzu?"
Dira ya yi daga gadon ya d'auki pure water ya fasa ya zuba mata dogon numfashi ta jah, wullar da ruwan ya yi ya zo ya rungumeta ya na ta sambad'a mata albarka "Nagode Allah,Allah ya biya ki Hadiza ba dan ni ne na yi miki fyad'e ba, da alkur'an bazan yadda da har ciki kin tab'a rik'ewa a jikin ki ba,nagode nagode kiyi hak'uri".
Hadiza da take ta tureshi daga jikinta sai k'ara na ne mata ya ke,Dan ji yake kamar in ya matsa za a kwace masa ita.
Da rarrashi da dabara ya sa tayi wanka ya d'au ko ya dawo da ita d'aki, lallab'ata ya yi ta yi bacci sannan ya samu damar gyara kansa, rungume ta ya yi bacci mai nauyi ya d'au ke su.
******************
Su Hassana na shi ga gidan su ka ajiye mayafi domin gani yadda komai ya ke a hargitse, gyaran k'asan su ka shiga yi Usaina ta na yi tana mita" mtsww muna zaune cikin gidan mu an d'aukomu nan sai uban aiki muke ba sannu bare nagode, Allah ya kawo ranar 'yanci Wallahi da gayya zan b'ata waje mu shige d'aki da sister Husnah mu banko k'ofa, ta fito ta gyara ko Yaya ya ga bambancin ranar girkin mu da na wata"
Hassana ta tuntsire da dariya tace"gaskiya bloody ba ki da kirki,wannan idan kina da kishiya ta shiga uku"
Usaina ta ajiye tsintsiyar hannunta tace"a'a bloody kar ki min baki, ni ba ni da wata kishiya ni kad'aice gidan my barrister atoh"
Hassana tayi murmushi su ka ci gaba da aikinsu, ba su huta ba sa
i da su ka kammala komai har girki.
Su Ahmad ne su ka dawo ganin Mommyn su suka yi a d'aki ta ci kuka ta k'oshi dan gaba d'aya batason mijin nata ya yi zancen aure, a gefe kuma cin amanar da Hajiya Sara ta yi mata ya k'i barin zuciyarta.
Ikram ce tace "Mommy ya jiki, Allah ya baki lafiya"
Ahmad ma ya yi mata ya jiki haka Hamid da ke ba wani shak'uwa tsakaninsu. Zainab tace"ku tashi ku je d'akin ku inason zanyi bacci"
Ba tare da ta tambaesu ya su ka baro surikan nata ba.
Gurin su aunties d'in su su twins suka koma su kai ta hira da yaran nan da nan su ka sake gidan ya yi musu dad'i.
Abubakar ne ya ke ta neman wayar Husnah tun da su ka yi waya shekaranjiya bai k'ara jin ta ba, ba ta kira shi ba,shi kuma idan ya kira bata Shiga saboda k'auyen 'Danmarina ba network sosai sai anyi dace ake samun yin waya.
Cikin sa'a ya ji wayar ta shiga Husnah da ke baccin gajiyar biki ta ji Ringing d'in kiran Daddy dan ta san ba ta da numbern kowa sai Daddy da Hajiya suma a haka ta ga wayar da su.
Cikin datsattsiyar murya ta amsa,dan hayaniya da kukan kai Hadiza gidanta ya dasar musu da murya ita da Hindatu. "Assalmau Alaikum"
Daddy ya amsa da cewa"baby me ya sameki,baki da lafiya ne sauro ya ciccijeki ko?" Duk a lokaci d'aya ya jero tambayar.
A hankali nace"bikin Yayata mu ka yi, shine ya sa muryata ta koma haka"
"Biki, kuma shine ba a sanar da mu ba?"
Shiru nayi dan ni bansan me zance masa ba.
"Okay ya yi kyau Allah ya sanya alkhairi, saura namu bikin ko my baby girl?"
Nan ma shiru nayi, murmushi Daddy ya ya yi yace" insha Allah zan zo, in yiwa Baba Allah ya sanya alkhairi ranar da za'a zo kawo sadakin ki, da bazan biyo su ba, amma tunda jibi ne zan zo, me za ki tanadar min na tara ta?"
"Na'am ina zuwa Inna Gaji"
Na fad'a dan banaso ya dinga zancen auren nan dan har ga Allah ina bala'in jin tsoron Aunty Zainab, wannan ne ya sa ma banason auren Daddy.
"Kiran ki akayi ne?"
Ya tambayeni dan bai gama wayar ba.
"Nace "eh"
To fad'amin love's word d'in da zan wuni cikin farin ciki kinji?"
"Daddy ka gaishe min da su Ikram kace ina missing d'in su kuma I love them please"
Daddy yace"su na ce ki gayawa ko ni?"
Dariya ya ba ni jin a shagwab'e ya yi maganar, "Sai anjima"
Na yanke kiran na koma baccin gajiya ta..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
"Yanzu ni kenan ba dan asalin garin nan ba ne?
Suwaye iyaye na?
Shin ni waye?
" dan Allah ka kulani, Sudees ba laifi na ba ne,Allah ne ya d'ora min tsananin k'aunar ka a zuciya ta"
Kallon ba ki da hankali ya yi mata
"Look at you mtswww"
Ka taimake ni zan rasa my daughter" kuka ya ke ya na durk'usawa a gabansu, tamkar ba shahararen d'an siyasan nan Ambassador Bashir
"Barin garin nan zanyi ba zan iya ci gaba da rayuwa a haka ba"
Mu ma duk ranar da asirin mu ya tonu kashe mu za'ayi "
Idan mu ka karb'i jaririn sai mu wuce Sudan wajen danginmu,
Ba yadda za'ayi a gane ba ni ce na haihu ba, dole d'an ya mulki MASARAUTAR MU
Daga ji kunsan akwai kitimurmura a cikinsa, ku dai ku nemi na ku littafin
Ta hanyarsa siyan sa
N300 normal group
N500 VIP
KU TUNTUBEMU TA 08107916039
Nice dai marubuciyar
SO HALITTA NE
Page6
------------------------
Zaman gidan nata yanzu ya zame mata tamkar a kan k'aya take kullum zuciyarta cikin zargin ya tafi zance ta ke, ta yi k'ok'arin ganin ta danne zuciyarta amma ta kasa. Kullum mahaifiyarta cikin nasiha ta ke dan Zainab ta zama kamar wata zararriya dan kullum sai tayi kuka.
Hajiya Sara har office ta je domin jin ina aka kwana dan ba ta son su tsaya wata soyayya a waje,kamar wasu yara tun da shima ashe ya na ra'ayinta.
A gadarance ta shiga cikin companyn kamar wata uwar A.S Yunus gold d'in.
Securities ne su ka tsaida ita, had'e rai ta yi tana jefansu da kallon kun kusa barin aiki tace "I'm Mrs.gold but I will teach u lesson, Wallahi sai kumbar gadinan za ku san ni kuke wa haka"
By Lucky still ta k'ara gano Galadanchi da leda a hannun Samuel da alama fita ya yi da sauri tace"Mr.Galadanchi"
Juyawa ya yi ganin Sara ce ya sa shima ya b'ata rai,dan kar ta yi masa hauka ya ji komai a wajen abokin nasa dan dariya sai da Galadanchi ya k'ware lokacin da Abubakar ke ba shi labari.
Hannu ya d'aga mata ya wuce abinsa, securities d'in ne su ka barta ta wuce dan sun zata Galadanchi da su yake shiyasa su ka barta ta tace"'yan kutmar uba,mutsiyatan banza Wallahi sai na sa ya Kore ku gaba d'ayanku"
Da mita ta k'arasa kusa da sakatariya gane ta sakatariya tayi yasa ta mik'e don gaisuwa"good day mah"
Hajiya Sara ta ji kanta ya k'ara girma ta yatsina bak'ar duskarta tace " gud day" ta na tafiya zuwa office d'in Daddy direct.
Waya su ke da Galadanchi ya kira dan sanar da shi zuwanta ne, cikin dariyar mugunta da tsokana Galadanchi yace"Ango ango"
Daddy da dad'i ya kamashi yace"ya akayi ne"
Dariya sosai Galadanchi ya yi sanna yace"amarya fa tana bakin gate securities sun tsaida ita"
"Bangane ba" Daddy ya fad'a ya na b'ata fuska.
Galadanchi yace"to Hajiya Sara na ke nufi amaryar....kashe wayar ya yi dai dai da shigowar Sara, cikin tafiyar yanga da kwarkwasa kasan cewar jikin ya saki gaba d'aya yasa ko ina rawa ya ke ko kyan gani babu
"Assalamu Alaikum" ta fad'a ta na jan kujera ta zauna, Daddy ya had'e rai yace"lafiya?"
Sara da gabanta ya fad'i tace"haba sweetheart ka bari mu gaisa ai"
Dariya Galadanchi ce ta sa ya d'aga kansa, dan tunanin kalar rashin mutuncin da zai mata ya ke.
Zagayawa Galadanchi ya yi ya had'u rai yace"Hajiya Sara lafiya kuwa?"
Murmushin da ya k'ara munana fuskarta ta yi dan gaba d'aya bak'inta su ke gani, tace"hmmm Galadanchi kenan, nazo wajen shi ne, kar dai bai sanar da kai ba kaima?"
Galadanchi yace "mefa?" Sara tace"Hmm kai sweetheart har yanzu wannan zurfin cikin na nan?"
Ta fad'a tana kallon Abubakar d'in.
"Ke dallah dakata,ba na son haukan banza, ni me zanyi da ke dan Allah ji be ki fa,duk kin kod'e kin lalace angaya miki banason mata ta ne,har da za ki zagayo cin amana?"
Daddy ya fad'a cikin d'aga murya.
Galadanchi yace"comedown friend, bari ta ji, ke kalli nan Kinga k'azami anan? Ko Kinga 'yan bariki irinki anan? To Wallahi ki ka k'ara mu na min aboki da sunan ya aure ki,sai na baki mamaki za ki san MU ba 'yan bariki bane, tashi ka kama gabanki,ki je can ki nemi dai-dai da ke, mai cin amana, ke Allah sai ya sakawa Zainab Wallahi kin cuceta,kin koya mata mumunar ak'ida"
Cin mutuncin da ya yi wa Sara yawa kawai ta fashe da kuka, ta shi tayi ta d'auki Jakarta da agogon da ta zo wa da Daddy shi ta fice tana jin ta munana a yau, ba ta tab'a zatan Abubakar ya na da baki haka ba.
Tayi danasanin zuwa a yau, dama shirin da ya yi a gidan sa kawai saboda Zainab ne?amma ya yaudareta "tsakani na da kai Allah ya isa,ban tab'a zaton ba amsa soyayyata ka yi ba, ba ta kula da wata mota a gabantaba kawai ta bugeta t sitiyarin ya kace a hannunta s.....
Tunda mu ka kai Hadiza Baba yace kar ya ga wani yaje gidan yanzu sai ta kwana biyu tukunna, Inna Gaji da Baba sun fidda Hadiza kunya dan anyi mata gara sosai duk wata al'ada da ake yi a 'Danmarina anyi mata, kashe garin aurenta dangi su ka kai gidan gwaggo, gwaggo da bak'i yak'i rufuwa ganin turamen da kayan da aka shak'omata, malam Tanimu ya ba da tukwici mai tsoka
Haka aka rabu cikin mutunta juna
Garba kuwa kulawa sosai ya ke ba wa Hadiza dan da zarar ta fara raki zaice mata" kace su dawo min da d'ana, ni inason abu na haka"
Sai ya shek'e da dariya sai ya sa ta ji kunya ta rufe idanunta, shi kuma yace"ai Kinga yanzu dawo miki da shi
zanyi ko?" Haka za ta yi shiru ba za ta k'ara magana ba.
Yau takama laraba su Baba malam da k'annensa za su je garin 'Danmarina domin kai sadakin Husnah, Hidima sosai Baba ya sa muke yi duk jikina asanyaye ya ke ji nake kamar na fasa wannan auren
Hindatu sai tsokanata ta ke, rasa abun yi na yi d'aki na koma nasa kuka"ni nafasa auren nan.........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R. HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN MASARAUTAR MU.
Yanzu ni Ke nan ba d'an asalin garin nan ba ne?
Suwaye iya ye?
Shin ni waye?
"Dan Allah ka kulani Sudees ba laifi na ba ne,Allah ne ya d'ora min tsananin k'aunar ka a zuciya ta"
Kallon ba ki da hankali ya yi mata"look at you mtswww"
Ka taimake ni zan rasa my daughter "kuka ya ke ya na durk'usawa a gaban,tamkar ba shahararren d'an siyasan nan Ambassador Bashir.
Barin garin nan zanyi ba zan iya ci gaba da rayuwa a haka ba"
Mu ma duk ranar da asirin mu ya Tony kashe mu za'ayi"
"Idan muka k'arb'i jaririn sai mu wuce Sudan wajen danginmu,Ba yadda za'ayi a gane ba ni ce na haife shi ba,dole d'an ya mulki MASARAUTAR MU
Ku daga jin wanna kunsan akwai chakwakiya da kitimurmura a cikin wannan littafin ku dai ku nemi naku MASARAUTAR MU n domin jin ya za ta kaya
Normal group N300
VIP N500.
Ku tuntubemu ta wannan number 08107916039.
Nice
dai marubiciyar
so halitta ne
Page 6
------------------------------
Hindatu ce ta biyo ni d'akin ganin kuka nake kamar wacce ta rasa iyayenta, cikin tashin hankali tace" Husnah me ya faru? " kallonta nayi ina tunanin ya zan sanar da ita ni dai tsoron matarsa nakeji, na fasa auren nan?
Hindatu ta kuma cewa"magana nake miki fa me ne ne? "
"Ni dai nafasa auren nan, Wallahi bazan iya da Aunty ba, za ta iya kashe ni"
Hindatu da ranta ya yi bala'in b'aci tace"kutumar ubanki, wace wata Aunty, wai kishiyarki?"
Jin zagin da ta yi min yasa na had'iye kuka na dan nasanta akwai ta da masifa.
Shiru na yi mata nace"eh agidan ta nake aiki,kuma fa mijinta ne fa"
"To sai me dan mijinta ne, ba'a aura aka aureta, ke ba mijinta ba ko ubanta ne ya ganki ya ce zai aura, sai kin aura dole, kuma ki zauna ki nu na kina tsoronta har ki na cewa za ki fasa auren to ai sai ki kira iyayen nashi ki ce su koma, banza raguwa mtsww"
Fita ta yi ta fara soya kajin da za muyi chicken pepper da su.
Haka na shanye hawayena na fito mu ka ci gaba da aikin mu, Inna Gaji da ta gama bala'in su A.A.Yusuf ba su zo kawo kud'in hayar wannan shekarar ba,gashi duk arzikin ta ta kwashe tayi hidimar biki da su, "oh ni Gaji wad'annan 'yan burni anyi marasa alk'awari to alkur'an wannan shekarar ba dai a gonan nan za su noma shinkafar bana ba"
"Ke Inna Gaji wai dole ne sai sun noma wannan gonar su fa masu kud'in burni nan mantawa su ke da wasu abubuwan fa"
Hindatu ta fad'a.
"To sun san ba za su dinga nomawa ba, su ka sa na higa da hi wannan watan za'a fara zubi,to Alkur'an za su ga rahin mutunci ko sun zo sai na k'ara musu kud'i"
Ni dai ban san su waye ba dan haka bansa musu baki ba.
Inna Gaji da yanzu ta ke tsoron yi min rashin kirki,dan Baba ya sa mata sharad'in in dai ta cutar da ni to kuwa k'arshen zamanta a gidan nan kenan, shikenan na samu lafiya.
Baba ne ya shigo hannunsa d'auke da Leda ya siyo ruwa da lemuka na tara bak'i fuskarta tar da farin ciki" Assalamu Alaikum "
"Wa'alekumussalam,sannu da zuwa mu ka yi masa, mik'awa Inna Gaji ledar ya yi yace" ga kayan bak'i nan ayi hanzari a had'a musu abinci, kafin su iso dan Allah"
" insha Allah malam yanzu za a yi komai" bud'ewa ta yi ganin maltina mai sanyi ya sa ta nufi d'aki ajiye ledar ta yi ta d'auko maltina d'aya tace"Alkur'an sai na sha wannan abun mai kama da giyar aljannah tun da ita ai ba ta sa hauka" bud'e wa ta yi ta fara sha, da na d'auka tana k'ona baki ahe duk sanyin dad'i ne"
Inna Gaji dai ba ta fito ba sai da ta fara jin k'amshin girki, kwano ta d'auko tace.............
Abubakar ne ya ke ta shirin zuwa gida domin zuwa d'an marina, Zainab da ta ke kallonsa ta cikin madubi yadda ya ke ta zubo murmushi zai je ya ga Husnah.
"Daddyn Ikram wai ina za ka je ne haka?"
Murmushi ya yi mata ya juyo yace"tafiya za mu yi tare da su Baba Malam da su kawu"
Gaban Zainab ne ya fad'i tace"ina kenan?"
Abubakar yace"Wani gari ne, a jigawa"
Kuma shine ka ke ta wannan shirin?" Murmushi kawai ya sakar mata.
Ikram ce ta ke knocking "Daddy Abban su Yusrah ya zo" "Kice ganinan fitowa" da sauri ya shiga fesa turarensa, agogo ya d'aura sannan yace"my dear a yi min addu'a?
Allah ya kaiku lafiya"
"Amin amin wifey"
Galadanchi shima da ya d'au wanka ya yi kyau sosai, ya na ganin Abubakar yace"Ango Ango kaya n.... Ganin Zainab ta kafe shi da ido ya sa Galadanchi ya diburbuce ya kama kame kame. " Ke kad'ai gayya Hajiya Zainab..
"Ba na son munafurci, Galadanchi ka fito fili kace min gaisuwar mutsiyatan talakan dangin matar da zai auro zaku je" sai kuka insha Allahu sai Allah ya sakamin wannan cin amanar da ku ke min, tsabar mugunta kai ba ka k'ara ba shine ka zugamin miji ko, to kaje kai da Allah" kuka ta ke ta rasa Inda za ta sa kanta ta ji dad'i.
Daddy da ransa ya b'aci da wannan zagin da Zainab ta ke yi yace"Zainab Sadakin aure zanje na kai,idan kin isa ki hana Allah ikonsa"
"Haba Abubakar wanna wana irin Abu ne, ya za ka biye mata"
"Kinga Z.. Fuuuu ta koma sama ta dasa Sabon kuka Kalmar sadaki na yawo a cikin kanta.
" hahhh ni Zainab za'a yi wa kishiya, kamar ni hmmm duk wacce ta yi gangancin auren miji na to ta tawo da likafaninta........
Da k'ar Galadanchi ya rarrashi Daddy ya nu na masa laifin su ne da za su k'ara aure,kuma duk mata haka su ke, da haka su ka k'arasa gidan Baba Malam a gurguje ya shiga ya gaishe da Hajiya sannan su ka kama hanyar zuwa 'D'an marina.
Galadanchi ya ga an nufi hangar garin da su ke noma shinkafa yace"ai kuwa a wannan garin ma muna noman shinkafa"
Malam Musa da ya ke tsaye daga bakin hanyar garin domin tararsu, Baba Malam ne ya gano Malam musa yace wa driver tsaya.....
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA A GAREKU MASOYAN SO HALITTA NE.
NA BAKU WANNAN PAGE DIN KYAUTA
Page 6
.......................
Hajiya Batulu da 'yan autanta kuwa tunda da su Baba Malam su ka tafi, su ke tayi musu addu'ar sauka lafiya, farin ciki kamar ya kashe Usaina, saurayin Hassana ne ya zo da maganar dan Allah su taimaka a had'e bikin su da na Yaya Abubakar, a take tace Wallahi sai dai a fasa, amma ba za'a had'a bikin da na Yaya ba, idan zai jira bayan bikin da wata uku haka toh, idan kuma bazai jira ba ya k'ara gaba.
Ba yadda ya iya,cewa ya yi "Allah yasa hakane mafi alkhairi. Usaina kuwa ko kusa nata gwanin bai fad'a ba dan lallab'ata yake dan yasan babbar sallah ai kamar yau ne bazai gaji da hak'uri ba, fatansu dai Allah ya nuna musu lokacin da rai da lafiya.
Tunda suka tafi Usaina ta ke kiran Husnah dan sanar da ita sun tawo, dan Allah ta matso kyau sosai yadda zata rud'a Yayan nasu, dan ta fuskanci Husnah har yanzu ba ta sakewa da shi, ba ta so ayi auren Zainab ta samu abinda zata dinga yiwa Husnah gori da shi, burin ta kawai ta dawo nan su sha bikinsu.
Zainab kuwa k'anwarta Rabi'a ta kira tana sanar da ita ai Abbansu Ahmad sun tafi kai sadaki. Rabi'a mace ce mai sanyi cikin hikima ta fara yiwa yayar ta ta nasiha" haba Aunty to me ne ne na wannan kukan kuma, karfa ki manta halittar namiji ce a haka son mata, duk tsaftarki,kyawunki, da biyayyarki,Wallahi Allah ya na kwad'ayin wata, muddun bakiga ya k'ara aure ba to halin yi ne ba shi da shi"
Cikin kuka Zainab tace" to kamar ni za'ayiwa kishiya" sai kuka. Rabi'a tace"kin kai darajar Nana Aisha ko kin kai ta sauran matayen manzon Allah (SAW) idan tak'amarki kyau sunfiki biyayya sunfiki, tsantsat nuna soyayya ga miji sun fiki kuma haka suke zaune lafiya kishin su ya fi naki,amma kowacce burinta kyautatawa ga mijinsu, amma ke fa yanzu banjin kina kai masa kanki tunda ki ka ji zancen auren nan ko?"
Cikin sanyin jiki Zainab tace"to ba amarya zai yi ba,sai ya jira idan amaryar ta zo,ya dinga samun abinda yakeso, ni nafi wata biyu ban kai kaina ba,tun yana bi na ya na magiya yanzu har ya hak'ura,Ashe yasan ina da mahimmaci"
Rabi'a tace"Innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun Aunty kina da hankali kuwa,to wallahi indai ki ka fitar masa a rai ki kuka da kanki, kina ganin yadda mazan su ke neman Mata a waje,ko da matansu na sunnah sun kai hud'u, amma sai sun nemi na waje, ke Allah ya kare miki naki mijin amma kina wasa da damarki,ko so ki ke yadinga neman na waje ya kashe ku da ranku?"
Zainab da hawaye ya kasa tsayawa a idanunta tace"Rabi'a bazaki gane abin da nake ji ba, dan ba ke za'a yiwa kishiyar ba ne"
Murmushi kawai Rabi'a tayi tace" zauna ta shigo ta k'wace shi,kunsan dai Indai tana bashi kulawa sai dai ya sallameki ki dawo gida ki kafa zawarci, kuma ba saurayin da zai kwasheki sai dai tsoho mai mata da yawa,kishiyar da ki ke k'i zaki tarar manyan mata wad'an da su ka fiki bariki, idan kinji kanki " kashe wayarta tayi dan tasan Zainab sai a hankali za tagane.
Yanzu shikenan said na barshi ya shiga d'akin wata, su had'a shimfid'a da ita,alhalin ina duniyarnan, ya kwanta da ita ina kallo? Duk abinda ya ke min itama shi zai mata,wata ta ganemin sirrin mijina wayyo Allah na shiga uku,Abubakar ka cu ce ni, ka gama da ni" kuka take ta na jin d'aci a cikin bakinta,babban tashin hankalinta kenan.
Hajiya Sara kuwa accident ta yi, nan da nan aka kaita asibiti, ta samu karaya a hannu ba ta farfad'o ba sai da aka d'ora ta aka sak'ale mata hannun, k'anwar mahaifiyarta ce a d'akin dan ta na accident d'in aka kira familyn ta.
Kuka ta fashe da shi tace"Umma na cuci kaina, na ci amanar aminiyata, gashi ba'a je ko ina ba Allah ya fara sakamata, Umma mijinta na ke so, Ashe shi kallon mutuniyar banza ya ke min"
Umma da ta d'auka a zafin ciwo take shiyasa take surutai tace"ya isa haka, bari in kira likita" ta fita domin kiran likita ko tasami matsalar k'wak'walwa ne.
Hadiza ce ke ta shek'a amai duk ta b'atawa Garba jiki, sannu kawai ya ke mata cikin tausayawa"sannu kinji tawan kingama?" Kallonsa ta ke cikin so da k'auna ta d'aga kanta cak ya d'au ke ta ya fito daga parlorn nasu ya ajiyeta a bakin rariyar su. Cire kayan jikinsa da ta wanke shi da amai ya yi sannan ya je kitchen ya juyo ruwan abincin da ya d'ora ya ja ruwa a rijiya ya maida wani ya sirka Wanda ya juye cire mata kayan jikinta ya yi yana ta lallab'ata ya wanke ta tas sanna shima ya yi wanka rufe idonta tayi dan batason ganinsa haka,murmushi ya yi mata yace"to wana dare ne jemage bai gani ba,ko in tuna mini sambatun da babyna ya sa ki ke min idan muna tare"
Rasa yanda zatayi ta yi ba daban jirin da take yi ba,da tuni ta gudu d'aki.
"Dan Allah ka bari"ta fad'a tana turo baki,kiss ya yi mata a lip ji kawai tayi dan idanunta a rufe suke. 'Dauko ta ya yi su ka koma ya shiryata ya ce " tashi mu tafi asibiti,ko kya yadda da maganata,na na dawo mini da d'anki, wayyo Allah cikina ni dai ku dawo min da d'ana ina son sa hakan" kukan shagwab'a ta sa. Dan Garba ba dai tsokana ba.
Gwaggo ce ta shigo jin meyasa ba'a aikamata da abincin dare ba. "Gafaranku dai Garba!Garba!!" Da Sauri ya fito ya na gyara rigarsa dan gama shiryawarsa kenan da tsokanarsa.
"Sannu da zuwa Gwaggo"
"Yauwa ina take me ne dalilin da yasa jiya ba'a kawo min abincin dare ba?"
Garba yace"Wallahi Gwaggo ba ta da lafiya yanzu ma asibiti zan kai ta"
"Asibiti daga fara rashin lafiya sai asibiti?"
Hadiza ce ta fito daga d'aki durk'usawa ta yi har k'asa"ina kwana Gwaggo"
Gwaggo ta kalli Hadiza tace "uhm bashakka kin zo kin fara d'irka k'iba abunki,to me ye na zuwa asibiti alhalin kinsan ciki ki ka yi,ko salon ya kashe kud'i a banza?"
Daga Garba har Hadiza ba Wanda ya yi magana. "Allah ya raba lafiya" Gwaggo ta fad'a ta na tafiya.
Hadiza da ta yi murmushi tace"gaskiya Hadiza ta yi sanyi" kawai ta koma d'aki Garba zai shiga yaga ta fito a guje ta yi bakin rariya amai,ji ya ke ina ma ciwon nan ya dawo kansa, bayason ganinta ta na shan wahala,taimaka mata ya yi ta wanke bakinta su ka nufi hospital.
Anan aka k'ara tabbatar musu da cikin da Hadiza ke d'auke da shi na sati hud'u. Sai dad'i suke ji Allah ya basu wani ta hanyar halal, ba kamar wancenba da kowa ke bak'in ciki da samunshi.
Malam musa ne ya tawo da su har gida,ganin Abubakar ya zama babban mutum ya dinga mamakin yadda Allah ya sanyawa rayuwarsa albarka ganin yanzu ya na kunyarshi. Baba murmushi kawai yake
K'atuwar ta barma ya sa aka shimfid'a musu a soro, bayan an gaisa akayi abin da ya kawo su cikin mutunci Baba Malam yace"Malam musa ya bayan saduwa gaba d'aya ka guji dangi zumunci fa ya na kai mutum aljanna"
Hira su ke tayi, Abubakar da ya matsu ace su shiga ciki. Yaga Husnah da Hindatu sun fito d'auke da kayan abinci.Galadanchi bai k'ara yadda da a gonar Malam musa su ke noma ba,sai da ya ga Hindatu, anan ya gane a Inda yasan fuskar.
Kureta da ido Daddy ya yi Galadanchi sai tab'o shi ya ke ganin Baba Malam ya na kallonsa"Sannun ku da zuwa Baba Malam"
Baba malam yace"'yata Husnah ta gudo gida,to yau k'afa ta k'afarki"
Murmushi ta yi ta na ajiye kayan da su ka kawo, gaban Baba malam taje tace"Baba Malam ga damu na sa maka Zuma sosai"
Duk wajen mamakin shak'uwarsu su ke.
Baba Malam yace"to fad'a musu halin mu d'aya da ke na shan zak'i"
Hahhhh gaba d'aya su kawu da Malam Musa aka sa dariya.
Dad'i sosai Baba ya ji ganin yadda Baba Malam ya mai da Husnah jika.
Hindatu da Husnah su ka Koma cikin gida.
Bayan sun shiga masallaci sallar la'asar ne Baba Malam yace"Abubakar ku je ku ji ko akwai abun da 'yartawa ta ke buk'ata" kafin ya rufe baki Daddy ya fito tare da Galadanchi, aikawa su ka yi akira Husnah a soro su ka zauna.
A tare da Hindatu su ka zo,dan Hindatu tace"idan ta ce ta fasa auren Wallahi ba su ba ita kuma ma Baba zata ba wa kunya, dan dole ma yasa Hindatu rako k'anwartata.
Galadanchi da ya sa mu dama yace"sarkin tsiwa kin gane ni kuwa?"
Hindatu ta murgud'a baki tace"ba kaine manoman nan ba, dama Inna Gaji ta na nemanka, wai kai ne Daddyn ko wannan baturen ne?"
Galadanchi ya yi murmushi yace "ke a tunaninki waye angon?"
Ganin yadda Daddy ya tsare Husnah da ido ya sa ta yi shiru, dan kwarjinin Daddy ne ya sa tace" ni dai sai anjima" ta koma
Ka sa magana nayi dan abun ma kunya ya ke bani wai kamar ni da ba kowa ba na taso Daddy har k'auyen 'D'an marina gaskiya ne SO HALITTA NE.
cikin girmamawa na gaishe su a hankali har na tambaye su, su Ikram Galadanchi ya ba ni amsa "ai 'ya'yanki su na nan su na ta murna nan da sati hud'u kin dawo insha Allah"
Baba ne ya dawo yace"d'an kasuwa Malam ya na jiran ku" ya wuce ciki domin d'auko musu tsarabar manshanu, da su barkono su kai wa Hajiya Batulu.
Ba dan Daddy ya gama soyayyar ba, ya ajiye min dubu hamsin wai na kashe
"A k'auyen nan wata nawa zanyi ban kashe ba tab"
Haka su ka koma Kanon dabo, cikin garin cikin yadda aka karramasu.
"Alkur'an Husnah kinyi dace, ahe haka ya ke da kyau kamar bature, kar ki k'ara cewa za ki fasa aurensa. Allah kinji dad'in ki"
Inji Hindatu.
"Lallaima Hindatu ke fa Salisu saurayi ne ba ruwanki da wata kishiya"
Hindatu tace"tab wayaga d'anlukuti"
Dariya ta ba ni har da hawaye na..............
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA MASOYANMU
Page6
-------------------------
Bayan sati biyu da kai sadakin Husnah Salisu ya dawo murna Hindatu take ta yi ganin yadda angon nata ya k'ara kyau da wayewa dan a yanzu pharmacy ya ke karanta dan company ya turasu k'aro karatu akan harkan magungunan da su ke had'awa, idan kaga Salis a yanzu sai a d'auka wani hamshak'in attajiri ne dan boko ta ratsa shi, ga English da ya iya sosai kasan cewar a cikin garin Lagos ya ke rayuwa. Duk zaman da ya yi a can Hindatu na mak'ale a zuciyarsa dan so ya ke mata na tsakani da Allah ba ruwansa da k'auyen cin ta, tunda asalinsu d'aya da ita.
"Yanzu me ye ya rage my wife to be"
Salis da su ke tsaye a k'ofar gidansu Hindatu ya ke tambayarta.
Hindatu ta yi murmushi tace"bakomai mungama siyan komai ai"
Salisu yace"anya kuwa kalli bakin ki fa, da magana ki fad'amin ko dai kunya ta ki ke ji?"
Hindatu ta kalle shi up and down tace"tabdijan Allah ya kiyaye inji kunyarka, wai dan kaga ban yi magana ba,to bari in fad'a maka, wannan cikin naka ne ya yi maka cikas, dan Allah ka rage cin abinci ko ya fa d'a"
Dariya sosai ya yi yace"toh zan rage idan na rame shikenan ko?"
Hindatu tace "eh zaka fi haka kyau dai"
Salisu yace"ashe dai ni mai kyau ne?"
Yatsina fuska Hindatu ta yi tace" a yanzu ba,amma a da wai tab wayaga tayani muni, ka ganka kuwa ga k'aton ciki,ga duwawu himi guda in da kasan duwawun Hajiyan kan labi" ta fad'a ta na shek'ewa da dariya.
