← Book details sawun giwa Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 1 OF 6

Sashe 1

sawun giwa Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘

🐘
🐘🐘
🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘🐘

Romantic love story 💋💓💞

Daga alkalamin✍️👇

Dr Yasmeen Ahmad

(Autar alheri ✍️)

Marubuciyar 👇

SIRRI

SOLDIER'S FAMILY

INGARMAM NAMUJI

MEJO NAJEEB

WAYE MIJINA

TANTIRANCI SABON SALO

IZZAR MULKI

BIG LADY'S

MY LITTLE SISTER

JEJI GIRL

JIKAR IYA DELU

SHUGER DADY

And NOW 👇

SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA*

Free

Book 2

Page 11 & 12

Ina kuke yan ƙasar Niger 💓kuma wannan karon ba'abarku a bayaba domin kuma zaku iya mallakar littafin Autar alheri akan jaka ɗaya a kuɗinku, game buƙatarshi zata iya yimun magana a wannan nomber 👉 07037092176.🙏💃

"Eh ita mana wlh inason yarinyar nan so me matuƙar tsanani sedai inajin kunyar yadda zantunkareta da zancen so domin tana mugun girmamani amma yanzu nakasa jurewa doline nafito na nuna mata matsayinta agareni..."Humm aiko dai dayafiye maka amma kasani idan kace kunya zakaji tabbas zata suɓuce maka wata rana, kawai kafito kanuna mata soyayyarka agareta. "In sha Allah hakan za'ayi Khamis, daga hakan sukaci gaba da abinda ya shafi aikinsu.

Saudiya

Yauma kamar kullun ahankali take takowa cikin wata irin arniyar shiga me masifar jan hankalin me kallonta, tako takeyi ɗaya ɗaya kamar wata tarwaɗa dukkanin jikinta na juyawa kamar yadda bugun zuciyarshi ke tsananta... kyakkyawan idanuwanshi na mage yaƙara ware wa yana kallon zallar baiwar da Allah yayi mata, atake idon nashi suka ciko kamar yatara ƙwallah acikinsu, wata irin nannauyar ajiyar zuciya yasauke likacinda yaji saukar sweet voice ɗinta acikin kunnenshi tana kiran sunanshi *MY SHEIKHH* tafaɗa tareda huramar iskar bakinta a kunne. Wata irin miƙa Sheikh sudais yayi yana miƙa hannu ze fisgota tagoce tana dariya har seda fararen haƙoranta suka bayyana yayinda yake ganin wani ɗan siririn haske acikin wushiryarta. Kwace fuska yayi tare da haɗe duka hannayenshi alamar roƙo. Gira ɗaya taɗaga mishi tare da sakin wani miskilin Murmushi tana jujjuya dara daran idanuwanta. Ahankali tajuya mai baya tashiga takawa tana juya ƙugunta yadda kasan wata babyn roba. "Ohhh ya rabb abinda ya fito daga bakin Sheikh sudais kenan yana dafe setin Sheikh ɗinshi daketa haniniya kamar zataci babu gabaki ɗaya ila hirin ahalinshi yaɗauki rawa, cikin harhaɗa magana da rawar murya yace "please karfi tafi dan Allah. Cak ta tsaya tareda juyowa tana Mishi murmushi sekuna ta girgiza nashanunta dasuke a cike ƙyam bulun bulun dasu ga tsinin nipples ɗinta har akan rigar. "Ya Salammm ahhhh please help me my butti don't gooo please. Murmushi maisoon taƙara saki kana tajuya mai baya tashiga wani irin salon rawa da mazaunanta tana karkaɗa mai su,, aibesan likacinda yadiro daga kan bed ɗinba yayi Bala'in fisgota tana haɗa ƙugunta danashi cikin wani irin yanayi yana karkarwa yake ƙoƙarin goga Sheikh ɗinshi a mazaunanta yana faɗar "i love Your ass my butti I love it ohhh y rabbi.. ahanki Maisoon taɗora lallausar fatar hannunta akan nipples ɗinshi tana jan kwantacciyar sumar dake wurin kana tahaɗa da nipples ɗin ta murza cikin wani irin salo, wanda yasaka Sheikh sudais banƙarewa yana wani irin Nishi da gurnani, akuma Dede wannan lokaci yafarka afirgice yana kallon Sheikh ɗinshi dake haniniya kamar azahiri ne yake tare da mace. Dafe kanshi yayi abubuwan dasuka faru yanzu amafarki suna dawo mishi akai. "Innalillahi wa'innailaihi raji'un shine abinda Sheikh sudais ke maimaitawa yana mamakin wannan al'amarin, shidai ba manemi mata ba hasali ko hannun mace betaɓa riƙawaba shiba mazinaci bane kuma yana iyakacin ƙoƙarin shi wurin tsaye iyakokin Allah besan miyasa yake mafalki irin wannan dayarinyar nan ba domin shi ko a lokacin balagarshi betaɓa mafalkin maceba se awannan karon komiyako mishi hakan? Allah kaɗai yasani. Yajima azaune kafin yatashi yayi wanka yafito, agogo aduba kusan karfe 9:00am mirror yanufa domin kimtsa kanshi yanaso yashiga asibitocinshi yau.

