Sashe 1
Laifin Waye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Laifin waye...?,
Laifin wayeeeeee
Godiya ta tabbata ga Ubangijin talikai
Ya Allah ka bani iƙon fara wannan littafi
Lafiya in gama lafiya Allah ka ban iƙon
Rubuta dai-dai
da fatan da za'a ɗau darasin dake cikin
Wannan littafi domin ya haɗa komai
Inna CE komai ina nufin komai
Gargaɗi!!gargaɗi!!
Ban yarda wani ko wata ya canza min
Labari ba ko mai da min document
Ko masu YouTube channel su mai da
Min audio duk wanda yayi haka
Hmmm zai fuskanci fushin hukuma
Wannan labarin kirkirarre ne duk
duk wanda yaga yayi dai-dai to ya ɗauka
Arashine.......
*TSANANIN RAYUWA*
*NA MARUBUCIYA *A'ISHA YAHAYA TANKO*
_Wannan littafi yana ɗauke da abubuwan daban-daban na tausayi da Al'ajabi nasan idan ki/ka karanta sai ka zubar da hawaye😭😭_
Fatima da Sadiya ne zaune a ƙofar wani katafaren gida kallo ɗaya zakai musu kasan suna neman taimako.
Na taka burki ina ƙoƙarin fitowa daga cikin motar naji sautin muryar ɗaya daga cikin su tana cewa.
"Ke Sadiya mu gudu kar ya sace mu".
Turus nayi jikina a sanyaye na jingina a jikin murfin kofar,ina saƙa abubuwa a zuciyata har na dena kallonsu saboda irin gudun da suke yi.
_Wannan shine rashin sani wanda yafi dare duhu da kun tsaya zan taimake ku amma rashin sanin waye ni yasa kun yiwa kanku in sha Allah nayi alƙawarin zai taimake ku aduk inda kuke._
Inji Yusuf lokacin da yake furta wannan kalaman a cikin zuciyarsa.
Yana gama faɗa ya shigewarsa mota ya tada ya fara tafiya a nutse yake toƙi har ya isa cikin gida a falo ya tarar da Amina tana kwance tan
"Sannu sarauniyar mata,ana sana'anarne baki san bama nazo bare kizo ki tare ni ina yaran ne banji motsin su ba,ko basa nan ne?".
Ta ɗago kai cikin sauri tace.
"Sannu da zuwa Hubbi sun gama cin abinci sukai bacci nima kai nake jira to ya hanya ko duk gajiyar ce tasa na ganka haka ko yunwa ce?".
Inji Amina.
"Duk abinda kika faɗa akwai a tare dani yanzu inaso kafin ki kawo min abinci ki haɗa min ruwan dumi nayi wanka".
"To Hubby duk abinda kakeso yanzu za'ai maka shi".
Ga ci gaban Tsakanin Rayuwa
Ta karashe Maganar tare da mikewa tsaye ta nuni bayan gida tana kokarin haɗa masa ruwan.
Tunanin yaran nan ne ya dawo masa ji yai hankalinsa Yayi mutuƙar tashi saboda ganin karancin shekarunsa shin ta ina zai sami mafitar da abinda ya ƙudura acikin zuciyarsa ji yai an tsaya akansa ana magana da cewa.
"Dama ni nasan akwai wani abu dake shirin ɓoye min shi yanzu alamu sun fara nunawa tunda ɗazu na jima akanka amma baka sani ba,to bama wannan ba yanzu ka tashi muje na gama haɗama ruwan wankan".
Cewar Amina.
Tashi yayi a sanyeye ba tare da yace uffan ba bakinsa ya gaza cewa komai Toilet ya dosa cikin ƙankanin lokaci ya kammala komai.
Haka ya iske ta afalo ta haɗa masa abinci kala -kala nan ya kwasa.
A can riga kuwa Fatima ne da Sadiya zaune cikin yana yin damuwa.