Murmushi kawai ya yi mata yace"Allah ya shiryamin ke Hindatu, anjima zan aiko a kawo miki IV d'in ya yi ko?"
Hindatu tace "iv kawai, har da fa cingam da zan kaiwa 'yan makarantar islamiyyar mu"
Salisu yace "to duk za'a had'u, ki fad'awa Inna Gaji Gobe za'a kawo kayan lefen kinji"
Hindatu da dad'i ya kamata tace"lahh Nima a cikin akwatin nan ka sakomin ko, kasan ni banason irin na Aishatu da Idris ya saka mata a wani Abu kome ma sunan shi oho"
Salisu yace "idan aka kawo ai za ki gani"
Hindatu tace"to alkur'an idan naga ba a akwati mai taya ba ne bazan karb'a ba"
Salisu yace"to na yadda, shiga gida ki gaishe da Husnah"
Da to ta amsa ta shige shi kuma ya yi murmushi ya tafi.
Hadiza da ta zo gida kowa ya yi mamakin yadda fatar ta ta murje tayi kyau abunta Baba sai murna yake zai aurar da 'ya'yansa duk ka nan da sati biyu, sosai ya ke k'ok'arin ganin ya yi musu bajinta, duk da Abubakar yace kar su siyi komai duk akwai a gidan Husnah amma Baba yace dole sai ya yi ai hakkin sa ne.
Gyara sosai Inna Gaji take k'ok'arin yi musu had'i irin na itatuwan magani da sauransu, komai da Hadiza ake yi dan cikinta ya fara k'wari ta rage laulayi sosai, zaman lafiya su ke yi da Garba dan ta gama sabawa da shi.
Zuwan Daddy uku bayan kawo sadaki, kuma duk zuwa sai ya yi musu hidima sosai idan zai tafi,sai ya gaishe da inna Gaji sannan ya ba ta kud'i, yawan kyautar sa ya sa inna Gaji idan yazo tai ta fadanci kenan abun baya yiwa Hindatu dad'i idan ya tafi, tadinga cewa"haba Inna Gaji sirikin ki ne fa,sai kin gama zubar mana da k'iba dan Allah, naga ko ba ki wanna abun ba ya na baki kud'in nan dai"
Inna Gaji sai ta fara "ungo nan nace ungo nan Alkur'an ki kiyaye ni Hindatu, da me nake samu na ke yo miki siyayyar duk da ba anan za ku zauna ba,amma ina ta k'ok'ari akan ki, ba ki gani ko,to da ni ki ke zancen" Husnah da ta zama 'yar kallo sai dai tace" gidan mu gidan chapter"
Sai inna Gaji ta dawo kanta"kiga gidan caca akan ki, kaga 'yar kusun k'wa Husnah ki shiga hankalinki,gidan Malam ki ke cewa gidan caca ko, bari ya dawo in fad'a masa kina janyo masa masifa a gida"
Idan tana fad'ar haka sai su yi ta dariya, haka za ta k'ara hawa tana cewa sun maida ita mahaukaciya.
Yau aka kawo lefen Husnah kayane da Hajiya Batulu da su Usaina su ka had'a mata,akwati set biyu dozen su ka kawo abunda ba'a ta na gani ba a k'auyen 'Dan marina , 'yan uwan mahaifiyarta ne su ka zo da su aka yi komai dan tafiya da ita idan angama biki
Tunda gidan Baba Malam d'in ma gidan 'yan uwansu ne can za su tafi su sha biki abunsu.
A can kuwa waya su Usaina su ke ta yi na dan Allah ta dawo sun gaji da jiran gatanan gatanan ba shirin da su ka yi suna jiran amarya dan Daddy ya dinga basu masu kauri.
Galadanchi ne ya d'au ko lefen da ya had'a wa Abubakar a India yace"ga wannan ma a k'ara mata"
Abubakar ya kalli yadda ya lodo English wear kala-kala dad'i kamar ya kashe Daddy dan yasan zai sha kallo in amaryar ta sa masa su, Galadanchi ya daki kafad'ar Daddy da ya tafi imaging Husnah a gidansa. "Ya dai?"
Galadanchi ya tambayi Daddy.
Ajiyar zuciya ya sauke yace"kawai na shiga shauk'i ne"
Dariya sosai Galadanchi ya yi yace "Wallahi har na fara tausayin yarinyarnan dan nasan zatasha aiki"
Daddy yace"Wallahi kuwa, dan kasan...... Ido ya k'ifta masa suka tafa suna dariya.
Halima da tausayin Zainab ya cika mata zuciya ta kawo musu drinks tace"Mr.Gold ya hidima "
Daddy yace"Alhamdulillah "
A sanyaye tace"Allah ya sanya alkhairi ya ba su zaman lafiya "
Yace "amin ya su Yazid?"
"Lafiya lau, su na school"
Daddy yace"Masha Allah"
Galadanchi yace"aboki ina tayaka murna saura kuma ni, dan nima kwanan zan samo falleliya in k'ara"
Ya na fad'a ya na kallon Halima.
Yi tayi kamar ba ta ji Shiba, ta koma ciki ta ci gaba da sabgarta. Tunda Zainab ta kira ta ta ce mijinta ya na zuga mata miji ya yi aure,to ta ja masa kunne dan za ta iya zuwa har gida taci masa mutunci, Halima tunda ta kashe wayar tayi blocking d'in number ta makata blacklist ba ta k'ara son bud'e ta ba sai yanzu da ta ke jin tausayinta.
Tana son zuwa gidanta dan bata shawara amma tsoron cin mutunci yasa ta hak'ura.
Tana jiyo su su ka sa aka kwashe akwatunan a ka loda a mota dan fara kaiwa part d'in Husnah
Zee kuwa da aka kai mata nata kayan fad'ar kishiyar cewa tayi ya kwashe tsiyarsa,ai ba tsirara ya gantaba, da fad'a kama shi da kokawa tayi tana neman illata gabansa, dan kowa ma ya rasa, da k'ar ya fice a gidan, text ya yi wa k'anwarta na su zo su tafi da ita gida,idan ta huta ta dawo.
A zaune a falo Mahaifiyarta da k'anwarta su ka sameta duk tafita a hayyacinta tayi zuru-zuru.
Ganin Mahifiyarta a gidan sai da gabanta ya fad'i "Sannu da zuwa Umma" tace
Hajiya Aisha tace"to burinki ya cika,tunda ke ba'a isa a fad'a miki kiji ba, yace azo a tafi da ke gida, idan kin warke daga ciwon haukan a mai da ke, idan kuma ba zai iya ba,ya aiko miki da sakin ki kiji dad'in zama"
Zainab da ta rushe da kuka tana "ni Wallahi ba in da zanje,Hajiya tun kafin ta shigo sun fara raba ni da mijina,Hajiya ki duba lamarin nan dan Allah"
Rabi'a tace"Aunty na baki shawara kin kai d'auka, idan ya gaji abun ba zai yidad'i ba fa"
Cikin kuka take cewa"Wallahi ba inda zani" kayan da ya kawo mata su ka gani a barbaje a kan kujera akwatunan ak'asa dan shirin k'onawa take ma.
"Wannan kayan fa?"
Hajiya ta tambayeta, bak'in cikin fad'ar Kalmar kishiya ne ya sa ta kuka tace"shine ya kawo min,kuma nasan na waccen d'in yafi wannan dan munafurci ko nuna min ba'ayi ba"
"Yimin shiru shashashar yarinya kawai, je ki had'asu ki mai da d'aki ki zo mu wuce gida, idan auren ya mutu kinwa kanki"
"Hajiya na..................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
ANATARE HAUSA NOVELS GROUP, (TSINTSIYA DAYA)
WANNAN PAGE 'DIN NAKUNE
Page6
---------------------------
Dandazun jama'a ne a k'ofar babban masallacin garin 'Dan marina, Garba
sai kai komo yake babban Yayan amare kenan, Salisu da ya fito cikin shaddarsa ash colour sai k'yalli take k'amshi ya ke zubawa,kamar ya yi b'arin turare a jikinsa, turawan da su ke company su, sai video recording su ke yi da hotuna domin abun ya k'ayatar dasu, Baba da 'yan uwansa da kuma dangin Salisu su na cikin masallacin, ana ta jiran angon d'ayar amaryar da haryanzu ba su k'ara so ba.
Ana shirin fara d'aura na Salisu, a kaga wasu had'a'ddun motoci a jere guda goma sun yo layi bak'ak'e ne d'aya ce jah a cikinsu, tawagar dangin angon Husnah ne su ka k'ara so, cikin Handazari Baba Malam da 'yan uwansa su ka wuce cikin masallacin domin karb'awa Daddy auren Husnah, Daddy da Galadanchi da su ke cikin jar motar ne aka bud'e musu motar su ka fito, kallone ya koma Kansu ganin Alhazan burni, sun fito,mutanen da su ke motar bayansu ne su ka fito,escort d'insu ne, su ka rufa musu baya.
Daman Salisu sun san juna da su Daddy hakan yasa Daddy rungumar Salisu cikin taya juna murna, gaisawa su ka yi da juna Salisu yace"Yaya ina tayaka murna,Allah ya sanya alkhairi "
Daddy da ya kasa b'oye farin cikinsa yace"kai ma ina tayaka murna,Allah ya ba mu ikon rik'esu da gaskiya da amana" kowa ya amsa da amin.
Acikin masallaci kuwa Baba Malam ne ya nemi afuwar delaying d'in da su ka yi na rashin zuwa akan lokaci hakan ya farune saboda hanya dan tafiyar akwai nisa, anan aka fara d'aura auren Hindatu Musa Iliyasu da Salisu Usman Mai maganin gargajiya
Sannan aka d'aura na Alh.Abubakar Saddik Yunus(A.S Yunus gold) tare da Husnah Musa Iliyasu, akan sadaki naira dubu d'ari -d'ari, hakan ma da k'ar Baba su ka karb'a dan yace mafi k'arancin sadaki yafi albarka a aure.
Tunda aka d'aura auren nan nutsuwa ta zo wa angwayen duka biyu, alokaci d'aya suka saki murmushi, Galadanchi da ya rasa wacce murna zai yi kawai ya fara rabon kud'i a wajen, ana raba goro da alawa da biscuits ana raba kud'i.
A can cikin gida kuwa, su Hindatu da Husnah ne sun yi shiga iri d'aya da angansu ansan amare ne, sun yi Sosai 'yar Sudan ta gyaresu ciki da waje. Ana cewa an d'aura Husnah ta fara kuka, dan ita ba abin da take tsoro kamar had'uwa da Aunty Zainab, zata ga taci amanarta, Hindatu kuwa da ko a jikinta shagalinta take,Inna Gaji ma ansha wankan babbar atamfa ta kusan dubu arba'in da dangin Husnah su ka bata dan sawa a biki, sai kai kawo take ta na bikin 'ya.
Baba ne ya shiga shima cikin sabon yad'insa mai taushi da tsada yace"ina Husnah ta zo zasu wuce Kano, take naji cikina ya murd'a da gudu na zari buta sai band'aki, kuka na keyi nak'i fitowa dan nasan idan na tafi kafin nazo ma aiki ne,ga bala'in da zan fuskanta a wajen Aunty, Yayar mahaifiyata Inna Khadija ce ta shigo har band'akin cikin tausayi ta kamoni muka fito d'akin Baba aka kaini can naga Hindatu ta na kuka ita ta fasa auren ma,Indai ba da Baba da Inna za su tafi Lagos d'in ba.
Lallab'ata akayi da cewa bayan sati biyu da tarewarta suma za su shirya a jirgi za su had'u ai, sannan ta d'an samu nutsuwa,nasiha sosai Baba ya yi musu kafin su fito, an fitar da ragowar kayan Husnah ansa a mota, duk sun shiga amarya kawai ake jira, a d'au hanyar Kano, yayar mahaifiyarta ce da Inna Gaji su ka rik'ota domin sawa a mota dan Inna Gaji ta so rakata Baba yace "a'a ta bari idan an kwana biyu sai taje haka su ka sata a motar da daddy ya ke zaune shi kad'ai Galadanchi ya karb'i driving d'in, dan yace ba zai zauna kusa da su ba, su sa ya makance".
Su na dasa Husnah a motar Inna Gaji sai kuka rungume Husnah tayi ta na cewa"kiyafe min Husnah na cutar da ke,Allah ya baku zaman lafiya ya sauke ku lafiya" juyawa ta yi cikin gida tana kuka.
Iyayenta ne su ka hau motar bayan ta su escort d'in Daddy, aka tafi kai Husnah gidan Hajiya daga nan sai gidan Hajiya Zainab ikon Allah.
Zainab tunda ta ga invitation card d'in take kuka, dan ita ba ta ma kawo Husnah da ta sa ni ba ce, ana I gobe d'aurin aure Daddy da farin cikin ya hanashi bacci, a daren ma sai da ya nemi Zainab dan k'ara godiya ga Allah na cikar burinsa na auren mata biyu, ba irin zagin da bai shaba, da tsinuwa a lokacin a wajen Zainab, Allah ya isa kuwa ya sha ta tafi dubu,duk da haka sai da ya samu satisfied sannan ya hak'ura, addu'a ya yi mata Allah ya shirya masa ita.
Da safe kuwa shirin angoncinsa ya yi, tare da yaransa su ka tafi gidan Hajiya sai murna suke Daddy zai k'aro musu mommy suma za su sami step mother irin na gidan su Bilal, shima mommynsu biyu.
A gidan Hajiya kuwa da 'yan uwa da abokan arziki su ka zazzo d'aurin auren na Daddy sai sambarka ake masa,dama kowa haushin matarsa ya ke ji inda k'arfi da yaji ta hanasu zuwa gidan dan kawai ba su da shi, 'yan biyu haka su ka hak'ura ko sun zo garin basa zuwa gidansa.
Baba Malam da yace ba wani bidi'a da za'ayi masa a gida, ana kawo amarya ba za ta kwana a gidan ba sai dai a d'akin mijinta, hakan ya sa 'yan biyu had'a wa Husnah dinner idan sun zo a Nilah Even center Galadanchi ne ya d'au nauyin komai na dinner d'in .
Tunda ta shiga motar take kuka kamar shikenan ta rabu da rayuwa, Galadanchi kuwa tausayin ta ne ya cika masa zuciya ba dan aure ba ne da ba yadda za'ayi a raba ta da 'yan uwanta.
Hadiza da Hindatu ma sun sha kukan tafiya da Husnah, tunda aka tafi da ita, Hindatu ta nutsu duk awa sai gabanta ya fad'i tunda ta ga ana ta kwashe ragowar kayanta ana kaiwa gidanta.
Salisu da abokansa da su ka shiga gaisuwar iyaye Hindatu kasa fitowa tayi, haka Salisu ya hak'ura bai gantaba haka su ka tafi turawan da suka zo ne suka kama masa wani event samarin garin aka je aka ci aka sha Free sai fatan alkhairi ake wa Salisu.
Wajen k'arfen takwas motar kai amarya ta zo, Hindatu da ta rik'e inna Gaji ta dinga ihu ba za ta tafi ba, sai ga Inna Gaji na k'ara kuka ta na k'ara gayamata ta nutsu tayi hankali yanzu ta girma Allah ya sa taje a sa'a inna Gaji ta san ba za ta k'ara ganinta a yanzu ba dan Baba yace ba ya son Salisu ya kawo ta sallama kawai su zarce Lagos.
Haka aka b'anb'are Hindatu aka tafi kai wa gidan Salisu..............
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R HUSSAIN (ZINARIYAR ROYAL ) DA NOORY
DEDICATED TO MY LOVELY SISTERS.
FIDDAUSI
HANY YOLAH, DA MRS.BASHIR
ALLAH YA BAR K'AUNA
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page 6
..........................
Kukan da take yi ne yasa Daddy rugumota jikinsa dan kukan har cikin ransa yake jinshi, saboda tana cikin tashin hankali ba ta san ta rik'e hannunsa ba,murza masa hannun take ta na kuka a kunne ya ke yi mata rad'a hakan yasa ta yi saurin matsaya daga jikin sa,tana cuno baki, mayafin da ta rufe fuskarta da shi duk ya jik'e da hawaye da majina. Murmushi Daddy ya yi ya kwantar da kansa jikin kujera ya lumshe idanunsa ya na jin duk duniya ba wanda ya kai shi farin ciki a yau, ga shi ga Husnan shi a gefe a matsayin ma'aurata, godiya ya k'ara yi ga Allah da ya nu na masa wannan rana.
Ba su isa Kano ba sai bayan sallar azahar dan wajen k'arfe uku san nan suka iso, su Usaina da k'awayensu ne su ka fito domin tarar k'awarsu kuma 'yar uwarsu, Hajiya ce ta hanasu k'arasawa tace"banason wan nan shirmen" haka su ka tsaya har manya suka je domin fito da ita, Daddy da yaga kamar tayi bacci, a hankali ya d'aga mayafin nata tun daga sama har k'ara sa ya ke bin ta da kallo kasan Cesar baccin kuwa take shiyasa ba ta san abin da yake ba, yawu ya ke had'iya kamar wani maye, ji ya yi yana neman jin sauyi a jikinsa, Galadanchi da yake kallon sa ganin ya k'i bari a bud'e motar dan zare key d'in ya yi ya rik'e a hannunsa, Galadanchi yace"dallah malam meye haka,sai kace wani tsohon maye, to ni ka bud'e ni sai ka zauna ka cinye ta a motar mtswww"
Daddy da ya dawo dai-dai yace" ni ba na son gulma,ina ruwanka ina matata ce ko?"
Cillamasa key d'in ya yi bayan ya danna remote d'in motar ta bud'e 'yan uwan su ne suka tashe ta da gud'a ayyiriri yiriri yiririiii, farkawa tayi sai kuka gaban ta sai fad'uwa yake yi ganin da gaske dai aure ta yi, kuma da Daddy wanda take masa kallon uba a wajenta.
Sauko da ita akayi, san nan Galadanchi ya na motar don bazasu iya zama a gidan ba,matar sa Halima da take son tambayarsa za ta lek'awa Zainab, saboda sai neman wayarsa take bata samu, kafin ta zo motar har sun fice daga gidan, haka ta shiga sawun masu tarar amarya d'akin Hajiya aka shige da ita,dangi sai murnar ganin 'yar fad'ime ake ana ta k'ara yiwa mahaifiyarta addu'ar Allah yaji k'anta ya gafarta mata.
Da 'yan biyu da k'awayensu aka barta, cikin tsokana, suka fara yi mata wak'ar tazama tazama d'auko riga,.... Banza ta yi musu dan ba ta su take ba yau.
Bayan sunyi la'asar ne suka shiga kiran Yaya Galadanchi dan sanar da shi k'arfe takwas ne fa dan Allah ya sa Daddy ya zo wajen dinner d'in.
Mai make up ce ta zo, kafin ta k'ara so sun sa Husnah ta dai na kuka, da tsiya da tsokana,idan wannan tace" nifa bangane wannan kukan ba" sai waccen tace" ki ka sa ni ko tsoron angon ta ke ji" sai su shek'e da dariya su tafa.
"Nan da wata tara ne dai, za mu dawo suna
"inji wata k'awarsu, haushi ne ya cika Husnah,sai anan ta tanka tace " a'a kin manta gobe ne sunan mtswww"
Usaina tace" to meye marabar goben da wata taran,dan goben ma nasan kina can kina gash... Bige wa Usaina baki tayi ta kama kuka, ita auren ma ya fita a ranta.
Bayan isha'i Baba Malam yasa aka kai masa ita har d'aki nasiha ya yi mata,ya kuma sanar da ita dukkan hak'k'in miji akan matarsa, da hak'k'in mata akan mijinta ya k'are da su zauna lafiya da abokiyar zamanta, ya yi mata fatan alkhairi san nan aka zo aka tafi da ita wajen dinner, Galadanchi da ya gayyaci abokansu na kusa ba tare da San in Daddy ba, sai da zasu shiga wajen Galadanchi yace"ya jira amarya ta k'araso dan a munafurce su ka had'a dinner Baba malam bayason bidi'a.
Haka su Husnah su ka k'araso tasha kwalliya sosai kamar wata india's bride, a tare su ka jera da Daddy hannunsu cikin najuna twins da k'awayensu da su ka sha ankon blue leshi da golden d'in head d'inki iri d'aya komai na su iri d'aya su ka sa su a tsakiya ana cashewa su ka shigo, tafi gurin ya d'auka na k'arasowar ango da amarya. Cikin annashuwa aka yi wannan dinner aka gama lafiya san nan
Manya su ka zo kai amarya gidan mijinta.
Kayan gyara sosai Hajiya ta ce akaiwa 'yarta ta,kuma su tabbatar ta sha abubuwan da ta had'a da kanta kafin su bar gidan. Haka su ka d'auki amarya da k'awayenta sai unguwar 'Danladi nasidi da ke Kano cikin GRA d'in unguwar.
Zainab kuwa 'yan uwanta ne kawai suka zo dan hanata yin wani shirme,ansan halinta na bak'in kishi Rabi'a har tofi take bata dan zuciyarta ta yi sanyi,da k'ar suka sa tayi wanka aka yi mata kwalliya komai tana yi ne ba da son ranta ba, jin motar kawo amarya sun fara shigowa ya sa gaban Zainab fad'uwa hazbunallahu wani'imal wakil Rabi'a da k'anwar mamansu su ka sa ta dinga mai-maitawa a zuciyarta, kasawa tayi sai kuka take, ba abinda take kawo wa aranta irin wai mijinta ne yau zai kwanta da wata ba ita ba,Abubakar ya cuceta K'arshen cuta,ya ci amanarta, Allah ya isa take ta ja masa a zuciya.
Part d'in Zainab aka nufa domin kai amarya Husnah, amarya da tsoronta ya nunku a ranta ji take inama ta gudu kar Aunty ta ganta, tasan wanna kamar cin amana ne, tasan komai nata, hatta da zaman da take yi da Daddy da bak'in kishinta duk Husnah ta sa ni.
Wata uwar gud'a aka zabga wacce ta k'ara fad'arwa da Zainab gaba,"Assalamu Alaikum Assalamu Alaikum "
'Yan uwan Zainab su ka amsa "wa'alekumussalam sannunku da zuwa"
"Yauwa ina wuninku ya gida ya taro"
"Lafiya Alhamdulillah"
Cikin girmamawa aka gabatar da amarya ana k'ara yi mata fad'a akan ta bi uwargida.
Rabi'a ce ta d'auko kyauta wacce akasa K'ur'an da carbi da turaruka masu kyau a ciki domin bawa amarya,
Zainab ba ma tasan da wannan ba, sai da aka bayar, rapping d'in kyautar akayi aka ba wa su Husnah,godiya sukayi su ka nufi part d'in ta.........
Hindatu tsabar kuka idanunta sun yi jajir sai zafi su ke mata, zaune take tsakiyar gadonta k'awayenta wad'an da su ka iya k'awance da ita su na zaune sunyi jugun ba daman ka yi tsokana ta hayayyak'o maka, a haka su Salisu da su ka shigo da abokanansa.
Bayan anyi siyan baki kamar yadda aka saba a al'ada sai anan k'awayen Hindatu su ka samu damar tsokana da magana kud'in siyan baki aka ba su sannan su ka bar gidan Salisu ya rakasu har soro ya kulle gida, dawowa ya yi yana washe baki"amarya kinsha k'amshi" bud'e fuskarta ya yi ganin yadda ta had'a gumi tsabar zafi ga fuskar duk ta kumbura saboda kuka.
Salisu da yaji tausayinta yace"Haba my wife ya kuka haka sai kace kin rabu da Inna kenan"
Hindatu ta galla masa harara tace"eh ai kace haka dan bakasan yadda nake son za da su ba ne" salisu ya yi murmushi yace"Allah ya baki hak'uri, ya san halin kayansa haka ya dinga lallab'ata ya ciyar da ita kaji da lemukan da ya shigo mata da su, ana ci ana masifa dan haushin sa take ji, wannan aure baiyi ba ya raba ta da gidansu da su uku ne amma yanzu kowa ta tafi.
Sallar nafila su ka yi kwanciya aka zo Hindatu tace" gaskiya matsuwa za ta yi baya ganin sa k'ato ina za ta kai shi"
Can k'arshe ya koma yace"ai dai nan ya ishe ki dan Allah ki barni in kwanta anan" tausayinsa taji dan sanyi ake sosai, ko kayan ba ta cire ba Salisu.ne kad'ai ya cire daga shi sai boxer da best ya ja bargo kad'an ya bar mata dan yanzu sai ta kama mita.
Cikin bacci ta ji wani bak'on ya nayi kamar ana tab'ata ta shi ta yi a razane ganinta ba kaya ya sa ta razana sosai kuka ta fara, Salisu da ya san in ya biye mata, tausayi ba zai barshi cimma burin shi ba, ya sa bai saurare ta ba.
Sai da ya san ya mai da ita cikakkiyar matar aure sanna ya lafa, Hindatu ba wanda ba ta kira na gidan su ba, duk tayi laushi baki ya mutu murus,kunyarsa takeji sosai. Salisu da hankalinsa ya kwanta sai tarairayar ta yake ya na tsokanarta,"wayyo Baba na Inna Gaji kizo zan mutu, Hadiza Husnah kuzo innalillahi wa'inna ilaihirrajiun" sai y kwashe da dariya.
Haka Hindatu za ta k'ara fashe wa da kuka, sai yace"nifa ba da ke nake ba, to ki yi hak'uri" k'arshe dai k'yale shi ta yi, ganin ya mai da ita abun tsokana..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page6
..............................
"Ni nace ku ba su wani abu dan ba ku aka yiwa kishiyarba, shine har da yi musu kyauta" Zainab da ta k'ara haukace musu ta na ta kuka ganin tabbas ta fad'o tunda ta bari aka auro wata.
"Ke zanci ubanki wallahi ba na son haukan banza, idan za ki nutsu ki gyara zaman auren ki, ki nutsu, kina ta wanna haukan me zai k'ara miki in banda zubar da k'ima a idanun mijinki,to wallahi Tun wuri ki kama kanki, shashasahar yarinya" Wata Hajiya Azima ta ke fad'a k'anwar mahaifiyar Zainab mace ce mai fad'a ba ta d'aukan raini, ta na aure a Abuja ne. Haka su ka k'ara gyara mata gidan su ka kama hanyar tafiya gida.
Su Daddy da abokansa ne zaune a cikin d'aya daga cikin gidan da ya siya dan so ya ke ya d'auko Baban Husnah da Inna Gaji daga k'anye su dawo nan cikin unguwar Lamid'o Cristan. K'in tafiya su ka yi su dole sai sun raka ango d'akin amarya za su tafi, da k'ar Galadanchi ya kallab'asu su ka tafi.
"To nima bari inzo in tafi wajen tawa amaryar" inji Galadanchi.
Kallon baka isa ba Daddy ya yi masa yace"me ka ke nufi, ni kad'ai zan shiga gidan?"Galadanchi yace"to da dawa za ka shiga, uwargida ta k'ullaci mutum"
"Wallahi baka isa ba sai ka rakani" sai kace mai bak'in jini in shiga ni kad'ai kamar b'arawo"
Galadanchi yace"waye zai bika Ni Kabir, dama ta na jin haushina in k'ara wa kaina bak'in jini a wajen ta,daman laifi na take gani wai ni na zugaka,kuma Allah ya sa ni ba ruwa na"
Daddy yace"ni ka taso kawai mu je".
Ganin da gaske Galadanchi yake yasa Daddy yin fushi,ya fita dan driver ya kai shi gidansa.
"Ai kuwa sai dai kayi ba ruwa na,Allah ya sa ya d'au ledojin da muka siya" shima fitowa ya yi Samuel ya ja suna nufi gida.
Daddy ya na shiga yaji parlor tsit alamar kowa ya watse,godiya ya yi ga Allah,da ya sa akayi lafiya aka gama lafiya, stairs ya hau dan yasan yau sai Allah gimbiyarsa ta gama hawa,Allah ya sanyaya mata zuciya yake cewa har ya k'arasa hawa, bakowa a parlor saman ma, d'akin ta ya shiga ganinta ya yi ta na ta kuka kamar kullum.
Jikinsa ya yi sanyi cikin jin tausayinta ya he kusa da ita, rungumota ya k'e k'ok'arin yi domin rarrashi, ta d'aga masa hannu"kar is kuskura ka k'ara tab'ani, mugu azzalumi, bazan tab'a yafe maka ba"ta kuma rushewa da kuka.
Cikin murnar lallami yace"haba Zainab ya ki ke so nayi,na yi miki duk kan abun da ki ke so,idan na tauyeki ta wani fannin ki gayamin in gyara,nayi wannan auren ne saboda ina buk'ata bawai don kin gaza ba,inasonki Zainab Wallahi.....
"Dallah ya isa ni na nason dad'in baki,ba dai kayi aure ba,kana rawar gindi za ka shiga d'akin sabuwar amarya budurwa, kaje ka ci budurwa Abubakar, kaje kai da Allah" shigewa toilet ta yi tasa key ya barshi anan, dafe kansa ya yi da yaji yana sara masa.
Da jan k'afa ya shiga d'akin su Ahmad ganin gajiya tasa har sunyi bacci, d'akin Ikram ya lek'a ganin ba ta nan, yasa ya yi tunanin ta bi wata ne,sanin ko ya tambaya ba amsa zai samu ba ya sa ya kulle musu k'ofar ya sauka d'aga daga cikin manyan ledojin da Galadanchi ya siyo kajin amarya da uwargida ya d'auka ya sa d'ayar a fringe ya rufe falon ya yi part d'in amarya Husnah.
Zaune su ke ita da Ikram ta manta da cewa ita amarya ce ta na ta hira, jin shigowar Daddy yasa ta na mayafinta ta rufe fuskarta,sai kuka Ashe fa akwai aiki a gabana.
Da sallama ya shiga d'akin da gudu Ikram ta rungome k'afafunshi tana masa oyoyo Daddy, murmushi ya yi Tace"shine ki ka gudo wajen Maminki ko?"
"Lah Daddy ba Mami ba ne Husnah ce ta dawo" Daddy ya rik'e bakinta ya had'e fuska yace" daga yau sunanta Mami kar ink'ara ji kince Husnah kinji ko?"
Da sauri yarinyar ta amsa. Muje in kai ki ki kwanta dare ta yi"
Ba shiri Husnah ta mik'e mayafin ta yar ta zo ta rik'e Ikram cikin kuka tace"anan za ta kwana" kallon da sauranki ya yi mata, yace "cikata" ganin yadda ya had'e yasa Husnah sun kuyar da kai k'asa.
Ikram tace"Daddy anan zan kwana dan Allah, Mami ta na kuka zan siya mata chocolate da Teddy k'atuwa" murmushi ya yi yace to muje in kai ki d'aki ki yi bacci, to tace, dan ta san ba a kwana da manya.
d'akin Husnah ya kaita,sannan ya tambayeta ta ci abinci ko tanajin yunwa? A'a tace ya cire mata kayan da ke jikinta ya barmata best da pant addu'a ya yi mata ya lullub'eta sai da ta kwanta san nan ya dawo wajen amaryarsa.
"Ni wannan kukan da kuke min ya isheni,ke kuka ita kuka ya kuke so nayi ne"
" *kar ki yadda ki b'atawa mijinki rai, yin hakan ya na janyo fushin ubangiji*" maganar mahaifinta ta tuna,durk'usawa ta yi ta na bashi hak'uri, ji ya yi hankalinsa ya kwatanta yanason mace mai sauk'in kai.
Umarnin tayi alwala ya bata tace tana da alwala,sallar nafila su kayi ta godiya ga Allah, sannan ya kama kanta ya yi mata addu'ar tambayoyi ya yi mata akan addini, ta amsa masa dai dai fahimtarta. Da kansa ya he kitchen plate ya d'auko da cup d'aurayewa ya yi ya dawo ya bud'e ledar many an kaji ne gida uku sai fresh milk biyu da drinks.
Ciyar da ita ya yi ta k'oshi amma tsoron tace tak'oshi take kar ya zama laifi, da kansa yaga ta na k'ok'arin yin amai,san nan yaci shima, wanka ta jiyo shi ya na yi, gabanta sai fad'uwa yake, da sauri ta haye gado ta k'udundune cikin bargo har kanta, fitowa ya yi yace"ki je kiyi wanka"
Murya na rawa tace" ai nayi" shiru ya yi mata dan yasan ta yi d'in ne.
Sai da yagama iyayinsa na share -shafen mayukansa da turarukansa na bacci sannan ya kashe musu haske d'akin ya yi duhu ya kwanta. Matsowa ya ke cikin dabara har ya jiyo ta, rad'a ya yi mata a kunne"baya juyawa miji baya" gabanta ne ya fad'i kawai ta b'are baki sai kuka.
Rungumeta ya yi cikin faffad'an k'irjinsa Wanda ya ke d'auke da gargasa mai taushi, ajiyar zuciya ya sauke, ya fara rarrashinta cikin salon yaudara da wayo ya kwance zanin jikinta, ba ta ma san ya yi ba, dan hankalinta a tashe ya ke, hannunsa ya tura a batanta ta cikin rigarta ya na shafa tattausar fatar jikinta,k'amshin ta na k'ara fuzgarsa.
