Sashe 2
Ba Jinina Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ammey na tsaye har tafice sannan ta girgiza kai aranta tana mata addu ar sauka lafiya.
Ba d'an k'aramin gudu maryam take ba domin acewar ta wai ta b'ata lokaci abokanta na cen suna jiranta ga wani uban kid'a data k'ure wanda zai sa Sam bazata fuskanci ko gane abinda zai fad'a mata ba, wannan tabi ar tace sam maryam bata da mutunci ko kad'an bata sami tarbiyar kwarai daga maman tata ba ta nuna mata kudi sune komai na rayuwa dan haka tayi komai babu komai kud'ad'en mahaifinta zasuyi mata maganin duk wata damuwa.
Cikin k'ank'anin lokaci ta isa wajen, tasami gu tayi parking saida ta fara manna arnan glass d'in daya dace da kwalliyar tata kafin ta zuro kyakyawar farar k'afar ta waje ahankali take takawa, yayin zuciyar ta ya falfala da gudu cikin wajen saboda kid'an data ke jiyowa awajen da maryam gwana ce wajen rawa gata mayyar rawar ce biki ko batasan maishiba taje sai ta taka.
Tunda ga sanda ta faka motar yakafe wajen da ido har zuwa lokacin data fito cikin yauk'inta datakun ta mai tafiyar da hankalin 'yan maza kai har ma da matan bak'aramin mummunar fad'uwa gabansa yaiba ganita gashi babu damar shiga wajen domin lokacin shiga meeting d'in da zasuyi yayi dole ya wuce amma aransa yana fatan har sugama bata bar wajen ba tunda yaga wajen data shiga yasan cewa wani bikinne tazo.
Ita ko maryam tana ganin ta shiga wajen har ta fara wata irin rawa da juyi karab idanunta suka sauka akansa, take ta aro wata irin nutsuwa ta arawa kanta dan tana masifar gudun abinda zai b'arar da ajinta wajen masoyin nata kuma abin k'aunarta Muhseen.
Abokanta na hangota suka saki shewa da ihun murnan ganin ta da sauri suka k'araso wajen wasu na d'aukar ta pic yayin da wasu ke suka take mata baya har suka k'arasa cikin wajen.
Kujerar da aka tanada mata wacce ta kasance kusa da Muhseen ta zauna kamar wasu amarya da ango tunda shigo wajen akan idanunsa har rawa data soma amma sam bai nuna ya gantaba domin maryam ba k'aramar 'yar disgi bace shi yasa yake masifar kame kansa agabanta.
Ba tare da b'ata lokaci ba aka fara gudanar da abinda ya Tara su awajen sukaci suka sha sannan ta rarraba kyautukan data tanada domin abokanta duk Halima ce ta kula da wannan yayin da maryam ta masifar kame kanta agaban Muhseen sai da za ayanka cak ne ma ta d'an dubeshi k'asa k'asa ta gaida shi murmushi ya sakar mata ba tare da ya amsaba ya tashi suka k'ara wajen, wa ashe na murnan zagayowar haihuwar muhseen abin ya k'ayatar dashi yadda ya kamata yadda maryam take 'yar bidiri to shi har ya dameta ya shanye bayan gama yanka cak ne aka bud'e musu filin rawa suka shiga suna wani irin taku mai ban shi' awa da burgewa, juyowar da zatayi kawai idanunta suka sauka hakansa yana tsaye sanye cikin kakinsa dayake masifar yi masa kyau ya hard'e hannayensa a k'irjinsa ya kafeta da fitinannen kallonsa, take gabanta yai masifar fad'uwa hankalin ta yai mugun tashi ba dan komai ba sai dan gudun kar ya disga ta agaban saurayinta da abokanta musamman da ta kalli idanunsa taga sunyi wani irin rinewa sabo da b'acin rai, amma dan k'arfin hali irin nata kawai sai ta basar taci gaba da rawarta, abinda yai masifar k'ona masa rai yafara takawa cikin tafiyar sa na ingarman namiji batasan ya isota ba sai dayayi mata wani mugun damk'a kamar zai karyata saida ta saki k'arar wahala Muhseen kuwa yana ganin haka ya cika wandon da iska dan yasan sojoji ba imanine dasu ba yanzun sai suyi masa walmakalifatu.