Inna tace
"Nifa bana san irin wannan shirman naku ai gashi nan kun dawo baku samo mana ko kanzo ba ga kawunku tunda ya fice har yanzu ba'aji duriyarsa ba ko yana raye ko yana mace Allah ne masani mi dai zan tsunduma cikin burni don na samo mana mafita wannan rigar tamu ba'a taimakon mu sai mun fito a dinga zunbe mu wai harɗo ya tafi ya bar mu cikin kunci da wahala".
"Nifa Inna nayi alƙawarin a wannan lokacin zan samar miki da farin ciki amma inaso ki bari na dinga fita ni kaɗai saboda ki gane irin kwazo nah".
Inji Sadiya.
"Bana san rawar kai kinsan mutanen burni basu da kirki kar su sace ki kamar yanda suka sace kawunku harɗo ku dai yi haƙuri wata rana sai labari".
A can gidan Yusuf kuwa yana kwance a falon Amina ta fito daga cikin ɗaki wai ka fasa zuwa rigar ne.
"Cewar Amina.
"Zanje hutawa nake ne Musa ne nake jira ya fini sanin ta kan rigar.
Taku har kullum
*A'ISHA YAHAYA TANKO*
💱💱💱
LAIFIN WAYE
💱💱💱
*Story and Writing By*
*AISHA YAHYA TANKO*✍️
~Page~ 2
Dogon suma Hauwa'u ta sake yi cikin sauri Baba Sa'a ta fara kokarin yayyafa mata ruwa cikin kidimiwa umar wanda tuni ya jima da suma a tsaye ji sukai an turo kofar dakin da karfi wanda gaba gaba yasa suka bi kofar da kallo likitoci suka shigo a gigice jin karar Hauwa'u da sukai sun tsaya a bakin gadonta suna tambayar dalilin da yasa ta haka Baba Sa'a ta nuna Umar da hannun ta.
"Gashi nan shine yake so ya dawo muku da aiki naya tace bata san ganinsa a wannan wajen Amma yaki fita dan Allah ku fitar dashi daga cikin asibitin nan".
Tana gama fadar haka ta maida dubanta ga Hauwa'u wadda ta dan fara bude idonta a hankali tana bin kowa da kallo, likitocin da suka bi Umar da kallon mamaki daya daga cikin su yai masa nuni da hannu akan ya fita daga cikin dakin fita Umar yayi jiki a sanyaye.
Sannu Baba Sa'a ta shiga yiwa Hauwa'u fatana lafiyarki ta dore.
Likitan dake tsaye ya dubi Hauwa'u wadda take kwance akan gado yace.
"Ki rage damuwa karki fama ciwonki kinji, ki sani cewa a yadd kike din nan ba'a so ki kara shiga damuwa".
Yana gama fada ya juyo da kallonsa ga Baba Sa'a inaso ki biyoni office yanzu zan miki tambayoyi.
Ta amsa da toh suka fice daga cikin dakin tabi bayansu.
Acan office din Likita na zaune akan kujerarsa yana yiwa Baba Sa'a tambayoyi.
Baba Sa'a ta dan'nisa kadan' gaskiya laifina na shi wnnn mutumin dana ce ka Kora dazu shine wanda yai sanadiyar faruwar ciwon Hauwa'u dan'mijina ne tun Hauwa'u tana karama ya nuna yana santa, duk wasu abubuwa kala-kala na yara yake kawo mata duk abinda Hauwa'u take so shi zai mata tunda ni amana ce awajena yarinyar Kanwata ce tun da aka kawo ta yaye take hannuna har lokacin da Allah yasa ta kai shekaru 15 nan maza sukai nuna ra'ayinsu game da auren Hauwa'u ni kuma na tsaya tsayin daka akan naga ta amince da Umar ganin irin kulawarsa akanta ba yadda na gama komai na aurenta na shaidawa Mahaifinsa na tsaida ranar auren Umar da Hauwa'u.murna wajen Malam Sule ba'a cewa komai sai san barka ranar na kira Hauwa'u daki nai mata fada sosai akan ta bi mijinta shine aljannarta ta amince naji dadi nasa mata albarka muka kaita dakinta washe gari Umar ya shigo ya iskeni a tsakar gida na lura da fuskarsa ba kamar yand na saba gani ba muka dai gaisa a haka ya nufi wajen Mahaifinsa.
da ya fito ne nake tambayarsa ina Hauwa'u nan yace.
