Sashe 2
Majnoon Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abba yashigo dakin ransa a bace yake kallonta " wlh idan kika fita a gidan nan bada saninaba, banyafe miki ba, kuma wlh zan iya tsine miki, akan wannan *Majnoon* din, kehar kin isa nahaifeki kuma kikibin umurnina" da sauri rumaisa tadago kanta a lokacin har hawaye sun fara ambaliya akan fuskarta, tana kallon abba takara fashe da kuka "kayi hakuri abba bazan jeba wlh bazan je dan Allah karka tsinemun" da sauri ta ajiye kolar dake hannunta takarasa bakin gado ta kwanta sannan tadago kai tana dube abba, muryarta na sarkewa saboda kuka tana cewa "kagani abba na kwanta wlh ba inda zanje yanzuma zanyi bacci, sannan ta hada hannayenta guda biyu tace "Dan allah abba karka tsinemin" takarasa maganar tana kuka, sannan ta noke kanta cikin filo,
Abba yana huci yace " nidai na fada miki karkibar gidan nan bada saninaba" yana gama fada yajuya yafita yabar dakin
Kuka take sosai zuciyarta har wani zafi take edonta duk sun kunbura, yazatayi da soyayyar majnoon datake sabuwar fill a cikin zuciyarta.. haka dai taci kukanta har aka kira sallar isha sannan tatashi taje tayi alwala, tazo ta dora sallah, bayan tagama sallar tafara kwararo adu a, saida tayi hawaye kafin takarasa adu' ar, tana kammala adu'ar sannan tanade sallaya ta takoma saman gado ta kwanta zuciyarta cike da tunanin majnoon komai zaici yau cikin darenan, a dai dai lokacin hawaye suka sauko kan kumatunta, koda tagama tunaninsa hawaye sharkaf a fuskarta, a hankali take fitar da sautin kukanta, tarasa gane wane irin sone takeyiwa mahaukacin nan,
Sai a lokacin tatuna da bata rufe kofar dakin taba, da kyar ta iya tashe taje ta rufe dakin sannan tadawo tayi shirin bacci sannan takara komawa kwance, tana cikin tunaninsa bacci ya kwasheta...
*2:39am Na dare*
Majnoon yana kwance a gefen layin wata unguwa mai mota yabiyo layin, ga alama mai motar nan yayi mankas da giya tun daga nesa yake masa hoh amma Majnoon yaki ko motsawa dominshi baccinsa yayi nisah, mai motar na karasa wurinsa yatakashi ya wuce ....
*Majnoon* ta furta Da karfi rumaisa ta farka daga mummunan mafarkin datake, da salati a bikinta, kuka yasoma zo mata, tayi jim tana tunani mafarkin, karde ace hakan tafaru da Majnoon, saitaji tanason ganin Majnoon a yanzu amma kuma saita tuna da maganar abbanta, hawaye suka sauko kan fuskarta a hankali ta sulale takoma kwance, tundaga lokacin bata kara komawa bacci ba sai sake2 take a zuciyarta..
*Asuba tagari*
Bayan Rumaisa tayi sallar asubah tashiga bandaki tayi wanka sannan tafito har a lokacin bata dawo normal domin gaggar jikinta ce kawai a tare da ita amma zuciyarsa zakatakaf tana gurin tunanin Majnoon,
Bayan taga shirinta tadauko littafanta tanufi dakin abba, zaune tasame saman kujera, nan ta durkusa har kasa ta gaidashi sannan tace "abba kayi hakuri da abinda yafaru jiya, kabani izini na fita, zanje makaranta"
Abba yadago kai ya kalleta har yanzu fushi yake da ita yayi jim, sannan yace " ai fita kije makaranta yazama dole nabarki kije amma kisani bazan barki kitafi ke kadaiba zansa driver yakaiki, domin banason wata alaka takara hadaki da waccen mahaukacin, wai shin meyake dashi da sauran maza basa dashi, yaja nunfashi kafin yace " kuma maganar aurenki munyi magana da abban faisal yace na kara masa kwana biyu domin yanason yayi shirya2 amma badan hakan ba da yau dinnan zan daura miki aure, yasa hannu yaciro kudi ya mika mata yace "kije waje kicewa drive yakaiki makaranta kuma idan aka tashi yaje ya daukoki"
Koda ta dago kanta idonta sunyi ja sosai takarbi kudin sannan tatashi tafita...
