Sashe 2
Laifin Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Haba Hauwa'u ' me yasa irin wadannan kalaman suke fitowa daga bakinki daga yanzu kar na sake jin kinyi maganar kisa wlh baki fini jin haushin abinda Umar yai miki ba ina jin abin a zuciyata tunda laifina ne, amma naga alamar nadama a fuskarsa kamata yayi muyi sama sassauci sannan mu roki Allah ya baki lafiya".
Tana gama fadin hakan ta rike hannun Hauwa' tana kokarin tashinta zaune.
Cikin shashshekar kuka tace.
"shikenan Baba duk abinda kikeso shi za'ai amma fa zuciyata tana shiga damuwa a duk lokacin danai tozali dashi na kanji kamar na shakeshi kowa ma ya huta ki duba kiga tunda muka Asibitin nan babu wanda yazo duba ni daga bangarensa hatta Malam dana daukeshi a matsayin mahaifina shima be zo ba to iri-iren wadannan abubuwan sune suke da muna, ace dan' cikinka yayi barna amma ka kasa cewa komai".
ki dai bar wnnn maganar idan sunzo lafiya zasu baki ko me duk ki ciresu daga ranki ki fuskanci abinda yake gabanki, ki tashi mu shiga bayan gida na wanke miki jikin ki.
Cije lebe Hauwa'u ta kama gadon tana yunkurin mikewa tsaye Baba ta taimaka mata suka shiga bayan gida.
~kuna ina masu sha'awar siyan cup cake, birthday cake kai duk irin cake din da kuke so, zaku iya samu mu ta wannan number~ 👇
08169495093
*Aisha Yahya Tanko*✍️
*TSANANIN RAYUWA*
*NA MARUBCIYA A'ISHA YAHAYA TANKO ❤️🌸🌷🪷*
*PAGE 4*
Haka ta daure zuciyarta ta shige cikin shagon saboda tsananin yunwar da ta addabeta amma ya zatai da kanta tunda ranta tunda sun rasa wadanda zasu taimaka musu, ko da abincin da zasu dinga ci acikin rigar su ko wanne yana ƙyashin yai musu komai duniya ina zaki damu ace mai hali ba ze taimaki marar hali ba,duk tana faɗin haka a ƙasan zuciyarta ji tai ana cewa.
" haba ƴan mata ke kuwa wani irin tunani kike tun dazu na kawo miki abinci amma baki san na ajiye mkki ba, inaso ki sani komai yai zafi maganinsa Allah don shine yake saukar da ciwo a duk lokacin da yaga dama sannan kuma ya kawo maka sauki a cikin lokaci ƙanƙani".
Cewar Matashi.
Hawaye naji suna kwarara daga ƙasan kuncina hannu nasa na share ban wani bata lokaci ba naja kwanan gabana kafin kace maye tuni na share abincin nan na kora da ruwa sannan naji nutsuwata ta fara dawowa jikina nace araina.
_Allah sarki ko su Inna da Fatima sun sami abincin da zasu ci dan ni daga nan zan ƙara nutsawa cikin birin har sai na cimma burina_
"Dan Allah inaso ki sanar dani sunanki, da kuma inda kika fito da kuma dalilin da yasa kika zaɓi barinki gida, nace miki ni har ga Allah zan taimake ki ne dan bana san rayuwarki ta shiga matsalar a yadda kike da ƙarancin shekaru kinji".
Cewar Matashi.
Wani irin ƙarfi naji ajikina da nace. "Ni wallahi na fito ne dan samar mana mafita nida Inna ta da kuma yar'uwata mun gaji da zaman yunwa acikin rigarmu,mun kasa samun wanda zai share mana hawaye tunda Babanmu ya gudu ya bar mu, gashi kuma an sace mana shanunmu balle mu siyar mu biyawa kan mu buƙata shine na yanke shawarar da zan faranta ran Innata".
Shiru Salisu yayi yana tunanin ta hanyar da zai ganar da Sadiya yadda zata koma gida ba tare da wani ya ɓata mata rayuwa ba, duniyar yanzu babu gaskiya a cikinta burin masu kuɗi su ɓata musu rayuwa sannan su taimakeka.