"Tana nan kalau".
"ka gaisheta".
Shine abinda na fada masa
Amsamin yayi a dakile ya fice daga gidan naci gaba da aiwatar da aikina amma zuciyata cike da zullumi a haka na gama gudanar da aikina na wunin ranar.
Aisha Yahya Tanko✍️
*AMAZING WRITERS ASSOCIATION✍🏻*
®️🪄
_(Burinmu mu Fad'akar mu wa'azantar tare da Nishadantar da Al'Ummah)._
*🗻A•W•A🗻*
*KUNGIYA MAI ABUN MAMAKI🇳🇬*
~Idan Rana ta fito tafin hannu bai iya kareta🌞🌄.~
*NA MARUBUCIYA AISHA YAHYA TANKO✍🏻*
*PAGE* 3
```Rashin comment dinku yana sagar min da giwa, kodai book din baya muku dadi ne```
Na koma dakina na iske Malam Sule yana gabatar da sallah na sami waje na zauna daf da shi na jira ya idar yai addu'a muka shafa a tare yayi Jim kafin yayi magana na dan yi karfin hali nace.
"Malam lafiya kuwa naga Umar ya canja kamar ba shi ba.ko dai akwai matsala ne?".
Malam Sule yayi gyaran murya yace.
"nima na lura da hakan amma nasan baze wuce gajiar biki ba, kinsan yaran yanzu sun san garce da yawa basa san wahala sosai".
hakane malam.
shiru na lokacin kadan'ina share kwallar data cika min kuncina.
Likita ya zare glas din dake fuskarsa yana tsane gumi da hannusa zuciyarsa ta fara raya masa abubuwa da yawa Akan Hauwa' ya dubi Inda Baba Sa'a take tace.
"naji dukkan bayananki amma har yanzu ba'a zo abinda nakeso naji....".
Be karasa maganar ba wayarsa ta shiga ringing hankalinsa ya dawo kan wayarsa hannu yasa ya dauka ya kara a kunnensa ya fara magana.
"eh ina office subhanallhi ganin nan zuwa karku taba shi ku bari na kara so".
mikewa yai tsaye a gigice yana dudduba files da suke gabansa ya dubi Baba Sa'a ki koma wajen yarinyarki zan nemeki zuwa anjima kinji yanzu wani mara lafiya zan duba yana bukatar taimakon gaggawa.
Allah ya bashi lafiya bari na koma wajenta ko zata bukaci wani abu.
suka fito tare da Likita.
Hauwa'u ta isheni tana bacci ta gyara mata kwanciyarta ta zauna a gefan gadon tana dubanta fuskarta cike da tausayawa murda kofar dakin akai ana kokarin shigowa Nurse ce ta shigo sanye cikin uniform hannunta rike da tulun magunguna ta tsaya abakin gadon tana ya nutse fuska
" Haba baiwar Allah dama har yanzu ba'a gyarawa yarinyar nan jikinta ba ko so kike mu zamu gyarata to kiyi kokari ki gyara mata tun kafin ta doyi kina jina koh ga maganinta na kawo idan ta farka ki bata tasha amma ki tabbata sai taci abinci ta koshi".
Tana gama fada ta juya ta fita.
Godiya Baba Sa'a yi tana cewa insha Allah tana tashi zan gyarata bama sai an kara mgn ba.
Hauwa'u ce ta bude idonta a hankali ta dubi Baba Sa'a
"wai daman kina nan".
yawwa w ai gwanda da kika farka inaso na gyara miki jikinki yadda bazan fama miki ciwon ba kinga an fara mgn akan rashin gyaran da ban miki ba.
"Wallahi gaba daya jikina ciwo yake min kamar an min duka".
Shine abinda Hauwa'u ta fada tana yamutsa fuska, taci gaba da cewa.
"Dan Allah ki dena barin bakin kumurcin nan yana zuwa wajen a, na tsane shi zan ka she.....
Hannu Baba Sa'a tasa ta rufe bakinta tana mamakin maganar data fito daga bakin Hauwa'u.