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:34 PM] +234 905 395 7618: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
11 and 12
Via *OHW*
_A love story_💝
Tana zuwa tasanar da baba driver cewa abba yace yakaita makaranta, ba musu bb driver ya shiga mota suka lula makarantar,
Yana ajiyeta a harabar makarantar ya juya, tun a cikin mota ta sanar dashi cewa idan suka tashi zata kirasa yazo yamaidata" tohm kawai yace,
Bayan bayar makarantar Rumaisa tayi tsaye tana kallon makaranta kafin tad'aga kafarta tafara tafiya cike da yanga take tafiya harta karasa cikin aji, ganin kawayenta yasa takirkiri murmushi nan dai tadan waye fuska suka gaisa kafin malami yashigo a fara lecture,
1:30pm na rana Suka karasa lectures dinsu baki daya, kowa yafito nan tayi saida safe da kawayenta sannan tafito waje takira bb driver, bada jimawaba kuwa saigashi yakaraso..
Shiga motar tayi suka dauki hanyar gida,
Rumaisa ta dube bb driver tace "baba dan Allah inaso naje nan layin kusa da namu wurin wata zanje" bb driver yace "tohm shikenan ba matsala"
Bata kara maganaba saida suka kusa karasawa kusa dayin sannan tafara nuna masa hanya, dai dai inda tasan majnoon yana zama ta tsyar da bb driver sannan tafito tana dubinsa amma bata ganshi, danmm taji gabanta yafadi..
Mafarkin datayi jiya akansa shiya fado mata a zuciya gabanta yayi mummunar faduwa, hawaye suka cicciko mata edo, a zuciyarta take fadan kar dai ace abinda tayi mafarki yazamo gaskiya,
Shiru tayi tana kallon gurin kafin tajuya
A hankali take kokarin juyawa, ta gefen edonta tasoma hangosa yana d'aga mata hannu, da dasauri ta juyo batasan lokacin data kasance cikin murmushiba, da gudu yake zuwa gurinta, yana karasa yaja birki saida kura tatashi, yana cizon rigarsa yace " ke kuwa shine jiya baki zoba koh, saida nayita kuka"
Rumaisa tayi kuru da ido tana kallonsa cike da tausayi, tabbas taga alamun hakan a idonsa domin gasunan duk sun kunbura nunfashi taja kafin tace "kaci abinci yau" ya girgiza mata kai, alamar a a
Tayi shiru tana kallonsa tace "jiya dadarefa " haka yakarasa girgiza mata kai a a"
Wani irin kallon tamasa saida hawayen dake cikin Edonta suka zubo, da sauri tashare sannan takasa hannunta cikin jakarta ta ciri kudi har zata bashi sai kuma ta makale hannu tace "nabaka kudi zaka iya sayen abinci da kanka"
Ya girgiza mata kai yana Murmushi yace "eh zan iya, idan naje wurin talatuwa mai abince sainace tabani, nikuwa saina mika mata kudi"
Rumaisa tayi murmushi tace yawwa, gashi kaje kasiya " tamika masa kudin,
Karbar kudin yayi yana wasa dasu yace sannan yadago kai yana kallon rumaisa yace "kinsan wani abu, Rumaisa tace "a a saika fada "
Ya sunkuyar da kai yace " jiya ina bacci wata mota tatashi takani"
Dam taji gabanta yafadi, mafarkinta yafara dawo mata a kwakwalwa da sauri tace "amma dai bata taka kabandai koh"
Ya girgiza mata kai yace " eh, yana gama fadan haka sai kuma yayi shiru yana wasa da kudin dake hannunsa,
Rumaisa tace "kaje kasiye abincin nizan wuce nakoma gida"
Majnoon ya tsuke fuska bayason tatafi yace " yanzu yaushe zaki dawo" rumaisa tace " sai gobe irin wannan lokacin"
