Sashe 5
Fatalwar Budurwar Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"A'a madam ba kowa Ni kaina Ina Nan ba Wanda ya shigo Sam,"
Shuru tayi tana mamaki
"Da matsala ne madam,"? Joseph ya jofo mata tanbayar
"A'a ba Komai koma Kan Aikinka kawai"
Komawa tayi ciki Had'ida barin k'ofar A bud'e,
Tana Zama taji Anshafi gefen fuskar ta,
Cikin tsoro ta waiga Amma ba kowa, zuciyar ta tafara dukan Tara Tara Bata Yi Aune ba taji Anja gashin kanta da k'arfi Anyi bedroom d'in ta da ita, jifa Akayi da ita daidai madubin d'akin,
Sam takasa Ihu Saidai kawai tanajin zafin buguwar da tayi da mirror d'in har wasu kayan saman sun zube k'asa, ga zafin Jan gashin da Akayi nata,
Da k'yar ta mik'e tsaye tana duban mirror d'in
Abunda tagani cikine yasata wartsakewa daga Jin zafin buguwar,
Jaaaa baya tafara tsoro tashin hankali duk suka mata dirar Mikiya
Fuskar wata mummunar halitta tagani cikin madubin tabbas Macce ce Amma kuma FATALWA☠️ Mai ban tsoro bakinta sai jini ke zuba halshenta har yana tab'a kasa gashi duk ya barbazu Kan fuskar ta,
Cikin wata irin murya Mara dad'in sauti tace"Yau na bayyana gareki Falmata, Ina son d'aukar ranki, kina son ganin Ainahin fuskata," tak'arasa Maganar tana babbaka wata irin ma haukaciyar dariya wadda take d'akin yafara rawa Haske ya d'auke,
Tamkar gunki saboda tsabar tsoro Haka Falmata tadawo tanaja baya,
Daina dariyar tayi tadawo kuka"Zan kasheki inason kasheki na rabaki da mijinki," tana gama fad'in hakan tazalo dogon hannunta tashak'o wuyanta tasoma gaurata Agini, Saida tasuma sannnan tabarta watsa Mata ruwa tayi tasake farfad'o FATALWAR ☠️ tasake makata Agini, gigitacciyar k'ara tasaki Saboda wahala tasake suma....
Sai Kusan k'arfe 6:00 yadawo yanata sauri ganin yabarta ita kad'ai
Tinda Ya shigo yaketa Sallama Amma shuru, d'akin ta yanufa kwance take tana bacci
Tashin ta yafara" Yana fad'in soulmate bacci yanzu, Kinga magunguna Nan na Neman haukataki nidai gobe zamuje Asibiti Asake Dubaki,"
Harta bud'e Baki dariyar bashi labarin Komai amma saita kasa bawai ta manta bane a'a kawai bakinta ya mata nauyi ne,
"Baki dafa Komai ba,"?
"Bari na dafa yanzu koda taliya ce,"
"Zaki iya,"
"Eh"
"Shikenan zanje masallaci"
_____________
Zaune take ita k'ad'ai tinani take Wai kodai tadawo mahaukaciya ne? Kwana biyu da batasha maganin ba tasoma jinta wani iri, tashi tayi tasoma binciken kayanta ta ya mutsa Komai can taga ragowar maganin d'auka tayi tana k'ok'arin sha, saiga Mustapha cikin sauri yazo ya fisge maganin
Cikin b'acin Rai ya Fara magana"Ashe dama Baki daina Shan Wannan mugun Abunba,"
"Taya zandaina bayan shine kawai maganin damuwata,"
"Ta Ina ya Zama magani Abu Yana Neman cutar dake da lafiyar ki,"?
"Au kana son Lafiya ta kasani cikin damuwar,"?
"Oh Falmata kada kikaini bango fa,"
"Sakina zakayi,"? Tayi tanbayar tana kafeshi da Ido,
Baice komai ba yajuya yabar d'akin
Cikin d'aga murya tace"Kadawomin da maganina fa,"
Bai nemeta ba ya rufe d'akinsa yayi Kwanciyar sa,
Kwance take Amma bacci yakasa zuwa mata
Kiranta taji Anfara
"Falmata!!!! Falmata!!!