Bra d'inta ya b'alle ya ci gaba da shafa skin d'in ta,a hankali ya fara zuge zip d'in ta,cikin tashin hankali ta mik'e mai da ita yi yi yace"ki nutsu ni ba'abinda zanyi miki" ba musu ta koma ta kwanta zuciyarta kamar ta fito tsananin bugun da ta ke yi....................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page6
........................
Kayanta tsab suka had'a sai zumud'in zuwa gidan amarya su ke, ko wayar safen da sukayi da samarinsu rabin zancen akan Husnah ne, Hajiya ta k'ara ba su turarukan wuta da su humra duk tace akai wa 'yarta.
Tare da 'yan uwansu su ka tafi gidan Yayan nasu, Usaina sai Allah,Allah take su had'u Zainab ta ga yadda za ta yi mata dan yanzu su ma su na da 'yar uwa mace a gidan.
Daddy ya na kitchen ya na k'ok'arin kunna gas ya murd'a on d'in ma ya kasa dan har ga Allah bai iya girka komai ba shi.
Husnah ce ta shigo ta na d'ingisa k'afa jin k'anshinta ya sanar da shi zuwanta wajen, murmushi da ya ke narkar da Zainab ya yi mata, "kai! kai!! baby ki ka fito da kanki" Kunya ce ta kama Husnah d'urk'usawa tayi ta gaishe shi"
"Ina kwana"
Tawo wa ya yi ya na cewa "ni dai gaskiya ba haka ma ta ta ke gaishe ni ba" d'agota ya yi ya ka ra jikinsa "kinga yadda ake yi, furta kalmar matarsa yasa na ji haushi, cuno baki nayi sai hawaye.
Nan da nan ya rud'e" me ne ne na kuka kuma, ko zafin ne har yanzu muje hospital? "
Cikin shagwab'a nace "to ni ina ruwana da matarka, dama na ce ga yadda take yi ne"
Dad'i ne ya kama Daddy ganin kishinsa a wajen Husnah hakan kad'ai ya tabbatar masa da cewa tana son sa.
Murmushi ya yi yace"ashe dai nima d'an gata ne"
"Ni yunwa nake ji"
Daddy yace "to bari in miki girki, amma kafin nan bari in fara had'a miki tea ko?" Mamakin sauk'in kansa nake, ashe haka ya ke?
Wuce shi nayi a hankali na kunna wuta na d'ora ruwa, Irish na d'ebo na fara ferayewa kallo na ya ke ya na cewa" to ni me zan yi" cikin shagwab'a yadda ya yi ne ya ba ni dariya, aikuwa na dinga dariya, cikin lokaci kad'an muka gama had'a breakfast d'in mu.
Zuwa nayi dan taso Ikram, amma ganin d'akin nayi ba kowa ba ta nan, sanar da Daddy nayi dan ya duba min ita, cewa ya yi "kinsan ta koma wajen Mommynta, mu k'arasa shiryawa muje can part d'in akwai abun da nakeson gayamuku ke da Aunty'n ki"
Hankalina ne ya tashi jin wai Aunty za ta ganni.
Abincin ma kasa ci nayi dan fargaba, Daddy ne ya ciyar da ni yana lallaba'ni, sai da muka kammala, yace"rufe idonki' ba musu kuwa na rufe jin sa nayi a bayana ya na samin wani abu a wuya, sannan ya zagayo bud'e hannuna ya yi ya d'oramin wasu takaddu, sannan yace " bu bud'e ido ki" wata sark'a ce mai kyau da tsada ta gold wacce a ka yi mata ado da diamond sai k'walli ta ke yi ga kit d'in ta a gaba na da ya rinta da abun hannu har da zobe, musamman yasa aka k'era masa ita saboda zuwan wannan rana.
Kallon ta nake na kasa magana ma sanna yace"wan nan tukwicin kawo mini budurcinki da ki ka yi ne, sannan wan nan kuma gidan da na mallakawa Baba ne saboda haifamin mata da ya yi, Allah ya yi miki albarka Husnah kin ba ni farin cikin da bazan manta ba" kukan farin ciki ne ya tasomin rungume shi nayi ina ta godiya rasa abinda zanyi masa ma nayi.
"Kinga tashi muje can kar k'awayenki su zo,su takuramin naga Usaina sai rawar kai take" murmushi nayi ina aro dakiya a zuciyata muka jero tare,min fito sosai a ango da amaryarsa.
Shiga parlor'n mukayi, su Ikram ne kad'ai a ciki, ko ina kaca-kaca Daddy su ka gaisar san nan suka gaishe ni "Mami ina kwana"
Mami!mami kuma na mai maita a raina kasa amsawa nayi dan kunya sunan ya bani.
"Ahmad,Hamid yakuke?" Sukace lafiya lau" su ma su kayi shiru, Daddy yace"ina Momnynku, su kace ta na sama Daddy yace"Ahmad kiramin ita nan"
Mik'ewa nayi domin gyara wajen, wani kallo Daddy ya yi min wanda ya sa ni komawa na zauna.
Zainab da ko wanka ba ta yi ba ta na zauna bakin gado ta zuba tagumi duk ta yi wani iri.
"Assalamu Alaikum" Ahmad ya shiga ganin mamantasu haka yasa yace"Mommy ki yi hak'uri, san nan yace ina kwana" .muryarta a da she ta amsa "lafiya lau" sai kuma yace"Daddy ya ce kizo k'asa"
Gaban Zainab ne ya fad'i tace" shi da waye ?" Ahmad yace "shi da Mami ne" Zainab tace "okay gani nan zuwa" sauri tayi ta kintsa dan kar wacce ta yi mata kutse cikin gidan aurenta ta rainata.
K'arar takun takalminta ne ya sanar da ni aunty na tawo wa gumi ne ya fara tsattsafomin ina ta Jan Innalillahi wainna ilaihirrajiun.
Zuwanta ya yi dai-dai da zuwan su Usaina da dangimu,
A razane idan Zainab ya gano mata kamar Husnah ce zaune a gefen mijinta, Murza idonta ta yi dan ganin ko gizo idonta ke yi mata. Still Husnah ce, sanye da wata Holland had'i da sark'ar da tunda take ba ta tab'a ganin irinta ba, gadan-gadan ta nufosu"Kutmar ubancan,ashe auren cin amana ka yi Abubakar wannan tsinanniyar yarinya ka aura, Wallahi ba zan tab'a barinta ba ashar ta dinga sufa musu ta na k'ok'arin janyo Husnah, Su Usaina ne su ka shigo da gudu su na meye haka Aunty ?"
Munafukan banza ai baku burgeba, da kunsani 'yar dangi ku ka aura masa, Wallahi sai nayi maganinku kuka ta ke ta na tsalle, Daddy ya rasa abinda ke masa dad'i ga 'yan uwa sun zo ga Zainab ta na hauka.
Husnah da masifa ta ciwo ta matsawa daga bayan Daddy tace"aunty ki yi hak'uri dan Allah ki bar wan nan haukan da ki ke yi".
Ba Zainab ba kowa sai da ya yi mamakin kalaman Husnah, Usaina tace"yau wa Aunty na gayamata dai"
Daddy ya da ka musu tsawa yace"rashin kunya za ku yi mata k....
"Dallah rufemin baki,bak'in munafuki algungumi, ko kunya ba ka ji ba, ka auro 'yar mutsiyata, to Wallahi ko ta bar gidan nan ko na kashe ta" gaba d'aya ta burkice kamar mahaukaciya.
"Heeehhheeee ayiriri nanaye ai mu da Barin gidan nan sai dai wani aka samu Wanda yafi wannan zama daram ingayamiki ko ba aure akwai 'yan uwantaka".........
Hadiza da ke bacci tare da Garba,jin kamar an mintsine ta a baya ya sa ta farka, ji ta yi bayanta ya na d'an ciwo kad'an kad'an, kallon Garba ta yi ganin ya na ta bacci hankali wance, ya sa ta barshi, ba ta tashe shi ba, fitsari ta ji ya matso ta, k'afarta ta yi k'ok'arin takawa taji k'afa ta rik'e, mararta ce ta murd'a, k'ara Hadiza ta sa,jin azaba a lokaci d'aya.
A furgice Garba ya tashi ganin yadda take had'a gumi ga shi sai ciwo ta ke ji yace" Hadiza haihuwar ce,bari in kira Gwaggo da sauri ya zura riga ya nufi gidan Gwaggo. Buga k'ofar ya yi da sauri Malam Tanimu ya fito dan yasan matar Garba na da juna biyu shiyasa tunda yaji ta kusa haihuwa ya sa rai, ko bacci sosai ba yayi.
"Waye?" Inji Malam Tanimu, Garba yace"Baba ni ne, Hadiza ce ba lafiya"
Malam Tanimu yace"Subhanallahi" ya na bud'e gidan.
Gwaggo ce ta fito rik'e da zani a hannu "haihuwarce Garba, muje Allah ya raba lafiya" tare su ka koma gidan ganin Hadiza na neman fita daga hayyacinta su ka yi. Gwaggo tace "ma za je ka taso Nuhu ya zo ya kaimu asibiti" da gudu Garba ya fita shagon Nuhu ya bubbuga "Nuhu! Nuhu!! Ta so ka kai mata ta asibiti" Nuhu jin muryar Garba yasa ya fito da gudu, keke napep d'insa ya d'auko su ka nufi gidan Garba,Gwaggo da Garba suka kamota sai asibiti.
Sunturi kawai Garba yake, Gwaggo ta b'antaro goron ta tasa a baki ta tauna, tace" Kai Garba me ye haka ne, k'alau za ta haihu ko wacce mace da haka ta ke haihuwa".
"A'a Gwaggo ji fa in da take ihu"
"Ungo nan, nace ungo nan angaya muku, samun d'a wasa ne, za ka koma can ko sai na d'auke ka da mari, zamani yazo da ko kunya miji babu, oh ni Hauwa'u" ta fad'a da mamakin wan nan zamani.
Wata ma'aikaciya ce sanye da fararen kaya tafito tace"ta haihu amma sai dai..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page 6
.......................
"hahhhh kai my heart da ne fa?" Hadiza da Garba ne su na tafe a hanya su na jira domin ance tad'inga yawan motsa jikinta tunda cikinta ya fara tsufa.
Garba yace"ba wani da,ni dama na dad'e da sanin ki, kin manta akan rashin hak'uri k'addara ta fad'a mana?" Hadiza ta yi murmushi tace"kasan Allah naso wan can cikin ma, kaga wahalar da nasa akansa, a dake ni a hantareni duk akan shi,maimakon in k'ishi sai naji inason abuna" Garba yace" hmmm ai munga rayuwa fatan mu dai Allah ya yafemana?"
Hadiza tace"amin summa amin" da haka su ka isa gida.
Maganin da Gwaggo ta aika mata da shi ta d'auka tasha ta na cewa"kasan Allah maganin nan ba dad'i kawai ina sha ne saboda Gwaggo"
Garba ya sa dariya yace"ai naga kamar tafimu son cikin nan " Hadiza tace "muna haifa za mu bata ai"
Garba yace" a'a Wallahi kar ki ma furta wannan maganar za dai mu dinga kai mata,amma ba wai kyauta ba,ke da wahala fa na samu yaron ko kin manta?"
Hararar soyayya Hadiza tayi masa tace"wahala ko dad'i, in ta gaskiya ce ma ai nice mai shan wahalar"
Garba yace"kai Hadiza kin manta ne, cewa fa ki ke "wayyo Allah dad'i Garba inason ka, Kaine farin cikina, Allah ya sa su Inna Gaji a Aljannah da su ka zab'amin kai....." To she masa baki tayi ta na k'unk'une batason ya na fad'an sambatun da takeyi idan su na auratayya, shi kuma tsabar tsokana sai ya yi ta haddar kalamanta.
Inna Gaji ganin yanzu ba kowa a gidan yasa ta nutsu ta dai na yawan hayaniya dan yanzu ko ta yi hayaniyar da yaran mak'ota ta dinga haki kenan, sai Baba ya yi ta fad'a yana cewa ta dinga sawa zuciyarta hak'uri, ta duba ta ga yadda yake da ba dan hak'uri ba da tuni ya mutu.
Haka ya sa ta rage abubuwa da yawa, Salisu kuwa kullum tafe ya ke da kayan alheri, da sak'on gaisuwar Hindatu, dan idan ya fita ya dawo ta dinga tambayarsa kaga Babana,me ya ke yi da kaje,ka gayamusu su shirya kayansu, jirgi fa baya jira alkur'an" duk sanda yace bai samu ganin su ba, ta dinga jin haushi kenan ko soyayyar ma ba ta yi masa,duk sai su shiga damuwa.
Zaune suke a tsakar gida, Hindatu ta kalli Salisu ta tintsire da dariya, yasan hali yace "to me ye ki ke min dariya?" Sai da tayi mai isarta san nan tace dan Allah ga ciki da d'uwawunka, wai ni da tukuba" ta k'ara sa masa dariya.
Salisu da yaji haushi yace"ai shiyasa naga ki na iya d'aukar d'uwawun da cikin, da da k'arima a kan hakan tsaf za ki d'auke kayanki, kuma ke ba kya ganin naki d'uwawun inda ki ka san an d'auki bulo an d'ora miki haka yake, ga k'irjinki tab ni da hantsar saniya tunjum d'in fa kenan " ya shek'e da dariya, kawai Hindatu sa kukan shagwab'a wai ya ci mata fuska.
"Ai dai a haka ka gani ka nace kanaso,aheee" Salisu yace "nima cikin da d'uwawun ki ka gani ki ka nace sai kin aura" binshi ta yi da gudu ya fad'a d'aki ya na dariya.........
Zainab kuwa jin Daddy ya bar d'aki ta fito ta lek'a ta window ganin shi tayi ya nufi part d'in amarya durk'ushewa tayi a wajen ta d'ora hannu a ka ta fashe da kuka" wayyo Allah na shiga uku, shikenan na zama Mara sirri, Abubakar ya tona min asiri
a rayuwata, ya kashe ni" kuka ta ke sosai ta na tsine masa.
Sauka k'asa tayi ta bud'e parlor ta fito
Zirga-zirga kawai take tana kuka, ta kusa awa a haka san nan ta nufi part d'in amarya dan tayar musu da hankali,Jin k'ofar ta yi a rufe da yake akwai zurfi sosai shiyasa tak'i bugawa dan ta san ko ta buga musu k'ofar baji za'ayi ba ta zame a wajen ta na kuka.
Rad'a yake mata a kunne yana k'ara kwantar mata da hankali ya na sarrafata,sak'on Daddy'n ne ya fara shigarta, jin yadda take mammotsawa a jikinsa ya saki murmushi dan bayaso ya ji mata ciwo, ya fison sha'awarta ta tashi sosai yadda abun zai zo musu da sauk'i, cikin daraba ya raba ta da kayanta a hankali ya mirginata ta koma k'asan sa kisses ya ke zuba mata ko ta ina, Hawaye ne kawai ke sharara a fuskar Husnah, jin lallausar hannunsa tayi a kan k'irjinta ya na matsa mata na shanunta, ajiyar zuciya su ka sauke a tare, wasa yake da ita son ransa,ya burkita kansa, bakin sa ya d'ora kan nipple d'in ta ya shiga tsotsa, zafin da Husnah taji yasa ta fashe da kuka,kunnensa ne ya toshe, ya ci gaba da aikinsa,Mirza d'ayan ya yi da k'arfi dan baya hayyacinsa, k'ok'arin tureshi take yi amma ko motsa shi ba ta iya yi.
Hannunsa d'aya ke yawo a jikinta da dabara ya gangaro da hannun ya na shafa mararta, k'afarsa ya wara ya tokare cinyoyinta dan kar ta bashi matsala, ba tun yau ba yasan shagwab'a ta yi wa 'ya'yan Baba yawa, wacce take natural ce haka halittarsu take.
Hannunsa ya ke k'ok'arin tura mata a gabanta, jin wajen gam yake ya sa ya d'an sa k'arfi san nan ya ji ya fara turawa, wani uban ihu Husnah ta kurma,Wanda ya farkar da Zainab daga baccin da ya fara sace ta a wajen part d'in Husnah, a gigice ta mik'e tsaye "nashiga uku, shikenan" part d'inta ta nufa da gudu, tana zuwa tsakiyar parlor ta fad'i sumammiya.
A can kuwa Husnah da Daddy ya toshe mata baki da nasa bakin, ba damar ihu, a wahale take nufashi, tundaga nan ba ta k'ara sanin me ke faruwa ba, Daddy ne kad'ai yake ta sha'aninsa, shima sambatu yake ta yi da ihu, kyautar duniya yadinga bata"baby na baki kaina,na baki makka da madina,na baki duk kan dukiyata,inason Ki, ke ta musammance a gare ni " dasauransu.
Ya na bud'e hanyarsa ya na k'ara samun kuzari, bai san ya yi b'arnaba sai da ya gama ya kula da a sume Husnah take.
Jijjigata ya shiga yi"baby baby ki tashi, wutar d'akin ya kunna ya bud'e Husnah ganin yadda take kamar gawa,ya k'ara d'aga hankalinsa, ganin jinin da ya b'ata wajen ji ya yi kawai ya sa kuka.
"Innalillahi dan Allah ki tashi,bansan haka nayi miki ba, rungumeta ya yi ruwan da yake side drawer ya mik'a hannu ya d'auko zu ba mata ya yi ta jah ajiyar zuciya, farin cikin ne ya kama daddy yana hawaye yana murmushi ji yake duk duniya babu ya shi farin ciki. A hankali ta bud'e idanunta ta sauke su a nasa, " ruwa ruwa ruwa zansha" sai da ya kalli bakinta ya gane ruwa take so, kwantar da ita ya yi ya mik'e ya d'auki boxer'nsa ya sa,ya d'auko mata mai sanyi a fridge, da bakin bottle d'in ya d'agota ya ba ta, sosai ta sha ruwan san nan ya ajiye.
Kasa kallonsa tayi, zafi da take ji k'irjinta da k'asanta nayi mata,kuka ta k'ara fashewa da shi tana "zafi wayyo Allah na Usaina wayyo Hajiyata nashiga uku an kashe ni" Dariya abin ya bawa daddy "Ashe a lahira ki ke yanzu"
Ganin in ya zauna sai asuba tayi a haka,ya sa ya had'a ruwan zafi a toilet d'aukar ta ya yi yasa ta ciki, k'ara ta kwalla jin azabar da tafi ta farko.k'ara dannata ya yi cikin ruwan had'e k'afafunta ta ke ya shiga ruwan ya zauna tsakiyar ta,sai da ruwan ya salance ya k'ara zuba wani har sai da ya tabbatar da ta gasu, zafin ya ragu sanan su ka yi wanka tare Husnah ji take ina ma ba ita da Daddy ba ne a haka,dan wata kunya ce ta rufeta.
Daddy ganin idan ya tsaya sanya kunyar nan za ta cutar da shi, rad'a ya yi mata a kunne rufe ido tayi ta lafe a jikinshi, dariya ya yi kawai. Ya d'aukota su ka fito,a gurguje ya kintsa ya fara nafilfilin godiya ga Allah da ya cika masa burinsa na ajiye mata biyu.
Husnah kuwa tunda ta sha pain relief sai bacci.
Ikram ce ta fara tashi waje ta nufa dan wajen Mami ta ke son zuwa,ganin k'ofar a rufe yasa ta nufi part d'in su.
Dan ta saba Indai ta tashi to kawai taga 'yan uwanta dan sunfi bata kulawa fiye da Mommynta.
Zainab kuwa sanyin asubah ne ya farfad'o da ita, ganinta a yashe a k'asar ya sa ta tuno, cin amanar da Abubakar ya yi mata, ya manta da ita, ya je yana faranta ran wata k'azamar matarsa,ji tai gaba d'aya ya fita daga ranta.
Tashi tayi ta shiga d'akinta wanka tayi sanan tayi sallah,samun kanta tayi da rok'on Allah ya sanyaya mata zuciyarta ya ba ta hak'uri kamar yadda ta ji 'yan uwanta su na fad'a.
Daddy da ya tashi da safe,dan yau ba zai fita ba, rabon da ya shiga kitchen har ya manta,amma yau saboda baby gashi ya na shirin nema mata abin da in ta tashi za taci.
Husnah ta farka ganin ita kad'aice a d'aki,yasa ta tashi da k'ar tayi wanka tare da alwala,sallah ta yi da rana san nan ta zauna tayi kwalliya mai kyau tsaf ta fito a amaryarta, yanzu a shirye take da fuskantar kowanne irin k'alubalen da za ta fuskanta dan gane da Aunty Zainab, idan ta so a.. zauna lafiya idan kuwa tak'i za ta nuna mata itama jinin Hindatu da Hadiza ce uba d'aya ba wasa ba..........,.....
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page7
.........................
Salisu ke ta faman jera wa Hindatu kaya a jaka,dan jirgin k'arfe bakwai na safe za su hau zuwa Lagos a Ikeja company'nsu su ka ba shi gida, Hindatu da take ta faman ce masa "to ka sanarwa da su Inna Gaji kuwa,karfa su makara kasan dai jirgi baya jira atoh, dan idan ba su zo da wuri ba, dole mu hak'ura ma'aikatan su k'ara maka kwanaki"
Salisu da ya san akwai rigima a gaba yace" natunasar da su ai, kuma nasan k'ilama su rugamu tashi dan su naji ance ticket d'in k'arfe uku su ka sa mu ma" Hindatu da taji dad'i za ta zauna tare da Baba a Lagos tace"ayyah to Allah ya kaimu lafiya, ina kewar su yau kwana goma sha uku ban sa su a idona ba, kawai sai hawaye, Salisu ya taso ya dafa kafad'arta yace" auren kenan my wife ki yi hak'uri kowa da haka ya saba ai kinji" kai kawai ta d'aga masa ya fara tsokanarta a haka har ta ware su ka cigaba da shirye -shiryensu, bankwana ya kaita gidansu tayi musu, ya so kai ta gidansu amma Baba ya hana,haka ya tsaya wajen mai nama ya siyo musu gashshiyan kaza da drinks su ka koma gidansu, soyayya su ke mai kyau zamansu gwanin burgewa.
Tun asuba su ke k'ara kintsa gidan dan kulle shi za'ayi ya kai mukullun gidansu,idan ya sa mu hutu suka zo sai su sauka a gidansu.
A airport kuwa rik'e hannun Hindatu ya yi dan kar tayi masa wautar da ta saba,yanzu ta b'aro masa aiki cikin jama'a shiga ake yi d'aya bayan d'aya kujerar su kusa da kusa hakan ya sa ya d'aura mata belt, ya kwantar da kanta a k'irjinshi, dan kar ta kurma masa ihu,idan jirgi zai tashi.
A hankali ta d'ago ta zuba masa ido shima ita yake kallo sun kai kusan minti uku a haka, Hindatu tace"Inason ka sosai Salisu, Allah ya barmu tare har mutuwa mijina"
Salisu ya kama hannunta yayi kissing d'inta sannan yace"nima ina sonki mahad'in rayuwata, ko kinsan har sadaka nake akan Allah ya mallakamin ke, duk kan abinda ki ke min baisa naji na hak'ura ba, kin zamomin jinin jikina, nima ina fatan Allah ya barmu tare" a haka har bacci ya d'auke Hindatu Salisu ya k'ara gyara mata kanta da ke kafad'arsa shima ya lumshe ido hannunsu sak'ale da na juna, sai garin Lagos.
Ana ruwa suka isa taxi ya sa mu har gidansa aka kaisu gidane mai kyau na ma'aikata a tsare komai yake iri d'aya ne a jere wajen guda goma na su ne na hud'u, bud'e musu ya yi su ka shiga, tun a parlor ta tsaya ta na tambayarshi ina su Innan suke?"
Had'e rai ya yi sabida kar ta bashi ciwonkai yace"kintab'a ganin inda akayi haka,Kinga Husnah tace za ta tafi da su Kano, to idan akayi aure Ba'a tafiya da kowa kaima da kanka ka ke had'a naka iyalin idan Allah ya baka"
Hindatu da hankalinta ya tashi tace"kenan su na d'an marina ba da su zamu zauna ba?"
Salisu yace " eh kuma Baba yace kar mu koma sai kin haihu, idan kin yadda ki yi hak'uri ki bari mu zauna lafiya na dinga kira miki su a waya kuna gaisawa" bori ta kama "na shiga uku ya kawo ni garin arna, ni alkur'an ka mai da ni gida ba zan zauna anan ba, kuka take da gasken gaske.
Kiransa akayi dan jin ya shigo garin kuwa,amsawa ya yi yana cewa "yes Sir since around 10:30am, okay thank you, I will call him" ya kashe wayar ya na neman wata number, Fusge wayar Hindatu tayi ganin yak'i kulata, kallonta ya yi yace"ba ni wayata" mak'e kafad'a tayi ta na cuno baki.
"Idan na kamaki ko hmmm" mik'a masa wayar ta yi tana cewa " ungo ni banason mugunta"
Hahhhh Salisu ya tintsire da dariya yace"masha Allah, aure ya gyaramin my love d'ina, ki yi hak'uri kinji, a hankali za ki saba da garin"
To kawai tace sannan yace tashi muje muyi wanka" ba musu ta tashi dan tare su ke yin komai.
*****************
Daddy yace"
"Hassana ashe kema bakida kunya"
Hassana tace"
Yaya baka ganin haukan da takeyi dan Allah, mu zauna ta dinga zagin 'yar uwarmu Wallahi idan da mun jure yanzu Allah sai dai ka dake mu ,Kuka take yi sosai tana ta amayar da abinda yake cikin ta.
"Ba mu da 'yancin zuwa gidan nan ko munzo ba mu da sakewa, 'yan uwanmu da iyayenmu duk a wulak'ance ta rabamu da kai, kowa baya son zuwa Inda ka ke, sabida ita, yanzu Husnah ta dawo gidan nan a matsayin mata kuma k'anwa ga Yaya dan haka duk wanda ya yi mata Wallahi sai mun rama mata"
Zainab ta kurma ihu"wayyo Allah ta shanye min k'annen miji da 'yan uwansa, abin da za ki sakamin da shi kenan Husnah na d'auko ki cikin talauci da k'ak'anakayi, kinzo kin aure min miji,kin mallake min 'ya'ya da dangin miji"
Daddy yarasa ya zai yi a wajen kawai ya juya zai fice dan shi sanyi ne da shi sosai, Galadanchi ne ya shigo gidan ya Tarar da wannan bala'in. Kowa sai kuka yake Hassana kuka,Zainab kuka,Husnah da su Ikram su na jikinta sunyi shiru.
"Subhanallahi me ke faruwa A.S?"
Abubakar da idanunsa ya yi jajir ya kasa magana,Galadanchi ya zaunar da shi a kan kujera ya kalli kowa yace kowa ya zauna.
Zainab ce ta ce "maci amana Galadanchi da kai aka yi min wannan cin mutunci ko?"
"Ki nemi guri ki zauna idan ki ka k'ara magana Zainab a bakin aurenki" Abubakar ya fad'a ya na rik'e kansa da ya ke faman yi masa ciwo. Furucin da ya yi ne ya girgiza kowa.
Usaina kamar sallah,ta zauna Hassana ma ta share hawayenta ta zauna, da sauran 'yan uwansu, Galadanchi ya bud'e taro da addu'a sanan ya fara yiwa Zainab nasiha da wa'azi mai ratsa zuciya,kuka kawai take ba damar magana.
Sannan ya yi wa,Husnah gargad'i akan Zainab kar ya ji, kuma kar ya gani, dukkansu yanzu matsayinsu d'aya a wajen Abubakar, kuma wannan auren rubutacce ne, ko anaso ko ba'aso tunda Allah ya hukunta sai anyi shi dole.
"Akwai mai magana, Zainab ce ta na kuka ta d'aga hannu ta na kallon Daddy dan ya bata umarni, kauda kansa ya yi, hakan ya bawa Galadanchi dariya,amma ya shanye, Abubakar magana takeso ta yi please ka barta tayi.
" wacce magana za ta yi wacce ta wuce za ta kashe mu?"
Zainab sai kuka,duk ta munana a wajen yadda Daddy ke ci mata mutunci a gaban danginsa da amaryarsa.
Dariya ta ciwo Usaina tashi tayi ta fita dan baza ta iya rik'e dariyarba, sai da tayi mai isarta sannan ta dawo, fad'i abinda ki ke son cewa.........
"Ana buk'atar jini za'a sawa uwar dan ta zubar da jini sosai" hankalin Garba a tashe yace"a d'ebi nawa a sa mata likita" nurse tace"okay muje lab, a duba sai a d'auka in yazo d'aya, ko a siya" kafin asuba har an sawa Hadiza jinin, sai baccin wahala take, Gwaggo ta rik'e jariri kyakkyawa da shi mai kama da Garba sak, tana ta murna, cewa Garba tayi "aje a sanar da su Malam musa ansami k'aruwan d'a namiji" Garba ganin Hadiza cikin k'oshin lafiya yasa hankalinsa ya kwanta, baki yak'i rufuwa ya fita dan Sanar wa Nuhu ya sa mu d'a, murna ya tayashi, su ka koma dan sanarwa da su Inna Gaji.
Da sallama ya shiga gidan samun Inna Gaji ya yi tana had'a shayi mai kauri, dan Salisu akwai hidima, haka Abubakar Garban ma ba bayaba, cikin kunya ya sanar da haihuwar, amma ba'a sallamesu ba tukun na yace.
Inna Gaji da Baba sai Alhamdulillah su ke cewa, shayin ta ajiye ta d'auki flask d'in da kayan shayin da kofuna tace muje asibitin muga jikin nata.
"Ikon Allah wannan d'a da rowa yake sai da Hindatu ta tafi, da safen nan,san nan yazo"
Murmushi kawai Garba yake. ..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R. HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
https://www.facebook.com/Royal-Star-W getriters-Association-101607075594165/?ref=py_c
_MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA, HUMM WANI ABUN SAI ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
RUWA KA
AI KE MAGANIN
ISHI
*"AL
ALAMINMU YANCINMU
Page 7
.........................
Su na isa cikin asibitin su ka tarar da Hadiza ta farka har jinin ya k'are ta na zaune rik'e da jaririn da ta haifa,Gwaggo na kintsa musu kaya za su koma gida.
Inna Gaji da sallama ta shiga bakin nan har kunne tace"masha Allah wannan miji da iya tsiya ka ke watukun sai da uwarka Hindatu ta tafi kazo ko?"
Hadiza tace"Inna Gaji kenan Hindatu ta tafi ko sallama ba ta yi min ba?"ta k'arasa maganar kamar za ta yi kuka.
Gwaggo ce da fara'arta tace "ai Inna wannan miji na mu da rowa yake" dariya su ka sa banda Hadiza Garba ne ya k'araso bayan ya je ya biya kud'in magunguna, idonsa akan Hadiza ganin ta b'ata rai ya nufi kusa da ita yace"Lafiya kuma?" Cuno baki tayi tana cewa"ka ji wai Salisu ya d'auki Hindatu yau da safe sun tafi Lagos yanzu ma ba ta San me yake faruwa ba"
Garba ya yi murmushi yace " bari in kira shi yanzu in gayamata,ai za ta sa ni yanzu, ki daina wannan d'acin ran mana kinji".
"La'ilaha'illallahu ni Gaji wai Garba me ye haka, jego fa ta ke ka zo ka nanuk'e kusa da k'ugunta, Gwaggo kin ga fitsara ni 'yasu?"
Gwaggo tace "ihimmm ni dai shawara d'aya ku zarce da ita gida idan Allah ya sa tayi arba'in sai a maido ta"
Karaf Garba yace" haba Gwaggo wana gida kuma,dan Allah ni dai a'a komawa za muyi"
Gwaggo ta hau salati tana tafa hannaye.
Hadiza abun ya bata dariya shayi Inna Gaji ta had'a mata tace"sha ko a samu ruwan nono ya zo da wuri dan wannan mai k'aton bakin kamar na Hindatu da gani ci ne da shi.
Garba ya yi murmushi yana fita dan samo musu abun hawa su koma gida.
Ya na fita Inna Gaji tace"yanzu gidan zamu zarce ko kuwa" Gwaggo tace"a'a ni ba na ce ba,yanzu ki ga rashin kunyar da yaron nan ya yi min wai a'a kai Allah ya kyauta wannan zamani".
A haka Garba ya dawo su ka tattara suka yi gidan Hadiza, Malam Tanimu ne ya sanar wa da mai gari ansamu k'aruwa Idris ya ji Ina ma shi ya auri Hadiza ta haifa masa d'an da aka ce ansamu. Fatan alkhairi ya yi musu ya tafi shagon sa, dan bikinsa saura kwana uku shi da Aishatu k'awar Hindatu.
Waya Baba ya yi wa Salisu ya sanar da shi haihuwar Hadiza, a yau d'in nan.
Salisu da ya amsa wayar a gaban Hindatu jin ya na Allah ya raya zan gayamata, yasa Hindatu ta nutsu ya na ajiye wayar tace"waye ya haihu?"