Salisu yace.
" Ni dai atawa shawarar ki koma gida yanzu nayi alƙawarin in sha Allah zan dunga kawo muku abincin da zaku dinga ci sau uku a rana idan kin amince dani ni dai Alkairi nake nufinki dashi ba sharri ba zan rufe shigo ki muje rigar taku muyi magana da Innarta taki kinji".
"To shikenan babu matsala amma dan Allah kar ka sace ni naji ance mutanen burni sata mutane suke yi, dan suyi kuɗi ni bana san kaima ka sace ni".
A ɓangaren su Yusuf kuwa yana zaune akan doguwar kujerar yayin da Amina take shigowa da ƙwaryar nonon,bakinta yaƙi rufuwa dan murna ta zauna kusa dashi tana cewa.
'Habibi kaji garɗn Nono nan kuwa ba alamar tsami ko ɗaya, kasha kaji sai kace madara aka zuba a cikinsa".
Yayi murmushi yace.
"Ki kwantar da hankalinki ko yanzu kika shanye nayi alƙawarin zan koma na siyo miki tunda kina so".
Cewar Yusuf.
Wata irin ƙara tasa kamar zata tashi sama.
" Da gaske kake Habibi na ai kuwa na gode sosai Allah ya bar kauna bari na dama ma fura kasha ka ƙoshi".
tashi tayi cikin sauri ta nufi kichen.
A bangaren gidan Alhaji me rumbun Allah ya isa kuwa yana zaune akan wata kujerarsa ya sa bakin glas yana karanta jarida yana lura da takun mutanen da suke wucewa da waɗanda suke neman taimakon sa amma yayi halin ko un kula dasu.
A kan hanyar su Salisu da Sadiya kuwa tuni ya fara nuna gajiawarsa ta nisan tafiyar da suke ga kaya a hannunsa ita ko Sadiya ko ajikinta tunda ta saba tafiyar bata jin komai a haka suka ƙarasa cikin rigar,shigarsu ke da wuya suka fara karo da mutanen rigar kowa yana binsu da kallon mamaki masu zunde nayi masu dariya nayi suna Isa ne nan suka iske Inna tana shara duk ta haɗa gumi, Fatima kuma tana kukan yunwa ta dafe cikinta Inna ce ta saki tsintsiyar dake hannunta tana bin su da kallo.
Taku har kullum.
*A'isha Yahaya Tanko.*
*LAIFIN WAYE*
*AMAZING WRITERS ASSOCIATION✍🏻*
®️🪄
_(Burinmu mu Fad'akar mu wa'azantar tare da Nishadantar da Al'Ummah)._
*🗻A•W•A🗻*
*KUNGIYA MAI ABUN MAMAKI🇳🇬*
~Idan Rana ta fito tafin hannu bai iya kareta🌞🌄.~
*NA MARUBUCIYA AISHA YAHYA TANKO ✍🏻*
*PAGE* 5
*_______📖* Haka na k'araso cikin d'akin mu na iske Hauwa'u ta gaji da jirana har bacci ya d'auketa na sami waje na zauna a haka nima baccin yai awon gaba dani.
washe gari ne d'aya Likitan ta shigo d'akin mu, ta tadda Hauwa'u tana zaune a bakin gado taji dadin haka rike hannunta tai tana cewa Allah mun gode, d'iyata ta sami lafiya saura kiris muyi sallama.
ji sukai Hauwa'u tasa dariya wadda sautinta ya mamaye cikin d'akin gaba d'aya suka bita da kallo.
Baba Sa'a taja tsaki tace "sakar kawai ai daman burinki kenan kina damuna da rigimar sai mun koma gida naga ajiyar da kikai duk kin cika mana kunne".
Lkita ta dafa kafadarta Hauwa' ke yanzu idan kin koma gida ya zakiyi da ciwon naki wasa nake miki amma dai nasan nan da wata biyar ko shida zaki warware sosai daga nan ne zamu iya cewa ku koma gida".
Nan da nan Hauwa'u ta hade rai idanuwanta suka kawo kwalla.
bari na koma na duba naga ko ruwan dana sawa yaron nan ya kare tai musu sallama ta fice daga dakin.
