← Book details Baby Zuma Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 12

Sashe 7

Baby Zuma Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Granny ta yashe tsofen hak'ora yenta ta ce "Fad'in sharand'in Areefu ina jinka".

Areef ya ce "Saikin fad'amin idan anyi auren mai akeyi a cikin aure.

Dariya Granny ta yi ta ce "Abu mai sauk'i, zata dinga kulawa dakai kaima kana kulawa da ita, sannan kuna kyautata ma junansu kusan darajar kanku sannan ku......

Saurin da katar da ita ya yi ya ce "Granny nifa ba wannan nake miki magana ba nasan wa'ina, kawai inason ki fad'amin, ranar da aka kai maka mata bayan kunyi sallah kunci abincin, to mai akeyi a gado har kaji ana cewa mace tasamu ciki"?

Granny tsuk'e baki ta yi ganin tambayar rainin wayan da yake mata, ta ce "Ban gane ba", Murmushi Areef ya yi ya ce "Shikenan tunda baki sani ba kinga ba maganar auren kenan tunda baza ki iya fad'amin abinda a keyi ba nasani koda nayi aure nima nayi asamu cikin harta aifa miki tattab'a kunne da kike magana ba".....
[3/7, 9:41 AM] +234 803 231 7531: _Page 11&12_

Granny d'aska mishi duka ta yi a banyanshi ta ce "Areefu baka da mutunci wllh kaje ka tambayi uwarka Fatima ko Ubanka Wazreeu, bani zaka zo kana wa wannan tambayar ba", Areef dariya ya yi ya tashi yana ce wa"Tom nizan tafi duk lokacin da kika shirya fad'amin abinda akeyi idan anyi aure nayi auren kuma ke nake son ki fad'amin ba wani ba, tunda ke kika matsa akan nai auren, yanzun kuwan bazanyi aure ba sai na banzan sun..... Shiru ya yi ba tare da ya k'arisa zancen bakin nashi ba, yai hanya fita a d'akin yana dariya k'asa k'asa.

Granny sakin baki ta yi tana kallon Areef, cike da mamakin rashin kunyarshi, , cikin d'aga murya ta ce "Bara Wazreeun yazo anjima wllh saina fad'a mishi rashin kunyar da kake min, kuma zansa ya nemo maka matar aure da kanshi koma wacce irice ita, Areef shima ya ce "Wllh ko kin fad'a ma Daddy bazai tab'a yarda ba, kuma idan kina shakku ki fad'a mishi abinda nace miki, kuma maganar zaki sa a nemomin mata tazo tagani Wllh da k'afarta zata gudu ma.

Yana fad'in haka ya fice a d'akin yabar Granny da sakin baki.

Granny ta ce "Oh ni Maryam Allah ya had'ani da jika mara kunya"

Areef d'akin shi ya wuce don maganar nan da yai da Granny har ya farajin ciwon kai wllh, shi inba dole ba bayason magana mai tsaho, da itace daman kawai yake iya dogan magana, itama saboda surutunta akan yai aure ne.
_________

Yau ne ukun Abba, Alhamdulillah yanzun Nadrah ta fara dawowa yadda take, amman kullun wayarta a kashe yake, Yasir kullun sai ya kira amman wayar a kashe gashi be masan gidansu ba ya shiga damuwa da tashin hankalin ina zai ganta, don Nadrah kaf samarinta ba wanda tabari yasan gidansu.

Kullun Maman Shahid saita shigo da yake ga gida ga gida ne, Nadrah kuma ta fara sabawa da ita duk da itad'in bamai son mutane bane, amman harga Allah Maman Shahid ta shiga ranta, gashi a haife ta haifeta amman sun zama kamar k'awaye.
---------
Areef kuwan tun ranar idan ya kira Safnah bata d'aukar wayarshi.