Salisu yace"Yaya Hadiza ce ta haihu"
Sai ga Hindatu a tsaye "yaushe ta haihu?"
Salisu yace"yau d'in nan"
Kutmar ubancan Salisu kasan da haka kasa muka bar 'Dan marina a yau" sai kuka "ni alkur'an. Sai mun koma,dama tunda naga ba Baba da Inna nasan akwai abunda aka shirya wa,kenan d'an ne ba'aso na gani"
Salisu ya dafe kai ya rasa yadda zai yi da Hindatu k'arshe cewa ya yi idan bata nutsu ba, ba zai kai ta taga jaririnba,har sai ya girma. Hindatu da ba wayo tace"Dan Allah ka kira min Garba inji Hadizan ya take"
Ba musu ya kira Garba ya fito daga kai itacen wanka kenan yaji wayar Salisu amsawa ya yi yana ta yak'e baki.
Bayan sun gaisa Salisu yace"ashe mun samu k'aruwa, Allah ya raya"
Garba yace "eh Wallahi,Amin Amin nagode"
Salisu yace"Ai mu ma yau muka bar garin Wallahi, da munsan da haka da ba mu tafi ba"
Garba ya yi murmushi yace"lah bakomai ai watarana za ku zo"
Salisu yace" Ina mai jegon?"
Garba ya juya cikin gida yana cewa "bari na kaimata wayar"
Tarar da su ya yi a tsaye an kwashe ruwa za'ayi wa Hadiza wanka tace batasan zance ba, ba wanda zai mata wanka ciki kuwa har da Inna Gaji.
Da sallama ya shiga yace"ga shi Hindatu ce,za ku yi magana" hannu na rawa ta karb'a " k'anwa" Daga can Hindatu tace"Yaya Hadiza wai kin haihu?"
Hadiza ta yi dariya tace"eh Hindatu"
Hindatu ta fashe da kuka, shine sai da muka tawo ki ka haihu, kinsan ba kawo ni zai yi suna ba"
Hadiza tace"waye?"
Sai ga Hindatu ta kasa cewa Salisu sai dai "gashi nan ya na jinki ai"
Hadiza tace "to kiyi hak'uri idan kin haihu ni ai zanzo kinji"
Hindatu tace"Ni, tab Allah ya kiyaye in haihu yanzu, bayan naga yadda ki kai ta wahala da cikin ki, ni banaso"
Hadiza ta yi dariya tace"Allah ba wata wahala fa, bagashi kinga ni na haihu ba"
Hindatu tace" hmm ba za ki gane ba"
Hadiza tace "Ni kuwa na gane Hindatu, Ina Salisun yake?"
Gashi ta mik'a masa wayar ya karb'a ya yi mata barka, Hadiza ta k'ara cewa "ga amanar k'anwata nan, ka kulamin da ita" Salisu yace"insha Allah aunty Hadiza"
Sallama su ka yi.
Da kar Inna Gaji tayi wa Hadiza wankan jego, anayi ana ni ki barshi haka. Garba ya kasa ya tsare yana "Dan Allah Inna Gaji ki k'yaleta hakanan"
Gwaggo ce tace"Kai dallah rufe mana baki,idan aka barta da d'anyen jiki, zama za ka yi da ita? ana muku gata kuna mana shashanci.
Kukan jaririn ne ya sa aka gama wankan da wuri, Zaunar da Hadiza akayi dan ta shayar da yaron, nan ma tace ba mai ganin jikinta, Baba Rabi ce tace"ai kin bawa Garba ya sha, shi wannan d'an bawan Allan ne ba zai shaba ko?"
Kunya ce ta rufe Hadiza haka Garba ya lallab'ata ta bawa jaririn nono, ta na yi tana muntsinin Garba, sai dai a ji yana "washh kaiii, ta yi sauri ta d'auke hannunta.
Gwaggo tace"Allah magani mai shayarwar daban, mai ihun daban, tashi kabar gidan nan mara kunya fitsararre" ta shi ya yi da gudu yana dariya ya fice.......
***********************
Zainab tace"Alfarma d'aya nake nema, Dan Allah ya d'auke amaryarsa daga gidan nan, ya mai da ta wani, saboda gudun matsala" kuka take kamar ranta zai fita, kowa sai da ta bashi tausayi.
Kamar had'in baki Usaina da Husnah su ka mik'e tsaye "Wallahi ba inda za ta fita, Husnah ta yi hanyar part d'inta ta kama kuka, Usaina ta bita Hassana ma ta bi bayansu, Galadanchi yace"A.S kaji abinda take so".
Daddy yace"bazan iya raba kan iyalina ba, anan za ta zauna, bazan iya barin ta tana abunda taga dama ba, dole ne su had'a kansu. Dan ni babu saki a tsarina, ta gama shirmenta kuma ta zauna".
Galadanchi yace"ka lallab'ata kaine ka yi mata kishiya kuma duk mace ba za ta so hakan ba,Dan Allah ka rarrasheta a zauna lafiya"
Zainab da ba jin su take ba tunda k'asa-k'asa suke maganar ya sa ta yi shiru sai gano Husnah take ta na tafiya a bubbud'e gani take kamar da gayya ta ke yi dan ta k'ara cusa mata bak'in ciki, ta san cewa ta kwana da mijinta.
Ahmad ne ya je ya durk'usa a gaban Daddy yace"Dan Allah Daddy ka yafewa Mommy, Ya sayyadin mu yace"duk matar da take b'atawa mijinta rai,ba za ta shiga aljanna ba, Daddy ka yafewa Mommy" Zainab ta k'ara fashewa da kuka kenan 'ya'yanta ma sun san abin da take yi wa Daddy bai dace ba.
Daddy ya k'ak'aro murmushin yak'e yace"Ahmad ba abinda Mommy tayi min kaji,na yafe mata,amma ku dinga yi mata addu'a Allah ya sanya ya mata zuciyarta"
Galadanchi ya ji rayuwar yaran ta burge shi sosai.
Ya kalli Zainab yace"maman Ahmad kiyi hak'uri yace ba zai raba kan iyalansa ba,ki d'auki Husnah tamkar 'yar uwa kuma k'anwa dan nasan ba ta da matsala"
Kai kawai zainab ta d'aga tace "na amince,Allah ya bamu zaman lafiya"
Ajiyar zuciya Daddy ya sauke ya tashi domin zuwa rarrashin Husnah da ta fita da kuka, kuma ya ja kunnen k'annensa 'yan biyu dan ya fuskanci da d'aukan fansa(LITTAFINA NA GA BA) a ransu salu ka zo gidan, to kuwa ba zai bari ba.
Gadanchi ma ya yi musu sallama don yasan aiki na nan a office jingim na jiransu ga tafiyar da Daddy zai yi Dubai daman auren nan ne ya dakatar da shi, ya yi niyyar yin honeymoon d'insa da amaryarsa acan ne, shiyasa ya ke ta faman harhad'a komai don ya samu sauk'i,Dan shima idan ya yi tafiya haka ya ke barin Daddy da aikin office jingim..................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
_MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA, HUMM WANI ABUN SAI ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
RUWA KA
AI KE MAGANIN
ISHI
*"AL
ALAMINMU YANCINMU
Page 7
...........................
Daddy ne ya shiga part d'in Husnah samun su ya yi su na ta dariya hankalinsu ya kwanta, sun ga bayan Zainab alk'adarinta ya karye anyi mata kishiya, ganinsa ya sa duk su ka nutsu su na faman yi masa sannu da zuwa, had'e rai ya yi yace"daman abin da ya kawo ku gida na kenan,kuzo ku had'amin mata fad'a ko?"
Usaina da ta ji ana neman d'ora musu laifi tace"Yaya mu fa kawai kaya muka zo ka wowa sister, ba wani abu ba, sai da muka zo part d'in nan muka ga ba kowa shine ma fa muka je can d'in"
Daddy yace",rufe min baki Wallahi daga yau na kuma jin kunyi wa mata ta futsara sai ranku ya b'aci duk kan ku" shiru mukayi na yi kamar bansan me yake cewa ba.
Da bak'in ciki ya ciwo ni kawai na kuma rushewa da kuka nace"Ni me nayi mata daga zuwa na, an fara ta yar min da hankali , ni Wallahi bazan iya tashin hankali ba" Hassana tace "Bloody nidai taso mu tafi kar ace wani abu muka ce kinsan halin Hajiya".
'yan uwansu da su ke zaune a parlor ne su ke cin dubulan da alkaki na garan Husnah ganin su Usaina sun fito yasa su ka tashi domin koma wa gida su yi shirin tafiya garinsu, Daddy ne ya ba su kud'i yace zai zo anjima idan kuma ba su had'uba to Allah ya kiyaye hanya.
Haka driver 'Danliti ya mai da su gida, a hanya suka d'inke bakinsu na ba za'a fad'awa kowa abunda su ka tarar ba.
'yan garinsu sai murna su ke sun samu 'yancin zuwa gidan Abubakar, kowa ya yi murna da wannan aure.
Husnah da take ta faman kukan ita ba za ta iya zama ana wannan masifar ba, Daddy ya dawo ya tsaya yana kallonta, tausayi ta bashi, kwana d'aya da aure ta fara fuskantar matsala, janyo ta ya yi jikinsa ya fara rarrashinta da tausasan kalamai, yace"bazan tab'a bari a cutar da ke ba, so halitta ne, wanda Allah ya halitta mana ni da 'yan uwana, muna sonki Husnah mu fa nagaban goshin Baba Malam ne" a haka yake rarrashinta hannunsa na yawo a jikinta, ganin ba inda yafi tsokane masa ido irin k'irjinta ya sa ta mik'e dan ba ta manta ba.
Gano ta ya yi ya kama dariya yana cewa"nifa ba abinda zanyi miki, kawai rarrashi na zo yi. A tare su ka shiga domin Shirin fita zuwa gidansu ya yi daga nan zai wuce.
Zainab ma da Rabi'a ta dawo ta k'ara tausarta ta bata addu'o'i domin rage zafin kishi,sai da taga hankalin Zainab ya kwanta sannan ta tafi.
Ikram kuwa ta koma d'aki ta zauna ta yi shiru,ganin yadda Mommy'nta take kuka da Mami da Hassana shiya haddasa mata zazzab'i, duk kansu tana son su,Amma Daddy yasa su kuka.
Ahmad da Hamid kuwa su na d'akinsu sun kunna game su na yi dan ragewa kansu damuwa.
A b'angare d'aya kuma sunyi murnar ganin Husnah ta dawo a matsayin Maminsu.
Bayan kwana biyu da auren su Daddy, Zainab ba ta k'ara sha'awar zuwa part d'in Husnah ba, yau Daddy ya kammala kwana bakwai d'insa, a d'akin Husnah kamar yadda addini ya tanadar, Husnah har ta k'osa ya koma,dan kullum yana abu d'aya ba hutu, wani lokacin ma sai yaga ta na kuka sosai ya ke barinta, Daddy ya k'ara kyau da haske sai k'yallin angonci ya ke, tsokana kuwa kullum sai ya sha wajen Galadanchi.
Tun da nasan yau zai koma wajen Zainab na ke jin kishi na tasomin, k'ok'arin dannewa na ke, dan kar ya ga nafiya son kai na. Ko walwala na kasa yi, tunanin haka zan ta zama ni kad'ai sai Ikram nake yi.
Daddy ne yace"ki shirya za mu je part d'in Aunty, banason naga kun raba kanku mata na da 'ya'yana waje d'aya nake buk'atar ganinsu, kinji na gayamiki idan naga wani abu daga gareki kinsan Allah har 'Danmarina zan je in sanar wa da Baba"
Bance komai ba dan idan na bud'e baki da niyyar yin magana to kuwa kuka ne. Haka ya ke ta k'ok'arin lalube Husnah, tak'i yadda k'arshe sai fushi ya yi ya bar part d'in ya nufi na Zainab.
Wanka na sake yi na sa army green d'in shadda streetgown nayi masifar kyau, fata ta ta murje, na k'ara cika ko ta Ina, na yafa d'ankwalin shaddar na nufi part d'in aunty, da sallama na shiga parlor ba kowa sai tv da ke aiki its kad'ai, guri na samu na zauna kafin su fito, Zainab da Daddy su na sama, su na yinta da shi.
Daddy ne ya zauna kusa da aunty Zainab, kamar wuta ce ta zauna kusa da ita, ta mik'e tana yatsina fuska ta canza waje. Cikin mamaki Daddy yace"lafiya kuwa?"
Zainab tace"lafiya lau"
Sharewa ya yi yace "inason magana da ku a k'asa" ya tashi ya yi k'asa ganin Husnah a zaune ya sa ya ji duk damuwarsa ta ya ye. Ya bita da kallo dan shigar ta bayyana surar jikinta, rabin k'irjinta duk a waje yake breast d'inta sun bayyana ta saman wuyanta, yadda ya ga hips d'inta ya baje a kujerar ya ji wani abu yatsirga masa, baya gajiya da Husnah, hakan ma sha'awarta ce ke k'aruwa a jikinsa.
Kusa da ita ya zauna shafa wuyanta ya ke yana shinshinar k'amshin jikinta, idanunsa ne su ka fara canza wa, murya a shak'e yace"baby tashi mu koma,anjima a yi zaman" kallonsa kawai nayi nace"a'a ai anan yau ka ke, ka bari kawai ta fito, idan kuma anfasa zaman in tafi sashina"
Zainab ce ta sakko cikin takun k'asaita da ta k'ama, harara ta watsawa Husnah, ta na takaicin had'a miji da ita, ganin yadda ta k'ara cika da kyau sai da Zainab taji ba dad'i dan tasan Daddy ya iya ban ruwa a gonarsa, itama shiyasa ta zama haka. "Kai amma Allah ya isa Abubakar, da ka ke kwanciya da wannan shegiyar yarinyar, yanzu nasan ta ji dad'in da kake jiyarda ni shi. Ka gama da ni" duk a zuci Zainab take wannan zancen.
Kallon gaban Daddy tayi ganin yadda yake ta mutsu-mutsu ya na matse gabansa yana dannewa yasa Zainab Jan tsaki" mtswww idan ba ka gama ci ba ai za ka iya komawa".
Daddy ya b'ata rai yana gyara zamansa hakan ya bawa aunty Babba damar dagowa sosai ta cikin wandonsa. Kuka Zainab ta rushe da shi ta hau sama da gudu.
Husnah tace" Kai Wallahi aunty nan sai kace mai aljanu" Daddy yace"ke ki ka sa mata aljanun sarkin magana"
Cuno baki nayi nace" ni dai na tafi sai da safe"
WordDocument
0Table
Data
Normal
Default Paragraph Font
Table Normal
No List
[4/18, 12:22 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTANE
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R HUSSAIN DA NOORY.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA MASOYAN LITTAFIN MU, ALLAH YA BAR K'AUNA
Ina masoyan mu ku nuna mana k'auna ta hanyar siyan littafin MASARAUTAR MU,
Littafi ne da ya k'unshi rikita- rikitar masarauta, yaurada,cin amana, zagon k'asa, addinai mabanbamta,tare da zazzafar soyayya.
Ku dai kawai ku tuntub'e mu ta wannan number domin k'arin bayani
08107916039
Page5
............................
Nan da nan Hadiza da Hindatu su ka had'u su ka soya zabin nan su ka girka musu shinkafa da taliya da miya.(karshen abincin gayu kenan) kawo musu akayi.
Malam Musa da ya tsaya akan k'afarsa godiya ya ke ta yi wa Allah da ya k'ara nuna masa wannan ranar na sake tsayawa da k'afafunsa.
Abinci su ka ci a tare Hassana, da Usaina a plate d'aya, amma Husnah tare da Hindatu yau ta ci, tausayin Hadiza ta ke, tun da ta ji yadda rayuwa ta juya musu, Inna Gaji ta na cin nama ta na takaicin zabin ta, kuma ta na nan ai za su tafi kira take "Alkur'an sai na ci ubanki,Hadiza zabin da zan Siyar in kai kud'in da za'a fara rage kayan aurenki, amma ki ka kame su kamar k'anwar uwarki za ki soyawa, ina nan da ke dole ki biya ni kud'ina" .
Maltina ta kora ta ci gaba da mitarta, k'eeeeehhh ta sauke gyatsa.
Ture kwano ta yi tace"kai alkur'an abincin nan akwai dad'i, ko a ina Hindatu ta koyi girki haka oho"
Hajiya Batula kuwa sawa ta yi aka kira mata Abubakar, amma sabo da matsalar network ba su same shi ba.
Malam Musa yace"yanzu Abubakar ne daman A.S. Yunus gold?"
Hajiya Batulu tace" malam Musa kenan har yanzu mamaki ka ke, ai haka abun Allah ya ke"
"Allah ya k'ara d'aukaka"
Malam musa ya fad'a.
Da amin Hajiya ta amsa.
Kiran Inna Gaji Baba ya yi,shigowa ta yi kamar munafuka ta tace"sannu Hajiya"ta rab'e a bakin k'ofa tace"gani Malam"
Malam musa ya yi gyaran murya yafara gayamata abin da yake tafe da su Hajiya game da Husnah.
Inna Gaji da ba yadda za ta yi tace"Allah ya sanya alkhairi "
Amin Hajiya Batulu ta amsa, sannan tace"tun da abun ya zo a haka, bayan kwana biyu sai a zo ayi komai kawai a huta"
Murmushi Baba ya yi yace"duk yadda Ku ka yi ai 'yarku ce, Hajiya" dad'i Hajiya Batulu ta ji. Sai da su ka yi sallah, sannan su ka fito domin komawa Kano ta dabo.
Husnah da ta ke jin inama ta koma tace"kodai in fasa zama ne?"
Dukan wasa Hassana ta kai mata tace"kinji gulma, tunda ki ka je ki ka mak'ale a wajen Baba,ko munce ki zo mu koma ba zuwa za ki yi ba" dariya du ka suka sanya. "Allah ya tsare,Allah ya kai ku lafiya" su Husnah su ka fad'a, su na shiga motar su na amsawa.
Malam Musa da ya so rakosu amma ya kasa,saboda rawar da k'afarsa take,daga nan ya yi musu addu'ar sauka lafiya. Su ka tafi cike da kewar juna.
Zance ya cika garin 'Danmarina Husnah ta zama balarabiya ta dawo, Ashe Inna Gaji ce ta koreta daga garin,ko ina zancen da a ke kenan, Inna Gaji ta rasa abun da yake mata dad'i.
Ranar aka kawo kud'in auren Hindatu,Malam Musa yace" su yi hak'uri za'a had'a da na 'yar uwarta, idan ansa ranar zai sanar da su" Salis ya ji dad'in wannan lamari, shima bayan kwana biyu ya tafi ikko tare da cewa, duk abin da ake ciki a sanar da shi,ba zai dawo ba sai biki.
Kowa yana ta mamakin samun sauk'in Baba a k'ank'anin lokaci, Inna Gaji kuwa ta kasa shiga cikin mata saboda ta na zama za'a fara yar mata da habaici da bak'ak'en maganganu, Husnah kuwa ta sa ke da su sosai,dan dama ita tana k'aunarsu gaba d'aya.
Yanzu Hadiza ma,ta sake da Garba,ta hak'ura ta karb'i kaddara, hankalinsa ya kwanta,hidimar bikinsu kawai ya ke dan saura kwanaki kad'an.
******************
"Ni za ki ci wa amana Sara? Mijin nawa ki ke gayawa haka?" Sara da ta shirya zuwan wannan ranar tace"to haram ne, ko kuma akace miki kowa mahaukacine irinki k..... Mari Zainab ta wanke Sara da shi,take su ka hau fad'a Daddy da abin ya d'aure masa kai,da k'ar ya raba su, Sara ta fita ta na kiran Zainab da mara godiyar Allah, baram-baram su ka rabu da k'ar, mai gadi da direba su ka korata.
Zainab sai kuka take,ta na nadamar sanin Sara a rayuwarta,Daddy da abin ya yi masa dad'i yace"Alhamdulillahi bayan na auro amaryata,sai in duba ingani zan iya k'ara wa da Hajiya Saran" take Zainab ta shanye kukanta kallon mamaki ta bi shi da shi hawayen cin amanar da Sara tai mata ne kawai ya ke zuba.
"Wallahi bazan tab'a bari ka auromin wannan karuwar matar ba,babu Allah a ranta ko kad'an,ni yanzu na amince ka yi aurenka,amma dan Allah kar ka auro min Sara,Wallahi sai ta koreni daga gidana,in ka yi min haka ba ka yimin adalci ba.
Daddy yace" kinsan dai Allah ya halattamin k'aro mata uku bayan ke,Kinga in na auro su ma saura d'aya yauwa duk kan ku mata na ne,ku yi ta haifamin zuri'a"
"Wayyo Allah!!! na shiga uku Sara kin cuceni,kin ci amana ta" Wallahi kashe ka zanyi kowa ya huta" da gudu ta yi kitchen d'auko wuk'a su Ahmad ne su ka sauko da shirin makaranta ganin abin da mahaifiyarsu ta ke ya sa su Ikram da Hamid sa kuka.
Ganin ta nufo Daddy da wuk'a tsirara kamar mahaukaciya ya sa Ahmad shan gaban Daddy yace"Mommy ki kashe mu du ka,nagaji da ganin wannan abun kawai ki fara kashe ni" kuka ya ke mai cin rai,Hamid da Ikram su ma su ka shiga gaban Ahmad kowa ya na ta fara kashe shi.
Kawai ta yanke jiki ta fad'i sumammiya a wajen, gaba d'aya kanta su ka kawo "Mommy, Mommy," su na kiranta su na jijjigata, Daddy ne ya sab'eta a kafad'arsa ya yi wajen mota da ita da gudu, ko direba bai nema ba, ya yi hospital da ita.
Su Ahmad ne su ka cure guru d'aya su na ta kuka.
Hamid yace"dama ni tunda naga Wannan matar nasan bala'i ta kawo mana da sassafe"
Ahmad yace"ai ta gama shigo mana gida duk randa ta kuma zuwa,sai na sakar mata karnuka wiske da duna Allah"
Makarantar da ba su je ba kenan.
Nan da nan aka karb'eta emergency, sintiri kawai yake a harabar asibitin ya na dama bai biye mata ba, shi ya yi hakane dan ta yi hankali,ba wai da gaske ba. Kira k'anwarta ya yi yasanar da ita halin da ake ciki,nan da nan 'yan uwanta su ka cika asibitin.
Kowa fatan samun sauk'i ya ke mata.
Doctor ne ya fito daga d'akin yace"ku kwantar da hankalin ku, ta samu sauk'i" cewa ya yi Mr.Gold follow me" sannan ya wuce office. Daddy ne ya bishi, mahaifiyarsu Zainab,Hajiya Aisha tace"Allah ya ba ta lafiya" sauran su ka ce amin.
Doctor Imran ya gyara glass d'in sa yace" Alhaji jininta ne ya hau sosai sakamakon razana da ta yi,amma yanzu Alhamdulillah nun shawo kan matsalan" Daddy yace"masha Allah,yanzu ya jikin nata?" Doctor yace"yanzu ta samu bacci mu na sa ran idan ta farka zai dawo normal insha Allah"
Daddy yace "Alhamdulillahi,nagode doctor, za mu iya ganin ta yanzu?"
Doctor yace"eh amma ba ta son hayaniya please "
Daddy yace"okay thank you" ya fito domin sanar da 'yan uwanta dan hankalinsu ya kwanta.
Shiga su ka yi ganin ta tana bacci yasa hankalinsu ya kwanta, Hajiya Aisha tace"me likitan yace ne?"
Daddy yace"jinin ta me ya d'an hau,amma yanzu komai ya yi dai-dai"
K'anwarta tace"to me zai sa ta hawan mini,ita da ba ta son hayaniya?"
Shiru Daddy ya yi dan ba zai iya fad'amusu abin da ya faru ba, idan ta ta shi ta sanar da su.
Waya ya d'auko dan kiran 'yan biyu,su je su kula da su Ahmad tuno yau za su yi ta fiya ya sa ya hak'ura, sai da ya gama biyan komai sannan ya koma gida shi da kansa ya kula da yaransa,ya yi wanka sannan ya koma hospital d'in,dan ya sanar wa Galadanchi halin da ake ciki, ba shiga company yau,Zainab na asibiti.
farka wa Zainab tayi ganin danginta akanta yasa ta fashe da kuka, na tuno cin amanar da k'awa ta yi mata tace "Hajiya Sara taci amanata, ashe duk abin da takeyi ta na yi ne saboda ta na son Abbansu Ikram,yau har cikin falona ta zo ta na gayamasa kalaman soyayya" k'ara rushewa da kuka ta yi.
Hajiya Aisha mahaifiyarta tace"ayyah ki yi hak'uri, Zainab komai ya yi zafi maganinsa Allah, daman ba na son alak'arki da Saratun nan, amma ki ka k'i jin maganata, yanzu gashi nan ta kai ki ta baro ai"
Zainab tace"Hajiya wai aure zai k'ara"
Hajiya Aisha tace"ya isa haka Zainab ki dinga karanta Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un aduk lokacin da ki ka ji kishi kinji, Allah ne yace maza su auri mace sama d'aya to ke sai ki ce ba haka ba Zainab?"
Zainab rasa yadda za ta yi tayi, dan ta san Hajiyansu daman nasiha kawai za ta yi mata,ba wani mataki za ta ce za ta d'auka ba.
Daddy da k'ar Galadanchi ya rarrashi zuciyarsa, ya so ya ba ta suspension ta je gida ta huta, dan ta nu na rayuwarsa take farauta. Galadanchi yace kar ayi haka, ya dai d'au mataki amma ban da turata gida, Hakan ya sa ya zo asibitin, yanzu ya shigo d'akin su na had'a ido da Zainab ya h................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
Tsarawa da rubutawa
Na
R.Hussain (Royal's gold) da Noory.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Sadaukarwa ga
MAMAN ARIFULLAH
Marubuciyar :
*Hidayah shureem
*Rayuwar Irfan
Da kuma
*K'angin Bauta.
Wannan page d'in naki ne, Allah ya bar zumunchi.
Ina godiya da k'ok'arinki.
Page5
............................
"Ballagazar mace kawai, hmmm da alama my Sadik shima ya na yi da ni fa,dan naga bai ce komai ba, hahhh wow sai ni Sara mai nasara cikin kwanciyar hankali zan zama kishiyarki Zee idan kin so ayi zaman lafiya idan ba ki so ba a yi zaman kishi, in ba za ki iya ba ki k'ara gaba, a d'ana zawarci"
Da haka ta k'arasa gidanta.
Tunda su Hajiya su ka d'auki hanyar kano su Usaina suke tambayar ta ya akayi,su ka k'yale Husnah ta na 'yar uwarsu.
Hajiya tace"lokacin da fad'ime ta rasu, muna makkah bansamu damar zuwa gidan ta ba daman tun da ta auri Malam Musa, saboda ba a gari d'aya mu ke ba.
Lokacin da ake sanar damu rasuwarta munyi niyyar zuwa wa mijinta gaisuwa sai aka gayamana abin da ya yi na k'in ba da Husnah ga dangin mahaifiyarta, yace dole shi zai rik'e 'yarsa, ankai ruwa rana kafin 'yan uwanmu su yi fushi su tawo, haka aka bar jaririyar hannun kishiyar fadime, su ka tawo gida anan aka yi zaman makokin fad'ime har tsawon kwanaki bakwai, sannan kowa ya tafi gidansa. Haka mu ka je mu ma can gidan mukayi gaisuwa, shiyasa bansan gidan da fad'ime ta yi aure ba.
Hassana tace"ayyah Hajiya dama ba kuyi fushi ba, ku ka bar Husnah hannun wannan matar ta dinga gallaza mata azaba"
Usaina tace"bama wannan ba yanzu gashi ai ita ta ga sakayyar Allah 'yar ta fa har cikin shege ta yi, ni na ji dad'i da Husnah ta kasance 'yar uwarmu ce, amma Hajiya da wuri za'ayi bikin ko?"
Hajiya Batulu tace"insha Allah"
Har suka zo gida wajen k'arfe bakwai na dare.
Gaba d'ayansu part d'in Baba malam su ka shiga.
"Assalamu Alaikum"
Su ka yi sallama
Baba malam da ya ke ta k'ara k'ok'arin kiransu a waya, ya amsa musu"wa'alekumussalam, tun d'azu nake kiran ku amma baya shiga "
"Sannu da hutawa Malam"
Hajiya Batulu ta fad'a su Usaina ne su ka gaishe shi sanan su ka wuce, Hajiya Batulu tace"bari nayi sallah , dan akwai abun al'ajabi da ya faru Malam"
Baba malam yace"to hanzarta".shiga cikin gidan ta yi,wanka su ka yi sanan su ka yi sallah, Doya 'yan biyu su ka dafa domin Samar musu abincin da za su ci,dan Baba malam bai yadda da siyan abincin waje ba,komai dare shi dai a yi abinci a gida, ance a d'auko masu gurki yace a'a.
Hajiya Batulu tace"a kira mata Saddik'u da su Yaya Muhammad da Yaya Hamza domin sanar da su abinda ke faruwa.
Ido su ka had'a da Zainab take ya had'e rai, durk'usawa ya yi har k'asa ya gaishe da mahaifiyar Zainab d'in, sauran 'yan uwan Zee d'in su ka gaishe shi.
"Ya jikin naki?"
Zainab da ta san da ita ya ke tace"da sauk'i" hawayen nadama na gangarowa fuskarta, kowa ya fice daga d'akin domin a barsu su gana.
"Daddyn Ahmad dan Allah ka yi hak'uri da batun auren nan, ba zan iya sharing d'in ka da wata ba, please"
Daddy yace" hmmm Zainab kenan, kashe ni fa ki ke niyar yi,sau biyu ki na k'ok'arin kashe ni"
Cikin nadama Zainab tace"sharrin shaid''an ne, ka tausayamin ka hak'ura da maganar auren nan"
Murmushi ya yi yace" In dai ki ka ga ba.... Wayarsa ta fara k'ara,ganin number Hajiya ya sa ya d'au ka da sauri dan shima ya kikkira ba ta shigo.
"Assalamu Alaikum"
Ya yi sallama muryar Hassana ya ji ta na cewa"an wunu lafiya Yaya"
"Lafiya k'alau,kun dawo?"
Hassana ta amsa"eh Yaya Hajiya ce tace kuzo
za ta yi magana da ku"
Daddy yace"lafiya dai ko?"
"Lafiya lau, abun alkhairi ne fa Yaya"
Ta k'arasa fa'da da dariya. shima murmushi ya yi yace"okay I'm coming " mayar da wayar ya yi aljihun rigarsa ya kalli Zainab da ta tsare sa da ido, dan jin ko budurwarsa ce.
Ce mata ya yi"Hajiya na nema na bari in tafi, me ki ke buk'ata in tawo miki da shi ladan farautar raina da ki ke"
Cikin borin kunya tace"bakomai"
Tafiya ya yi, tace "adawo lafiya"
Driver ya ja shi a mota sai gidan Hajiya kafin ya je,har su Hamza sun isa, yana zuwa ya tarar da su a d'akin Baba malam. Bayan angaisa Baba malam ya yi addu'a sannan Hajiya ta kwashe komai ta gayamusu, Daddy jin abun ya ke kamar a mafarki wai Husnah k'anwace a wajensa, godiya ya ke ta yi wa Allah da ya kasance asalin su d'aya da ita.
Su Yaya Muhammad ma sun san fad'ime sai dai sun manta ta dan tun suna yara ba zuwa garin na su suke sosai ba.
Hajiya Batulu tace" yanzu yaushe za'a je neman auren dan ba na so ya haura wata biyu"
Daddy da kamar ya taka rawa ya ke ji dan murna.
Baba malam ne yace"a sanar da Malam Musan " nan da rana ita yau zamuje insha Allah "
Muhammad yace"masha Allah,Allah ya sanya alkhairi ya kad'e fitina" ."amin summa amin"
Addu'a Muhammad ya yi musu kowa zai ta shi kenan Abubakar yace"Zainab ta na asibiti batada lafiya"
Hajiya ce tace"subhanallahi Saddik'u wai ina za ka kai zurfin ciki ne,meyasa me ta?"
Sun kuyar da kansa ya yi, yace"jinin ta ne ya hau,amma yanzu ya sauka ma"
Baba Malam ne yace "ku tashi mu je asibitin"
Gaba d'ayansu su ka nufi asibitin duba Zainab.
Baba Malam ne ya sa aka siyi kayan fruits dangin su lemo da ayaba,apples da sauransu hannun nik'e nik'e da Leda su ka Shiga asibitin,ganin manyan mutane ya sa jama'a ba su hanya, kasan Cesar fuskar Yaya Hamza a bud'e ta ke ba facemask wani yace"lah jama'a ga A.S.Yunus gold" kafin wani lokaci jama'a sun hana Hamza wuce wa, wani nurse ne yace "ranka ya dad'e ka shiga nan" wata k'ofa ya nunawa Hamza, shiga ya yi yana cewa"mtswww ya san son ganinsa ake shiyasa kullum ya ke using da facemask, dan kar a ganshi" kud'i ya zaro yace wa nurse d'in ya jasu ya raba musu dan Allah, shi ba A.S Yunus gold ba ne Yayansa ne"
Nurse d'in ma mamakin kamar da su ke yake, dan 'yan gidan su duk kamarsu d'aya,Sai dai Hamza da Abubakar sun fi kama,har yanayinsu ma d'aya ne.