Baba Sa'a ta kalli Hauwa'u ai ke koh bakya jin magana naga uwar da zaki ci idan kin koma gdn, kin dai ji abinda tace idan zaki sawa zuciyar ki hakuri kisa ba ranar sallama yanzu aka fara zama ko kukan jini zakiyi kiyi na dena rarrashinki.
"Wallahi Baba kun cuceni keda Umar kune sillar rugujewar rayuwata tunda kema kin bada gudun mawa Babbage".
Nan hankalin Baba Sa'a yai mutukar tashi da jin kalaman Hauwa'u
"Au sharri zaki yi min to na dauka, amma dan Allah ki bar maganar nan tun kafin wani ya shigo yaji abinda kike Fad'akar".
Ji sukai an turo kofar dakin tare da yin sallama Malam ne ya shigo dakin hannunsa rike da leda baka ya ajiye a kasa yana duban Hauwa'u wadda ta kura masa ido kamar bata taba ganinshi ba.
"sannu yarinyar kirki ya jikin naki".
da k'yar ta amsa masa.
"yau dai na sameki ido biyu dan Allah ki yafewa Umar kinji kuskure dai anyi shi".
" Allah ne ya kaddara hakan" .
Inji Baba Sa'a.
Nurse ce ta shigo cikin d'akin tana ya tsune fuska kamar kullum hankalinta ya kai wajen Hauwa'u ta saki fuska ganinta tsaf akan gado tace.
"ko kefa yau haka nakeso naganki kullum dama ke me kyauce kamar ke kikai kaki amma ake barinki da kazan take".
Hauwa'u tasa hannu ta rufe fuskarta.
zan miki allura yanzu guda biyu sannan zan sa miki jini roba daya kuma daga yanzu wake zaki dinga ci da ganye har tsawon wata guda.
ta mai da dubanta ga Baba Sa'a dama kece Mamanta koh to ki kara lura da lafiyarta tana gama fada ta gabatar da aikin daya kawota dakin ta juyawarta ta koma office.
Malam yai sallama dasu, Baba Sa'a ta zauna a gefan gadon tana Jan carbi Lokaci-lokaci tana kallon yadda jinin yake tafiya har bacci ya dauketa ahaka cikin bacci taji Hauwa'u tana kwalla mata kira akan ta kirowa Nurse su zare mata robar tunda ya kare.
Mikewa Baba Sa'a tai a gigice har tana kokarin faduwa kasa.
*AISHA YAHYA TANKO* ✍️
*LAIFIN WAYE*
*AMAZING WRITERS ASSOCIATION✍🏻*
®️🪄
_(Burinmu mu Fad'akar mu wa'azantar tare da Nishadantarw da Al'Ummah)._
*🗻A•W•A🗻*
*KUNGIYA MAI ABUN MAMAKI🇳🇬*
~Idan Rana ta fito tafin hannu bai iya kareta🌞🌄.~
*NA MARUBUCIYA*
*AISHA YAHYA TANKO ✍🏻*
*PAGE* 6
*__________📖 washe gari Baba Sa'a ta gyara Hauwa'u tsaf ta zaunar da ita jikin gadon, ta koma gefe d'aya ta zauna tana Jan carbi.
Likita ne ya shigo cikin d'akin yana sanye cikin k'ananan kaya fuskarsa cike da murmushi ya dubi Baba Sa'a cikin girmamawa yace.
"sannu ya me jikin?".
"Jiki kam akwai sauki ai dole a godewa likitoci irin k'ok'arin da kukeyi wajen ceton ran mutane".
Inji Baba Sa'a.
ya mai da dubansa wajen Hauwa'u sannu yarinya Allah ya baki lafiya kamar kowa inji likita.
"wallahi likita ta uzzira sai anyi sallama mun koma gida saboda ta gaji da zaman asibitin nama rasa yadda zanyi dare yanayi take cikan kunne da kuka".
Likita ya zare glas d'in dake fuskarsa ya matsa dab da gadon HAUWA'U yace.