Safnah a ranar kuwan tunda ta farka daga baccin wahalan daya d'auketa, ta kwashe kayanta ta saka ta d'auki kud'in da ya ije mata tabar gidan don ta ce duk sonda take ma Areef ta hak'ura dashi, daya kasheta da ranta gwanda ta rabu dashi gaba d'aya ita kad'ai tasan wahalan data sha a hannunshi.

Areef kuwan sha'awa ya sashi gaba, da daddare da k'er yake iya bacci ga tunanin nonuwan Nadrah sunki fita a idanunshi, gashi bai masan ina zai ganta ba, balle ya huce haushinta da ya keji dako da k'arfine wllh sai ya cita, tunda ta hanani sukuni a rayuwarshi gaba d'aya, tunda ya ganta komai nashi ya rikice mishi ga b'acin ranta duk yai mishi yawa, jiyake da zai ganta kasheta ne kawai bazaiyi ba, da irin cin da zai mata, ga Safnah bata d'aukar wayarshi balle ya rage zafi.

Ammi tana zaune a Parlorn, akai knocking k'ofan Parlorn, izini ta bada aka shigo, Salisu ne bodyguard d'in Areef, gaida ita ya yi sannan ya ce "Hajiya nasamo asalin wacce yarinyar da address d'in gidansu.

Ammi da sauri ta ce "Salisu da gaske"? Salisu ya ce "Eh Hajiya", Ammi ta ce "Yar wacece kuma a ina take, Salisu ya d'an ya mutse fuska sannan ya ce "Hajiya yarinyar fa, ba yar kowa bace asalima mutane da yawa sunce basu masan daga ina suke ba, sunce basu wuce 2 years da dawowa unguwar ba, ba wanda yasan asalinsu, don sunce min yarinyar ma kamar maza take bi, sunanta Nadrah Babanta ya rasu yau ake ukunshi, kuma bamasu kud'i bane kawai suna zaune a k'aramin gidane mai ciki uku da bayi biyu a ciki, kuma ita take biyan kud'in hayan gidan ma.

Ammi cikin had'e fuska ta ce "Ita harta ma isa tai ma son d'ina haka, daman matsiyaciya ce ma"? Salisu ya ce "Haka ne Hajiya tsiyatar ma harda karuwanci ta keyi".

Ammi ta ce "Salisu jira ni na d'auka Veil d'ina a upstairs, muje ka kaini gidan wllh yau sai ta yi kwanan cell ba ruwana da yau ne ukun Babanta.

Dad'i ne ya lullub'e Salisu koba komai zata gane kurenta kodan marin da tai mishi, Ya ce "To Hajiya a fito lafiya, Ammi ta haura upstairs da sauri.

Areef yana kwance a bed d'inshi, wayarshi ta fara ringing, dubawa ya yi yaga number abokinshi ne Yasir, d'auka ya yi ya ce "Sorry Yas", Yasir Murmushi ya yi wanda sautinshi ya fito har wayar sannan ya ce "Haba my Friend yau 3 days kana Abuja ko ne mana ba kai ba Ko"? Areef ya ce "Yasir nace maka sorry" Yasir ya ce "It's okay, yanzun kana inane"? Areef ya ce "ina gida", Yasir ya ce "Baka da lafiya ne kodai abunne ya motsa naji muryan so slowly"?, Ajiyar zuciya ya sauke "Eh" kawai ya ce "Yasir ya ce "Oh God, ina Safnah ko ba kayi waya bane da ita"? Areef ya tab'e baki kaman yana ganinshi ya ce "Itama ta gudu", Yasir ya ce "kaman ya itama ta gudu, How comes"?

Areef ya ce "Yas Kai kasan ba macen da take iya jurewa dani wurin sex, damun fara zakaga suna min kukan na kyalesu su sungaji, kuma baza ka k'ara ganin su ba, Safnah ce kawai take ita d'auka na to itama tun randa nadawo muka had'u yanzun bata d'aukan wayana, kuma kasan bazan iya kad'an ba na kyale ba abinda zai min.