K'ok'arin kwacewa ta soma ai kuwa yana juyowa ya d'auketa da wani azababben mari wanda a take hancinta ya balle da jinitayi luuuu zata fad'i saboda tsabar gigita ya fisgota ta fad'o jikinsa ya dad'a d'auketa da wani marin har guda biyu tsabar wahala da azaba bai barta ta gane inda take ba ya fincike ta daga jikinsa ya hau janta har jikin motar sa ya wullata ciki har Sai da ta gwaru da murfin motar saura kad'an ya had'e da hannunta wajen rufewar mukullinta ya jefawa driver da ya kira shi kuma ya tada tasa yabar wajen da masifaffen gudu yayin da yabar k'awayen ta da abokanta da jimami da tausayinta Allah ya had'ata da jarababben d'an uwa mara mutunci d'an hana ruwa gudu.
Daga yanayin order dayake ma mai gadi yasan cewa babu lafiya wannan jarababbiyar yarinyar ta tab'oshi, da sauri ya bud'e masa get yai saurin matsa gefe dan yasan cewa ba shigowar dad'in rai zaiyi ba ilai kuwa saida yayi wani irin masifaffen cin taya sannan ya danna hancin motar ciki, Nassar da dawowar sa kenan daga masallaci ya kwasa da gudu yai cikin gida domin yasan indai yayan nasa yana cikin zafi to kan mai uwa da wabi yake duk wanda yasamu bi yake ta kansa.
Maryam kuwa zuwa lokacin ta gama shiga wani hali tsabar wahalan dukan data sha haka ya kuma fincikota yajata ciki keeee ya gwara da kujera yana huci sai kace mayunwacin zaki a idanun haj. Luba ya watsar mata da 'ya kamar kayan wanki nan kuwa ta hau jaraba tana tsine masa ko kallon ta baiyi ba yayin da sai da ya kuma lallasata sannan ya d'ago yana huci ya kalli Ammey dake karatu cikin wayar ta bata ko kalli inda suke ba yace.
" Ammey yakama ta ace kinsa ido akan yarinyar nan domin kuwa kema 'yar mijinki ce dan haka kina da hakki akanta bai kamata ace kinsa ido ana watsa tarbiyyar yarinya ba idan ba haka ba idan Baffa ya dawo zan fad'a nasa irin rashin d'ar da yake faruwa agidan kamilin mutum kamar sa"
"Uaban Kane ya koya mana bad'alar nace uban kane bad'alalle d'anb iska mara mutunci kai dan ubanka tarbiyyab'ace da kai kai dazaka zauna kana gayan magana d'an iska mara zuciya dakana da zuciya da tuna ka fita harkana da 'yata amma dake kai zuc..................take ta had'iye sauran maganar saboda wani matsiyacin kallo daya watsa mata duk bala inta tana tsiron Muhammad domin ba shi da mutunci idan ransa ya b'aci MD kenan kamar yadda abokansa suke masa lak'abi.
Sai data yi jinyar jikin ta na kwanaki biyu kafin ta samu ta warware har ta iya shiryawa ta fice gidan su Ammey ta nufa wajen malam Babba mahaifin Ammey hakanan Allah ya nufeta da son tsohon saboda shi mutum ne dayasan kansa ya iya zama da mutane abinda ya kamata ace uwa zatayiwa d'anta shine malam Babba yake ma maryam cikin hikima da dabarun su irin na tsofaffi domin ya kula Luba banzar Uwa ce irin iyayyen nannan da basu son b'acin ran 'ya'yan su dan haka komai yaro zai basa tsawatar wa.
Tun daga nesa ya ta hango wani kamar bros a kusa da malam d'in take kuwa tai bala in had'e rai da k'yar ta iya yin sallama ta k'arasa kusa da MALAM d'in ta durk'usa har k'asa ta gaida malam sai wani ciccin magani take murmushi malam yasaki yace.
Idan naga zan iya zan dinga yin posting safe da dare idan na Gama daukiin Kuma sai abinda Allah yayi 😂😂😂😂😂😂😂😂
Maman Islam ce
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*
☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀
FCWA
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________
🔥BA JININA BACE🔥
NA
HASSANA ABDUL AZIZ YAKASAI
MAMAN ISLAM
Page 3
"Maryamu kenan maryamu sarauniyar mata me ya faru ne naga maryam d'in tawa tana wani ciccin magani?"
Murmushi ta d'an saki batare da ta shirya wa hakan ba yadda yai maganar ne dole abin yabaka dariya cikin shagwab'a yace "har ga Allah bazan yafe abinda ake minba malam kawai dan anga ubana baya gari shine ake neman kasheni ko akassaramin rayuwa nidai nabar mututm da Allah gaskiya"
Ta k,are maganar tare da zubowar hawaye.