Bayan yagama shiryawa cikin shigarshi takoyoshe jallabiya fara ka ƙall yaɗora alkyabba golden akai kana yasaka hiraminshi yafito sak malaminshi na addini, domin wannan shigar baƙaramin kyau take mishiba Masha Allah gaskiya Sheikh sudais kyakkyawane naƙarshe, medical glass yasaka a cat eyes ɗinshi kana yaɗauki wayarshi dake ruri tun ɗazu, murmushi ne ya bayyana akan kyakkyawar fuskarshi wanda yaƙara Mishi Bala'in kyau ganin wanda ke kiranshi, ɗaukar wayar yayi tare da karawa a kunnenshi yana faɗar "assalamualaikum my abbey. Daga ɓangaren sarki saifuddeen kuma Murmushi yasaki cikin son yaron nashi yace "wa'alaikissalam my sudais kana lafiya? "Lpy qalau abbey ya Dubai y ummey na? Yatambaya yana lunshe kyawawan idanuwanshi. "Tana lpy qalau sudais mike damunka? domin inaji ajikina kana tare da damuwa. Ɗan shiru yayi bawani dan lokaci kana yace "tabbas Abbey inada damuwa amma kamin addu'a Nima zanyi in sha Allah koma minene Allah ze warwaremunshi. "Subhanallah sudais kagayamin minene matsalarka yarona? "Karka damu abbey bawata matsala ce babba ba amma zanje hospital yanzu idan nadawo zangayama. "To shikenan ina jiranka amma miyasa zakaje hospital yanzu kibazaka shiga Masallaci ba yau? "Zanshiga abbey sedai banizanja sallah ba se ranar jimu'a idan Allah yakaimu shiyasa zanshiga hospital. "To shikenan Allah yatemakeka sudais Allah ya yayema damuwarka yaron kirki.."Ameen ya alimulgaib. Daga hakan sukayi sallama ya yanke wayar..

*DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈

HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃

*GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI,

MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI.

GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃

"Hello ya muhseen ina wuni. "Wuni kuma maisoon mukan anan ranace. "To yaya barkada rana. "Yawwa ƙanwata y kk y Saudiya? "Lpy qalau alhmdllh yaya ya su mama da Abbey ? Duka suna lafiya, ganima a airport nanda wani ɗan lokaci ina Saudiya in sha Allah. "Wow Masha allah yayana sekazo Allah yakawoka lafiya. "Ameen ya Allah yafaɗa cikin farin ciki ganin farin cikin zuwanshi agun maisoon, daga hakan sukayi sallama. Dubanta anty meenah tayi cikin sakin fuska tace "waye zezo autar mom? "Wlh yaya muhseen ne yace zezo. "Tofa ashe mana Saudiya nada baƙin sojojin Nigeria kuwa domin yanzu nagama waya da yaya fawan shima yacemun sunma taso. "Tofa yacemun zezo amma wlh naɗauka zancenshi ne kawai kisan ya fawan bayason zuwa Makkah..."Humm aikuwa dai da gaske yakeyi domin shima yana hanya, "to Allah yakawosu lafiya. Ameen dai.