Su Baba malam ne su ka shige da sauri Abubakar ya yi gaba,dan kar Hamza ya cuno musu shi, d'akin ba kowa Sai Zainab ta na sallah......
********************
A 'Danmarina kuwa saura kwana uku bikin Hadiza, Inna Gaji sai gyara ta take ta na mita "yo ni me ma zan gyara,bayan kumbar kari tun ran tubani, kun riga kunyi auren ku,shaidawa ne da sadaki kawai ba'ayi ba, sai ta dama mata maganin cikin nono ta ba ta tasha, Hindatu ce dai ba ta sha, tana bata za ta cr" alkur'an bazan sha ba"
Inna Gaji tace"kanki ki ka cuta, za ki zo nema da kanki, alkur'an sai na baki kashi"
Husnah tai ta yi musu dariya,tace"oh ashe har yanzu ana drama a gidan nan".
Baba da ya fara fita,tun tuni, ya kan zauna wajen maigari.
Kud'in da Hajiya Batulu ta ajiyewa baba dubu d'ari su ya bawa Inna Gaji yace a siyawa Hadiza kayan gado da su"
Sai kuma kud'in da Daddy ya bawa Husnah ta hannun Usaina dubu hamsin ko za ta nemi wani abun kafin ya zo, ta k'ara wa Inna Gaji a siyawa Hadizan Kaya.
Kwallarta Inna Gaji ta sauke, kud'in gonar Husnah na haya ta d'auko na shekara biyu ko sisi ba ta ci ba ta na ajiyewa.
Dama ta san akwai ranar da za su yi amfani, d'auko wa TAYI dan siyo kayan gara da sauransu. Nan da nan aka had'a komai na auren Hadiza, mu ma mun kacame da hidima dan ko da Hajiya ta kira ni a waya tasanar da ni zancen su Baba malam za su zo ban fad'a ba, na manta ma, sai dare na tuna, ganin Hindatu na waya da Salisu ya sa nace kashe wayar ki ji wata magani, ko sallama ba ta yi masa ba kuwa ta kashe.
Nace"kai Hindatu ba 'yar k'aryar nan ta ina zuwa,bari na yi wani abu" ta fad'a ta na rik'e hab'a.
Dan ta koyi abubuwa da yawa na soyayya zaman da tayi da su Usaina.
Dan ko zance saurayin d'aya daga cikin su ya zo,to kuwa dukkansu sai sunje an gaisa,su ke dawowa, a bar budurwar kuma in ta dawo ta basu labarin abun da akayi, Usaina kuwa har kwatanta musu yadda su ke ta ke.
Hindatu tace"to ba cewa ki ka yi in kashe ba, me ne ne ?"
Husnah tace"su Hajiya ne su ka ce in gayawa Baba ranar laraba su na nan zuwa"
Hindatu ta buga tsallen murna "ke dan Allah sadakin za su kawo ko, zan je burni alkur'an, wayyo ni Hindatu zanga burni ashe?"
"Ke Wallahi kin fiya k'auyenci" inji Husnah.
Hindatu tace"dad'in abun dai kema 'yar k'auyen ce"
Dariya su ka yi su na tafawa,Hadiza ta farka tace"hmmm murna ku ke za kuyi aure ko?"
Allah ya kaimu lokacin" ta juya ta barsu, su ma bacci su ka yi sai asuba.
Gwaggo kuwa tun da ta ji labarin Husnah ta dawo, ta zama balarabiya ta yi kud'i kuma aure ma zatayi da wani hamshak'in mai kud'i Gwaggo ta fara saukowa,dan da alama Garba ma zai yi arziki, dan dole a ce ai duk Kansu surukai ne ga Malam Musa.
Hakan ya sa ta fara shirye-shiryen bikin........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Da sunan Allah mai Rahma mai jink'ai.
Page 5
.........................
Cikin girmama wa Zainab da ta idar da sallan ta ke gaishe da Baba malam "sannu da zuwa,Ina wuni"
Murmushi Baba malam ya yi ya amsa"da lafiya lau Zainab, masha Allah da alama jikin ya yi sauk'i ko?"
Zainab tace"Alhamdulillah da sauk'i"
Allah ya k'ara sauk'i ya sa kaffara ne"
"Amin nagode" sannan tace"Hajiya ina wuni" Hajiya Batulu ta amsa ta yi mata ya jikin, Haka kowa su ka gaisa, Abubakar yace"ina Hajiyan?" .Zainab tace"yanzu ta fita raka su Rabi'a"
Ana haka sai ga Hajiya Aisha ta dawo, cikin jin dad'i ganin surukan nasu ta gaishe su, su ka yi mata ya Zainab da jikin ta amsa da "Alhamdulillah, jiki ya yi sauk'i, doctor ne yace mu bari sai gobe za'a sallame mu ma".
Baba malam yace'?" Hakan ma ya na da kyau Allah ya k'ara lafiya" duk su ka ce amin.
Hajiya Batulu ce tace"sai mu je mu d'auko yaran tunda ba kyanan"
Muhammad yace gaskiya ne dan nasan yanzu ma su na cikin jin tsoro"
Hamza ne ya samu ya shigo"Assalamu Alaikum "
Su ka amsa masa,
Da masifa ya fara"Abubakar kai kasan haka ake nemanka kamar wani b'arawo shiyasa ka b'oye fuskarka ka barni ko, to kaje dan kanka"
Gaba d'aya ya sa su dariya dan Hamza ba hak'uri.
Zainab da kishi ya k'ara ciyo zuciyarta ta yi shiru, dan tasan mijinta tamkar diamond a cikin tab'o haka ake son ganinsa, yanzu shikenan wata ma zata amsa sunan matar sa?
"Zainab tunanin me ki ke haka?" Su Malam su na miki sallama ba ki ji ba" Hajiyansu ta fad'a.
Da sauri ta dawo daga tunanin da ta ke , tace"Angode Allah ya sa aka da alkhairi "
Tafiya su ka yi Hamza ya koma tsakiyar su dan kar jama'a su dawo su da me shi, Daddy sai murmushi ya ke masa.
Gidansa su ka biya, ba su shiga ba, dan Hajiya tace so take ta je ta huta ya shiga ya d'auko mata su.
Shi da Muhammad ne suka shiga tarar da su su kayi a falon k'asa Hamid na koyawa Ikram karatu, Ahmad na kallon ball a TV.
"Assalamu Alaikum"
Da gudu Ikram ta rungume Daddyn tana tambayarsa "Ina Mommy?" Su Ahmad ne su ka je wajen Yaya Muhammad su na gaishe shi, cike da k'aunar 'ya'yan nasu ya amsa" ya school" su kace lafiya lau.
Daddy yace to ku tawo yau a gidan Hajiya za ku kwana"
Ikram ta kama murna tace"gobe ba zuwa school yeee"
Dariya ta ba su daddy yace" za ki ga ba zuwa school, Ahmad d'auko muku uniform da school bags d'in ku,ku fito"
Hamid yace"bari in d'auko nawa da kai na,saman su ka hau su ka d'uko su ka fito, har wajen motar Daddy ya rakasu su ka ja suka tafi, suna masa bye-bye.
Ciki ya koma ya had'a tea ya sha.
kiran Husnah ya yi dan jin ya take dan ya sa mata sabuwar waya a Jakarta kuma yasan yanzu ta gani ,kiransa ne kawai ba za ta yi ba,dan tunda ya d'an kauce layi ta canza masa, kiranta ya shiga yi, cikin ikon Allah kuwa ta shiga,dad'i ya ya kamashi "yauwa pick it my love"
A can kuwa Husnah da Hindatu ne su ka fara bacci dan gobe ne kamun bikin Hadizan ta ji waya na k'ara a cikin Jakarta."innalillahi" d'auko wayar ta yi ganin waya sabuwa ce gashi kiran har ya yanke,jujjuya wayar ta ke wani kiran ya shigo ganin ansa my Husband ya sa gabanta fad'uwa.
Kamar wacce ta yi k'arya haka ta d'auka, ta kara a kunne.
"Assalmu Alaikum" Daddy ya yi sallama
Jin muryar Daddy yasa Husnah amsa wa"wa'alekumussalam"
Ta yi shiru.
"Gaisuwar ma ba za 'ayi min ba ko Husnah?"
Daurewa ta yi tace"ina wuni"
Yace"banaso sai da na rok'a, shine ko ki kira ni ko Husnah ba komai ni ai Yayan ki ne ko ba ki ji su Hajiya sun fad'a ba"
Murmushi ta yi cikin jin dad'i tace"naji mana, ai naga sun dad'e da Baba su na labarin"
Gyara kwanciya ya yi saboda ya ga ta sake za'a sha soyayya kenan, sanna yace"Haba da gaske"
Husnah ta zauna akan bakin k'ofa tace"Wallahi kuwa, wai ashe ma da Hajiya da Mamata sunan su d'aya"
Daddy yace "kai to ya akayi haka?"
Tiryan-tiryan ta ba shi lafiya su na ta dariya dan tayata ya yi dan jin dad'inta.
Sanna Daddy yace"to yanzu anyi hirar zumunchi saura ta soyayya"
Kunya Husnah taji, shiru ta yi ta kasa magana, yace"Hello my baby ki na jina?"
An kuma, kawai ta kashe wayar dan ba za ta iya irin hirar da su Usaina suke yi da barrister, da daddy ba, ya yi mata girma da zai saurayi ne, ita ma sai tace "I love you, I miss you, amma inah da Daddy bazan iya ba.
"Zaman me ki ke anan da daddaren nan Husnah" Baba da ya shigo ya ganni anan.
"Sannun da zuwa Baba,yanzu na fito ai"
To ki shiga d'aki sai da safe"
Komawa nayi na kashe wayar na kwanta.
Da safe su Usaina ne su ka shirya Ikram launch box su ka had'awa Ikram mai kyau, sai murna take.
Su Ahmad ma sun shirya suka fito driver ya kai su school.
Daddy rasa abinda zai ci ya yi haka shima ya tawo gidan su, ya yi breakfast, ya sa su Hassana su ka shirya dan dubo Zainab idan ansaleta su tafi gidan tare, in ya so sa dawo ko zuwa gobe ne.
Haka su ka bishi ba dan su na so ba.
Su na shiga har ansallami Zainab, bayan sun yi waya da Daddy da safe ne likita ya shigo ya sallamesu.
Gaishe da Hajiyan ya yi sanan twins ma su ka gaishe su tare da duba Aunty Zainab, kadaran kadaham ta amsa musu,dan gani take had'a baki kawai danginsa su ka yi su ka sa ya k'ara aure, shiyasa duk ta tsanesu.
"Ku shirya sai mu koma gida ko?"
Hajiya Aisha tace"a'a kai da za ka tafi aiki, ka bari driver sai ya kaimu, bakomai Allah ya yi albarka, a ci gaba da hak'uri dan Allah"
Murmushi ya yi yace "bakomai ai ku tawo kawai "
Had'a kayansu su ka yi su Hassana su ka rik'e su ka tafi Daddy ne ya zauna kusa da driver saboda Hajiya Aisha na ciki, sai su suka zauna a bayan gaba d'ayansu.
Sai da su ka je,gidan Hajiya su ka sauke ta sannan su ka nufi gidansa, Zainab da ta kasa hak'uri tace" da munfara ajiye su Usaina ai"
Hassana tace"eh Wallahi aunty, amma bari in kira Driver sai ya zo ya d'auke mu"
Daddy yace"anan za su kwana saboda ki samu k'arfin jikin ki sosai, ki huta" shiru Zainab ta yi ba dan tasoba.
Murmushin mugunta Usaina tayi dan idan Husnah ta zo Wallahi nima tarewa zanyi d'an wata d'ayan nan sai nayi, za ki gane gidanki ne, jita ta na wani jad'e rai hahhhhhh
Dariya ce ta kwacewa Usaina , juyowa kowa ya yi yana kallonta.
Had'e rai ta yi ta d'auke kai..............
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
BANYAR DA WATA KO WANI YA CAN ZAMIN LITTAFI BA, BA TARE DA IZININ MU BA YIN HAKAN SABA DOKANE. ABI DOKA A ZAUNA LAFIYA
Sadaukarwa ga masoyan SO HALITTA NE, WE LOVE YOU LODI LODI
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page6
..........................
Garba da abokansa na hango sai washe hak'ora yake, cikin taron jama'a sai gaisawa ake da shi, ana masa Allah ya sanya alkhairi. Ya sha wankansa cikin shaddarsa mai sauk'in kud'i fara tas abin sa.
Hidama ake tayi a b'angaren gidajen biyu gidansu amarya da gidan su ango, Hadiza ta ci kwalliya cikin sabon leshin da da na bata sabone dal Hajiya ta 'dinka mi ni shi,saboda tafiyar da zanyi, shi na bata ta sa,kwalliya na tsara mata irin ta 'yan burni, da na koya wajen su 'yanbiyu kowa ya zo sai dai ya saki baki ya na kallonmu,dan mun fita daban cikin bikin dukkan mu, ni da Hindatu ankon atamfa mai kyau mukasa, Inna Gaji ma da ta sa ta ta atamfar ta d'aura dankwalin ta na k'auye sai murna ta ke yadda jama'a su ka zo mata biki, wasu gulma ta kawo su,wasu kuwa cin abinci ne ya kawo su.
Baba ma sai gaisawa ya ke da mutane ana ta ya shi murnar fara auren 'ya'yansa da ya yi, mahak'urci mawadaci, ba abun da ba'a ce masa ba a k'auyen na ya bar 'ya'ya a gaba tun kafin lalura ta same shi ga shi yanzu wacce ake ganin tayi ciki ba mai aura, ita ta fara auren, har fad'a aka yi akan ta.
Hadiza da ta koma gefe take ta kukan tsoron had'uwa da Garba, wannan tsoron shine ya sa ta rame tun kafin bikin, da an tambayeta me ke damunta, za tace bakomai.
Haka mu ka sha bikinmu cikin farin ciki da jin dad'i,
Anyi wa Hadiza jeren d'akin ta cikin gidan da Garba ya gida musu, ya fitar da k'ofarsa ta baya d'akuna biyu sai kitchen da ban d'aki abin ta, ya yi k'ok'ari sosai.
Bus guda ya samo a tasha ta d'aukar amarya,Baba ya ce ba sai ya d'auko mota ba tunda nan nan kan tudu ne, amma Garba da abokansa sai da su ka kawo dan amaryarsu mai tsada ce.
Kuka Hadiza da Hindatu su ke sosai sun rik'e juna anyi-anyi a raba su sunk'i rabuwa. "Haba dan Allah ku yi hak'uri mana Yaya Hadiza ba fa shikenan ba fa mun daina ganin ki ba" ni ma hawaye na ke ina k'arfafa musu zuciya.
Inna Gaji ce ta shigo domin tun d'azu Baba ya yi mata fad'a kuma yace"in dai ta sab'awa Garba da iyayensa, ba zai ya fe mata ba,dan Malam Tanimu ya wuce aboki d'an uwansa ne.
"To 'yan nema ko tare za'a kaiku d'akin Garban iyeee, ba za ki sake ta ba Ku tafi, ku je can ke da Garban ku k'ara ta, ba na son kukan gulma "
"Haba Gaji, da tausayi Alkur'an, tare fa su ka tahi tun yarinta, ai dole su yi kuka" Baba maid'an wake ta fad'a ta na matse hawayen tausayin yaran.
Da k'ar aka raba su aka sa Hadiza a mota ni da 'yan uwan Baba da na Inna Gaji ne a motar, mu ka tafi, k'awayen su Hadiza da sauran mutane da k'afa su ka je gidan.
Masha Allah komai ya yi kyau a d'akin Hadiza, sai da aka kai ta gidan su Garba sannan mu ka zagayo mu ka kaita gidanta.
Kazar da 'yan uwan Inna Gaji su ka tawo da ita, a ka sa Hadiza a gaba sai ta ci, tana ci tana kuka ta na ba dad'i, sai da ta ci da yawa su ka tafi, rik'e ni tayi ta na "dan Allah Husnah kar ki tafi ki barni" nace"ai ba tafiya za mu yi mu muna nan"
Angwaye ne su ka shigo gidan da ni da k'awayen Hindatu da Hadizan mu ka ce sai an bamu kud'in siyan baki, ba musu su ka fara laluben aljihu had'a mana dubu biyar su ka yi, sannan mu ka bar gidan.
Tsabar dad'i Garba rasa abin da zai cewa Hadiza ya yi kawai ya sa ta a gaba ya zuba uban tagumi, da k'ar ya aro jarumta ya fara rarrashinta, sallar godiya ga Allah su ka yi sannan ya bud'e kazar sa guda ya ce ta ci Hadiza tace ita ta k'oshi sai da ya dinga magiya sannan ta ci kad'an ta bar shi, shine ya d'anci da yawa dan ko abinci murna ba ta bar shi ya ci ba, a ranar, wanke baki su kayi su ka kwanta. Hadiza ta matsa can k'arshen gado.
Cikin dare ya fara raba Hadiza da kayan da tak'i cire wa, matsala za ta ba shi ya sa mata k'arfi kokawa su ka fara ya yi nasarar raba ta da kayanta ya yi, wasa ya ke da ita cikin k'warewa dan ai da tana zuwa wajensa ya haddace duk wani lagwonta, kafin ta yi masa rashin kunya su b'ata.
A hankali ya ke bi da ita har ya samu ya kashe mata jiki, ba ta yi aune ba ta ji ya fara addu'ar saduwa da iyali cikin hikima ya fara k'ok'arin shigarta, amma ya gagara k'arfi ya sa sannan ya shigeta, kuka take kamar ana yanka ta tun muryar na fita har ta dishe, Garba da ya manta a raye yake ko a mace ba zai iya tantancewa ba, bai saurara mata ba sai da yaga ankuma dan k'ara sume wa tayi.
A furgice ya d'aga ta yana Hadiza!Hadiza!!na shiga uku kar dai na kasheta a yanzu?"
Dira ya yi daga gadon ya d'auki pure water ya fasa ya zuba mata dogon numfashi ta jah, wullar da ruwan ya yi ya zo ya rungumeta ya na ta sambad'a mata albarka "Nagode Allah,Allah ya biya ki Hadiza ba dan ni ne na yi miki fyad'e ba, da alkur'an bazan yadda da har ciki kin tab'a rik'ewa a jikin ki ba,nagode nagode kiyi hak'uri".
Hadiza da take ta tureshi daga jikinta sai k'ara na ne mata ya ke,Dan ji yake kamar in ya matsa za a kwace masa ita.
Da rarrashi da dabara ya sa tayi wanka ya d'au ko ya dawo da ita d'aki, lallab'ata ya yi ta yi bacci sannan ya samu damar gyara kansa, rungume ta ya yi bacci mai nauyi ya d'au ke su.
******************
Su Hassana na shi ga gidan su ka ajiye mayafi domin gani yadda komai ya ke a hargitse, gyaran k'asan su ka shiga yi Usaina ta na yi tana mita" mtsww muna zaune cikin gidan mu an d'aukomu nan sai uban aiki muke ba sannu bare nagode, Allah ya kawo ranar 'yanci Wallahi da gayya zan b'ata waje mu shige d'aki da sister Husnah mu banko k'ofa, ta fito ta gyara ko Yaya ya ga bambancin ranar girkin mu da na wata"
Hassana ta tuntsire da dariya tace"gaskiya bloody ba ki da kirki,wannan idan kina da kishiya ta shiga uku"
Usaina ta ajiye tsintsiyar hannunta tace"a'a bloody kar ki min baki, ni ba ni da wata kishiya ni kad'aice gidan my barrister atoh"
Hassana tayi murmushi su ka ci gaba da aikinsu, ba su huta ba sa
i da su ka kammala komai har girki.
Su Ahmad ne su ka dawo ganin Mommyn su suka yi a d'aki ta ci kuka ta k'oshi dan gaba d'aya batason mijin nata ya yi zancen aure, a gefe kuma cin amanar da Hajiya Sara ta yi mata ya k'i barin zuciyarta.
Ikram ce tace "Mommy ya jiki, Allah ya baki lafiya"
Ahmad ma ya yi mata ya jiki haka Hamid da ke ba wani shak'uwa tsakaninsu. Zainab tace"ku tashi ku je d'akin ku inason zanyi bacci"
Ba tare da ta tambaesu ya su ka baro surikan nata ba.
Gurin su aunties d'in su su twins suka koma su kai ta hira da yaran nan da nan su ka sake gidan ya yi musu dad'i.
Abubakar ne ya ke ta neman wayar Husnah tun da su ka yi waya shekaranjiya bai k'ara jin ta ba, ba ta kira shi ba,shi kuma idan ya kira bata Shiga saboda k'auyen 'Danmarina ba network sosai sai anyi dace ake samun yin waya.
Cikin sa'a ya ji wayar ta shiga Husnah da ke baccin gajiyar biki ta ji Ringing d'in kiran Daddy dan ta san ba ta da numbern kowa sai Daddy da Hajiya suma a haka ta ga wayar da su.
Cikin datsattsiyar murya ta amsa,dan hayaniya da kukan kai Hadiza gidanta ya dasar musu da murya ita da Hindatu. "Assalmau Alaikum"
Daddy ya amsa da cewa"baby me ya sameki,baki da lafiya ne sauro ya ciccijeki ko?" Duk a lokaci d'aya ya jero tambayar.
A hankali nace"bikin Yayata mu ka yi, shine ya sa muryata ta koma haka"
"Biki, kuma shine ba a sanar da mu ba?"
Shiru nayi dan ni bansan me zance masa ba.
"Okay ya yi kyau Allah ya sanya alkhairi, saura namu bikin ko my baby girl?"
Nan ma shiru nayi, murmushi Daddy ya ya yi yace" insha Allah zan zo, in yiwa Baba Allah ya sanya alkhairi ranar da za'a zo kawo sadakin ki, da bazan biyo su ba, amma tunda jibi ne zan zo, me za ki tanadar min na tara ta?"
"Na'am ina zuwa Inna Gaji"
Na fad'a dan banaso ya dinga zancen auren nan dan har ga Allah ina bala'in jin tsoron Aunty Zainab, wannan ne ya sa ma banason auren Daddy.
"Kiran ki akayi ne?"
Ya tambayeni dan bai gama wayar ba.
"Nace "eh"
To fad'amin love's word d'in da zan wuni cikin farin ciki kinji?"
"Daddy ka gaishe min da su Ikram kace ina missing d'in su kuma I love them please"
Daddy yace"su na ce ki gayawa ko ni?"
Dariya ya ba ni jin a shagwab'e ya yi maganar, "Sai anjima"
Na yanke kiran na koma baccin gajiya ta..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN
MASARAUTAR MU
"Yanzu ni kenan ba dan asalin garin nan ba ne?
Suwaye iyaye na?
Shin ni waye?
" dan Allah ka kulani, Sudees ba laifi na ba ne,Allah ne ya d'ora min tsananin k'aunar ka a zuciya ta"
Kallon ba ki da hankali ya yi mata
"Look at you mtswww"
Ka taimake ni zan rasa my daughter" kuka ya ke ya na durk'usawa a gabansu, tamkar ba shahararen d'an siyasan nan Ambassador Bashir
"Barin garin nan zanyi ba zan iya ci gaba da rayuwa a haka ba"
Mu ma duk ranar da asirin mu ya tonu kashe mu za'ayi "
Idan mu ka karb'i jaririn sai mu wuce Sudan wajen danginmu,
Ba yadda za'ayi a gane ba ni ce na haihu ba, dole d'an ya mulki MASARAUTAR MU
Daga ji kunsan akwai kitimurmura a cikinsa, ku dai ku nemi na ku littafin
Ta hanyarsa siyan sa
N300 normal group
N500 VIP
KU TUNTUBEMU TA 08107916039
Nice dai marubuciyar
SO HALITTA NE
Page6
------------------------
Zaman gidan nata yanzu ya zame mata tamkar a kan k'aya take kullum zuciyarta cikin zargin ya tafi zance ta ke, ta yi k'ok'arin ganin ta danne zuciyarta amma ta kasa. Kullum mahaifiyarta cikin nasiha ta ke dan Zainab ta zama kamar wata zararriya dan kullum sai tayi kuka.
Hajiya Sara har office ta je domin jin ina aka kwana dan ba ta son su tsaya wata soyayya a waje,kamar wasu yara tun da shima ashe ya na ra'ayinta.
A gadarance ta shiga cikin companyn kamar wata uwar A.S Yunus gold d'in.
Securities ne su ka tsaida ita, had'e rai ta yi tana jefansu da kallon kun kusa barin aiki tace "I'm Mrs.gold but I will teach u lesson, Wallahi sai kumbar gadinan za ku san ni kuke wa haka"
By Lucky still ta k'ara gano Galadanchi da leda a hannun Samuel da alama fita ya yi da sauri tace"Mr.Galadanchi"
Juyawa ya yi ganin Sara ce ya sa shima ya b'ata rai,dan kar ta yi masa hauka ya ji komai a wajen abokin nasa dan dariya sai da Galadanchi ya k'ware lokacin da Abubakar ke ba shi labari.
Hannu ya d'aga mata ya wuce abinsa, securities d'in ne su ka barta ta wuce dan sun zata Galadanchi da su yake shiyasa su ka barta ta tace"'yan kutmar uba,mutsiyatan banza Wallahi sai na sa ya Kore ku gaba d'ayanku"
Da mita ta k'arasa kusa da sakatariya gane ta sakatariya tayi yasa ta mik'e don gaisuwa"good day mah"
Hajiya Sara ta ji kanta ya k'ara girma ta yatsina bak'ar duskarta tace " gud day" ta na tafiya zuwa office d'in Daddy direct.
Waya su ke da Galadanchi ya kira dan sanar da shi zuwanta ne, cikin dariyar mugunta da tsokana Galadanchi yace"Ango ango"
Daddy da dad'i ya kamashi yace"ya akayi ne"
Dariya sosai Galadanchi ya yi sanna yace"amarya fa tana bakin gate securities sun tsaida ita"
"Bangane ba" Daddy ya fad'a ya na b'ata fuska.
Galadanchi yace"to Hajiya Sara na ke nufi amaryar....kashe wayar ya yi dai dai da shigowar Sara, cikin tafiyar yanga da kwarkwasa kasan cewar jikin ya saki gaba d'aya yasa ko ina rawa ya ke ko kyan gani babu
"Assalamu Alaikum" ta fad'a ta na jan kujera ta zauna, Daddy ya had'e rai yace"lafiya?"
Sara da gabanta ya fad'i tace"haba sweetheart ka bari mu gaisa ai"
Dariya Galadanchi ce ta sa ya d'aga kansa, dan tunanin kalar rashin mutuncin da zai mata ya ke.
Zagayawa Galadanchi ya yi ya had'u rai yace"Hajiya Sara lafiya kuwa?"
Murmushin da ya k'ara munana fuskarta ta yi dan gaba d'aya bak'inta su ke gani, tace"hmmm Galadanchi kenan, nazo wajen shi ne, kar dai bai sanar da kai ba kaima?"
Galadanchi yace "mefa?" Sara tace"Hmm kai sweetheart har yanzu wannan zurfin cikin na nan?"
Ta fad'a tana kallon Abubakar d'in.
"Ke dallah dakata,ba na son haukan banza, ni me zanyi da ke dan Allah ji be ki fa,duk kin kod'e kin lalace angaya miki banason mata ta ne,har da za ki zagayo cin amana?"
Daddy ya fad'a cikin d'aga murya.
Galadanchi yace"comedown friend, bari ta ji, ke kalli nan Kinga k'azami anan? Ko Kinga 'yan bariki irinki anan? To Wallahi ki ka k'ara mu na min aboki da sunan ya aure ki,sai na baki mamaki za ki san MU ba 'yan bariki bane, tashi ka kama gabanki,ki je can ki nemi dai-dai da ke, mai cin amana, ke Allah sai ya sakawa Zainab Wallahi kin cuceta,kin koya mata mumunar ak'ida"
Cin mutuncin da ya yi wa Sara yawa kawai ta fashe da kuka, ta shi tayi ta d'auki Jakarta da agogon da ta zo wa da Daddy shi ta fice tana jin ta munana a yau, ba ta tab'a zatan Abubakar ya na da baki haka ba.
Tayi danasanin zuwa a yau, dama shirin da ya yi a gidan sa kawai saboda Zainab ne?amma ya yaudareta "tsakani na da kai Allah ya isa,ban tab'a zaton ba amsa soyayyata ka yi ba, ba ta kula da wata mota a gabantaba kawai ta bugeta t sitiyarin ya kace a hannunta s.....
Tunda mu ka kai Hadiza Baba yace kar ya ga wani yaje gidan yanzu sai ta kwana biyu tukunna, Inna Gaji da Baba sun fidda Hadiza kunya dan anyi mata gara sosai duk wata al'ada da ake yi a 'Danmarina anyi mata, kashe garin aurenta dangi su ka kai gidan gwaggo, gwaggo da bak'i yak'i rufuwa ganin turamen da kayan da aka shak'omata, malam Tanimu ya ba da tukwici mai tsoka
Haka aka rabu cikin mutunta juna
Garba kuwa kulawa sosai ya ke ba wa Hadiza dan da zarar ta fara raki zaice mata" kace su dawo min da d'ana, ni inason abu na haka"
Sai ya shek'e da dariya sai ya sa ta ji kunya ta rufe idanunta, shi kuma yace"ai Kinga yanzu dawo miki da shi
zanyi ko?" Haka za ta yi shiru ba za ta k'ara magana ba.
Yau takama laraba su Baba malam da k'annensa za su je garin 'Danmarina domin kai sadakin Husnah, Hidima sosai Baba ya sa muke yi duk jikina asanyaye ya ke ji nake kamar na fasa wannan auren
Hindatu sai tsokanata ta ke, rasa abun yi na yi d'aki na koma nasa kuka"ni nafasa auren nan.........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R. HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
'DAN'DANO DAGA LITTAFIN MASARAUTAR MU.
Yanzu ni Ke nan ba d'an asalin garin nan ba ne?
Suwaye iya ye?
Shin ni waye?
"Dan Allah ka kulani Sudees ba laifi na ba ne,Allah ne ya d'ora min tsananin k'aunar ka a zuciya ta"
Kallon ba ki da hankali ya yi mata"look at you mtswww"
Ka taimake ni zan rasa my daughter "kuka ya ke ya na durk'usawa a gaban,tamkar ba shahararren d'an siyasan nan Ambassador Bashir.
Barin garin nan zanyi ba zan iya ci gaba da rayuwa a haka ba"
Mu ma duk ranar da asirin mu ya Tony kashe mu za'ayi"
"Idan muka k'arb'i jaririn sai mu wuce Sudan wajen danginmu,Ba yadda za'ayi a gane ba ni ce na haife shi ba,dole d'an ya mulki MASARAUTAR MU
Ku daga jin wanna kunsan akwai chakwakiya da kitimurmura a cikin wannan littafin ku dai ku nemi naku MASARAUTAR MU n domin jin ya za ta kaya
Normal group N300
VIP N500.
Ku tuntubemu ta wannan number 08107916039.
Nice
dai marubiciyar
so halitta ne
Page 6
------------------------------
Hindatu ce ta biyo ni d'akin ganin kuka nake kamar wacce ta rasa iyayenta, cikin tashin hankali tace" Husnah me ya faru? " kallonta nayi ina tunanin ya zan sanar da ita ni dai tsoron matarsa nakeji, na fasa auren nan?
Hindatu ta kuma cewa"magana nake miki fa me ne ne? "
"Ni dai nafasa auren nan, Wallahi bazan iya da Aunty ba, za ta iya kashe ni"
Hindatu da ranta ya yi bala'in b'aci tace"kutumar ubanki, wace wata Aunty, wai kishiyarki?"
Jin zagin da ta yi min yasa na had'iye kuka na dan nasanta akwai ta da masifa.
Shiru na yi mata nace"eh agidan ta nake aiki,kuma fa mijinta ne fa"
"To sai me dan mijinta ne, ba'a aura aka aureta, ke ba mijinta ba ko ubanta ne ya ganki ya ce zai aura, sai kin aura dole, kuma ki zauna ki nu na kina tsoronta har ki na cewa za ki fasa auren to ai sai ki kira iyayen nashi ki ce su koma, banza raguwa mtsww"
Fita ta yi ta fara soya kajin da za muyi chicken pepper da su.
Haka na shanye hawayena na fito mu ka ci gaba da aikin mu, Inna Gaji da ta gama bala'in su A.A.Yusuf ba su zo kawo kud'in hayar wannan shekarar ba,gashi duk arzikin ta ta kwashe tayi hidimar biki da su, "oh ni Gaji wad'annan 'yan burni anyi marasa alk'awari to alkur'an wannan shekarar ba dai a gonan nan za su noma shinkafar bana ba"
"Ke Inna Gaji wai dole ne sai sun noma wannan gonar su fa masu kud'in burni nan mantawa su ke da wasu abubuwan fa"
Hindatu ta fad'a.