"Subhanallahi wake neman kassara min rayuwar uwa ina raye a duniya da lafiyana?"
Had"e rai ta k'arayi tana hararan MD k'asa k'asa sarai ya ganta ya basar yayin da malam ya d'an kalleshi yace "kodai kaine muhammadi kake takurawa uwata?"
Murmushi kawai yayi yana shafa kansa yayin da malam yace "ashe kuwa kaine gaskiya muhammadu karka k'ara dukar min uwata shifa duka baya shirya mutum sai daima ya dad'a kangara shi dan haka naaiha itace kawai zatasa mutum ya rusuna ba wai dukana kaji ko muhammadu"
"Shikenan malam yafad'a cikin sanyin sa" yayin da maryam ta tsagal tace "tab waye zaimin nasihar ai wallahi sai dai yaiwa kansa mutanen da suke zama cikin bariki suna k'arewa matan abokan aikinsu kallo har su kyasa ne zaimin wata nasiha" ta k'arasa tana manna masa wata shegiyar harara dan har ga Allah ta tsanesa saboda gana mata azabar da yake.
Murmushi malam yayi yace "haba uwata shid'infa yayanki ne bai kamata ace kina masa raahin kunyaba"
"Tab' ai wallahi sai dai ya nemi k'anwar sa ni babu abinda na had'a dashi'
Malam yace "gidanku nace gidanku ai ko ke kika had'a hanya da shi kuma alak'arku ba mai yankewa bace har k'arshen rayuwar ku"
"Ai kuwa ni zan Malku wannan bak'ar alak'ar kuma zakace na fad'a maka malam babu ni babu shi wallahi yadda baya sona baya k'auna ta nima haka"
Ta k'arasa maganar yayin da idonta yake nuna gaskiyar abinda yake kenan har k'asan ranta, malam yace "uwata idan zakiyi so kiyi so dan Allah haka idan zakiyi k'i kiyi domin Allah domin bakisan me gobe zai haifarba dan haka nake so ki cire duk abinda kika sanya aranki game da d'an uwanki"
"Malam alkhairi goben zai haifar ta fad'a idanunta yana cikowa da kwalla taci gaba da cewa malam dukanfa dayaimin ne yasa kayi kwanaki baka ganni ba ina can ina jinyar jikina, ni bama dukan ne ya fi b'atamin rai ba irin yadda ya disgani a gaban saurayina da k'awaye na dan haka wallahi ni babu ruwana da shi"
Malam yace "saurayi kuma maryamu shi Baffan naki bai sanar dake yayi miki miji bane?"
Ba d'an k'aramin gudu maryam take ba domin acewar ta wai ta b'ata lokaci abokanta na cen suna jiranta ga wani uban kid'a data k'ure wanda zai sa Sam bazata fuskanci ko gane abinda zai fad'a mata ba, wannan tabi ar tace sam maryam bata da mutunci ko kad'an bata sami tarbiyar kwarai daga maman tata ba ta nuna mata kudi sune komai na rayuwa dan haka tayi komai babu komai kud'ad'en mahaifinta zasuyi mata maganin duk wata damuwa.
Cikin k'ank'anin lokaci ta isa wajen, tasami gu tayi parking saida ta fara manna arnan glass d'in daya dace da kwalliyar tata kafin ta zuro kyakyawar farar k'afar ta waje ahankali take takawa, yayin zuciyar ta ya falfala da gudu cikin wajen saboda kid'an data ke jiyowa awajen da maryam gwana ce wajen rawa gata mayyar rawar ce biki ko batasan maishiba taje sai ta taka.
Tunda ga sanda ta faka motar yakafe wajen da ido har zuwa lokacin data fito cikin yauk'inta datakun ta mai tafiyar da hankalin 'yan maza kai har ma da matan bak'aramin mummunar fad'uwa gabansa yaiba ganita gashi babu damar shiga wajen domin lokacin shiga meeting d'in da zasuyi yayi dole ya wuce amma aransa yana fatan har sugama bata bar wajen ba tunda yaga wajen data shiga yasan cewa wani bikinne tazo.
Ita ko maryam tana ganin ta shiga wajen har ta fara wata irin rawa da juyi karab idanunta suka sauka akansa, take ta aro wata irin nutsuwa ta arawa kanta dan tana masifar gudun abinda zai b'arar da ajinta wajen masoyin nata kuma abin k'aunarta Muhseen.
Abokanta na hangota suka saki shewa da ihun murnan ganin ta da sauri suka k'araso wajen wasu na d'aukar ta pic yayin da wasu ke suka take mata baya har suka k'arasa cikin wajen.