"haba ke kuwa kin kwa san matsalar da kike ciki da kin sani da har zaki zabi komawarki gida, ki sani cewa lafiyarki itace me amfani idan kin daure kamar yau ne zaku koma gida ai duk wanda Kika gani anan ba dadi ne ya kawo shi ba yazo ne kawai don neman sauki da mafita".
Tana gama fadin hakan ta rike hannun Hauwa' tana kokarin tashinta zaune.
Cikin shashshekar kuka tace.
"shikenan Baba duk abinda kikeso shi za'ai amma fa zuciyata tana shiga damuwa a duk lokacin danai tozali dashi na kanji kamar na shakeshi kowa ma ya huta ki duba kiga tunda muka Asibitin nan babu wanda yazo duba ni daga bangarensa hatta Malam dana daukeshi a matsayin mahaifina shima be zo ba to iri-iren wadannan abubuwan sune suke da muna, ace dan' cikinka yayi barna amma ka kasa cewa komai".
ki dai bar wnnn maganar idan sunzo lafiya zasu baki ko me duk ki ciresu daga ranki ki fuskanci abinda yake gabanki, ki tashi mu shiga bayan gida na wanke miki jikin ki.
Cije lebe Hauwa'u ta kama gadon tana yunkurin mikewa tsaye Baba ta taimaka mata suka shiga bayan gida.
~kuna ina masu sha'awar siyan cup cake, birthday cake kai duk irin cake din da kuke so, zaku iya samu mu ta wannan number~ 👇
08169495093
*Aisha Yahya Tanko*✍️
*TSANANIN RAYUWA*
*NA MARUBCIYA A'ISHA YAHAYA TANKO ❤️🌸🌷🪷*
*PAGE 4*
Haka ta daure zuciyarta ta shige cikin shagon saboda tsananin yunwar da ta addabeta amma ya zatai da kanta tunda ranta tunda sun rasa wadanda zasu taimaka musu, ko da abincin da zasu dinga ci acikin rigar su ko wanne yana ƙyashin yai musu komai duniya ina zaki damu ace mai hali ba ze taimaki marar hali ba,duk tana faɗin haka a ƙasan zuciyarta ji tai ana cewa.
" haba ƴan mata ke kuwa wani irin tunani kike tun dazu na kawo miki abinci amma baki san na ajiye mkki ba, inaso ki sani komai yai zafi maganinsa Allah don shine yake saukar da ciwo a duk lokacin da yaga dama sannan kuma ya kawo maka sauki a cikin lokaci ƙanƙani".
Cewar Matashi.
Hawaye naji suna kwarara daga ƙasan kuncina hannu nasa na share ban wani bata lokaci ba naja kwanan gabana kafin kace maye tuni na share abincin nan na kora da ruwa sannan naji nutsuwata ta fara dawowa jikina nace araina.
_Allah sarki ko su Inna da Fatima sun sami abincin da zasu ci dan ni daga nan zan ƙara nutsawa cikin birin har sai na cimma burina_
"Dan Allah inaso ki sanar dani sunanki, da kuma inda kika fito da kuma dalilin da yasa kika zaɓi barinki gida, nace miki ni har ga Allah zan taimake ki ne dan bana san rayuwarki ta shiga matsalar a yadda kike da ƙarancin shekaru kinji".
Cewar Matashi.
Wani irin ƙarfi naji ajikina da nace. "Ni wallahi na fito ne dan samar mana mafita nida Inna ta da kuma yar'uwata mun gaji da zaman yunwa acikin rigarmu,mun kasa samun wanda zai share mana hawaye tunda Babanmu ya gudu ya bar mu, gashi kuma an sace mana shanunmu balle mu siyar mu biyawa kan mu buƙata shine na yanke shawarar da zan faranta ran Innata".
Shiru Salisu yayi yana tunanin ta hanyar da zai ganar da Sadiya yadda zata koma gida ba tare da wani ya ɓata mata rayuwa ba, duniyar yanzu babu gaskiya a cikinta burin masu kuɗi su ɓata musu rayuwa sannan su taimakeka.
Salisu yace.
" Ni dai atawa shawarar ki koma gida yanzu nayi alƙawarin in sha Allah zan dunga kawo muku abincin da zaku dinga ci sau uku a rana idan kin amince dani ni dai Alkairi nake nufinki dashi ba sharri ba zan rufe shigo ki muje rigar taku muyi magana da Innarta taki kinji".