Laifin wayeeeeee
Godiya ta tabbata ga Ubangijin talikai
Ya Allah ka bani iƙon fara wannan littafi
Lafiya in gama lafiya Allah ka ban iƙon
Rubuta dai-dai
da fatan da za'a ɗau darasin dake cikin
Wannan littafi domin ya haɗa komai
Inna CE komai ina nufin komai
Gargaɗi!!gargaɗi!!
Ban yarda wani ko wata ya canza min
Labari ba ko mai da min document
Ko masu YouTube channel su mai da
Min audio duk wanda yayi haka
Hmmm zai fuskanci fushin hukuma
Wannan labarin kirkirarre ne duk
duk wanda yaga yayi dai-dai to ya ɗauka
Arashine.......
*TSANANIN RAYUWA*
*NA MARUBUCIYA *A'ISHA YAHAYA TANKO*
_Wannan littafi yana ɗauke da abubuwan daban-daban na tausayi da Al'ajabi nasan idan ki/ka karanta sai ka zubar da hawaye😭😭_
Fatima da Sadiya ne zaune a ƙofar wani katafaren gida kallo ɗaya zakai musu kasan suna neman taimako.
Na taka burki ina ƙoƙarin fitowa daga cikin motar naji sautin muryar ɗaya daga cikin su tana cewa.
"Ke Sadiya mu gudu kar ya sace mu".
Turus nayi jikina a sanyaye na jingina a jikin murfin kofar,ina saƙa abubuwa a zuciyata har na dena kallonsu saboda irin gudun da suke yi.
_Wannan shine rashin sani wanda yafi dare duhu da kun tsaya zan taimake ku amma rashin sanin waye ni yasa kun yiwa kanku in sha Allah nayi alƙawarin zai taimake ku aduk inda kuke._
Inji Yusuf lokacin da yake furta wannan kalaman a cikin zuciyarsa.
Yana gama faɗa ya shigewarsa mota ya tada ya fara tafiya a nutse yake toƙi har ya isa cikin gida a falo ya tarar da Amina tana kwance tan
"Sannu sarauniyar mata,ana sana'anarne baki san bama nazo bare kizo ki tare ni ina yaran ne banji motsin su ba,ko basa nan ne?".
Ta ɗago kai cikin sauri tace.
"Sannu da zuwa Hubbi sun gama cin abinci sukai bacci nima kai nake jira to ya hanya ko duk gajiyar ce tasa na ganka haka ko yunwa ce?".
Inji Amina.
"Duk abinda kika faɗa akwai a tare dani yanzu inaso kafin ki kawo min abinci ki haɗa min ruwan dumi nayi wanka".
"To Hubby duk abinda kakeso yanzu za'ai maka shi".
Ga ci gaban Tsakanin Rayuwa
Ta karashe Maganar tare da mikewa tsaye ta nuni bayan gida tana kokarin haɗa masa ruwan.
Tunanin yaran nan ne ya dawo masa ji yai hankalinsa Yayi mutuƙar tashi saboda ganin karancin shekarunsa shin ta ina zai sami mafitar da abinda ya ƙudura acikin zuciyarsa ji yai an tsaya akansa ana magana da cewa.
"Dama ni nasan akwai wani abu dake shirin ɓoye min shi yanzu alamu sun fara nunawa tunda ɗazu na jima akanka amma baka sani ba,to bama wannan ba yanzu ka tashi muje na gama haɗama ruwan wankan".
Cewar Amina.
Tashi yayi a sanyeye ba tare da yace uffan ba bakinsa ya gaza cewa komai Toilet ya dosa cikin ƙankanin lokaci ya kammala komai.
Haka ya iske ta afalo ta haɗa masa abinci kala -kala nan ya kwasa.
A can riga kuwa Fatima ne da Sadiya zaune cikin yana yin damuwa.
Inna tace
"Nifa bana san irin wannan shirman naku ai gashi nan kun dawo baku samo mana ko kanzo ba ga kawunku tunda ya fice har yanzu ba'aji duriyarsa ba ko yana raye ko yana mace Allah ne masani mi dai zan tsunduma cikin burni don na samo mana mafita wannan rigar tamu ba'a taimakon mu sai mun fito a dinga zunbe mu wai harɗo ya tafi ya bar mu cikin kunci da wahala".