Kujerar da aka tanada mata wacce ta kasance kusa da Muhseen ta zauna kamar wasu amarya da ango tunda shigo wajen akan idanunsa har rawa data soma amma sam bai nuna ya gantaba domin maryam ba k'aramar 'yar disgi bace shi yasa yake masifar kame kansa agabanta.
Ba tare da b'ata lokaci ba aka fara gudanar da abinda ya Tara su awajen sukaci suka sha sannan ta rarraba kyautukan data tanada domin abokanta duk Halima ce ta kula da wannan yayin da maryam ta masifar kame kanta agaban Muhseen sai da za ayanka cak ne ma ta d'an dubeshi k'asa k'asa ta gaida shi murmushi ya sakar mata ba tare da ya amsaba ya tashi suka k'ara wajen, wa ashe na murnan zagayowar haihuwar muhseen abin ya k'ayatar dashi yadda ya kamata yadda maryam take 'yar bidiri to shi har ya dameta ya shanye bayan gama yanka cak ne aka bud'e musu filin rawa suka shiga suna wani irin taku mai ban shi' awa da burgewa, juyowar da zatayi kawai idanunta suka sauka hakansa yana tsaye sanye cikin kakinsa dayake masifar yi masa kyau ya hard'e hannayensa a k'irjinsa ya kafeta da fitinannen kallonsa, take gabanta yai masifar fad'uwa hankalin ta yai mugun tashi ba dan komai ba sai dan gudun kar ya disga ta agaban saurayinta da abokanta musamman da ta kalli idanunsa taga sunyi wani irin rinewa sabo da b'acin rai, amma dan k'arfin hali irin nata kawai sai ta basar taci gaba da rawarta, abinda yai masifar k'ona masa rai yafara takawa cikin tafiyar sa na ingarman namiji batasan ya isota ba sai dayayi mata wani mugun damk'a kamar zai karyata saida ta saki k'arar wahala Muhseen kuwa yana ganin haka ya cika wandon da iska dan yasan sojoji ba imanine dasu ba yanzun sai suyi masa walmakalifatu.
K'ok'arin kwacewa ta soma ai kuwa yana juyowa ya d'auketa da wani azababben mari wanda a take hancinta ya balle da jinitayi luuuu zata fad'i saboda tsabar gigita ya fisgota ta fad'o jikinsa ya dad'a d'auketa da wani marin har guda biyu tsabar wahala da azaba bai barta ta gane inda take ba ya fincike ta daga jikinsa ya hau janta har jikin motar sa ya wullata ciki har Sai da ta gwaru da murfin motar saura kad'an ya had'e da hannunta wajen rufewar mukullinta ya jefawa driver da ya kira shi kuma ya tada tasa yabar wajen da masifaffen gudu yayin da yabar k'awayen ta da abokanta da jimami da tausayinta Allah ya had'ata da jarababben d'an uwa mara mutunci d'an hana ruwa gudu.
Daga yanayin order dayake ma mai gadi yasan cewa babu lafiya wannan jarababbiyar yarinyar ta tab'oshi, da sauri ya bud'e masa get yai saurin matsa gefe dan yasan cewa ba shigowar dad'in rai zaiyi ba ilai kuwa saida yayi wani irin masifaffen cin taya sannan ya danna hancin motar ciki, Nassar da dawowar sa kenan daga masallaci ya kwasa da gudu yai cikin gida domin yasan indai yayan nasa yana cikin zafi to kan mai uwa da wabi yake duk wanda yasamu bi yake ta kansa.
Maryam kuwa zuwa lokacin ta gama shiga wani hali tsabar wahalan dukan data sha haka ya kuma fincikota yajata ciki keeee ya gwara da kujera yana huci sai kace mayunwacin zaki a idanun haj. Luba ya watsar mata da 'ya kamar kayan wanki nan kuwa ta hau jaraba tana tsine masa ko kallon ta baiyi ba yayin da sai da ya kuma lallasata sannan ya d'ago yana huci ya kalli Ammey dake karatu cikin wayar ta bata ko kalli inda suke ba yace.