"To shikenan babu matsala amma dan Allah kar ka sace ni naji ance mutanen burni sata mutane suke yi, dan suyi kuɗi ni bana san kaima ka sace ni".
A ɓangaren su Yusuf kuwa yana zaune akan doguwar kujerar yayin da Amina take shigowa da ƙwaryar nonon,bakinta yaƙi rufuwa dan murna ta zauna kusa dashi tana cewa.
'Habibi kaji garɗn Nono nan kuwa ba alamar tsami ko ɗaya, kasha kaji sai kace madara aka zuba a cikinsa".
Yayi murmushi yace.
"Ki kwantar da hankalinki ko yanzu kika shanye nayi alƙawarin zan koma na siyo miki tunda kina so".
Cewar Yusuf.
Wata irin ƙara tasa kamar zata tashi sama.
" Da gaske kake Habibi na ai kuwa na gode sosai Allah ya bar kauna bari na dama ma fura kasha ka ƙoshi".
tashi tayi cikin sauri ta nufi kichen.
A bangaren gidan Alhaji me rumbun Allah ya isa kuwa yana zaune akan wata kujerarsa ya sa bakin glas yana karanta jarida yana lura da takun mutanen da suke wucewa da waɗanda suke neman taimakon sa amma yayi halin ko un kula dasu.
A kan hanyar su Salisu da Sadiya kuwa tuni ya fara nuna gajiawarsa ta nisan tafiyar da suke ga kaya a hannunsa ita ko Sadiya ko ajikinta tunda ta saba tafiyar bata jin komai a haka suka ƙarasa cikin rigar,shigarsu ke da wuya suka fara karo da mutanen rigar kowa yana binsu da kallon mamaki masu zunde nayi masu dariya nayi suna Isa ne nan suka iske Inna tana shara duk ta haɗa gumi, Fatima kuma tana kukan yunwa ta dafe cikinta Inna ce ta saki tsintsiyar dake hannunta tana bin su da kallo.
Taku har kullum.
*A'isha Yahaya Tanko.*
*LAIFIN WAYE*
*AMAZING WRITERS ASSOCIATION✍🏻*
®️🪄
_(Burinmu mu Fad'akar mu wa'azantar tare da Nishadantar da Al'Ummah)._
*🗻A•W•A🗻*
*KUNGIYA MAI ABUN MAMAKI🇳🇬*
~Idan Rana ta fito tafin hannu bai iya kareta🌞🌄.~
*NA MARUBUCIYA AISHA YAHYA TANKO ✍🏻*
*PAGE* 5
*_______📖* Haka na k'araso cikin d'akin mu na iske Hauwa'u ta gaji da jirana har bacci ya d'auketa na sami waje na zauna a haka nima baccin yai awon gaba dani.
washe gari ne d'aya Likitan ta shigo d'akin mu, ta tadda Hauwa'u tana zaune a bakin gado taji dadin haka rike hannunta tai tana cewa Allah mun gode, d'iyata ta sami lafiya saura kiris muyi sallama.
ji sukai Hauwa'u tasa dariya wadda sautinta ya mamaye cikin d'akin gaba d'aya suka bita da kallo.
Baba Sa'a taja tsaki tace "sakar kawai ai daman burinki kenan kina damuna da rigimar sai mun koma gida naga ajiyar da kikai duk kin cika mana kunne".
Lkita ta dafa kafadarta Hauwa' ke yanzu idan kin koma gida ya zakiyi da ciwon naki wasa nake miki amma dai nasan nan da wata biyar ko shida zaki warware sosai daga nan ne zamu iya cewa ku koma gida".
Nan da nan Hauwa'u ta hade rai idanuwanta suka kawo kwalla.
bari na koma na duba naga ko ruwan dana sawa yaron nan ya kare tai musu sallama ta fice daga dakin.
Baba Sa'a ta kalli Hauwa'u ai ke koh bakya jin magana naga uwar da zaki ci idan kin koma gdn, kin dai ji abinda tace idan zaki sawa zuciyar ki hakuri kisa ba ranar sallama yanzu aka fara zama ko kukan jini zakiyi kiyi na dena rarrashinki.