Majnoon ya kalleta saikuma ya sunkuyar dakai yace " bazakizo dadare "
Rumaisa tayi ajiyar zuciya tace "bazan zoba Majnoon domin abbana yahanamun zuwa gurinka "
Dasauri Majnoon yadago kansa yana kallonta yace " abba baya sonane"
Rumaisa ta girgiza masa kai tana murmushi tace " yana sonka mana, kaida zaka aure 'yarsa mezai hana yasoka, tana kallonsa tace " kodai ka fasa aure nane"
Da sauri majnoon ya Girgiza kai yana dariya yace "a a, ina sonki sosai" yana gama fada ya sunkuyar da kansa kasa yana wasa da yatsunsa, shi ala dole yaji kunya,
Yanayinsa yabawa rumaisa dariya,
Baba driver yana a mota sai mamaki yake me rumaisa takeyi a gurin mahaukaci gashi yaganta sai Murmushi take, ta mirror motar ya hangi wata mota a bayansa wadda tayi sanadiyar sakashi firgita fiye da kima, bakinsa na rawa ya iya furta "alhaji"
Da sauri yafito daga cikin motar, yana kiran rumaisa, domin tayi sauri tazo sutafi, tana juyowa yayi daidai da lokacin da abbanta yafito daga cikin motarsa, sukayi edo hudu ko kashe motar bai tsaya yiba, yanufi gurinsu,
Rumaisa kuwa tuni tayi mutuwar tsaye,
Fuskarsa ba annuri kwata kwata, yakarasa gurinsu, kafin yayi magana saida yadauke Majnoon da wani irin wawan mari, rumaisa ta kanne edonta domin bazata iya ganin ana duka Majnoon ba, a dai dai lokacin Hawaye suka sauko kan kuma tunta,
Kafin ta bude idonta itama taji saukari mari tas tas, saida ta ja da baya kamar zata fadi,
Yana dafe da kumatunsa Ganin an mari rumaisa yasa yayi ihu cikin sigarsa ta marasa hankali yayi kan abban rumaisa ya kamo kwalar rigarsa, ya ware hannu zai mazga masa mari rumaisa tayi saurin rike hannunsa tana kuka tace " karka maresa abba nane "
A hankali Majnoon yasaki wuyan abba yana huci,
Abba kuwa gabaki daya ya tsorata, ganin yadda majnoon ya damkesa, indai baibar gurinsaba to komai zai faruwa,
Majnoon ya rike hannun rumaisa, wannan shine karo na farko dataji majnoon yataba jikinta, wani zar taji, ta lumshe ido, tayi mamakin jin hannunsa da laushi,
Abban rumaisa yagyara rigarsa yana huci yace "sakarmun 'ya"
Uffan Majnoon baice dashiba, rumaisa kuwa kuka kawai take, tana fana dan Allah abba kayi hkr wallahi bazan sakeba,
Da karfi da yaji abban rumaisa yashiga Firgar rumaisa daga hannun Majnoon shikuwa Majnoon yariketa gam saikace abarsa,
Nan take mutane suka taru a gurin, da kyar aka iya b'amb'are rumaisa daga hannun Majnoon, mutane suka rirrikesa..
Abba rumaisa ya fincikota tana kuka, yanunawa majnoon yatsa yace "kaiiii dani kakee sa insa" sannan yayi kalci yaja hannun Rumaisa dakarfi yanufi mota da ita,
Janta yake amma tana juyowa tana kallon Majnoon, wanda mutum sama da biyar duk sun rirrikesa,
Rumaisa kuka take sosai,
Abba na karasa bakin mota ya bude kofar motar ya jefata a ciki, sannan ya zagaya ya shiga motar yabar unguwar.
Baba drive duk ya tsorata,
tsoro yakeji kar ya rasa aikinsa...
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:35 PM] +234 905 395 7618: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
13 and 14
Via *OHW*
_A love story_💝
Bb driver kuwa Cike da fargaba abinda zai tarar a gida yashiga motar yatada yabar unguwar..