"To sun san ba za su dinga nomawa ba, su ka sa na higa da hi wannan watan za'a fara zubi,to Alkur'an za su ga rahin mutunci ko sun zo sai na k'ara musu kud'i"
Ni dai ban san su waye ba dan haka bansa musu baki ba.
Inna Gaji da yanzu ta ke tsoron yi min rashin kirki,dan Baba ya sa mata sharad'in in dai ta cutar da ni to kuwa k'arshen zamanta a gidan nan kenan, shikenan na samu lafiya.
Baba ne ya shigo hannunsa d'auke da Leda ya siyo ruwa da lemuka na tara bak'i fuskarta tar da farin ciki" Assalamu Alaikum "
"Wa'alekumussalam,sannu da zuwa mu ka yi masa, mik'awa Inna Gaji ledar ya yi yace" ga kayan bak'i nan ayi hanzari a had'a musu abinci, kafin su iso dan Allah"
" insha Allah malam yanzu za a yi komai" bud'ewa ta yi ganin maltina mai sanyi ya sa ta nufi d'aki ajiye ledar ta yi ta d'auko maltina d'aya tace"Alkur'an sai na sha wannan abun mai kama da giyar aljannah tun da ita ai ba ta sa hauka" bud'e wa ta yi ta fara sha, da na d'auka tana k'ona baki ahe duk sanyin dad'i ne"
Inna Gaji dai ba ta fito ba sai da ta fara jin k'amshin girki, kwano ta d'auko tace.............
Abubakar ne ya ke ta shirin zuwa gida domin zuwa d'an marina, Zainab da ta ke kallonsa ta cikin madubi yadda ya ke ta zubo murmushi zai je ya ga Husnah.
"Daddyn Ikram wai ina za ka je ne haka?"
Murmushi ya yi mata ya juyo yace"tafiya za mu yi tare da su Baba Malam da su kawu"
Gaban Zainab ne ya fad'i tace"ina kenan?"
Abubakar yace"Wani gari ne, a jigawa"
Kuma shine ka ke ta wannan shirin?" Murmushi kawai ya sakar mata.
Ikram ce ta ke knocking "Daddy Abban su Yusrah ya zo" "Kice ganinan fitowa" da sauri ya shiga fesa turarensa, agogo ya d'aura sannan yace"my dear a yi min addu'a?
Allah ya kaiku lafiya"
"Amin amin wifey"
Galadanchi shima da ya d'au wanka ya yi kyau sosai, ya na ganin Abubakar yace"Ango Ango kaya n.... Ganin Zainab ta kafe shi da ido ya sa Galadanchi ya diburbuce ya kama kame kame. " Ke kad'ai gayya Hajiya Zainab..
"Ba na son munafurci, Galadanchi ka fito fili kace min gaisuwar mutsiyatan talakan dangin matar da zai auro zaku je" sai kuka insha Allahu sai Allah ya sakamin wannan cin amanar da ku ke min, tsabar mugunta kai ba ka k'ara ba shine ka zugamin miji ko, to kaje kai da Allah" kuka ta ke ta rasa Inda za ta sa kanta ta ji dad'i.
Daddy da ransa ya b'aci da wannan zagin da Zainab ta ke yi yace"Zainab Sadakin aure zanje na kai,idan kin isa ki hana Allah ikonsa"
"Haba Abubakar wanna wana irin Abu ne, ya za ka biye mata"
"Kinga Z.. Fuuuu ta koma sama ta dasa Sabon kuka Kalmar sadaki na yawo a cikin kanta.
" hahhh ni Zainab za'a yi wa kishiya, kamar ni hmmm duk wacce ta yi gangancin auren miji na to ta tawo da likafaninta........
Da k'ar Galadanchi ya rarrashi Daddy ya nu na masa laifin su ne da za su k'ara aure,kuma duk mata haka su ke, da haka su ka k'arasa gidan Baba Malam a gurguje ya shiga ya gaishe da Hajiya sannan su ka kama hanyar zuwa 'D'an marina.
Galadanchi ya ga an nufi hangar garin da su ke noma shinkafa yace"ai kuwa a wannan garin ma muna noman shinkafa"
Malam Musa da ya ke tsaye daga bakin hanyar garin domin tararsu, Baba Malam ne ya gano Malam musa yace wa driver tsaya.....
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA A GAREKU MASOYAN SO HALITTA NE.
NA BAKU WANNAN PAGE DIN KYAUTA
Page 6
.......................
Hajiya Batulu da 'yan autanta kuwa tunda da su Baba Malam su ka tafi, su ke tayi musu addu'ar sauka lafiya, farin ciki kamar ya kashe Usaina, saurayin Hassana ne ya zo da maganar dan Allah su taimaka a had'e bikin su da na Yaya Abubakar, a take tace Wallahi sai dai a fasa, amma ba za'a had'a bikin da na Yaya ba, idan zai jira bayan bikin da wata uku haka toh, idan kuma bazai jira ba ya k'ara gaba.
Ba yadda ya iya,cewa ya yi "Allah yasa hakane mafi alkhairi. Usaina kuwa ko kusa nata gwanin bai fad'a ba dan lallab'ata yake dan yasan babbar sallah ai kamar yau ne bazai gaji da hak'uri ba, fatansu dai Allah ya nuna musu lokacin da rai da lafiya.
Tunda suka tafi Usaina ta ke kiran Husnah dan sanar da ita sun tawo, dan Allah ta matso kyau sosai yadda zata rud'a Yayan nasu, dan ta fuskanci Husnah har yanzu ba ta sakewa da shi, ba ta so ayi auren Zainab ta samu abinda zata dinga yiwa Husnah gori da shi, burin ta kawai ta dawo nan su sha bikinsu.
Zainab kuwa k'anwarta Rabi'a ta kira tana sanar da ita ai Abbansu Ahmad sun tafi kai sadaki. Rabi'a mace ce mai sanyi cikin hikima ta fara yiwa yayar ta ta nasiha" haba Aunty to me ne ne na wannan kukan kuma, karfa ki manta halittar namiji ce a haka son mata, duk tsaftarki,kyawunki, da biyayyarki,Wallahi Allah ya na kwad'ayin wata, muddun bakiga ya k'ara aure ba to halin yi ne ba shi da shi"
Cikin kuka Zainab tace" to kamar ni za'ayiwa kishiya" sai kuka. Rabi'a tace"kin kai darajar Nana Aisha ko kin kai ta sauran matayen manzon Allah (SAW) idan tak'amarki kyau sunfiki biyayya sunfiki, tsantsat nuna soyayya ga miji sun fiki kuma haka suke zaune lafiya kishin su ya fi naki,amma kowacce burinta kyautatawa ga mijinsu, amma ke fa yanzu banjin kina kai masa kanki tunda ki ka ji zancen auren nan ko?"
Cikin sanyin jiki Zainab tace"to ba amarya zai yi ba,sai ya jira idan amaryar ta zo,ya dinga samun abinda yakeso, ni nafi wata biyu ban kai kaina ba,tun yana bi na ya na magiya yanzu har ya hak'ura,Ashe yasan ina da mahimmaci"
Rabi'a tace"Innalillahi wa'inna'ilaihirrajiun Aunty kina da hankali kuwa,to wallahi indai ki ka fitar masa a rai ki kuka da kanki, kina ganin yadda mazan su ke neman Mata a waje,ko da matansu na sunnah sun kai hud'u, amma sai sun nemi na waje, ke Allah ya kare miki naki mijin amma kina wasa da damarki,ko so ki ke yadinga neman na waje ya kashe ku da ranku?"
Zainab da hawaye ya kasa tsayawa a idanunta tace"Rabi'a bazaki gane abin da nake ji ba, dan ba ke za'a yiwa kishiyar ba ne"
Murmushi kawai Rabi'a tayi tace" zauna ta shigo ta k'wace shi,kunsan dai Indai tana bashi kulawa sai dai ya sallameki ki dawo gida ki kafa zawarci, kuma ba saurayin da zai kwasheki sai dai tsoho mai mata da yawa,kishiyar da ki ke k'i zaki tarar manyan mata wad'an da su ka fiki bariki, idan kinji kanki " kashe wayarta tayi dan tasan Zainab sai a hankali za tagane.
Yanzu shikenan said na barshi ya shiga d'akin wata, su had'a shimfid'a da ita,alhalin ina duniyarnan, ya kwanta da ita ina kallo? Duk abinda ya ke min itama shi zai mata,wata ta ganemin sirrin mijina wayyo Allah na shiga uku,Abubakar ka cu ce ni, ka gama da ni" kuka take ta na jin d'aci a cikin bakinta,babban tashin hankalinta kenan.
Hajiya Sara kuwa accident ta yi, nan da nan aka kaita asibiti, ta samu karaya a hannu ba ta farfad'o ba sai da aka d'ora ta aka sak'ale mata hannun, k'anwar mahaifiyarta ce a d'akin dan ta na accident d'in aka kira familyn ta.
Kuka ta fashe da shi tace"Umma na cuci kaina, na ci amanar aminiyata, gashi ba'a je ko ina ba Allah ya fara sakamata, Umma mijinta na ke so, Ashe shi kallon mutuniyar banza ya ke min"
Umma da ta d'auka a zafin ciwo take shiyasa take surutai tace"ya isa haka, bari in kira likita" ta fita domin kiran likita ko tasami matsalar k'wak'walwa ne.
Hadiza ce ke ta shek'a amai duk ta b'atawa Garba jiki, sannu kawai ya ke mata cikin tausayawa"sannu kinji tawan kingama?" Kallonsa ta ke cikin so da k'auna ta d'aga kanta cak ya d'au ke ta ya fito daga parlorn nasu ya ajiyeta a bakin rariyar su. Cire kayan jikinsa da ta wanke shi da amai ya yi sannan ya je kitchen ya juyo ruwan abincin da ya d'ora ya ja ruwa a rijiya ya maida wani ya sirka Wanda ya juye cire mata kayan jikinta ya yi yana ta lallab'ata ya wanke ta tas sanna shima ya yi wanka rufe idonta tayi dan batason ganinsa haka,murmushi ya yi mata yace"to wana dare ne jemage bai gani ba,ko in tuna mini sambatun da babyna ya sa ki ke min idan muna tare"
Rasa yanda zatayi ta yi ba daban jirin da take yi ba,da tuni ta gudu d'aki.
"Dan Allah ka bari"ta fad'a tana turo baki,kiss ya yi mata a lip ji kawai tayi dan idanunta a rufe suke. 'Dauko ta ya yi su ka koma ya shiryata ya ce " tashi mu tafi asibiti,ko kya yadda da maganata,na na dawo mini da d'anki, wayyo Allah cikina ni dai ku dawo min da d'ana ina son sa hakan" kukan shagwab'a ta sa. Dan Garba ba dai tsokana ba.
Gwaggo ce ta shigo jin meyasa ba'a aikamata da abincin dare ba. "Gafaranku dai Garba!Garba!!" Da Sauri ya fito ya na gyara rigarsa dan gama shiryawarsa kenan da tsokanarsa.
"Sannu da zuwa Gwaggo"
"Yauwa ina take me ne dalilin da yasa jiya ba'a kawo min abincin dare ba?"
Garba yace"Wallahi Gwaggo ba ta da lafiya yanzu ma asibiti zan kai ta"
"Asibiti daga fara rashin lafiya sai asibiti?"
Hadiza ce ta fito daga d'aki durk'usawa ta yi har k'asa"ina kwana Gwaggo"
Gwaggo ta kalli Hadiza tace "uhm bashakka kin zo kin fara d'irka k'iba abunki,to me ye na zuwa asibiti alhalin kinsan ciki ki ka yi,ko salon ya kashe kud'i a banza?"
Daga Garba har Hadiza ba Wanda ya yi magana. "Allah ya raba lafiya" Gwaggo ta fad'a ta na tafiya.
Hadiza da ta yi murmushi tace"gaskiya Hadiza ta yi sanyi" kawai ta koma d'aki Garba zai shiga yaga ta fito a guje ta yi bakin rariya amai,ji ya ke ina ma ciwon nan ya dawo kansa, bayason ganinta ta na shan wahala,taimaka mata ya yi ta wanke bakinta su ka nufi hospital.
Anan aka k'ara tabbatar musu da cikin da Hadiza ke d'auke da shi na sati hud'u. Sai dad'i suke ji Allah ya basu wani ta hanyar halal, ba kamar wancenba da kowa ke bak'in ciki da samunshi.
Malam musa ne ya tawo da su har gida,ganin Abubakar ya zama babban mutum ya dinga mamakin yadda Allah ya sanyawa rayuwarsa albarka ganin yanzu ya na kunyarshi. Baba murmushi kawai yake
K'atuwar ta barma ya sa aka shimfid'a musu a soro, bayan an gaisa akayi abin da ya kawo su cikin mutunci Baba Malam yace"Malam musa ya bayan saduwa gaba d'aya ka guji dangi zumunci fa ya na kai mutum aljanna"
Hira su ke tayi, Abubakar da ya matsu ace su shiga ciki. Yaga Husnah da Hindatu sun fito d'auke da kayan abinci.Galadanchi bai k'ara yadda da a gonar Malam musa su ke noma ba,sai da ya ga Hindatu, anan ya gane a Inda yasan fuskar.
Kureta da ido Daddy ya yi Galadanchi sai tab'o shi ya ke ganin Baba Malam ya na kallonsa"Sannun ku da zuwa Baba Malam"
Baba malam yace"'yata Husnah ta gudo gida,to yau k'afa ta k'afarki"
Murmushi ta yi ta na ajiye kayan da su ka kawo, gaban Baba malam taje tace"Baba Malam ga damu na sa maka Zuma sosai"
Duk wajen mamakin shak'uwarsu su ke.
Baba Malam yace"to fad'a musu halin mu d'aya da ke na shan zak'i"
Hahhhh gaba d'aya su kawu da Malam Musa aka sa dariya.
Dad'i sosai Baba ya ji ganin yadda Baba Malam ya mai da Husnah jika.
Hindatu da Husnah su ka Koma cikin gida.
Bayan sun shiga masallaci sallar la'asar ne Baba Malam yace"Abubakar ku je ku ji ko akwai abun da 'yartawa ta ke buk'ata" kafin ya rufe baki Daddy ya fito tare da Galadanchi, aikawa su ka yi akira Husnah a soro su ka zauna.
A tare da Hindatu su ka zo,dan Hindatu tace"idan ta ce ta fasa auren Wallahi ba su ba ita kuma ma Baba zata ba wa kunya, dan dole ma yasa Hindatu rako k'anwartata.
Galadanchi da ya sa mu dama yace"sarkin tsiwa kin gane ni kuwa?"
Hindatu ta murgud'a baki tace"ba kaine manoman nan ba, dama Inna Gaji ta na nemanka, wai kai ne Daddyn ko wannan baturen ne?"
Galadanchi ya yi murmushi yace "ke a tunaninki waye angon?"
Ganin yadda Daddy ya tsare Husnah da ido ya sa ta yi shiru, dan kwarjinin Daddy ne ya sa tace" ni dai sai anjima" ta koma
Ka sa magana nayi dan abun ma kunya ya ke bani wai kamar ni da ba kowa ba na taso Daddy har k'auyen 'D'an marina gaskiya ne SO HALITTA NE.
cikin girmamawa na gaishe su a hankali har na tambaye su, su Ikram Galadanchi ya ba ni amsa "ai 'ya'yanki su na nan su na ta murna nan da sati hud'u kin dawo insha Allah"
Baba ne ya dawo yace"d'an kasuwa Malam ya na jiran ku" ya wuce ciki domin d'auko musu tsarabar manshanu, da su barkono su kai wa Hajiya Batulu.
Ba dan Daddy ya gama soyayyar ba, ya ajiye min dubu hamsin wai na kashe
"A k'auyen nan wata nawa zanyi ban kashe ba tab"
Haka su ka koma Kanon dabo, cikin garin cikin yadda aka karramasu.
"Alkur'an Husnah kinyi dace, ahe haka ya ke da kyau kamar bature, kar ki k'ara cewa za ki fasa aurensa. Allah kinji dad'in ki"
Inji Hindatu.
"Lallaima Hindatu ke fa Salisu saurayi ne ba ruwanki da wata kishiya"
Hindatu tace"tab wayaga d'anlukuti"
Dariya ta ba ni har da hawaye na..............
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
SADAUKARWA GA MASOYANMU
Page6
-------------------------
Bayan sati biyu da kai sadakin Husnah Salisu ya dawo murna Hindatu take ta yi ganin yadda angon nata ya k'ara kyau da wayewa dan a yanzu pharmacy ya ke karanta dan company ya turasu k'aro karatu akan harkan magungunan da su ke had'awa, idan kaga Salis a yanzu sai a d'auka wani hamshak'in attajiri ne dan boko ta ratsa shi, ga English da ya iya sosai kasan cewar a cikin garin Lagos ya ke rayuwa. Duk zaman da ya yi a can Hindatu na mak'ale a zuciyarsa dan so ya ke mata na tsakani da Allah ba ruwansa da k'auyen cin ta, tunda asalinsu d'aya da ita.
"Yanzu me ye ya rage my wife to be"
Salis da su ke tsaye a k'ofar gidansu Hindatu ya ke tambayarta.
Hindatu ta yi murmushi tace"bakomai mungama siyan komai ai"
Salisu yace"anya kuwa kalli bakin ki fa, da magana ki fad'amin ko dai kunya ta ki ke ji?"
Hindatu ta kalle shi up and down tace"tabdijan Allah ya kiyaye inji kunyarka, wai dan kaga ban yi magana ba,to bari in fad'a maka, wannan cikin naka ne ya yi maka cikas, dan Allah ka rage cin abinci ko ya fa d'a"
Dariya sosai ya yi yace"toh zan rage idan na rame shikenan ko?"
Hindatu tace "eh zaka fi haka kyau dai"
Salisu yace"ashe dai ni mai kyau ne?"
Yatsina fuska Hindatu ta yi tace" a yanzu ba,amma a da wai tab wayaga tayani muni, ka ganka kuwa ga k'aton ciki,ga duwawu himi guda in da kasan duwawun Hajiyan kan labi" ta fad'a ta na shek'ewa da dariya.
Murmushi kawai ya yi mata yace"Allah ya shiryamin ke Hindatu, anjima zan aiko a kawo miki IV d'in ya yi ko?"
Hindatu tace "iv kawai, har da fa cingam da zan kaiwa 'yan makarantar islamiyyar mu"
Salisu yace "to duk za'a had'u, ki fad'awa Inna Gaji Gobe za'a kawo kayan lefen kinji"
Hindatu da dad'i ya kamata tace"lahh Nima a cikin akwatin nan ka sakomin ko, kasan ni banason irin na Aishatu da Idris ya saka mata a wani Abu kome ma sunan shi oho"
Salisu yace "idan aka kawo ai za ki gani"
Hindatu tace"to alkur'an idan naga ba a akwati mai taya ba ne bazan karb'a ba"
Salisu yace"to na yadda, shiga gida ki gaishe da Husnah"
Da to ta amsa ta shige shi kuma ya yi murmushi ya tafi.
Hadiza da ta zo gida kowa ya yi mamakin yadda fatar ta ta murje tayi kyau abunta Baba sai murna yake zai aurar da 'ya'yansa duk ka nan da sati biyu, sosai ya ke k'ok'arin ganin ya yi musu bajinta, duk da Abubakar yace kar su siyi komai duk akwai a gidan Husnah amma Baba yace dole sai ya yi ai hakkin sa ne.
Gyara sosai Inna Gaji take k'ok'arin yi musu had'i irin na itatuwan magani da sauransu, komai da Hadiza ake yi dan cikinta ya fara k'wari ta rage laulayi sosai, zaman lafiya su ke yi da Garba dan ta gama sabawa da shi.
Zuwan Daddy uku bayan kawo sadaki, kuma duk zuwa sai ya yi musu hidima sosai idan zai tafi,sai ya gaishe da inna Gaji sannan ya ba ta kud'i, yawan kyautar sa ya sa inna Gaji idan yazo tai ta fadanci kenan abun baya yiwa Hindatu dad'i idan ya tafi, tadinga cewa"haba Inna Gaji sirikin ki ne fa,sai kin gama zubar mana da k'iba dan Allah, naga ko ba ki wanna abun ba ya na baki kud'in nan dai"
Inna Gaji sai ta fara "ungo nan nace ungo nan Alkur'an ki kiyaye ni Hindatu, da me nake samu na ke yo miki siyayyar duk da ba anan za ku zauna ba,amma ina ta k'ok'ari akan ki, ba ki gani ko,to da ni ki ke zancen" Husnah da ta zama 'yar kallo sai dai tace" gidan mu gidan chapter"
Sai inna Gaji ta dawo kanta"kiga gidan caca akan ki, kaga 'yar kusun k'wa Husnah ki shiga hankalinki,gidan Malam ki ke cewa gidan caca ko, bari ya dawo in fad'a masa kina janyo masa masifa a gida"
Idan tana fad'ar haka sai su yi ta dariya, haka za ta k'ara hawa tana cewa sun maida ita mahaukaciya.
Yau aka kawo lefen Husnah kayane da Hajiya Batulu da su Usaina su ka had'a mata,akwati set biyu dozen su ka kawo abunda ba'a ta na gani ba a k'auyen 'Dan marina , 'yan uwan mahaifiyarta ne su ka zo da su aka yi komai dan tafiya da ita idan angama biki
Tunda gidan Baba Malam d'in ma gidan 'yan uwansu ne can za su tafi su sha biki abunsu.
A can kuwa waya su Usaina su ke ta yi na dan Allah ta dawo sun gaji da jiran gatanan gatanan ba shirin da su ka yi suna jiran amarya dan Daddy ya dinga basu masu kauri.
Galadanchi ne ya d'au ko lefen da ya had'a wa Abubakar a India yace"ga wannan ma a k'ara mata"
Abubakar ya kalli yadda ya lodo English wear kala-kala dad'i kamar ya kashe Daddy dan yasan zai sha kallo in amaryar ta sa masa su, Galadanchi ya daki kafad'ar Daddy da ya tafi imaging Husnah a gidansa. "Ya dai?"
Galadanchi ya tambayi Daddy.
Ajiyar zuciya ya sauke yace"kawai na shiga shauk'i ne"
Dariya sosai Galadanchi ya yi yace "Wallahi har na fara tausayin yarinyarnan dan nasan zatasha aiki"
Daddy yace"Wallahi kuwa, dan kasan...... Ido ya k'ifta masa suka tafa suna dariya.
Halima da tausayin Zainab ya cika mata zuciya ta kawo musu drinks tace"Mr.Gold ya hidima "
Daddy yace"Alhamdulillah "
A sanyaye tace"Allah ya sanya alkhairi ya ba su zaman lafiya "
Yace "amin ya su Yazid?"
"Lafiya lau, su na school"
Daddy yace"Masha Allah"
Galadanchi yace"aboki ina tayaka murna saura kuma ni, dan nima kwanan zan samo falleliya in k'ara"
Ya na fad'a ya na kallon Halima.
Yi tayi kamar ba ta ji Shiba, ta koma ciki ta ci gaba da sabgarta. Tunda Zainab ta kira ta ta ce mijinta ya na zuga mata miji ya yi aure,to ta ja masa kunne dan za ta iya zuwa har gida taci masa mutunci, Halima tunda ta kashe wayar tayi blocking d'in number ta makata blacklist ba ta k'ara son bud'e ta ba sai yanzu da ta ke jin tausayinta.
Tana son zuwa gidanta dan bata shawara amma tsoron cin mutunci yasa ta hak'ura.
Tana jiyo su su ka sa aka kwashe akwatunan a ka loda a mota dan fara kaiwa part d'in Husnah
Zee kuwa da aka kai mata nata kayan fad'ar kishiyar cewa tayi ya kwashe tsiyarsa,ai ba tsirara ya gantaba, da fad'a kama shi da kokawa tayi tana neman illata gabansa, dan kowa ma ya rasa, da k'ar ya fice a gidan, text ya yi wa k'anwarta na su zo su tafi da ita gida,idan ta huta ta dawo.
A zaune a falo Mahaifiyarta da k'anwarta su ka sameta duk tafita a hayyacinta tayi zuru-zuru.
Ganin Mahifiyarta a gidan sai da gabanta ya fad'i "Sannu da zuwa Umma" tace
Hajiya Aisha tace"to burinki ya cika,tunda ke ba'a isa a fad'a miki kiji ba, yace azo a tafi da ke gida, idan kin warke daga ciwon haukan a mai da ke, idan kuma ba zai iya ba,ya aiko miki da sakin ki kiji dad'in zama"
Zainab da ta rushe da kuka tana "ni Wallahi ba in da zanje,Hajiya tun kafin ta shigo sun fara raba ni da mijina,Hajiya ki duba lamarin nan dan Allah"
Rabi'a tace"Aunty na baki shawara kin kai d'auka, idan ya gaji abun ba zai yidad'i ba fa"
Cikin kuka take cewa"Wallahi ba inda zani" kayan da ya kawo mata su ka gani a barbaje a kan kujera akwatunan ak'asa dan shirin k'onawa take ma.
"Wannan kayan fa?"
Hajiya ta tambayeta, bak'in cikin fad'ar Kalmar kishiya ne ya sa ta kuka tace"shine ya kawo min,kuma nasan na waccen d'in yafi wannan dan munafurci ko nuna min ba'ayi ba"
"Yimin shiru shashashar yarinya kawai, je ki had'asu ki mai da d'aki ki zo mu wuce gida, idan auren ya mutu kinwa kanki"
"Hajiya na..................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
ANATARE HAUSA NOVELS GROUP, (TSINTSIYA DAYA)
WANNAN PAGE 'DIN NAKUNE
Page6
---------------------------
Dandazun jama'a ne a k'ofar babban masallacin garin 'Dan marina, Garba
sai kai komo yake babban Yayan amare kenan, Salisu da ya fito cikin shaddarsa ash colour sai k'yalli take k'amshi ya ke zubawa,kamar ya yi b'arin turare a jikinsa, turawan da su ke company su, sai video recording su ke yi da hotuna domin abun ya k'ayatar dasu, Baba da 'yan uwansa da kuma dangin Salisu su na cikin masallacin, ana ta jiran angon d'ayar amaryar da haryanzu ba su k'ara so ba.
Ana shirin fara d'aura na Salisu, a kaga wasu had'a'ddun motoci a jere guda goma sun yo layi bak'ak'e ne d'aya ce jah a cikinsu, tawagar dangin angon Husnah ne su ka k'ara so, cikin Handazari Baba Malam da 'yan uwansa su ka wuce cikin masallacin domin karb'awa Daddy auren Husnah, Daddy da Galadanchi da su ke cikin jar motar ne aka bud'e musu motar su ka fito, kallone ya koma Kansu ganin Alhazan burni, sun fito,mutanen da su ke motar bayansu ne su ka fito,escort d'insu ne, su ka rufa musu baya.
Daman Salisu sun san juna da su Daddy hakan yasa Daddy rungumar Salisu cikin taya juna murna, gaisawa su ka yi da juna Salisu yace"Yaya ina tayaka murna,Allah ya sanya alkhairi "
Daddy da ya kasa b'oye farin cikinsa yace"kai ma ina tayaka murna,Allah ya ba mu ikon rik'esu da gaskiya da amana" kowa ya amsa da amin.
Acikin masallaci kuwa Baba Malam ne ya nemi afuwar delaying d'in da su ka yi na rashin zuwa akan lokaci hakan ya farune saboda hanya dan tafiyar akwai nisa, anan aka fara d'aura auren Hindatu Musa Iliyasu da Salisu Usman Mai maganin gargajiya
Sannan aka d'aura na Alh.Abubakar Saddik Yunus(A.S Yunus gold) tare da Husnah Musa Iliyasu, akan sadaki naira dubu d'ari -d'ari, hakan ma da k'ar Baba su ka karb'a dan yace mafi k'arancin sadaki yafi albarka a aure.
Tunda aka d'aura auren nan nutsuwa ta zo wa angwayen duka biyu, alokaci d'aya suka saki murmushi, Galadanchi da ya rasa wacce murna zai yi kawai ya fara rabon kud'i a wajen, ana raba goro da alawa da biscuits ana raba kud'i.
A can cikin gida kuwa, su Hindatu da Husnah ne sun yi shiga iri d'aya da angansu ansan amare ne, sun yi Sosai 'yar Sudan ta gyaresu ciki da waje. Ana cewa an d'aura Husnah ta fara kuka, dan ita ba abin da take tsoro kamar had'uwa da Aunty Zainab, zata ga taci amanarta, Hindatu kuwa da ko a jikinta shagalinta take,Inna Gaji ma ansha wankan babbar atamfa ta kusan dubu arba'in da dangin Husnah su ka bata dan sawa a biki, sai kai kawo take ta na bikin 'ya.
Baba ne ya shiga shima cikin sabon yad'insa mai taushi da tsada yace"ina Husnah ta zo zasu wuce Kano, take naji cikina ya murd'a da gudu na zari buta sai band'aki, kuka na keyi nak'i fitowa dan nasan idan na tafi kafin nazo ma aiki ne,ga bala'in da zan fuskanta a wajen Aunty, Yayar mahaifiyata Inna Khadija ce ta shigo har band'akin cikin tausayi ta kamoni muka fito d'akin Baba aka kaini can naga Hindatu ta na kuka ita ta fasa auren ma,Indai ba da Baba da Inna za su tafi Lagos d'in ba.
Lallab'ata akayi da cewa bayan sati biyu da tarewarta suma za su shirya a jirgi za su had'u ai, sannan ta d'an samu nutsuwa,nasiha sosai Baba ya yi musu kafin su fito, an fitar da ragowar kayan Husnah ansa a mota, duk sun shiga amarya kawai ake jira, a d'au hanyar Kano, yayar mahaifiyarta ce da Inna Gaji su ka rik'ota domin sawa a mota dan Inna Gaji ta so rakata Baba yace "a'a ta bari idan an kwana biyu sai taje haka su ka sata a motar da daddy ya ke zaune shi kad'ai Galadanchi ya karb'i driving d'in, dan yace ba zai zauna kusa da su ba, su sa ya makance".
Su na dasa Husnah a motar Inna Gaji sai kuka rungume Husnah tayi ta na cewa"kiyafe min Husnah na cutar da ke,Allah ya baku zaman lafiya ya sauke ku lafiya" juyawa ta yi cikin gida tana kuka.
Iyayenta ne su ka hau motar bayan ta su escort d'in Daddy, aka tafi kai Husnah gidan Hajiya daga nan sai gidan Hajiya Zainab ikon Allah.
Zainab tunda ta ga invitation card d'in take kuka, dan ita ba ta ma kawo Husnah da ta sa ni ba ce, ana I gobe d'aurin aure Daddy da farin cikin ya hanashi bacci, a daren ma sai da ya nemi Zainab dan k'ara godiya ga Allah na cikar burinsa na auren mata biyu, ba irin zagin da bai shaba, da tsinuwa a lokacin a wajen Zainab, Allah ya isa kuwa ya sha ta tafi dubu,duk da haka sai da ya samu satisfied sannan ya hak'ura, addu'a ya yi mata Allah ya shirya masa ita.
Da safe kuwa shirin angoncinsa ya yi, tare da yaransa su ka tafi gidan Hajiya sai murna suke Daddy zai k'aro musu mommy suma za su sami step mother irin na gidan su Bilal, shima mommynsu biyu.
A gidan Hajiya kuwa da 'yan uwa da abokan arziki su ka zazzo d'aurin auren na Daddy sai sambarka ake masa,dama kowa haushin matarsa ya ke ji inda k'arfi da yaji ta hanasu zuwa gidan dan kawai ba su da shi, 'yan biyu haka su ka hak'ura ko sun zo garin basa zuwa gidansa.
Baba Malam da yace ba wani bidi'a da za'ayi masa a gida, ana kawo amarya ba za ta kwana a gidan ba sai dai a d'akin mijinta, hakan ya sa 'yan biyu had'a wa Husnah dinner idan sun zo a Nilah Even center Galadanchi ne ya d'au nauyin komai na dinner d'in .
Tunda ta shiga motar take kuka kamar shikenan ta rabu da rayuwa, Galadanchi kuwa tausayin ta ne ya cika masa zuciya ba dan aure ba ne da ba yadda za'ayi a raba ta da 'yan uwanta.
Hadiza da Hindatu ma sun sha kukan tafiya da Husnah, tunda aka tafi da ita, Hindatu ta nutsu duk awa sai gabanta ya fad'i tunda ta ga ana ta kwashe ragowar kayanta ana kaiwa gidanta.
Salisu da abokansa da su ka shiga gaisuwar iyaye Hindatu kasa fitowa tayi, haka Salisu ya hak'ura bai gantaba haka su ka tafi turawan da suka zo ne suka kama masa wani event samarin garin aka je aka ci aka sha Free sai fatan alkhairi ake wa Salisu.