"Nifa Inna nayi alƙawarin a wannan lokacin zan samar miki da farin ciki amma inaso ki bari na dinga fita ni kaɗai saboda ki gane irin kwazo nah".
Inji Sadiya.
"Bana san rawar kai kinsan mutanen burni basu da kirki kar su sace ki kamar yanda suka sace kawunku harɗo ku dai yi haƙuri wata rana sai labari".
A can gidan Yusuf kuwa yana kwance a falon Amina ta fito daga cikin ɗaki wai ka fasa zuwa rigar ne.
"Cewar Amina.
"Zanje hutawa nake ne Musa ne nake jira ya fini sanin ta kan rigar.
Taku har kullum
*A'ISHA YAHAYA TANKO*
💱💱💱
LAIFIN WAYE
💱💱💱
*Story and Writing By*
*AISHA YAHYA TANKO*✍️
~Page~ 2
Dogon suma Hauwa'u ta sake yi cikin sauri Baba Sa'a ta fara kokarin yayyafa mata ruwa cikin kidimiwa umar wanda tuni ya jima da suma a tsaye ji sukai an turo kofar dakin da karfi wanda gaba gaba yasa suka bi kofar da kallo likitoci suka shigo a gigice jin karar Hauwa'u da sukai sun tsaya a bakin gadonta suna tambayar dalilin da yasa ta haka Baba Sa'a ta nuna Umar da hannun ta.
"Gashi nan shine yake so ya dawo muku da aiki naya tace bata san ganinsa a wannan wajen Amma yaki fita dan Allah ku fitar dashi daga cikin asibitin nan".
Tana gama fadar haka ta maida dubanta ga Hauwa'u wadda ta dan fara bude idonta a hankali tana bin kowa da kallo, likitocin da suka bi Umar da kallon mamaki daya daga cikin su yai masa nuni da hannu akan ya fita daga cikin dakin fita Umar yayi jiki a sanyaye.
Sannu Baba Sa'a ta shiga yiwa Hauwa'u fatana lafiyarki ta dore.
Likitan dake tsaye ya dubi Hauwa'u wadda take kwance akan gado yace.
"Ki rage damuwa karki fama ciwonki kinji, ki sani cewa a yadd kike din nan ba'a so ki kara shiga damuwa".
Yana gama fada ya juyo da kallonsa ga Baba Sa'a inaso ki biyoni office yanzu zan miki tambayoyi.
Ta amsa da toh suka fice daga cikin dakin tabi bayansu.
Acan office din Likita na zaune akan kujerarsa yana yiwa Baba Sa'a tambayoyi.
Baba Sa'a ta dan'nisa kadan' gaskiya laifina na shi wnnn mutumin dana ce ka Kora dazu shine wanda yai sanadiyar faruwar ciwon Hauwa'u dan'mijina ne tun Hauwa'u tana karama ya nuna yana santa, duk wasu abubuwa kala-kala na yara yake kawo mata duk abinda Hauwa'u take so shi zai mata tunda ni amana ce awajena yarinyar Kanwata ce tun da aka kawo ta yaye take hannuna har lokacin da Allah yasa ta kai shekaru 15 nan maza sukai nuna ra'ayinsu game da auren Hauwa'u ni kuma na tsaya tsayin daka akan naga ta amince da Umar ganin irin kulawarsa akanta ba yadda na gama komai na aurenta na shaidawa Mahaifinsa na tsaida ranar auren Umar da Hauwa'u.murna wajen Malam Sule ba'a cewa komai sai san barka ranar na kira Hauwa'u daki nai mata fada sosai akan ta bi mijinta shine aljannarta ta amince naji dadi nasa mata albarka muka kaita dakinta washe gari Umar ya shigo ya iskeni a tsakar gida na lura da fuskarsa ba kamar yand na saba gani ba muka dai gaisa a haka ya nufi wajen Mahaifinsa.
da ya fito ne nake tambayarsa ina Hauwa'u nan yace.