Yasir ya ce "Ohh my friend sorry, yanzun meye solution akan wannan matsalan"? Areef ya d'aga ka fad'a kaman yana ganinshi, Kaman yasan abinda ya yi kenan ya ce "My guy akwai wata BABY ZUMA ina son ya yarinyar nan kaman raina, wllh ta iya harka sosai kuma bata tab'a gajiya idan kunayi ita kad'ai ce zata iya d'aukanka nasani, domin Baby zuma jaruma ce sosai gata da d'an k'aran dad'i Areef wllh ka d'an d'ana zumanta baza ka tab'a iya rabuwa da ita b.... Areef ya da katar dashi don baya son surutu ya ce "Ya take ya yanayi k'iran jikinta ya ke"?
Yasir yasan bayason mace mara k'iba sai katuwar mace.

Ya ce "Eh tana da k'ira mai kyau tana da manyan nonuwa kuma tana da manyan d'uwaiwuka sosai, sai dai bata da k'iba ne sosai, kuma gaskiya yarinya ce, baza ta wuce 18 years ba, amman tana da kayan alatu da kake so a jikin mace".

Yasir yasan yana ma Nadrah son gaskiya ne, amman yadda ya keson Areef ko matarshi ne ya gani ya ce yana so, wllh zai iya bashi ya cita muddin zai sashi farin ciki.

Tsaki Areef yaja mai k'arfi mtswwww, Sannan ya ce "Yas amman baka da hankali ko kad'an, manya mata wanda su keji da kansu sun kasa d'auka na sai kwailace zata d'auke ni"? Kar kasa na balla musu yarinyar mutanen, kuma ni kasan bani da ra'ayin mace mai irin shekarunta da k'iranta, inason mace katuwa ce mai manyan mala malai ba jarirai ba".

Yasir ya ce"Aboki wllh da gaske nake BABY ZUMA zata iya maka komai duk abinda kake so zatai maka, itama tana da su fa, ka gwada ka gani zaka ban labari".

Areef ya ce "Pls Yas mubar maganar nan, kawai nidai kasa momin irin wacce nake so don Allah, wllh a matse nake yau idan banyi ba akwai matsala".

Yas ya ce "Shikenan zan samo maka, bara na kira jamcy baby ko tana gari.

Kashe wayar Areef ya yi ba tare da ya ce komai ba.

__________

Ammi kuwan sai da suka biya police station don taho da motan yan sanda, zuwa gidan su Nadrah.

Address d'in da aka ba Salisu su kaje wato gidan su Nadrah, koda suka isa k'ofar gidan yan gaisuwa na fitowa daga gidan, ga jiniyar motan yan sanda ya cika ugunwar da k'ara ji kake wiwiii wiwiii.

Yan sanda fitowa sukayi daga motan, suka zagaye k'ofar get d'in gidan da bindigu, kamar sunje kama b'arawo.

Nadrah suna zaune a Parlorn suna amsan gaisuwan uku, su kaji jiniyar motan yan sanda a k'ofar gidan.

Da sauri suka fito har bakin get d'in, cike da mamakin me ya kawo yan sanda k'ofar gidan, Salisu ya na ganin Nadrah ya ganeta, duk da tasha hijab d'inta har k'asa ya ce "Ranka ya dad'e gata nan ya fad'a yana nuna Nadrah, Nadrah da mamaki ta kalli Salisu tana son ta tuna inda tasan fuska amman ta manta, cikin sanyin murya ta ce "Me nayi kuma da ake nunani"?.
D'aya daga cikin police d'in ne ya ce "Sai munje police station tukun zakiji abinda ki kayi".

Momma ta ce "Wllh baku isa ba ba inda zaku tafin min da y'ata meta yi to zaka ku tafi da ita har police station?".
Ammi ta ce "Ki tambayi munafuk'ar y'arki ita tasan abinda ta yi ai" ta fad'a tana cewa "Ku jata muje da ita ni suna b'ata min lokaci ma anan wurin".

Aikon janta sukayi har cikin motan tasu suka sata a ciki.
Chapter 7 · 0% Book details