Wajen k'arfen takwas motar kai amarya ta zo, Hindatu da ta rik'e inna Gaji ta dinga ihu ba za ta tafi ba, sai ga Inna Gaji na k'ara kuka ta na k'ara gayamata ta nutsu tayi hankali yanzu ta girma Allah ya sa taje a sa'a inna Gaji ta san ba za ta k'ara ganinta a yanzu ba dan Baba yace ba ya son Salisu ya kawo ta sallama kawai su zarce Lagos.
Haka aka b'anb'are Hindatu aka tafi kai wa gidan Salisu..............
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R HUSSAIN (ZINARIYAR ROYAL ) DA NOORY
DEDICATED TO MY LOVELY SISTERS.
FIDDAUSI
HANY YOLAH, DA MRS.BASHIR
ALLAH YA BAR K'AUNA
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page 6
..........................
Kukan da take yi ne yasa Daddy rugumota jikinsa dan kukan har cikin ransa yake jinshi, saboda tana cikin tashin hankali ba ta san ta rik'e hannunsa ba,murza masa hannun take ta na kuka a kunne ya ke yi mata rad'a hakan yasa ta yi saurin matsaya daga jikin sa,tana cuno baki, mayafin da ta rufe fuskarta da shi duk ya jik'e da hawaye da majina. Murmushi Daddy ya yi ya kwantar da kansa jikin kujera ya lumshe idanunsa ya na jin duk duniya ba wanda ya kai shi farin ciki a yau, ga shi ga Husnan shi a gefe a matsayin ma'aurata, godiya ya k'ara yi ga Allah da ya nu na masa wannan rana.
Ba su isa Kano ba sai bayan sallar azahar dan wajen k'arfe uku san nan suka iso, su Usaina da k'awayensu ne su ka fito domin tarar k'awarsu kuma 'yar uwarsu, Hajiya ce ta hanasu k'arasawa tace"banason wan nan shirmen" haka su ka tsaya har manya suka je domin fito da ita, Daddy da yaga kamar tayi bacci, a hankali ya d'aga mayafin nata tun daga sama har k'ara sa ya ke bin ta da kallo kasan Cesar baccin kuwa take shiyasa ba ta san abin da yake ba, yawu ya ke had'iya kamar wani maye, ji ya yi yana neman jin sauyi a jikinsa, Galadanchi da yake kallon sa ganin ya k'i bari a bud'e motar dan zare key d'in ya yi ya rik'e a hannunsa, Galadanchi yace"dallah malam meye haka,sai kace wani tsohon maye, to ni ka bud'e ni sai ka zauna ka cinye ta a motar mtswww"
Daddy da ya dawo dai-dai yace" ni ba na son gulma,ina ruwanka ina matata ce ko?"
Cillamasa key d'in ya yi bayan ya danna remote d'in motar ta bud'e 'yan uwan su ne suka tashe ta da gud'a ayyiriri yiriri yiririiii, farkawa tayi sai kuka gaban ta sai fad'uwa yake yi ganin da gaske dai aure ta yi, kuma da Daddy wanda take masa kallon uba a wajenta.
Sauko da ita akayi, san nan Galadanchi ya na motar don bazasu iya zama a gidan ba,matar sa Halima da take son tambayarsa za ta lek'awa Zainab, saboda sai neman wayarsa take bata samu, kafin ta zo motar har sun fice daga gidan, haka ta shiga sawun masu tarar amarya d'akin Hajiya aka shige da ita,dangi sai murnar ganin 'yar fad'ime ake ana ta k'ara yiwa mahaifiyarta addu'ar Allah yaji k'anta ya gafarta mata.
Da 'yan biyu da k'awayensu aka barta, cikin tsokana, suka fara yi mata wak'ar tazama tazama d'auko riga,.... Banza ta yi musu dan ba ta su take ba yau.
Bayan sunyi la'asar ne suka shiga kiran Yaya Galadanchi dan sanar da shi k'arfe takwas ne fa dan Allah ya sa Daddy ya zo wajen dinner d'in.
Mai make up ce ta zo, kafin ta k'ara so sun sa Husnah ta dai na kuka, da tsiya da tsokana,idan wannan tace" nifa bangane wannan kukan ba" sai waccen tace" ki ka sa ni ko tsoron angon ta ke ji" sai su shek'e da dariya su tafa.
"Nan da wata tara ne dai, za mu dawo suna
"inji wata k'awarsu, haushi ne ya cika Husnah,sai anan ta tanka tace " a'a kin manta gobe ne sunan mtswww"
Usaina tace" to meye marabar goben da wata taran,dan goben ma nasan kina can kina gash... Bige wa Usaina baki tayi ta kama kuka, ita auren ma ya fita a ranta.
Bayan isha'i Baba Malam yasa aka kai masa ita har d'aki nasiha ya yi mata,ya kuma sanar da ita dukkan hak'k'in miji akan matarsa, da hak'k'in mata akan mijinta ya k'are da su zauna lafiya da abokiyar zamanta, ya yi mata fatan alkhairi san nan aka zo aka tafi da ita wajen dinner, Galadanchi da ya gayyaci abokansu na kusa ba tare da San in Daddy ba, sai da zasu shiga wajen Galadanchi yace"ya jira amarya ta k'araso dan a munafurce su ka had'a dinner Baba malam bayason bidi'a.
Haka su Husnah su ka k'araso tasha kwalliya sosai kamar wata india's bride, a tare su ka jera da Daddy hannunsu cikin najuna twins da k'awayensu da su ka sha ankon blue leshi da golden d'in head d'inki iri d'aya komai na su iri d'aya su ka sa su a tsakiya ana cashewa su ka shigo, tafi gurin ya d'auka na k'arasowar ango da amarya. Cikin annashuwa aka yi wannan dinner aka gama lafiya san nan
Manya su ka zo kai amarya gidan mijinta.
Kayan gyara sosai Hajiya ta ce akaiwa 'yarta ta,kuma su tabbatar ta sha abubuwan da ta had'a da kanta kafin su bar gidan. Haka su ka d'auki amarya da k'awayenta sai unguwar 'Danladi nasidi da ke Kano cikin GRA d'in unguwar.
Zainab kuwa 'yan uwanta ne kawai suka zo dan hanata yin wani shirme,ansan halinta na bak'in kishi Rabi'a har tofi take bata dan zuciyarta ta yi sanyi,da k'ar suka sa tayi wanka aka yi mata kwalliya komai tana yi ne ba da son ranta ba, jin motar kawo amarya sun fara shigowa ya sa gaban Zainab fad'uwa hazbunallahu wani'imal wakil Rabi'a da k'anwar mamansu su ka sa ta dinga mai-maitawa a zuciyarta, kasawa tayi sai kuka take, ba abinda take kawo wa aranta irin wai mijinta ne yau zai kwanta da wata ba ita ba,Abubakar ya cuceta K'arshen cuta,ya ci amanarta, Allah ya isa take ta ja masa a zuciya.
Part d'in Zainab aka nufa domin kai amarya Husnah, amarya da tsoronta ya nunku a ranta ji take inama ta gudu kar Aunty ta ganta, tasan wanna kamar cin amana ne, tasan komai nata, hatta da zaman da take yi da Daddy da bak'in kishinta duk Husnah ta sa ni.
Wata uwar gud'a aka zabga wacce ta k'ara fad'arwa da Zainab gaba,"Assalamu Alaikum Assalamu Alaikum "
'Yan uwan Zainab su ka amsa "wa'alekumussalam sannunku da zuwa"
"Yauwa ina wuninku ya gida ya taro"
"Lafiya Alhamdulillah"
Cikin girmamawa aka gabatar da amarya ana k'ara yi mata fad'a akan ta bi uwargida.
Rabi'a ce ta d'auko kyauta wacce akasa K'ur'an da carbi da turaruka masu kyau a ciki domin bawa amarya,
Zainab ba ma tasan da wannan ba, sai da aka bayar, rapping d'in kyautar akayi aka ba wa su Husnah,godiya sukayi su ka nufi part d'in ta.........
Hindatu tsabar kuka idanunta sun yi jajir sai zafi su ke mata, zaune take tsakiyar gadonta k'awayenta wad'an da su ka iya k'awance da ita su na zaune sunyi jugun ba daman ka yi tsokana ta hayayyak'o maka, a haka su Salisu da su ka shigo da abokanansa.
Bayan anyi siyan baki kamar yadda aka saba a al'ada sai anan k'awayen Hindatu su ka samu damar tsokana da magana kud'in siyan baki aka ba su sannan su ka bar gidan Salisu ya rakasu har soro ya kulle gida, dawowa ya yi yana washe baki"amarya kinsha k'amshi" bud'e fuskarta ya yi ganin yadda ta had'a gumi tsabar zafi ga fuskar duk ta kumbura saboda kuka.
Salisu da yaji tausayinta yace"Haba my wife ya kuka haka sai kace kin rabu da Inna kenan"
Hindatu ta galla masa harara tace"eh ai kace haka dan bakasan yadda nake son za da su ba ne" salisu ya yi murmushi yace"Allah ya baki hak'uri, ya san halin kayansa haka ya dinga lallab'ata ya ciyar da ita kaji da lemukan da ya shigo mata da su, ana ci ana masifa dan haushin sa take ji, wannan aure baiyi ba ya raba ta da gidansu da su uku ne amma yanzu kowa ta tafi.
Sallar nafila su ka yi kwanciya aka zo Hindatu tace" gaskiya matsuwa za ta yi baya ganin sa k'ato ina za ta kai shi"
Can k'arshe ya koma yace"ai dai nan ya ishe ki dan Allah ki barni in kwanta anan" tausayinsa taji dan sanyi ake sosai, ko kayan ba ta cire ba Salisu.ne kad'ai ya cire daga shi sai boxer da best ya ja bargo kad'an ya bar mata dan yanzu sai ta kama mita.
Cikin bacci ta ji wani bak'on ya nayi kamar ana tab'ata ta shi ta yi a razane ganinta ba kaya ya sa ta razana sosai kuka ta fara, Salisu da ya san in ya biye mata, tausayi ba zai barshi cimma burin shi ba, ya sa bai saurare ta ba.
Sai da ya san ya mai da ita cikakkiyar matar aure sanna ya lafa, Hindatu ba wanda ba ta kira na gidan su ba, duk tayi laushi baki ya mutu murus,kunyarsa takeji sosai. Salisu da hankalinsa ya kwanta sai tarairayar ta yake ya na tsokanarta,"wayyo Baba na Inna Gaji kizo zan mutu, Hadiza Husnah kuzo innalillahi wa'inna ilaihirrajiun" sai y kwashe da dariya.
Haka Hindatu za ta k'ara fashe wa da kuka, sai yace"nifa ba da ke nake ba, to ki yi hak'uri" k'arshe dai k'yale shi ta yi, ganin ya mai da ita abun tsokana..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page6
..............................
"Ni nace ku ba su wani abu dan ba ku aka yiwa kishiyarba, shine har da yi musu kyauta" Zainab da ta k'ara haukace musu ta na ta kuka ganin tabbas ta fad'o tunda ta bari aka auro wata.
"Ke zanci ubanki wallahi ba na son haukan banza, idan za ki nutsu ki gyara zaman auren ki, ki nutsu, kina ta wanna haukan me zai k'ara miki in banda zubar da k'ima a idanun mijinki,to wallahi Tun wuri ki kama kanki, shashasahar yarinya" Wata Hajiya Azima ta ke fad'a k'anwar mahaifiyar Zainab mace ce mai fad'a ba ta d'aukan raini, ta na aure a Abuja ne. Haka su ka k'ara gyara mata gidan su ka kama hanyar tafiya gida.
Su Daddy da abokansa ne zaune a cikin d'aya daga cikin gidan da ya siya dan so ya ke ya d'auko Baban Husnah da Inna Gaji daga k'anye su dawo nan cikin unguwar Lamid'o Cristan. K'in tafiya su ka yi su dole sai sun raka ango d'akin amarya za su tafi, da k'ar Galadanchi ya kallab'asu su ka tafi.
"To nima bari inzo in tafi wajen tawa amaryar" inji Galadanchi.
Kallon baka isa ba Daddy ya yi masa yace"me ka ke nufi, ni kad'ai zan shiga gidan?"Galadanchi yace"to da dawa za ka shiga, uwargida ta k'ullaci mutum"
"Wallahi baka isa ba sai ka rakani" sai kace mai bak'in jini in shiga ni kad'ai kamar b'arawo"
Galadanchi yace"waye zai bika Ni Kabir, dama ta na jin haushina in k'ara wa kaina bak'in jini a wajen ta,daman laifi na take gani wai ni na zugaka,kuma Allah ya sa ni ba ruwa na"
Daddy yace"ni ka taso kawai mu je".
Ganin da gaske Galadanchi yake yasa Daddy yin fushi,ya fita dan driver ya kai shi gidansa.
"Ai kuwa sai dai kayi ba ruwa na,Allah ya sa ya d'au ledojin da muka siya" shima fitowa ya yi Samuel ya ja suna nufi gida.
Daddy ya na shiga yaji parlor tsit alamar kowa ya watse,godiya ya yi ga Allah,da ya sa akayi lafiya aka gama lafiya, stairs ya hau dan yasan yau sai Allah gimbiyarsa ta gama hawa,Allah ya sanyaya mata zuciya yake cewa har ya k'arasa hawa, bakowa a parlor saman ma, d'akin ta ya shiga ganinta ya yi ta na ta kuka kamar kullum.
Jikinsa ya yi sanyi cikin jin tausayinta ya he kusa da ita, rungumota ya k'e k'ok'arin yi domin rarrashi, ta d'aga masa hannu"kar is kuskura ka k'ara tab'ani, mugu azzalumi, bazan tab'a yafe maka ba"ta kuma rushewa da kuka.
Cikin murnar lallami yace"haba Zainab ya ki ke so nayi,na yi miki duk kan abun da ki ke so,idan na tauyeki ta wani fannin ki gayamin in gyara,nayi wannan auren ne saboda ina buk'ata bawai don kin gaza ba,inasonki Zainab Wallahi.....
"Dallah ya isa ni na nason dad'in baki,ba dai kayi aure ba,kana rawar gindi za ka shiga d'akin sabuwar amarya budurwa, kaje ka ci budurwa Abubakar, kaje kai da Allah" shigewa toilet ta yi tasa key ya barshi anan, dafe kansa ya yi da yaji yana sara masa.
Da jan k'afa ya shiga d'akin su Ahmad ganin gajiya tasa har sunyi bacci, d'akin Ikram ya lek'a ganin ba ta nan, yasa ya yi tunanin ta bi wata ne,sanin ko ya tambaya ba amsa zai samu ba ya sa ya kulle musu k'ofar ya sauka d'aga daga cikin manyan ledojin da Galadanchi ya siyo kajin amarya da uwargida ya d'auka ya sa d'ayar a fringe ya rufe falon ya yi part d'in amarya Husnah.
Zaune su ke ita da Ikram ta manta da cewa ita amarya ce ta na ta hira, jin shigowar Daddy yasa ta na mayafinta ta rufe fuskarta,sai kuka Ashe fa akwai aiki a gabana.
Da sallama ya shiga d'akin da gudu Ikram ta rungome k'afafunshi tana masa oyoyo Daddy, murmushi ya yi Tace"shine ki ka gudo wajen Maminki ko?"
"Lah Daddy ba Mami ba ne Husnah ce ta dawo" Daddy ya rik'e bakinta ya had'e fuska yace" daga yau sunanta Mami kar ink'ara ji kince Husnah kinji ko?"
Da sauri yarinyar ta amsa. Muje in kai ki ki kwanta dare ta yi"
Ba shiri Husnah ta mik'e mayafin ta yar ta zo ta rik'e Ikram cikin kuka tace"anan za ta kwana" kallon da sauranki ya yi mata, yace "cikata" ganin yadda ya had'e yasa Husnah sun kuyar da kai k'asa.
Ikram tace"Daddy anan zan kwana dan Allah, Mami ta na kuka zan siya mata chocolate da Teddy k'atuwa" murmushi ya yi yace to muje in kai ki d'aki ki yi bacci, to tace, dan ta san ba a kwana da manya.
d'akin Husnah ya kaita,sannan ya tambayeta ta ci abinci ko tanajin yunwa? A'a tace ya cire mata kayan da ke jikinta ya barmata best da pant addu'a ya yi mata ya lullub'eta sai da ta kwanta san nan ya dawo wajen amaryarsa.
"Ni wannan kukan da kuke min ya isheni,ke kuka ita kuka ya kuke so nayi ne"
" *kar ki yadda ki b'atawa mijinki rai, yin hakan ya na janyo fushin ubangiji*" maganar mahaifinta ta tuna,durk'usawa ta yi ta na bashi hak'uri, ji ya yi hankalinsa ya kwatanta yanason mace mai sauk'in kai.
Umarnin tayi alwala ya bata tace tana da alwala,sallar nafila su kayi ta godiya ga Allah, sannan ya kama kanta ya yi mata addu'ar tambayoyi ya yi mata akan addini, ta amsa masa dai dai fahimtarta. Da kansa ya he kitchen plate ya d'auko da cup d'aurayewa ya yi ya dawo ya bud'e ledar many an kaji ne gida uku sai fresh milk biyu da drinks.
Ciyar da ita ya yi ta k'oshi amma tsoron tace tak'oshi take kar ya zama laifi, da kansa yaga ta na k'ok'arin yin amai,san nan yaci shima, wanka ta jiyo shi ya na yi, gabanta sai fad'uwa yake, da sauri ta haye gado ta k'udundune cikin bargo har kanta, fitowa ya yi yace"ki je kiyi wanka"
Murya na rawa tace" ai nayi" shiru ya yi mata dan yasan ta yi d'in ne.
Sai da yagama iyayinsa na share -shafen mayukansa da turarukansa na bacci sannan ya kashe musu haske d'akin ya yi duhu ya kwanta. Matsowa ya ke cikin dabara har ya jiyo ta, rad'a ya yi mata a kunne"baya juyawa miji baya" gabanta ne ya fad'i kawai ta b'are baki sai kuka.
Rungumeta ya yi cikin faffad'an k'irjinsa Wanda ya ke d'auke da gargasa mai taushi, ajiyar zuciya ya sauke, ya fara rarrashinta cikin salon yaudara da wayo ya kwance zanin jikinta, ba ta ma san ya yi ba, dan hankalinta a tashe ya ke, hannunsa ya tura a batanta ta cikin rigarta ya na shafa tattausar fatar jikinta,k'amshin ta na k'ara fuzgarsa.
Bra d'inta ya b'alle ya ci gaba da shafa skin d'in ta,a hankali ya fara zuge zip d'in ta,cikin tashin hankali ta mik'e mai da ita yi yi yace"ki nutsu ni ba'abinda zanyi miki" ba musu ta koma ta kwanta zuciyarta kamar ta fito tsananin bugun da ta ke yi....................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page6
........................
Kayanta tsab suka had'a sai zumud'in zuwa gidan amarya su ke, ko wayar safen da sukayi da samarinsu rabin zancen akan Husnah ne, Hajiya ta k'ara ba su turarukan wuta da su humra duk tace akai wa 'yarta.
Tare da 'yan uwansu su ka tafi gidan Yayan nasu, Usaina sai Allah,Allah take su had'u Zainab ta ga yadda za ta yi mata dan yanzu su ma su na da 'yar uwa mace a gidan.
Daddy ya na kitchen ya na k'ok'arin kunna gas ya murd'a on d'in ma ya kasa dan har ga Allah bai iya girka komai ba shi.
Husnah ce ta shigo ta na d'ingisa k'afa jin k'anshinta ya sanar da shi zuwanta wajen, murmushi da ya ke narkar da Zainab ya yi mata, "kai! kai!! baby ki ka fito da kanki" Kunya ce ta kama Husnah d'urk'usawa tayi ta gaishe shi"
"Ina kwana"
Tawo wa ya yi ya na cewa "ni dai gaskiya ba haka ma ta ta ke gaishe ni ba" d'agota ya yi ya ka ra jikinsa "kinga yadda ake yi, furta kalmar matarsa yasa na ji haushi, cuno baki nayi sai hawaye.
Nan da nan ya rud'e" me ne ne na kuka kuma, ko zafin ne har yanzu muje hospital? "
Cikin shagwab'a nace "to ni ina ruwana da matarka, dama na ce ga yadda take yi ne"
Dad'i ne ya kama Daddy ganin kishinsa a wajen Husnah hakan kad'ai ya tabbatar masa da cewa tana son sa.
Murmushi ya yi yace"ashe dai nima d'an gata ne"
"Ni yunwa nake ji"
Daddy yace "to bari in miki girki, amma kafin nan bari in fara had'a miki tea ko?" Mamakin sauk'in kansa nake, ashe haka ya ke?
Wuce shi nayi a hankali na kunna wuta na d'ora ruwa, Irish na d'ebo na fara ferayewa kallo na ya ke ya na cewa" to ni me zan yi" cikin shagwab'a yadda ya yi ne ya ba ni dariya, aikuwa na dinga dariya, cikin lokaci kad'an muka gama had'a breakfast d'in mu.
Zuwa nayi dan taso Ikram, amma ganin d'akin nayi ba kowa ba ta nan, sanar da Daddy nayi dan ya duba min ita, cewa ya yi "kinsan ta koma wajen Mommynta, mu k'arasa shiryawa muje can part d'in akwai abun da nakeson gayamuku ke da Aunty'n ki"
Hankalina ne ya tashi jin wai Aunty za ta ganni.
Abincin ma kasa ci nayi dan fargaba, Daddy ne ya ciyar da ni yana lallaba'ni, sai da muka kammala, yace"rufe idonki' ba musu kuwa na rufe jin sa nayi a bayana ya na samin wani abu a wuya, sannan ya zagayo bud'e hannuna ya yi ya d'oramin wasu takaddu, sannan yace " bu bud'e ido ki" wata sark'a ce mai kyau da tsada ta gold wacce a ka yi mata ado da diamond sai k'walli ta ke yi ga kit d'in ta a gaba na da ya rinta da abun hannu har da zobe, musamman yasa aka k'era masa ita saboda zuwan wannan rana.
Kallon ta nake na kasa magana ma sanna yace"wan nan tukwicin kawo mini budurcinki da ki ka yi ne, sannan wan nan kuma gidan da na mallakawa Baba ne saboda haifamin mata da ya yi, Allah ya yi miki albarka Husnah kin ba ni farin cikin da bazan manta ba" kukan farin ciki ne ya tasomin rungume shi nayi ina ta godiya rasa abinda zanyi masa ma nayi.
"Kinga tashi muje can kar k'awayenki su zo,su takuramin naga Usaina sai rawar kai take" murmushi nayi ina aro dakiya a zuciyata muka jero tare,min fito sosai a ango da amaryarsa.
Shiga parlor'n mukayi, su Ikram ne kad'ai a ciki, ko ina kaca-kaca Daddy su ka gaisar san nan suka gaishe ni "Mami ina kwana"
Mami!mami kuma na mai maita a raina kasa amsawa nayi dan kunya sunan ya bani.
"Ahmad,Hamid yakuke?" Sukace lafiya lau" su ma su kayi shiru, Daddy yace"ina Momnynku, su kace ta na sama Daddy yace"Ahmad kiramin ita nan"
Mik'ewa nayi domin gyara wajen, wani kallo Daddy ya yi min wanda ya sa ni komawa na zauna.
Zainab da ko wanka ba ta yi ba ta na zauna bakin gado ta zuba tagumi duk ta yi wani iri.
"Assalamu Alaikum" Ahmad ya shiga ganin mamantasu haka yasa yace"Mommy ki yi hak'uri, san nan yace ina kwana" .muryarta a da she ta amsa "lafiya lau" sai kuma yace"Daddy ya ce kizo k'asa"
Gaban Zainab ne ya fad'i tace" shi da waye ?" Ahmad yace "shi da Mami ne" Zainab tace "okay gani nan zuwa" sauri tayi ta kintsa dan kar wacce ta yi mata kutse cikin gidan aurenta ta rainata.
K'arar takun takalminta ne ya sanar da ni aunty na tawo wa gumi ne ya fara tsattsafomin ina ta Jan Innalillahi wainna ilaihirrajiun.
Zuwanta ya yi dai-dai da zuwan su Usaina da dangimu,
A razane idan Zainab ya gano mata kamar Husnah ce zaune a gefen mijinta, Murza idonta ta yi dan ganin ko gizo idonta ke yi mata. Still Husnah ce, sanye da wata Holland had'i da sark'ar da tunda take ba ta tab'a ganin irinta ba, gadan-gadan ta nufosu"Kutmar ubancan,ashe auren cin amana ka yi Abubakar wannan tsinanniyar yarinya ka aura, Wallahi ba zan tab'a barinta ba ashar ta dinga sufa musu ta na k'ok'arin janyo Husnah, Su Usaina ne su ka shigo da gudu su na meye haka Aunty ?"
Munafukan banza ai baku burgeba, da kunsani 'yar dangi ku ka aura masa, Wallahi sai nayi maganinku kuka ta ke ta na tsalle, Daddy ya rasa abinda ke masa dad'i ga 'yan uwa sun zo ga Zainab ta na hauka.
Husnah da masifa ta ciwo ta matsawa daga bayan Daddy tace"aunty ki yi hak'uri dan Allah ki bar wan nan haukan da ki ke yi".
Ba Zainab ba kowa sai da ya yi mamakin kalaman Husnah, Usaina tace"yau wa Aunty na gayamata dai"
Daddy ya da ka musu tsawa yace"rashin kunya za ku yi mata k....
"Dallah rufemin baki,bak'in munafuki algungumi, ko kunya ba ka ji ba, ka auro 'yar mutsiyata, to Wallahi ko ta bar gidan nan ko na kashe ta" gaba d'aya ta burkice kamar mahaukaciya.
"Heeehhheeee ayiriri nanaye ai mu da Barin gidan nan sai dai wani aka samu Wanda yafi wannan zama daram ingayamiki ko ba aure akwai 'yan uwantaka".........
Hadiza da ke bacci tare da Garba,jin kamar an mintsine ta a baya ya sa ta farka, ji ta yi bayanta ya na d'an ciwo kad'an kad'an, kallon Garba ta yi ganin ya na ta bacci hankali wance, ya sa ta barshi, ba ta tashe shi ba, fitsari ta ji ya matso ta, k'afarta ta yi k'ok'arin takawa taji k'afa ta rik'e, mararta ce ta murd'a, k'ara Hadiza ta sa,jin azaba a lokaci d'aya.
A furgice Garba ya tashi ganin yadda take had'a gumi ga shi sai ciwo ta ke ji yace" Hadiza haihuwar ce,bari in kira Gwaggo da sauri ya zura riga ya nufi gidan Gwaggo. Buga k'ofar ya yi da sauri Malam Tanimu ya fito dan yasan matar Garba na da juna biyu shiyasa tunda yaji ta kusa haihuwa ya sa rai, ko bacci sosai ba yayi.
"Waye?" Inji Malam Tanimu, Garba yace"Baba ni ne, Hadiza ce ba lafiya"
Malam Tanimu yace"Subhanallahi" ya na bud'e gidan.
Gwaggo ce ta fito rik'e da zani a hannu "haihuwarce Garba, muje Allah ya raba lafiya" tare su ka koma gidan ganin Hadiza na neman fita daga hayyacinta su ka yi. Gwaggo tace "ma za je ka taso Nuhu ya zo ya kaimu asibiti" da gudu Garba ya fita shagon Nuhu ya bubbuga "Nuhu! Nuhu!! Ta so ka kai mata ta asibiti" Nuhu jin muryar Garba yasa ya fito da gudu, keke napep d'insa ya d'auko su ka nufi gidan Garba,Gwaggo da Garba suka kamota sai asibiti.
Sunturi kawai Garba yake, Gwaggo ta b'antaro goron ta tasa a baki ta tauna, tace" Kai Garba me ye haka ne, k'alau za ta haihu ko wacce mace da haka ta ke haihuwa".
"A'a Gwaggo ji fa in da take ihu"
"Ungo nan, nace ungo nan angaya muku, samun d'a wasa ne, za ka koma can ko sai na d'auke ka da mari, zamani yazo da ko kunya miji babu, oh ni Hauwa'u" ta fad'a da mamakin wan nan zamani.
Wata ma'aikaciya ce sanye da fararen kaya tafito tace"ta haihu amma sai dai..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY.
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page 6
.......................
"hahhhh kai my heart da ne fa?" Hadiza da Garba ne su na tafe a hanya su na jira domin ance tad'inga yawan motsa jikinta tunda cikinta ya fara tsufa.
Garba yace"ba wani da,ni dama na dad'e da sanin ki, kin manta akan rashin hak'uri k'addara ta fad'a mana?" Hadiza ta yi murmushi tace"kasan Allah naso wan can cikin ma, kaga wahalar da nasa akansa, a dake ni a hantareni duk akan shi,maimakon in k'ishi sai naji inason abuna" Garba yace" hmmm ai munga rayuwa fatan mu dai Allah ya yafemana?"
Hadiza tace"amin summa amin" da haka su ka isa gida.
Maganin da Gwaggo ta aika mata da shi ta d'auka tasha ta na cewa"kasan Allah maganin nan ba dad'i kawai ina sha ne saboda Gwaggo"
Garba ya sa dariya yace"ai naga kamar tafimu son cikin nan " Hadiza tace "muna haifa za mu bata ai"
Garba yace" a'a Wallahi kar ki ma furta wannan maganar za dai mu dinga kai mata,amma ba wai kyauta ba,ke da wahala fa na samu yaron ko kin manta?"
Hararar soyayya Hadiza tayi masa tace"wahala ko dad'i, in ta gaskiya ce ma ai nice mai shan wahalar"
Garba yace"kai Hadiza kin manta ne, cewa fa ki ke "wayyo Allah dad'i Garba inason ka, Kaine farin cikina, Allah ya sa su Inna Gaji a Aljannah da su ka zab'amin kai....." To she masa baki tayi ta na k'unk'une batason ya na fad'an sambatun da takeyi idan su na auratayya, shi kuma tsabar tsokana sai ya yi ta haddar kalamanta.
Inna Gaji ganin yanzu ba kowa a gidan yasa ta nutsu ta dai na yawan hayaniya dan yanzu ko ta yi hayaniyar da yaran mak'ota ta dinga haki kenan, sai Baba ya yi ta fad'a yana cewa ta dinga sawa zuciyarta hak'uri, ta duba ta ga yadda yake da ba dan hak'uri ba da tuni ya mutu.
Haka ya sa ta rage abubuwa da yawa, Salisu kuwa kullum tafe ya ke da kayan alheri, da sak'on gaisuwar Hindatu, dan idan ya fita ya dawo ta dinga tambayarsa kaga Babana,me ya ke yi da kaje,ka gayamusu su shirya kayansu, jirgi fa baya jira alkur'an" duk sanda yace bai samu ganin su ba, ta dinga jin haushi kenan ko soyayyar ma ba ta yi masa,duk sai su shiga damuwa.
Zaune suke a tsakar gida, Hindatu ta kalli Salisu ta tintsire da dariya, yasan hali yace "to me ye ki ke min dariya?" Sai da tayi mai isarta san nan tace dan Allah ga ciki da d'uwawunka, wai ni da tukuba" ta k'ara sa masa dariya.
Salisu da yaji haushi yace"ai shiyasa naga ki na iya d'aukar d'uwawun da cikin, da da k'arima a kan hakan tsaf za ki d'auke kayanki, kuma ke ba kya ganin naki d'uwawun inda ki ka san an d'auki bulo an d'ora miki haka yake, ga k'irjinki tab ni da hantsar saniya tunjum d'in fa kenan " ya shek'e da dariya, kawai Hindatu sa kukan shagwab'a wai ya ci mata fuska.
"Ai dai a haka ka gani ka nace kanaso,aheee" Salisu yace "nima cikin da d'uwawun ki ka gani ki ka nace sai kin aura" binshi ta yi da gudu ya fad'a d'aki ya na dariya.........
Zainab kuwa jin Daddy ya bar d'aki ta fito ta lek'a ta window ganin shi tayi ya nufi part d'in amarya durk'ushewa tayi a wajen ta d'ora hannu a ka ta fashe da kuka" wayyo Allah na shiga uku, shikenan na zama Mara sirri, Abubakar ya tona min asiri
a rayuwata, ya kashe ni" kuka ta ke sosai ta na tsine masa.
Sauka k'asa tayi ta bud'e parlor ta fito
Zirga-zirga kawai take tana kuka, ta kusa awa a haka san nan ta nufi part d'in amarya dan tayar musu da hankali,Jin k'ofar ta yi a rufe da yake akwai zurfi sosai shiyasa tak'i bugawa dan ta san ko ta buga musu k'ofar baji za'ayi ba ta zame a wajen ta na kuka.