"Wallahi Baba kun cuceni keda Umar kune sillar rugujewar rayuwata tunda kema kin bada gudun mawa Babbage".
Nan hankalin Baba Sa'a yai mutukar tashi da jin kalaman Hauwa'u
"Au sharri zaki yi min to na dauka, amma dan Allah ki bar maganar nan tun kafin wani ya shigo yaji abinda kike Fad'akar".
Ji sukai an turo kofar dakin tare da yin sallama Malam ne ya shigo dakin hannunsa rike da leda baka ya ajiye a kasa yana duban Hauwa'u wadda ta kura masa ido kamar bata taba ganinshi ba.
"sannu yarinyar kirki ya jikin naki".
da k'yar ta amsa masa.
"yau dai na sameki ido biyu dan Allah ki yafewa Umar kinji kuskure dai anyi shi".
" Allah ne ya kaddara hakan" .
Inji Baba Sa'a.
Nurse ce ta shigo cikin d'akin tana ya tsune fuska kamar kullum hankalinta ya kai wajen Hauwa'u ta saki fuska ganinta tsaf akan gado tace.
"ko kefa yau haka nakeso naganki kullum dama ke me kyauce kamar ke kikai kaki amma ake barinki da kazan take".
Hauwa'u tasa hannu ta rufe fuskarta.
zan miki allura yanzu guda biyu sannan zan sa miki jini roba daya kuma daga yanzu wake zaki dinga ci da ganye har tsawon wata guda.
ta mai da dubanta ga Baba Sa'a dama kece Mamanta koh to ki kara lura da lafiyarta tana gama fada ta gabatar da aikin daya kawota dakin ta juyawarta ta koma office.
Malam yai sallama dasu, Baba Sa'a ta zauna a gefan gadon tana Jan carbi Lokaci-lokaci tana kallon yadda jinin yake tafiya har bacci ya dauketa ahaka cikin bacci taji Hauwa'u tana kwalla mata kira akan ta kirowa Nurse su zare mata robar tunda ya kare.
Mikewa Baba Sa'a tai a gigice har tana kokarin faduwa kasa.
*AISHA YAHYA TANKO* ✍️
*LAIFIN WAYE*
*AMAZING WRITERS ASSOCIATION✍🏻*
®️🪄
_(Burinmu mu Fad'akar mu wa'azantar tare da Nishadantarw da Al'Ummah)._
*🗻A•W•A🗻*
*KUNGIYA MAI ABUN MAMAKI🇳🇬*
~Idan Rana ta fito tafin hannu bai iya kareta🌞🌄.~
*NA MARUBUCIYA*
*AISHA YAHYA TANKO ✍🏻*
*PAGE* 6
*__________📖 washe gari Baba Sa'a ta gyara Hauwa'u tsaf ta zaunar da ita jikin gadon, ta koma gefe d'aya ta zauna tana Jan carbi.
Likita ne ya shigo cikin d'akin yana sanye cikin k'ananan kaya fuskarsa cike da murmushi ya dubi Baba Sa'a cikin girmamawa yace.
"sannu ya me jikin?".
"Jiki kam akwai sauki ai dole a godewa likitoci irin k'ok'arin da kukeyi wajen ceton ran mutane".
Inji Baba Sa'a.
ya mai da dubansa wajen Hauwa'u sannu yarinya Allah ya baki lafiya kamar kowa inji likita.
"wallahi likita ta uzzira sai anyi sallama mun koma gida saboda ta gaji da zaman asibitin nama rasa yadda zanyi dare yanayi take cikan kunne da kuka".
Likita ya zare glas d'in dake fuskarsa ya matsa dab da gadon HAUWA'U yace.
"haba ke kuwa kin kwa san matsalar da kike ciki da kin sani da har zaki zabi komawarki gida, ki sani cewa lafiyarki itace me amfani idan kin daure kamar yau ne zaku koma gida ai duk wanda Kika gani anan ba dadi ne ya kawo shi ba yazo ne kawai don neman sauki da mafita".