← Book details Sawun Giwa Part 5 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 7

Sashe 7

Sawun Giwa Part 5 Complete Hausa Novel · about 4 min read

Tana shiga bedroom tasameshi zaune yana danna wayarshi, "Sheikh, takira sunanshi ahankali...ɗagoda cat eyes ɗinshi yayi yana kallonta kafin yasaki murmushin da sukawai yakeyiwa sekuma maisoon daya farayiwa ɗazu, kana yamiƙe tsaye tareda rungumota jikinshi yamanna mata kiss agoshi kafin yace "I miss you so much my mammi. "Miss you too my Sudais, kunzo lpy ? "Lpy qalau yafaɗa alokacinda yake ƙoƙarin zaunawa. Dafashi mammi tayi kana tace "kazo ganin surukar tawane data hana yarona kwanciyar hankaliko? To hankalin yakwanta yanzu? Tayi tambayar tana shafa kanshi....wani ƙayataccen murmushi yasaki yana shafa kwantacciyar sumar kanshi amma bece komaiba, ganin Hakan yasa tace "to zomuje kagaisa iyayenta domin inada tabbacin baka sansu ba suma kuma basu sankaba to yadace kusan juna. "Kallon ta kawai yakeyi harta kai aya, kana yalumshe kyawawan idanuwanshi batareda yace komaiba,,,ganin Hakan yasa gimbiya Rumah riƙo hannunshi yamiƙe tsaye kana tajashi suka koma parlor,

Koda suka fito suna nan zaune inda sukabarsu Se fira sukeyi da yarima junaid domin dai yarima basam bakinshi murmushi sabida beda yawan magana,,,zama sukayi kamin mammi tace "gafa surikin naku bayananne yana Saudia seyanzu yazo shiyasa ɗazu baku ganshiba, taƙarasa zancen tana nuna musu sheikh sudais. Dukkansu da kallo suka bishi amma Banda Anty meenah domin ita tasanshi...shiko ɗan russunawa yayi cikin girmamawa yashiga gaidasu da harshen larabci tunda be iya hausaba...sukansu baƙaramin daɗin ganinshi sukajiba suna mata murnar kasan cewarshi mijinta domin sunyi tunanin junaid ne mijin Ashe mijin yadama junaid ɗin yashanye da kyau da kwarjini gakuma kamala, aiko cikin farin ciki suka Shiga amsawa suma amma cikin harshen turanci domin Anty meenah ce kawai kejin Larabcin sedai a yadda yayi sungane gaidasune yakeyi Hakan yasa suka amsa da turanci tunda shikam gama garine.

Bayan sungaisa ne yayi musu sannu dazuwa kana yamiƙe yafice domin Hakan kawai yaji kunyar zama awurin dudda damacan bacika zama yayi cikin mutane ba...yana fita yanufi pert ɗinshi Sedai ƙamshin daya doki hancinshi shine ya tabbatar masa dacewar lallai yanzu yasamu sabon sauyi kodaga turarenda hadiman gimbiya Rumah kemasa anfani dashi dakuma wanda yaji ayanzu, takawa yayi har zuwa bedroom ɗinshi da sallama ɗauke abakinshi,,ganin bakowa aciki yasa yayi tunanin kotana bathroom ne Hakan yasa ya ajiye wayoyinshi tareda zama bakin bed ɗin yana tasbihi,,,,Sedai kusan minti 40 da shigowarshi amma beji ko motsi acikiba, miƙewa yayi ahankali yaje bakin ƙofar yayi nocking har sau biyu amma shiru, cikin fargaba yatura ƙofar ahankali yashiga Sedai wayam bakowa, wani irin faɗuwar gaba yaji wanda besan dalilinta ba kawai dai yaji dirarshine dayaga begantaba,,,,dasauri yafito Parlor yana ɗan dubawa amma dai batanan cikin mamaki yake tambayar kanshi to ina taje? Kafin yasamo amsa yaganta tabuɗe ɗaya daga cikin bedroom ɗin tafito sanyeda wata rigar ba wadda yabarta da itaba domin wannan iya guywarta take ga dukkan alamu sleeping dress ne Sedai masu kauri ne sosai amma Hakan behana bayyanar kayan hutawarta ba,,,wani irin yawune yaji yawucemai muƙuttt wanda saura kaɗan su sarƙeshi,,,,itako kitchen tanufa da cup ahannunta maybe tea ne tasha ko wani abin daban,,,kusan minti 3 dashigarta kana tafito taƙara komawa bedroom ɗinta....ajiyar zuciya yasauke kana yanufi nashi bedroom ɗin koba komai yaga inda take ayanzu,,,kayan jikinshi yarage kafin ya shiga wanka, ruwa yasakarwa kanshi tare da lumshe kyawawan idanuwanshi yana tunanin abubuwan maisoon,,,kafin yayi saurin waresu ganin kamar agabanshine take, aiko buɗe su dayayi suka sauka akan boxes ɗinshi dayayi tsini kamar sheikh ɗinshi zata fasa boxes ɗin tafito sabida cika da girma,,,ido yawaro cikin mugun mamaki tareda kai hannun yana dafeta,,,Sedai itako tace batasan zancenba, wani irin harbi takeyi kamar zata ɓalle tafito, Se alokacin yaji ɗaurewar da mararshi tayi tare da mirɗawa, "ya salam miyake shirin faruwa danine? Yayi maganar kamar ba abakinshi tafitoba, gaya yarasa yadda zeyi da Hajiya babba,,,,ahakan dai yayi wankan adaddafe yafito bayan yashiryane yazauna yana karatun Alqur'ani, wanda Hakan yakwashe masa kaso hamsin acikin abinda ke azazzalarshi, yaɓata tsawon lokaci yanayi harseda dare yaraba tukkunna yamiƙe yayi sallar nafila kamar yadda yasaba Sedai yau beyi har asuba ba kasancewar yanaso yadubota yaga kota kwanta, bayan ya idar yayi addu'oin sa kamar kullu kana yatashi ya ɗauki wayarshi ɗaya yafice

Kwance yasameta akan bed ɗin tayi irin kwanciyar nan tajan hankalin namiji takwanta itaba rubda cikiba, itaba rigingineba kuma ta ɗage ƙafarta ɗaya bata kwanta sosaiba ɗ
Chapter 7 · 0% Book details