Rad'a yake mata a kunne yana k'ara kwantar mata da hankali ya na sarrafata,sak'on Daddy'n ne ya fara shigarta, jin yadda take mammotsawa a jikinsa ya saki murmushi dan bayaso ya ji mata ciwo, ya fison sha'awarta ta tashi sosai yadda abun zai zo musu da sauk'i, cikin daraba ya raba ta da kayanta a hankali ya mirginata ta koma k'asan sa kisses ya ke zuba mata ko ta ina, Hawaye ne kawai ke sharara a fuskar Husnah, jin lallausar hannunsa tayi a kan k'irjinta ya na matsa mata na shanunta, ajiyar zuciya su ka sauke a tare, wasa yake da ita son ransa,ya burkita kansa, bakin sa ya d'ora kan nipple d'in ta ya shiga tsotsa, zafin da Husnah taji yasa ta fashe da kuka,kunnensa ne ya toshe, ya ci gaba da aikinsa,Mirza d'ayan ya yi da k'arfi dan baya hayyacinsa, k'ok'arin tureshi take yi amma ko motsa shi ba ta iya yi.
Hannunsa d'aya ke yawo a jikinta da dabara ya gangaro da hannun ya na shafa mararta, k'afarsa ya wara ya tokare cinyoyinta dan kar ta bashi matsala, ba tun yau ba yasan shagwab'a ta yi wa 'ya'yan Baba yawa, wacce take natural ce haka halittarsu take.
Hannunsa ya ke k'ok'arin tura mata a gabanta, jin wajen gam yake ya sa ya d'an sa k'arfi san nan ya ji ya fara turawa, wani uban ihu Husnah ta kurma,Wanda ya farkar da Zainab daga baccin da ya fara sace ta a wajen part d'in Husnah, a gigice ta mik'e tsaye "nashiga uku, shikenan" part d'inta ta nufa da gudu, tana zuwa tsakiyar parlor ta fad'i sumammiya.
A can kuwa Husnah da Daddy ya toshe mata baki da nasa bakin, ba damar ihu, a wahale take nufashi, tundaga nan ba ta k'ara sanin me ke faruwa ba, Daddy ne kad'ai yake ta sha'aninsa, shima sambatu yake ta yi da ihu, kyautar duniya yadinga bata"baby na baki kaina,na baki makka da madina,na baki duk kan dukiyata,inason Ki, ke ta musammance a gare ni " dasauransu.
Ya na bud'e hanyarsa ya na k'ara samun kuzari, bai san ya yi b'arnaba sai da ya gama ya kula da a sume Husnah take.
Jijjigata ya shiga yi"baby baby ki tashi, wutar d'akin ya kunna ya bud'e Husnah ganin yadda take kamar gawa,ya k'ara d'aga hankalinsa, ganin jinin da ya b'ata wajen ji ya yi kawai ya sa kuka.
"Innalillahi dan Allah ki tashi,bansan haka nayi miki ba, rungumeta ya yi ruwan da yake side drawer ya mik'a hannu ya d'auko zu ba mata ya yi ta jah ajiyar zuciya, farin cikin ne ya kama daddy yana hawaye yana murmushi ji yake duk duniya babu ya shi farin ciki. A hankali ta bud'e idanunta ta sauke su a nasa, " ruwa ruwa ruwa zansha" sai da ya kalli bakinta ya gane ruwa take so, kwantar da ita ya yi ya mik'e ya d'auki boxer'nsa ya sa,ya d'auko mata mai sanyi a fridge, da bakin bottle d'in ya d'agota ya ba ta, sosai ta sha ruwan san nan ya ajiye.
Kasa kallonsa tayi, zafi da take ji k'irjinta da k'asanta nayi mata,kuka ta k'ara fashewa da shi tana "zafi wayyo Allah na Usaina wayyo Hajiyata nashiga uku an kashe ni" Dariya abin ya bawa daddy "Ashe a lahira ki ke yanzu"
Ganin in ya zauna sai asuba tayi a haka,ya sa ya had'a ruwan zafi a toilet d'aukar ta ya yi yasa ta ciki, k'ara ta kwalla jin azabar da tafi ta farko.k'ara dannata ya yi cikin ruwan had'e k'afafunta ta ke ya shiga ruwan ya zauna tsakiyar ta,sai da ruwan ya salance ya k'ara zuba wani har sai da ya tabbatar da ta gasu, zafin ya ragu sanan su ka yi wanka tare Husnah ji take ina ma ba ita da Daddy ba ne a haka,dan wata kunya ce ta rufeta.
Daddy ganin idan ya tsaya sanya kunyar nan za ta cutar da shi, rad'a ya yi mata a kunne rufe ido tayi ta lafe a jikinshi, dariya ya yi kawai. Ya d'aukota su ka fito,a gurguje ya kintsa ya fara nafilfilin godiya ga Allah da ya cika masa burinsa na ajiye mata biyu.
Husnah kuwa tunda ta sha pain relief sai bacci.
Ikram ce ta fara tashi waje ta nufa dan wajen Mami ta ke son zuwa,ganin k'ofar a rufe yasa ta nufi part d'in su.
Dan ta saba Indai ta tashi to kawai taga 'yan uwanta dan sunfi bata kulawa fiye da Mommynta.
Zainab kuwa sanyin asubah ne ya farfad'o da ita, ganinta a yashe a k'asar ya sa ta tuno, cin amanar da Abubakar ya yi mata, ya manta da ita, ya je yana faranta ran wata k'azamar matarsa,ji tai gaba d'aya ya fita daga ranta.
Tashi tayi ta shiga d'akinta wanka tayi sanan tayi sallah,samun kanta tayi da rok'on Allah ya sanyaya mata zuciyarta ya ba ta hak'uri kamar yadda ta ji 'yan uwanta su na fad'a.
Daddy da ya tashi da safe,dan yau ba zai fita ba, rabon da ya shiga kitchen har ya manta,amma yau saboda baby gashi ya na shirin nema mata abin da in ta tashi za taci.
Husnah ta farka ganin ita kad'aice a d'aki,yasa ta tashi da k'ar tayi wanka tare da alwala,sallah ta yi da rana san nan ta zauna tayi kwalliya mai kyau tsaf ta fito a amaryarta, yanzu a shirye take da fuskantar kowanne irin k'alubalen da za ta fuskanta dan gane da Aunty Zainab, idan ta so a.. zauna lafiya idan kuwa tak'i za ta nuna mata itama jinin Hindatu da Hadiza ce uba d'aya ba wasa ba..........,.....
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION
{R.S.W.A}
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
```MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S
ASSOCIATION RUWA
AI KE MAGANIN
ISHI (R..S..W..A)
UP-UP-UP```
ALAMINMU
ANCINMU"
Page7
.........................
Salisu ke ta faman jera wa Hindatu kaya a jaka,dan jirgin k'arfe bakwai na safe za su hau zuwa Lagos a Ikeja company'nsu su ka ba shi gida, Hindatu da take ta faman ce masa "to ka sanarwa da su Inna Gaji kuwa,karfa su makara kasan dai jirgi baya jira atoh, dan idan ba su zo da wuri ba, dole mu hak'ura ma'aikatan su k'ara maka kwanaki"
Salisu da ya san akwai rigima a gaba yace" natunasar da su ai, kuma nasan k'ilama su rugamu tashi dan su naji ance ticket d'in k'arfe uku su ka sa mu ma" Hindatu da taji dad'i za ta zauna tare da Baba a Lagos tace"ayyah to Allah ya kaimu lafiya, ina kewar su yau kwana goma sha uku ban sa su a idona ba, kawai sai hawaye, Salisu ya taso ya dafa kafad'arta yace" auren kenan my wife ki yi hak'uri kowa da haka ya saba ai kinji" kai kawai ta d'aga masa ya fara tsokanarta a haka har ta ware su ka cigaba da shirye -shiryensu, bankwana ya kaita gidansu tayi musu, ya so kai ta gidansu amma Baba ya hana,haka ya tsaya wajen mai nama ya siyo musu gashshiyan kaza da drinks su ka koma gidansu, soyayya su ke mai kyau zamansu gwanin burgewa.
Tun asuba su ke k'ara kintsa gidan dan kulle shi za'ayi ya kai mukullun gidansu,idan ya sa mu hutu suka zo sai su sauka a gidansu.
A airport kuwa rik'e hannun Hindatu ya yi dan kar tayi masa wautar da ta saba,yanzu ta b'aro masa aiki cikin jama'a shiga ake yi d'aya bayan d'aya kujerar su kusa da kusa hakan ya sa ya d'aura mata belt, ya kwantar da kanta a k'irjinshi, dan kar ta kurma masa ihu,idan jirgi zai tashi.
A hankali ta d'ago ta zuba masa ido shima ita yake kallo sun kai kusan minti uku a haka, Hindatu tace"Inason ka sosai Salisu, Allah ya barmu tare har mutuwa mijina"
Salisu ya kama hannunta yayi kissing d'inta sannan yace"nima ina sonki mahad'in rayuwata, ko kinsan har sadaka nake akan Allah ya mallakamin ke, duk kan abinda ki ke min baisa naji na hak'ura ba, kin zamomin jinin jikina, nima ina fatan Allah ya barmu tare" a haka har bacci ya d'auke Hindatu Salisu ya k'ara gyara mata kanta da ke kafad'arsa shima ya lumshe ido hannunsu sak'ale da na juna, sai garin Lagos.
Ana ruwa suka isa taxi ya sa mu har gidansa aka kaisu gidane mai kyau na ma'aikata a tsare komai yake iri d'aya ne a jere wajen guda goma na su ne na hud'u, bud'e musu ya yi su ka shiga, tun a parlor ta tsaya ta na tambayarshi ina su Innan suke?"
Had'e rai ya yi sabida kar ta bashi ciwonkai yace"kintab'a ganin inda akayi haka,Kinga Husnah tace za ta tafi da su Kano, to idan akayi aure Ba'a tafiya da kowa kaima da kanka ka ke had'a naka iyalin idan Allah ya baka"
Hindatu da hankalinta ya tashi tace"kenan su na d'an marina ba da su zamu zauna ba?"
Salisu yace " eh kuma Baba yace kar mu koma sai kin haihu, idan kin yadda ki yi hak'uri ki bari mu zauna lafiya na dinga kira miki su a waya kuna gaisawa" bori ta kama "na shiga uku ya kawo ni garin arna, ni alkur'an ka mai da ni gida ba zan zauna anan ba, kuka take da gasken gaske.
Kiransa akayi dan jin ya shigo garin kuwa,amsawa ya yi yana cewa "yes Sir since around 10:30am, okay thank you, I will call him" ya kashe wayar ya na neman wata number, Fusge wayar Hindatu tayi ganin yak'i kulata, kallonta ya yi yace"ba ni wayata" mak'e kafad'a tayi ta na cuno baki.
"Idan na kamaki ko hmmm" mik'a masa wayar ta yi tana cewa " ungo ni banason mugunta"
Hahhhh Salisu ya tintsire da dariya yace"masha Allah, aure ya gyaramin my love d'ina, ki yi hak'uri kinji, a hankali za ki saba da garin"
To kawai tace sannan yace tashi muje muyi wanka" ba musu ta tashi dan tare su ke yin komai.
*****************
Daddy yace"
"Hassana ashe kema bakida kunya"
Hassana tace"
Yaya baka ganin haukan da takeyi dan Allah, mu zauna ta dinga zagin 'yar uwarmu Wallahi idan da mun jure yanzu Allah sai dai ka dake mu ,Kuka take yi sosai tana ta amayar da abinda yake cikin ta.
"Ba mu da 'yancin zuwa gidan nan ko munzo ba mu da sakewa, 'yan uwanmu da iyayenmu duk a wulak'ance ta rabamu da kai, kowa baya son zuwa Inda ka ke, sabida ita, yanzu Husnah ta dawo gidan nan a matsayin mata kuma k'anwa ga Yaya dan haka duk wanda ya yi mata Wallahi sai mun rama mata"
Zainab ta kurma ihu"wayyo Allah ta shanye min k'annen miji da 'yan uwansa, abin da za ki sakamin da shi kenan Husnah na d'auko ki cikin talauci da k'ak'anakayi, kinzo kin aure min miji,kin mallake min 'ya'ya da dangin miji"
Daddy yarasa ya zai yi a wajen kawai ya juya zai fice dan shi sanyi ne da shi sosai, Galadanchi ne ya shigo gidan ya Tarar da wannan bala'in. Kowa sai kuka yake Hassana kuka,Zainab kuka,Husnah da su Ikram su na jikinta sunyi shiru.
"Subhanallahi me ke faruwa A.S?"
Abubakar da idanunsa ya yi jajir ya kasa magana,Galadanchi ya zaunar da shi a kan kujera ya kalli kowa yace kowa ya zauna.
Zainab ce ta ce "maci amana Galadanchi da kai aka yi min wannan cin mutunci ko?"
"Ki nemi guri ki zauna idan ki ka k'ara magana Zainab a bakin aurenki" Abubakar ya fad'a ya na rik'e kansa da ya ke faman yi masa ciwo. Furucin da ya yi ne ya girgiza kowa.
Usaina kamar sallah,ta zauna Hassana ma ta share hawayenta ta zauna, da sauran 'yan uwansu, Galadanchi ya bud'e taro da addu'a sanan ya fara yiwa Zainab nasiha da wa'azi mai ratsa zuciya,kuka kawai take ba damar magana.
Sannan ya yi wa,Husnah gargad'i akan Zainab kar ya ji, kuma kar ya gani, dukkansu yanzu matsayinsu d'aya a wajen Abubakar, kuma wannan auren rubutacce ne, ko anaso ko ba'aso tunda Allah ya hukunta sai anyi shi dole.
"Akwai mai magana, Zainab ce ta na kuka ta d'aga hannu ta na kallon Daddy dan ya bata umarni, kauda kansa ya yi, hakan ya bawa Galadanchi dariya,amma ya shanye, Abubakar magana takeso ta yi please ka barta tayi.
" wacce magana za ta yi wacce ta wuce za ta kashe mu?"
Zainab sai kuka,duk ta munana a wajen yadda Daddy ke ci mata mutunci a gaban danginsa da amaryarsa.
Dariya ta ciwo Usaina tashi tayi ta fita dan baza ta iya rik'e dariyarba, sai da tayi mai isarta sannan ta dawo, fad'i abinda ki ke son cewa.........
"Ana buk'atar jini za'a sawa uwar dan ta zubar da jini sosai" hankalin Garba a tashe yace"a d'ebi nawa a sa mata likita" nurse tace"okay muje lab, a duba sai a d'auka in yazo d'aya, ko a siya" kafin asuba har an sawa Hadiza jinin, sai baccin wahala take, Gwaggo ta rik'e jariri kyakkyawa da shi mai kama da Garba sak, tana ta murna, cewa Garba tayi "aje a sanar da su Malam musa ansami k'aruwan d'a namiji" Garba ganin Hadiza cikin k'oshin lafiya yasa hankalinsa ya kwanta, baki yak'i rufuwa ya fita dan Sanar wa Nuhu ya sa mu d'a, murna ya tayashi, su ka koma dan sanarwa da su Inna Gaji.
Da sallama ya shiga gidan samun Inna Gaji ya yi tana had'a shayi mai kauri, dan Salisu akwai hidima, haka Abubakar Garban ma ba bayaba, cikin kunya ya sanar da haihuwar, amma ba'a sallamesu ba tukun na yace.
Inna Gaji da Baba sai Alhamdulillah su ke cewa, shayin ta ajiye ta d'auki flask d'in da kayan shayin da kofuna tace muje asibitin muga jikin nata.
"Ikon Allah wannan d'a da rowa yake sai da Hindatu ta tafi, da safen nan,san nan yazo"
Murmushi kawai Garba yake. ..........
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R. HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
https://www.facebook.com/Royal-Star-W getriters-Association-101607075594165/?ref=py_c
_MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA, HUMM WANI ABUN SAI ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
RUWA KA
AI KE MAGANIN
ISHI
*"AL
ALAMINMU YANCINMU
Page 7
.........................
Su na isa cikin asibitin su ka tarar da Hadiza ta farka har jinin ya k'are ta na zaune rik'e da jaririn da ta haifa,Gwaggo na kintsa musu kaya za su koma gida.
Inna Gaji da sallama ta shiga bakin nan har kunne tace"masha Allah wannan miji da iya tsiya ka ke watukun sai da uwarka Hindatu ta tafi kazo ko?"
Hadiza tace"Inna Gaji kenan Hindatu ta tafi ko sallama ba ta yi min ba?"ta k'arasa maganar kamar za ta yi kuka.
Gwaggo ce da fara'arta tace "ai Inna wannan miji na mu da rowa yake" dariya su ka sa banda Hadiza Garba ne ya k'araso bayan ya je ya biya kud'in magunguna, idonsa akan Hadiza ganin ta b'ata rai ya nufi kusa da ita yace"Lafiya kuma?" Cuno baki tayi tana cewa"ka ji wai Salisu ya d'auki Hindatu yau da safe sun tafi Lagos yanzu ma ba ta San me yake faruwa ba"
Garba ya yi murmushi yace " bari in kira shi yanzu in gayamata,ai za ta sa ni yanzu, ki daina wannan d'acin ran mana kinji".
"La'ilaha'illallahu ni Gaji wai Garba me ye haka, jego fa ta ke ka zo ka nanuk'e kusa da k'ugunta, Gwaggo kin ga fitsara ni 'yasu?"
Gwaggo tace "ihimmm ni dai shawara d'aya ku zarce da ita gida idan Allah ya sa tayi arba'in sai a maido ta"
Karaf Garba yace" haba Gwaggo wana gida kuma,dan Allah ni dai a'a komawa za muyi"
Gwaggo ta hau salati tana tafa hannaye.
Hadiza abun ya bata dariya shayi Inna Gaji ta had'a mata tace"sha ko a samu ruwan nono ya zo da wuri dan wannan mai k'aton bakin kamar na Hindatu da gani ci ne da shi.
Garba ya yi murmushi yana fita dan samo musu abun hawa su koma gida.
Ya na fita Inna Gaji tace"yanzu gidan zamu zarce ko kuwa" Gwaggo tace"a'a ni ba na ce ba,yanzu ki ga rashin kunyar da yaron nan ya yi min wai a'a kai Allah ya kyauta wannan zamani".
A haka Garba ya dawo su ka tattara suka yi gidan Hadiza, Malam Tanimu ne ya sanar wa da mai gari ansamu k'aruwa Idris ya ji Ina ma shi ya auri Hadiza ta haifa masa d'an da aka ce ansamu. Fatan alkhairi ya yi musu ya tafi shagon sa, dan bikinsa saura kwana uku shi da Aishatu k'awar Hindatu.
Waya Baba ya yi wa Salisu ya sanar da shi haihuwar Hadiza, a yau d'in nan.
Salisu da ya amsa wayar a gaban Hindatu jin ya na Allah ya raya zan gayamata, yasa Hindatu ta nutsu ya na ajiye wayar tace"waye ya haihu?"
Salisu yace"Yaya Hadiza ce ta haihu"
Sai ga Hindatu a tsaye "yaushe ta haihu?"
Salisu yace"yau d'in nan"
Kutmar ubancan Salisu kasan da haka kasa muka bar 'Dan marina a yau" sai kuka "ni alkur'an. Sai mun koma,dama tunda naga ba Baba da Inna nasan akwai abunda aka shirya wa,kenan d'an ne ba'aso na gani"
Salisu ya dafe kai ya rasa yadda zai yi da Hindatu k'arshe cewa ya yi idan bata nutsu ba, ba zai kai ta taga jaririnba,har sai ya girma. Hindatu da ba wayo tace"Dan Allah ka kira min Garba inji Hadizan ya take"
Ba musu ya kira Garba ya fito daga kai itacen wanka kenan yaji wayar Salisu amsawa ya yi yana ta yak'e baki.
Bayan sun gaisa Salisu yace"ashe mun samu k'aruwa, Allah ya raya"
Garba yace "eh Wallahi,Amin Amin nagode"
Salisu yace"Ai mu ma yau muka bar garin Wallahi, da munsan da haka da ba mu tafi ba"
Garba ya yi murmushi yace"lah bakomai ai watarana za ku zo"
Salisu yace" Ina mai jegon?"
Garba ya juya cikin gida yana cewa "bari na kaimata wayar"
Tarar da su ya yi a tsaye an kwashe ruwa za'ayi wa Hadiza wanka tace batasan zance ba, ba wanda zai mata wanka ciki kuwa har da Inna Gaji.
Da sallama ya shiga yace"ga shi Hindatu ce,za ku yi magana" hannu na rawa ta karb'a " k'anwa" Daga can Hindatu tace"Yaya Hadiza wai kin haihu?"
Hadiza ta yi dariya tace"eh Hindatu"
Hindatu ta fashe da kuka, shine sai da muka tawo ki ka haihu, kinsan ba kawo ni zai yi suna ba"
Hadiza tace"waye?"
Sai ga Hindatu ta kasa cewa Salisu sai dai "gashi nan ya na jinki ai"
Hadiza tace "to kiyi hak'uri idan kin haihu ni ai zanzo kinji"
Hindatu tace"Ni, tab Allah ya kiyaye in haihu yanzu, bayan naga yadda ki kai ta wahala da cikin ki, ni banaso"
Hadiza ta yi dariya tace"Allah ba wata wahala fa, bagashi kinga ni na haihu ba"
Hindatu tace" hmm ba za ki gane ba"
Hadiza tace "Ni kuwa na gane Hindatu, Ina Salisun yake?"
Gashi ta mik'a masa wayar ya karb'a ya yi mata barka, Hadiza ta k'ara cewa "ga amanar k'anwata nan, ka kulamin da ita" Salisu yace"insha Allah aunty Hadiza"
Sallama su ka yi.
Da kar Inna Gaji tayi wa Hadiza wankan jego, anayi ana ni ki barshi haka. Garba ya kasa ya tsare yana "Dan Allah Inna Gaji ki k'yaleta hakanan"
Gwaggo ce tace"Kai dallah rufe mana baki,idan aka barta da d'anyen jiki, zama za ka yi da ita? ana muku gata kuna mana shashanci.
Kukan jaririn ne ya sa aka gama wankan da wuri, Zaunar da Hadiza akayi dan ta shayar da yaron, nan ma tace ba mai ganin jikinta, Baba Rabi ce tace"ai kin bawa Garba ya sha, shi wannan d'an bawan Allan ne ba zai shaba ko?"
Kunya ce ta rufe Hadiza haka Garba ya lallab'ata ta bawa jaririn nono, ta na yi tana muntsinin Garba, sai dai a ji yana "washh kaiii, ta yi sauri ta d'auke hannunta.
Gwaggo tace"Allah magani mai shayarwar daban, mai ihun daban, tashi kabar gidan nan mara kunya fitsararre" ta shi ya yi da gudu yana dariya ya fice.......
***********************
Zainab tace"Alfarma d'aya nake nema, Dan Allah ya d'auke amaryarsa daga gidan nan, ya mai da ta wani, saboda gudun matsala" kuka take kamar ranta zai fita, kowa sai da ta bashi tausayi.
Kamar had'in baki Usaina da Husnah su ka mik'e tsaye "Wallahi ba inda za ta fita, Husnah ta yi hanyar part d'inta ta kama kuka, Usaina ta bita Hassana ma ta bi bayansu, Galadanchi yace"A.S kaji abinda take so".
Daddy yace"bazan iya raba kan iyalina ba, anan za ta zauna, bazan iya barin ta tana abunda taga dama ba, dole ne su had'a kansu. Dan ni babu saki a tsarina, ta gama shirmenta kuma ta zauna".
Galadanchi yace"ka lallab'ata kaine ka yi mata kishiya kuma duk mace ba za ta so hakan ba,Dan Allah ka rarrasheta a zauna lafiya"
Zainab da ba jin su take ba tunda k'asa-k'asa suke maganar ya sa ta yi shiru sai gano Husnah take ta na tafiya a bubbud'e gani take kamar da gayya ta ke yi dan ta k'ara cusa mata bak'in ciki, ta san cewa ta kwana da mijinta.
Ahmad ne ya je ya durk'usa a gaban Daddy yace"Dan Allah Daddy ka yafewa Mommy, Ya sayyadin mu yace"duk matar da take b'atawa mijinta rai,ba za ta shiga aljanna ba, Daddy ka yafewa Mommy" Zainab ta k'ara fashewa da kuka kenan 'ya'yanta ma sun san abin da take yi wa Daddy bai dace ba.
Daddy ya k'ak'aro murmushin yak'e yace"Ahmad ba abinda Mommy tayi min kaji,na yafe mata,amma ku dinga yi mata addu'a Allah ya sanya ya mata zuciyarta"
Galadanchi ya ji rayuwar yaran ta burge shi sosai.
Ya kalli Zainab yace"maman Ahmad kiyi hak'uri yace ba zai raba kan iyalansa ba,ki d'auki Husnah tamkar 'yar uwa kuma k'anwa dan nasan ba ta da matsala"
Kai kawai zainab ta d'aga tace "na amince,Allah ya bamu zaman lafiya"
Ajiyar zuciya Daddy ya sauke ya tashi domin zuwa rarrashin Husnah da ta fita da kuka, kuma ya ja kunnen k'annensa 'yan biyu dan ya fuskanci da d'aukan fansa(LITTAFINA NA GA BA) a ransu salu ka zo gidan, to kuwa ba zai bari ba.
Gadanchi ma ya yi musu sallama don yasan aiki na nan a office jingim na jiransu ga tafiyar da Daddy zai yi Dubai daman auren nan ne ya dakatar da shi, ya yi niyyar yin honeymoon d'insa da amaryarsa acan ne, shiyasa ya ke ta faman harhad'a komai don ya samu sauk'i,Dan shima idan ya yi tafiya haka ya ke barin Daddy da aikin office jingim..................
[4/18, 1:27 PM] +234 803 362 6868:
SO HALITTA NE
TSARAWA DA RUBUTAWA
NA
R.HUSSAIN DA NOORY
ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
_MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FA
AKARWA HA
I DA NISHA
ANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA, HUMM WANI ABUN SAI ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION
RUWA KA
AI KE MAGANIN
ISHI
*"AL
ALAMINMU YANCINMU
Page 7
...........................
Daddy ne ya shiga part d'in Husnah samun su ya yi su na ta dariya hankalinsu ya kwanta, sun ga bayan Zainab alk'adarinta ya karye anyi mata kishiya, ganinsa ya sa duk su ka nutsu su na faman yi masa sannu da zuwa, had'e rai ya yi yace"daman abin da ya kawo ku gida na kenan,kuzo ku had'amin mata fad'a ko?"
Usaina da ta ji ana neman d'ora musu laifi tace"Yaya mu fa kawai kaya muka zo ka wowa sister, ba wani abu ba, sai da muka zo part d'in nan muka ga ba kowa shine ma fa muka je can d'in"
Daddy yace",rufe min baki Wallahi daga yau na kuma jin kunyi wa mata ta futsara sai ranku ya b'aci duk kan ku" shiru mukayi na yi kamar bansan me yake cewa ba.
Da bak'in ciki ya ciwo ni kawai na kuma rushewa da kuka nace"Ni me nayi mata daga zuwa na, an fara ta yar min da hankali , ni Wallahi bazan iya tashin hankali ba" Hassana tace "Bloody nidai taso mu tafi kar ace wani abu muka ce kinsan halin Hajiya".
'yan uwansu da su ke zaune a parlor ne su ke cin dubulan da alkaki na garan Husnah ganin su Usaina sun fito yasa su ka tashi domin koma wa gida su yi shirin tafiya garinsu, Daddy ne ya ba su kud'i yace zai zo anjima idan kuma ba su had'uba to Allah ya kiyaye hanya.
Haka driver 'Danliti ya mai da su gida, a hanya suka d'inke bakinsu na ba za'a fad'awa kowa abunda su ka tarar ba.
'yan garinsu sai murna su ke sun samu 'yancin zuwa gidan Abubakar, kowa ya yi murna da wannan aure.
Husnah da take ta faman kukan ita ba za ta iya zama ana wannan masifar ba, Daddy ya dawo ya tsaya yana kallonta, tausayi ta bashi, kwana d'aya da aure ta fara fuskantar matsala, janyo ta ya yi jikinsa ya fara rarrashinta da tausasan kalamai, yace"bazan tab'a bari a cutar da ke ba, so halitta ne, wanda Allah ya halitta mana ni da 'yan uwana, muna sonki Husnah mu fa nagaban goshin Baba Malam ne" a haka yake rarrashinta hannunsa na yawo a jikinta, ganin ba inda yafi tsokane masa ido irin k'irjinta ya sa ta mik'e dan ba ta manta ba.
Gano ta ya yi ya kama dariya yana cewa"nifa ba abinda zanyi miki, kawai rarrashi na zo yi. A tare su ka shiga domin Shirin fita zuwa gidansu ya yi daga nan zai wuce.
Zainab ma da Rabi'a ta dawo ta k'ara tausarta ta bata addu'o'i domin rage zafin kishi,sai da taga hankalin Zainab ya kwanta sannan ta tafi.
Ikram kuwa ta koma d'aki ta zauna ta yi shiru,ganin yadda Mommy'nta take kuka da Mami da Hassana shiya haddasa mata zazzab'i, duk kansu tana son su,Amma Daddy yasa su kuka.
Ahmad da Hamid kuwa su na d'akinsu sun kunna game su na yi dan ragewa kansu damuwa.
A b'angare d'aya kuma sunyi murnar ganin Husnah ta dawo a matsayin Maminsu.
Bayan kwana biyu da auren su Daddy, Zainab ba ta k'ara sha'awar zuwa part d'in Husnah ba, yau Daddy ya kammala kwana bakwai d'insa, a d'akin Husnah kamar yadda addini ya tanadar, Husnah har ta k'osa ya koma,dan kullum yana abu d'aya ba hutu, wani lokacin ma sai yaga ta na kuka sosai ya ke barinta, Daddy ya k'ara kyau da haske sai k'yallin angonci ya ke, tsokana kuwa kullum sai ya sha wajen Galadanchi.
Tun da nasan yau zai koma wajen Zainab na ke jin kishi na tasomin, k'ok'arin dannewa na ke, dan kar ya ga nafiya son kai na. Ko walwala na kasa yi, tunanin haka zan ta zama ni kad'ai sai Ikram nake yi.
Daddy ne yace"ki shirya za mu je part d'in Aunty, banason naga kun raba kanku mata na da 'ya'yana waje d'aya nake buk'atar ganinsu, kinji na gayamiki idan naga wani abu daga gareki kinsan Allah har 'Danmarina zan je in sanar wa da Baba"
Bance komai ba dan idan na bud'e baki da niyyar yin magana to kuwa kuka ne. Haka ya ke ta k'ok'arin lalube Husnah, tak'i yadda k'arshe sai fushi ya yi ya bar part d'in ya nufi na Zainab.
Wanka na sake yi na sa army green d'in shadda streetgown nayi masifar kyau, fata ta ta murje, na k'ara cika ko ta Ina, na yafa d'ankwalin shaddar na nufi part d'in aunty, da sallama na shiga parlor ba kowa sai tv da ke aiki its kad'ai, guri na samu na zauna kafin su fito, Zainab da Daddy su na sama, su na yinta da shi.
Daddy ne ya zauna kusa da aunty Zainab, kamar wuta ce ta zauna kusa da ita, ta mik'e tana yatsina fuska ta canza waje. Cikin mamaki Daddy yace"lafiya kuwa?"
Zainab tace"lafiya lau"
Sharewa ya yi yace "inason magana da ku a k'asa" ya tashi ya yi k'asa ganin Husnah a zaune ya sa ya ji duk damuwarsa ta ya ye. Ya bita da kallo dan shigar ta bayyana surar jikinta, rabin k'irjinta duk a waje yake breast d'inta sun bayyana ta saman wuyanta, yadda ya ga hips d'inta ya baje a kujerar ya ji wani abu yatsirga masa, baya gajiya da Husnah, hakan ma sha'awarta ce ke k'aruwa a jikinsa.
Kusa da ita ya zauna shafa wuyanta ya ke yana shinshinar k'amshin jikinta, idanunsa ne su ka fara canza wa, murya a shak'e yace"baby tashi mu koma,anjima a yi zaman" kallonsa kawai nayi nace"a'a ai anan yau ka ke, ka bari kawai ta fito, idan kuma anfasa zaman in tafi sashina"
Zainab ce ta sakko cikin takun k'asaita da ta k'ama, harara ta watsawa Husnah, ta na takaicin had'a miji da ita, ganin yadda ta k'ara cika da kyau sai da Zainab taji ba dad'i dan tasan Daddy ya iya ban ruwa a gonarsa, itama shiyasa ta zama haka. "Kai amma Allah ya isa Abubakar, da ka ke kwanciya da wannan shegiyar yarinyar, yanzu nasan ta ji dad'in da kake jiyarda ni shi. Ka gama da ni" duk a zuci Zainab take wannan zancen.
Kallon gaban Daddy tayi ganin yadda yake ta mutsu-mutsu ya na matse gabansa yana dannewa yasa Zainab Jan tsaki" mtswww idan ba ka gama ci ba ai za ka iya komawa".
Daddy ya b'ata rai yana gyara zamansa hakan ya bawa aunty Babba damar dagowa sosai ta cikin wandonsa. Kuka Zainab ta rushe da shi ta hau sama da gudu.
Husnah tace" Kai Wallahi aunty nan sai kace mai aljanu" Daddy yace"ke ki ka sa mata aljanun sarkin magana"
Cuno baki nayi nace" ni dai na tafi sai da safe"