Hannu kawai tagani ba jiki Yana Neman kamota, Jada baya tafara Kan gadon tana rawar Baki saboda takasa Aikata komai
Hannun cigaba da biyota yayi tincikin window d'in har cikin d'akin inda take,
Garin ja baya har ta fad'o Kan gadon, Dariya taji amma ba kowa "Bazaki tab'a tseremin ba," janyota Akayi da k'arfi Aka fita da ita waje,
Bata sake sanin meke faruwa ba Saida safe taganta ya she cikin Gardiner d'in
Inda take kwance taji wani Abu Koda ta duba D'an Kunne Macce tagani ya tsufa Sosai Dan harya fara tsatsa hakan ke nuni yajima cikin k'asar,
K'ura Masa Ido tayi kamar ta tab'a ganinsa Amma takasa Tina inane,
"Soulmate meya kawo ki Nan yashe haka," muryar mustapha taji,
"Bansani ba kawai nima na ganni Nan ne Wllhi, Gidan Nan wllahi Yanada Aljanu Nidai nagaji ka maidani Abuja kawai," tak'arasa Maganar tana kuka Had'ida barin wurin,
"Aljanu kuma,"? Ya tanbaye kansa,"?
Idanuwansa suka fad'a Kan D'an kunnen gabansa ya buga da k'arfi take yatina komai, Afili yafurta "kodai *FATALWAR ☠️ BUDURWAR TAWA ZEEZA* Itace ke wahalar da matata,? Wata Zuciyar tace masa A'a Wanda ya mutu baya dawowa," sauke Ajiyar zuciya yayi kafin yakoma ciki, lallashinta ya hauyi da k'yar yasamu ta sauka,
Saida ya fita tayi waya da Zahra ta fad'a Mata Komai Nan take cemata suna Nan tafe gobe ma sa ida Maganar,
Hakan kuwa Akayi bayan zuwansu suka keb'e sukayi maganar
Zahra tace," Indai kece keda Iskan ko Nan gidan masani ne ta hanya d'aya"
"Wace hanya,"
"Inada k'awa Anan Sajida ita zankira tasan malaman Nan garin,
"Kibari idan sunfita maje inda take kawai,"
Hakan kuwa Akayi daganan Sajida ta kaisu inda wani d'an duba, yabata wani turare yace "indai gidanki da FATALWA ☠️ to zata bayyana gareki Kuma kada kiji tsoro ki tanbayeta wacece ita, wannan kawai Zaki nema"
"To nagode,"
Komawa sukayi cikin sa'a kuwa su mustapha basu dawo ba,
"Falmata Zaki iya kuwa? Yin magana da FATALWA ☠️ Kuma sai cikin dare,"?
"Kada ki damu Zahra A Yanzu Zuciyata tabushe bana tsoron komai zan iya kodan Samun mafita ga Rayuwata,"
"Allah yabaki sa'a"
"Ameen"
Fira sukayi sosai Saida dare yayi sannnan su Abbas suka wuce nasu d'akin, Saida ta tabbatar mustapha yayi bacci sannan ta barshi takoma d'akin ta, tarufe k'ofa takashe hasken sannnan tazuba turaren hayak'i yafara tashi
Giegiza d'akin ya Fara k'aramar fitalar da ta kunna take ta d'auke dubu ya maye d'akin
Iska Mai k'arfi ta taso window d'in d'akin ta bud'e
Tagama tsorata A wurin Amma tadake ranta burinta kawai tasan wacece Kamar yarda Mlm yace tayi,
D'ago kanda zatayi taga Abu maimugun tsawo cikin farin nad'i tsawon sa baida iyaka Domin harya fice daga cikin Celine d'in d'akin dogon hannunta tayi sama dashi taciro kanta daketa zubda jini da bakin ta rik'e A hannu inda za'a ganshi,
Falmata kuwa Kamar taruga tsabar Tsoro da firgici Amma Mlm yamata gargad'in kada ta gudu idan tayi niyar guduwa to zata Ida nufinta Anan zata kashe ta gaba d'aya, dole ta tsaya jikinta na rawa tana kallon ikon Allah, da Ace Bata bushe zuciyar ta hakan ba data gudu,..
Cikin b'acin Rai na tadota daga makwancinta sama da Shekara d'aya FATALWAR ☠️ Tace........................