**** *** ****
*FAISAL* yana kwance saman gado ya tayar da edonsa sama yana kallon ginin dakin, edonsa sunyi ja sosai, da duk kan alamu kuka yayi sosai, kaman nunta yafara zayyanowa mai kyauce da fasali, bayajin zai iya rabuwa da ita,
Abba yana huci yace " nidai na fada miki karkibar gidan nan bada saninaba" yana gama fada yajuya yafita yabar dakin
Kuka take sosai zuciyarta har wani zafi take edonta duk sun kunbura, yazatayi da soyayyar majnoon datake sabuwar fill a cikin zuciyarta.. haka dai taci kukanta har aka kira sallar isha sannan tatashi taje tayi alwala, tazo ta dora sallah, bayan tagama sallar tafara kwararo adu a, saida tayi hawaye kafin takarasa adu' ar, tana kammala adu'ar sannan tanade sallaya ta takoma saman gado ta kwanta zuciyarta cike da tunanin majnoon komai zaici yau cikin darenan, a dai dai lokacin hawaye suka sauko kan kumatunta, koda tagama tunaninsa hawaye sharkaf a fuskarta, a hankali take fitar da sautin kukanta, tarasa gane wane irin sone takeyiwa mahaukacin nan,
Sai a lokacin tatuna da bata rufe kofar dakin taba, da kyar ta iya tashe taje ta rufe dakin sannan tadawo tayi shirin bacci sannan takara komawa kwance, tana cikin tunaninsa bacci ya kwasheta...
*2:39am Na dare*
Majnoon yana kwance a gefen layin wata unguwa mai mota yabiyo layin, ga alama mai motar nan yayi mankas da giya tun daga nesa yake masa hoh amma Majnoon yaki ko motsawa dominshi baccinsa yayi nisah, mai motar na karasa wurinsa yatakashi ya wuce ....
*Majnoon* ta furta Da karfi rumaisa ta farka daga mummunan mafarkin datake, da salati a bikinta, kuka yasoma zo mata, tayi jim tana tunani mafarkin, karde ace hakan tafaru da Majnoon, saitaji tanason ganin Majnoon a yanzu amma kuma saita tuna da maganar abbanta, hawaye suka sauko kan fuskarta a hankali ta sulale takoma kwance, tundaga lokacin bata kara komawa bacci ba sai sake2 take a zuciyarta..
*Asuba tagari*
Bayan Rumaisa tayi sallar asubah tashiga bandaki tayi wanka sannan tafito har a lokacin bata dawo normal domin gaggar jikinta ce kawai a tare da ita amma zuciyarsa zakatakaf tana gurin tunanin Majnoon,
Bayan taga shirinta tadauko littafanta tanufi dakin abba, zaune tasame saman kujera, nan ta durkusa har kasa ta gaidashi sannan tace "abba kayi hakuri da abinda yafaru jiya, kabani izini na fita, zanje makaranta"
Abba yadago kai ya kalleta har yanzu fushi yake da ita yayi jim, sannan yace " ai fita kije makaranta yazama dole nabarki kije amma kisani bazan barki kitafi ke kadaiba zansa driver yakaiki, domin banason wata alaka takara hadaki da waccen mahaukacin, wai shin meyake dashi da sauran maza basa dashi, yaja nunfashi kafin yace " kuma maganar aurenki munyi magana da abban faisal yace na kara masa kwana biyu domin yanason yayi shirya2 amma badan hakan ba da yau dinnan zan daura miki aure, yasa hannu yaciro kudi ya mika mata yace "kije waje kicewa drive yakaiki makaranta kuma idan aka tashi yaje ya daukoki"
Koda ta dago kanta idonta sunyi ja sosai takarbi kudin sannan tatashi tafita...