"Assalamualaikum eyee yau kam dai fira akeyi ta yan'uwa gaya kukaɗai agida kunkoramin yara makaranta ko? Dr hareesh yafaɗa cikin tsokana.."Humm doctor kenan to ai zuwa makaranta kam doline.."hakane kuma sedai yanzu zan ɗauke miki abokiyar firar taki zamuje hospital wlh watace aka kawo ba lafiya irin ciwon yarinyar nan yar gidan sarki kuma wlh itama ƴar Nigeria ce dan Allah ƙanwata muje ketemaka domin yau babu doctor's dayawa acikin hospital ɗin kinsan idan ana yanayin aikin hajji to ko asibiti se ahankali.....itadai maisoon batace mishi komaiba domin haryanzu haushin shi takeji tun lokacinda sukaje gidan sarki. "Please autar mom kuje mana kingama kafin kidawo maybe munƙara samun abokanan fira su yaya sun iso. Batace musu komai ba tamiƙe tashiga bedroom ɗinta kusan minti 10 kana tafoto da shigar Hausawa duguwar riga ta atamfa me kalar red tare da ɗaura dan kwalinta akanta kana ta yafa gyale red shima akafaɗarta tafito sak Hausa Fulani. Ficewa tayi daga perlor hakan yasa Dr hareesh yabita yana dariya tare da yiwa meenah seta dawo...itama dariya tayi tana girgiza kanta domin halin ƙanwar Tata se ita..

Suna shiga hospital ɗin wata doctor tacewa Dr hareesh yaje office ɗin Sheikh sugaisa domin yashigo yau daganan yayi mishi bayanin mara lafiyar sabida yasan ko doctor mace ta shiga domin ta faɗa Mishi ba kulata zeyiba. Cikin farin ciki Dr hareesh yace "to shikenan badamuwa Bara mushiga daganan semuwuce theater room ɗin. To shikenan badamuwa tafaɗa itakam tayi gaba abinta. Ahakan suka tunkari katafaren office ɗinshi,,,tun abakin kofar shiga office ɗin Sheikh sudais zakasan cewar yahaɗu iya haɗuwa kamar ma mallakinshi. Nocking Dr hareesh yayi kusan minti 3 kafin sukaji saukar sweet voice ɗinshi wanda kira'ar karatun Alqur'ani yagama ratsawa yana faɗar, "yes. Seda Maisoon ta lumshe dara daran idanuwanta sabida yadda Muryar Tashi tashigeta wani irin faɗuwar gaba taji wanda yasaka zuciyarta bugawa da Bala'in sauri.... buɗe ƙofar Dr hareesh yayi yashiga kana maisoon tashiko inda wani irin daddaɗan ƙamshi meratsa zuciya yayi musu maraba... Sheikh sudais da kanshi ke ƙasa yana aiki a laptop ɗinshi ya amsa sallamarda Dr hareesh keyi sekawai yaji gabanshi yayi wani'irin faɗuwa saka makon saukar siririyar muryarta dayaji acikin kunnenshi har zuciyarshi sak irinta mafalkinshi, hakan yasa Muryar Tata ta amsa tare da bugun zuciyarshi, ahanzarce yaɗago da cat eyes ɗinshi dake cikin glass yana ware su duka akan kyakkyawar fuskarta, wanda yayi Dede da ɗagawarta itama atake idonsu suka sarƙe cikin na juna, tabba itace kezo Mishi a mafarki bawata ba but whyyy??? Take zuwa Mishi kuma seta wannan sigar bazuwan Allah ba se wanda zata ɗaga Mishi hankali tashiga cikin rigar mutuncinshi whyyy??...!

SAWUN GIWA paid book ne akan 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank. Kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176. 🙏

Autar alheri ✍️

🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘

🐘
🐘🐘
🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘
🐘🐘🐘🐘🐘

Romantic love story 💋💓💞

Daga alkalamin✍️👇

Dr Yasmeen Ahmad

(Autar alheri ✍️)

Marubuciyar 👇

SIRRI

SOLDIER'S FAMILY

INGARMAM NAMUJI

MEJO NAJEEB

WAYE MIJINA

TANTIRANCI SABON SALO

IZZAR MULKI

BIG LADY'S

MY LITTLE SISTER

JEJI GIRL

JIKAR IYA DELU

SHUGER DADY

And NOW 👇
Chapter 1 · 0% Book details