"Tana nan kalau".
"ka gaisheta".
Shine abinda na fada masa
Amsamin yayi a dakile ya fice daga gidan naci gaba da aiwatar da aikina amma zuciyata cike da zullumi a haka na gama gudanar da aikina na wunin ranar.
Aisha Yahya Tanko✍️
*AMAZING WRITERS ASSOCIATION✍🏻*
®️🪄
_(Burinmu mu Fad'akar mu wa'azantar tare da Nishadantar da Al'Ummah)._
*🗻A•W•A🗻*
*KUNGIYA MAI ABUN MAMAKI🇳🇬*
~Idan Rana ta fito tafin hannu bai iya kareta🌞🌄.~
*NA MARUBUCIYA AISHA YAHYA TANKO✍🏻*
*PAGE* 3
```Rashin comment dinku yana sagar min da giwa, kodai book din baya muku dadi ne```
Na koma dakina na iske Malam Sule yana gabatar da sallah na sami waje na zauna daf da shi na jira ya idar yai addu'a muka shafa a tare yayi Jim kafin yayi magana na dan yi karfin hali nace.
"Malam lafiya kuwa naga Umar ya canja kamar ba shi ba.ko dai akwai matsala ne?".
Malam Sule yayi gyaran murya yace.
"nima na lura da hakan amma nasan baze wuce gajiar biki ba, kinsan yaran yanzu sun san garce da yawa basa san wahala sosai".
hakane malam.
shiru na lokacin kadan'ina share kwallar data cika min kuncina.
Likita ya zare glas din dake fuskarsa yana tsane gumi da hannusa zuciyarsa ta fara raya masa abubuwa da yawa Akan Hauwa' ya dubi Inda Baba Sa'a take tace.
"naji dukkan bayananki amma har yanzu ba'a zo abinda nakeso naji....".
Be karasa maganar ba wayarsa ta shiga ringing hankalinsa ya dawo kan wayarsa hannu yasa ya dauka ya kara a kunnensa ya fara magana.
"eh ina office subhanallhi ganin nan zuwa karku taba shi ku bari na kara so".
mikewa yai tsaye a gigice yana dudduba files da suke gabansa ya dubi Baba Sa'a ki koma wajen yarinyarki zan nemeki zuwa anjima kinji yanzu wani mara lafiya zan duba yana bukatar taimakon gaggawa.
Allah ya bashi lafiya bari na koma wajenta ko zata bukaci wani abu.
suka fito tare da Likita.
Hauwa'u ta isheni tana bacci ta gyara mata kwanciyarta ta zauna a gefan gadon tana dubanta fuskarta cike da tausayawa murda kofar dakin akai ana kokarin shigowa Nurse ce ta shigo sanye cikin uniform hannunta rike da tulun magunguna ta tsaya abakin gadon tana ya nutse fuska
" Haba baiwar Allah dama har yanzu ba'a gyarawa yarinyar nan jikinta ba ko so kike mu zamu gyarata to kiyi kokari ki gyara mata tun kafin ta doyi kina jina koh ga maganinta na kawo idan ta farka ki bata tasha amma ki tabbata sai taci abinci ta koshi".
Tana gama fada ta juya ta fita.
Godiya Baba Sa'a yi tana cewa insha Allah tana tashi zan gyarata bama sai an kara mgn ba.
Hauwa'u ce ta bude idonta a hankali ta dubi Baba Sa'a
"wai daman kina nan".
yawwa w ai gwanda da kika farka inaso na gyara miki jikinki yadda bazan fama miki ciwon ba kinga an fara mgn akan rashin gyaran da ban miki ba.
"Wallahi gaba daya jikina ciwo yake min kamar an min duka".
Shine abinda Hauwa'u ta fada tana yamutsa fuska, taci gaba da cewa.
"Dan Allah ki dena barin bakin kumurcin nan yana zuwa wajen a, na tsane shi zan ka she.....
Hannu Baba Sa'a tasa ta rufe bakinta tana mamakin maganar data fito daga bakin Hauwa'u.