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:34 PM] +234 905 395 7618: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
11 and 12
Via *OHW*
_A love story_💝
Tana zuwa tasanar da baba driver cewa abba yace yakaita makaranta, ba musu bb driver ya shiga mota suka lula makarantar,
Yana ajiyeta a harabar makarantar ya juya, tun a cikin mota ta sanar dashi cewa idan suka tashi zata kirasa yazo yamaidata" tohm kawai yace,
Bayan bayar makarantar Rumaisa tayi tsaye tana kallon makaranta kafin tad'aga kafarta tafara tafiya cike da yanga take tafiya harta karasa cikin aji, ganin kawayenta yasa takirkiri murmushi nan dai tadan waye fuska suka gaisa kafin malami yashigo a fara lecture,
1:30pm na rana Suka karasa lectures dinsu baki daya, kowa yafito nan tayi saida safe da kawayenta sannan tafito waje takira bb driver, bada jimawaba kuwa saigashi yakaraso..
Shiga motar tayi suka dauki hanyar gida,
Rumaisa ta dube bb driver tace "baba dan Allah inaso naje nan layin kusa da namu wurin wata zanje" bb driver yace "tohm shikenan ba matsala"
Bata kara maganaba saida suka kusa karasawa kusa dayin sannan tafara nuna masa hanya, dai dai inda tasan majnoon yana zama ta tsyar da bb driver sannan tafito tana dubinsa amma bata ganshi, danmm taji gabanta yafadi..
Mafarkin datayi jiya akansa shiya fado mata a zuciya gabanta yayi mummunar faduwa, hawaye suka cicciko mata edo, a zuciyarta take fadan kar dai ace abinda tayi mafarki yazamo gaskiya,
Shiru tayi tana kallon gurin kafin tajuya
A hankali take kokarin juyawa, ta gefen edonta tasoma hangosa yana d'aga mata hannu, da dasauri ta juyo batasan lokacin data kasance cikin murmushiba, da gudu yake zuwa gurinta, yana karasa yaja birki saida kura tatashi, yana cizon rigarsa yace " ke kuwa shine jiya baki zoba koh, saida nayita kuka"
Rumaisa tayi kuru da ido tana kallonsa cike da tausayi, tabbas taga alamun hakan a idonsa domin gasunan duk sun kunbura nunfashi taja kafin tace "kaci abinci yau" ya girgiza mata kai, alamar a a
Tayi shiru tana kallonsa tace "jiya dadarefa " haka yakarasa girgiza mata kai a a"
Wani irin kallon tamasa saida hawayen dake cikin Edonta suka zubo, da sauri tashare sannan takasa hannunta cikin jakarta ta ciri kudi har zata bashi sai kuma ta makale hannu tace "nabaka kudi zaka iya sayen abinci da kanka"
Ya girgiza mata kai yana Murmushi yace "eh zan iya, idan naje wurin talatuwa mai abince sainace tabani, nikuwa saina mika mata kudi"
Rumaisa tayi murmushi tace yawwa, gashi kaje kasiya " tamika masa kudin,
Karbar kudin yayi yana wasa dasu yace sannan yadago kai yana kallon rumaisa yace "kinsan wani abu, Rumaisa tace "a a saika fada "
Ya sunkuyar da kai yace " jiya ina bacci wata mota tatashi takani"
Dam taji gabanta yafadi, mafarkinta yafara dawo mata a kwakwalwa da sauri tace "amma dai bata taka kabandai koh"
Ya girgiza mata kai yace " eh, yana gama fadan haka sai kuma yayi shiru yana wasa da kudin dake hannunsa,
Rumaisa tace "kaje kasiye abincin nizan wuce nakoma gida"
Majnoon ya tsuke fuska bayason tatafi yace " yanzu yaushe zaki dawo" rumaisa tace " sai gobe irin wannan lokacin"
Majnoon ya kalleta saikuma ya sunkuyar dakai yace " bazakizo dadare "
Rumaisa tayi ajiyar zuciya tace "bazan zoba Majnoon domin abbana yahanamun zuwa gurinka "