*KO ME FATALWAR☠️ ZATACE? SHIN FALMATA ZATA IYA MAGANA DA ITA KUWA? IDAN TAYI MAGANA DA ITA ZATA FAD'A MATA KO ITA WACE? SHIN RIGIMAR ZATA K'ARE ANAN NE? FATALWAR ☠️ ZATAYI NASARAR HALLAKA FALMATA? WAI ME ZAI FARU AGABA?????? SANIN DUKA TARIN WAD'ANNAN TANBAYOYIN TO KU KASANCE DANI NI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN 👸 OF WRITER 📝 CHAMBER 300 NE KAWAI NUMBER TA ITACE 07064904617 AMMA KUSANI YANZU ZAMU FARA WASAN YANZU LABARIN ZAI D'AUKI ZAFI, FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA!!!!!*
*25/5/2023 Thursday may*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617
Or
07068956952
Shuru tayi tana mamaki
"Da matsala ne madam,"? Joseph ya jofo mata tanbayar
"A'a ba Komai koma Kan Aikinka kawai"
Komawa tayi ciki Had'ida barin k'ofar A bud'e,
Tana Zama taji Anshafi gefen fuskar ta,
Cikin tsoro ta waiga Amma ba kowa, zuciyar ta tafara dukan Tara Tara Bata Yi Aune ba taji Anja gashin kanta da k'arfi Anyi bedroom d'in ta da ita, jifa Akayi da ita daidai madubin d'akin,
Sam takasa Ihu Saidai kawai tanajin zafin buguwar da tayi da mirror d'in har wasu kayan saman sun zube k'asa, ga zafin Jan gashin da Akayi nata,
Da k'yar ta mik'e tsaye tana duban mirror d'in
Abunda tagani cikine yasata wartsakewa daga Jin zafin buguwar,
Jaaaa baya tafara tsoro tashin hankali duk suka mata dirar Mikiya
Fuskar wata mummunar halitta tagani cikin madubin tabbas Macce ce Amma kuma FATALWA☠️ Mai ban tsoro bakinta sai jini ke zuba halshenta har yana tab'a kasa gashi duk ya barbazu Kan fuskar ta,
Cikin wata irin murya Mara dad'in sauti tace"Yau na bayyana gareki Falmata, Ina son d'aukar ranki, kina son ganin Ainahin fuskata," tak'arasa Maganar tana babbaka wata irin ma haukaciyar dariya wadda take d'akin yafara rawa Haske ya d'auke,
Tamkar gunki saboda tsabar tsoro Haka Falmata tadawo tanaja baya,
Daina dariyar tayi tadawo kuka"Zan kasheki inason kasheki na rabaki da mijinki," tana gama fad'in hakan tazalo dogon hannunta tashak'o wuyanta tasoma gaurata Agini, Saida tasuma sannnan tabarta watsa Mata ruwa tayi tasake farfad'o FATALWAR ☠️ tasake makata Agini, gigitacciyar k'ara tasaki Saboda wahala tasake suma....
Sai Kusan k'arfe 6:00 yadawo yanata sauri ganin yabarta ita kad'ai
Tinda Ya shigo yaketa Sallama Amma shuru, d'akin ta yanufa kwance take tana bacci
Tashin ta yafara" Yana fad'in soulmate bacci yanzu, Kinga magunguna Nan na Neman haukataki nidai gobe zamuje Asibiti Asake Dubaki,"
Harta bud'e Baki dariyar bashi labarin Komai amma saita kasa bawai ta manta bane a'a kawai bakinta ya mata nauyi ne,
"Baki dafa Komai ba,"?
"Bari na dafa yanzu koda taliya ce,"
"Zaki iya,"
"Eh"
"Shikenan zanje masallaci"
_____________
Zaune take ita k'ad'ai tinani take Wai kodai tadawo mahaukaciya ne? Kwana biyu da batasha maganin ba tasoma jinta wani iri, tashi tayi tasoma binciken kayanta ta ya mutsa Komai can taga ragowar maganin d'auka tayi tana k'ok'arin sha, saiga Mustapha cikin sauri yazo ya fisge maganin
Cikin b'acin Rai ya Fara magana"Ashe dama Baki daina Shan Wannan mugun Abunba,"
"Taya zandaina bayan shine kawai maganin damuwata,"
"Ta Ina ya Zama magani Abu Yana Neman cutar dake da lafiyar ki,"?
"Au kana son Lafiya ta kasani cikin damuwar,"?
"Oh Falmata kada kikaini bango fa,"
"Sakina zakayi,"? Tayi tanbayar tana kafeshi da Ido,
Baice komai ba yajuya yabar d'akin
Cikin d'aga murya tace"Kadawomin da maganina fa,"
Bai nemeta ba ya rufe d'akinsa yayi Kwanciyar sa,
Kwance take Amma bacci yakasa zuwa mata
Kiranta taji Anfara
"Falmata!!!! Falmata!!!