Dasauri Majnoon yadago kansa yana kallonta yace " abba baya sonane"
Rumaisa ta girgiza masa kai tana murmushi tace " yana sonka mana, kaida zaka aure 'yarsa mezai hana yasoka, tana kallonsa tace " kodai ka fasa aure nane"
Da sauri majnoon ya Girgiza kai yana dariya yace "a a, ina sonki sosai" yana gama fada ya sunkuyar da kansa kasa yana wasa da yatsunsa, shi ala dole yaji kunya,
Yanayinsa yabawa rumaisa dariya,
Baba driver yana a mota sai mamaki yake me rumaisa takeyi a gurin mahaukaci gashi yaganta sai Murmushi take, ta mirror motar ya hangi wata mota a bayansa wadda tayi sanadiyar sakashi firgita fiye da kima, bakinsa na rawa ya iya furta "alhaji"
Da sauri yafito daga cikin motar, yana kiran rumaisa, domin tayi sauri tazo sutafi, tana juyowa yayi daidai da lokacin da abbanta yafito daga cikin motarsa, sukayi edo hudu ko kashe motar bai tsaya yiba, yanufi gurinsu,
Rumaisa kuwa tuni tayi mutuwar tsaye,
Fuskarsa ba annuri kwata kwata, yakarasa gurinsu, kafin yayi magana saida yadauke Majnoon da wani irin wawan mari, rumaisa ta kanne edonta domin bazata iya ganin ana duka Majnoon ba, a dai dai lokacin Hawaye suka sauko kan kuma tunta,
Kafin ta bude idonta itama taji saukari mari tas tas, saida ta ja da baya kamar zata fadi,
Yana dafe da kumatunsa Ganin an mari rumaisa yasa yayi ihu cikin sigarsa ta marasa hankali yayi kan abban rumaisa ya kamo kwalar rigarsa, ya ware hannu zai mazga masa mari rumaisa tayi saurin rike hannunsa tana kuka tace " karka maresa abba nane "
A hankali Majnoon yasaki wuyan abba yana huci,
Abba kuwa gabaki daya ya tsorata, ganin yadda majnoon ya damkesa, indai baibar gurinsaba to komai zai faruwa,
Majnoon ya rike hannun rumaisa, wannan shine karo na farko dataji majnoon yataba jikinta, wani zar taji, ta lumshe ido, tayi mamakin jin hannunsa da laushi,
Abban rumaisa yagyara rigarsa yana huci yace "sakarmun 'ya"
Uffan Majnoon baice dashiba, rumaisa kuwa kuka kawai take, tana fana dan Allah abba kayi hkr wallahi bazan sakeba,
Da karfi da yaji abban rumaisa yashiga Firgar rumaisa daga hannun Majnoon shikuwa Majnoon yariketa gam saikace abarsa,
Nan take mutane suka taru a gurin, da kyar aka iya b'amb'are rumaisa daga hannun Majnoon, mutane suka rirrikesa..
Abba rumaisa ya fincikota tana kuka, yanunawa majnoon yatsa yace "kaiiii dani kakee sa insa" sannan yayi kalci yaja hannun Rumaisa dakarfi yanufi mota da ita,
Janta yake amma tana juyowa tana kallon Majnoon, wanda mutum sama da biyar duk sun rirrikesa,
Rumaisa kuka take sosai,
Abba na karasa bakin mota ya bude kofar motar ya jefata a ciki, sannan ya zagaya ya shiga motar yabar unguwar.
Baba drive duk ya tsorata,
tsoro yakeji kar ya rasa aikinsa...
Facebook page:- Abdul-mr, smiles novel's
Website:_www.abduljega.blogspot.com
[10/20, 10:35 PM] +234 905 395 7618: _Title:-_ *MAJNOON*😴
_The mad man_
_Author_:- *MR, SMILES*😃
13 and 14
Via *OHW*
_A love story_💝
Bb driver kuwa Cike da fargaba abinda zai tarar a gida yashiga motar yatada yabar unguwar..
**** *** ****
*FAISAL* yana kwance saman gado ya tayar da edonsa sama yana kallon ginin dakin, edonsa sunyi ja sosai, da duk kan alamu kuka yayi sosai, kaman nunta yafara zayyanowa mai kyauce da fasali, bayajin zai iya rabuwa da ita,