Hannu kawai tagani ba jiki Yana Neman kamota, Jada baya tafara Kan gadon tana rawar Baki saboda takasa Aikata komai
Hannun cigaba da biyota yayi tincikin window d'in har cikin d'akin inda take,
Garin ja baya har ta fad'o Kan gadon, Dariya taji amma ba kowa "Bazaki tab'a tseremin ba," janyota Akayi da k'arfi Aka fita da ita waje,
Bata sake sanin meke faruwa ba Saida safe taganta ya she cikin Gardiner d'in
Inda take kwance taji wani Abu Koda ta duba D'an Kunne Macce tagani ya tsufa Sosai Dan harya fara tsatsa hakan ke nuni yajima cikin k'asar,
K'ura Masa Ido tayi kamar ta tab'a ganinsa Amma takasa Tina inane,
"Soulmate meya kawo ki Nan yashe haka," muryar mustapha taji,
"Bansani ba kawai nima na ganni Nan ne Wllhi, Gidan Nan wllahi Yanada Aljanu Nidai nagaji ka maidani Abuja kawai," tak'arasa Maganar tana kuka Had'ida barin wurin,
"Aljanu kuma,"? Ya tanbaye kansa,"?
Idanuwansa suka fad'a Kan D'an kunnen gabansa ya buga da k'arfi take yatina komai, Afili yafurta "kodai *FATALWAR ☠️ BUDURWAR TAWA ZEEZA* Itace ke wahalar da matata,? Wata Zuciyar tace masa A'a Wanda ya mutu baya dawowa," sauke Ajiyar zuciya yayi kafin yakoma ciki, lallashinta ya hauyi da k'yar yasamu ta sauka,
Saida ya fita tayi waya da Zahra ta fad'a Mata Komai Nan take cemata suna Nan tafe gobe ma sa ida Maganar,
Hakan kuwa Akayi bayan zuwansu suka keb'e sukayi maganar
Zahra tace," Indai kece keda Iskan ko Nan gidan masani ne ta hanya d'aya"
"Wace hanya,"
"Inada k'awa Anan Sajida ita zankira tasan malaman Nan garin,
"Kibari idan sunfita maje inda take kawai,"
Hakan kuwa Akayi daganan Sajida ta kaisu inda wani d'an duba, yabata wani turare yace "indai gidanki da FATALWA ☠️ to zata bayyana gareki Kuma kada kiji tsoro ki tanbayeta wacece ita, wannan kawai Zaki nema"
"To nagode,"
Komawa sukayi cikin sa'a kuwa su mustapha basu dawo ba,
"Falmata Zaki iya kuwa? Yin magana da FATALWA ☠️ Kuma sai cikin dare,"?
"Kada ki damu Zahra A Yanzu Zuciyata tabushe bana tsoron komai zan iya kodan Samun mafita ga Rayuwata,"
"Allah yabaki sa'a"
"Ameen"
Fira sukayi sosai Saida dare yayi sannnan su Abbas suka wuce nasu d'akin, Saida ta tabbatar mustapha yayi bacci sannan ta barshi takoma d'akin ta, tarufe k'ofa takashe hasken sannnan tazuba turaren hayak'i yafara tashi
Giegiza d'akin ya Fara k'aramar fitalar da ta kunna take ta d'auke dubu ya maye d'akin
Iska Mai k'arfi ta taso window d'in d'akin ta bud'e
Tagama tsorata A wurin Amma tadake ranta burinta kawai tasan wacece Kamar yarda Mlm yace tayi,
D'ago kanda zatayi taga Abu maimugun tsawo cikin farin nad'i tsawon sa baida iyaka Domin harya fice daga cikin Celine d'in d'akin dogon hannunta tayi sama dashi taciro kanta daketa zubda jini da bakin ta rik'e A hannu inda za'a ganshi,
Falmata kuwa Kamar taruga tsabar Tsoro da firgici Amma Mlm yamata gargad'in kada ta gudu idan tayi niyar guduwa to zata Ida nufinta Anan zata kashe ta gaba d'aya, dole ta tsaya jikinta na rawa tana kallon ikon Allah, da Ace Bata bushe zuciyar ta hakan ba data gudu,..
Cikin b'acin Rai na tadota daga makwancinta sama da Shekara d'aya FATALWAR ☠️ Tace........................
*KO ME FATALWAR☠️ ZATACE? SHIN FALMATA ZATA IYA MAGANA DA ITA KUWA? IDAN TAYI MAGANA DA ITA ZATA FAD'A MATA KO ITA WACE? SHIN RIGIMAR ZATA K'ARE ANAN NE? FATALWAR ☠️ ZATAYI NASARAR HALLAKA FALMATA? WAI ME ZAI FARU AGABA?????? SANIN DUKA TARIN WAD'ANNAN TANBAYOYIN TO KU KASANCE DANI NI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR 🤱 QUEEN 👸 OF WRITER 📝 CHAMBER 300 NE KAWAI NUMBER TA ITACE 07064904617 AMMA KUSANI YANZU ZAMU FARA WASAN YANZU LABARIN ZAI D'AUKI ZAFI, FATALWAR ☠️ BUDURWAR MIJINA!!!!!*
*25/5/2023 Thursday may*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617
Or
07068956952