" Ammey yakama ta ace kinsa ido akan yarinyar nan domin kuwa kema 'yar mijinki ce dan haka kina da hakki akanta bai kamata ace kinsa ido ana watsa tarbiyyar yarinya ba idan ba haka ba idan Baffa ya dawo zan fad'a nasa irin rashin d'ar da yake faruwa agidan kamilin mutum kamar sa"
"Uaban Kane ya koya mana bad'alar nace uban kane bad'alalle d'anb iska mara mutunci kai dan ubanka tarbiyyab'ace da kai kai dazaka zauna kana gayan magana d'an iska mara zuciya dakana da zuciya da tuna ka fita harkana da 'yata amma dake kai zuc..................take ta had'iye sauran maganar saboda wani matsiyacin kallo daya watsa mata duk bala inta tana tsiron Muhammad domin ba shi da mutunci idan ransa ya b'aci MD kenan kamar yadda abokansa suke masa lak'abi.
Sai data yi jinyar jikin ta na kwanaki biyu kafin ta samu ta warware har ta iya shiryawa ta fice gidan su Ammey ta nufa wajen malam Babba mahaifin Ammey hakanan Allah ya nufeta da son tsohon saboda shi mutum ne dayasan kansa ya iya zama da mutane abinda ya kamata ace uwa zatayiwa d'anta shine malam Babba yake ma maryam cikin hikima da dabarun su irin na tsofaffi domin ya kula Luba banzar Uwa ce irin iyayyen nannan da basu son b'acin ran 'ya'yan su dan haka komai yaro zai basa tsawatar wa.
Tun daga nesa ya ta hango wani kamar bros a kusa da malam d'in take kuwa tai bala in had'e rai da k'yar ta iya yin sallama ta k'arasa kusa da MALAM d'in ta durk'usa har k'asa ta gaida malam sai wani ciccin magani take murmushi malam yasaki yace.
Idan naga zan iya zan dinga yin posting safe da dare idan na Gama daukiin Kuma sai abinda Allah yayi 😂😂😂😂😂😂😂😂
Maman Islam ce
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*
☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀
FCWA
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________
🔥BA JININA BACE🔥
NA
HASSANA ABDUL AZIZ YAKASAI
MAMAN ISLAM
Page 3
"Maryamu kenan maryamu sarauniyar mata me ya faru ne naga maryam d'in tawa tana wani ciccin magani?"
Murmushi ta d'an saki batare da ta shirya wa hakan ba yadda yai maganar ne dole abin yabaka dariya cikin shagwab'a yace "har ga Allah bazan yafe abinda ake minba malam kawai dan anga ubana baya gari shine ake neman kasheni ko akassaramin rayuwa nidai nabar mututm da Allah gaskiya"
Ta k,are maganar tare da zubowar hawaye.
"Subhanallahi wake neman kassara min rayuwar uwa ina raye a duniya da lafiyana?"
Had"e rai ta k'arayi tana hararan MD k'asa k'asa sarai ya ganta ya basar yayin da malam ya d'an kalleshi yace "kodai kaine muhammadi kake takurawa uwata?"
Murmushi kawai yayi yana shafa kansa yayin da malam yace "ashe kuwa kaine gaskiya muhammadu karka k'ara dukar min uwata shifa duka baya shirya mutum sai daima ya dad'a kangara shi dan haka naaiha itace kawai zatasa mutum ya rusuna ba wai dukana kaji ko muhammadu"
"Shikenan malam yafad'a cikin sanyin sa" yayin da maryam ta tsagal tace "tab waye zaimin nasihar ai wallahi sai dai yaiwa kansa mutanen da suke zama cikin bariki suna k'arewa matan abokan aikinsu kallo har su kyasa ne zaimin wata nasiha" ta k'arasa tana manna masa wata shegiyar harara dan har ga Allah ta tsanesa saboda gana mata azabar da yake.
Murmushi malam yayi yace "haba uwata shid'infa yayanki ne bai kamata ace kina masa raahin kunyaba"
"Tab' ai wallahi sai dai ya nemi k'anwar sa ni babu abinda na had'a dashi'
Malam yace "gidanku nace gidanku ai ko ke kika had'a hanya da shi kuma alak'arku ba mai yankewa bace har k'arshen rayuwar ku"
"Ai kuwa ni zan Malku wannan bak'ar alak'ar kuma zakace na fad'a maka malam babu ni babu shi wallahi yadda baya sona baya k'auna ta nima haka"
Ta k'arasa maganar yayin da idonta yake nuna gaskiyar abinda yake kenan har k'asan ranta, malam yace "uwata idan zakiyi so kiyi so dan Allah haka idan zakiyi k'i kiyi domin Allah domin bakisan me gobe zai haifarba dan haka nake so ki cire duk abinda kika sanya aranki game da d'an uwanki"
"Malam alkhairi goben zai haifar ta fad'a idanunta yana cikowa da kwalla taci gaba da cewa malam dukanfa dayaimin ne yasa kayi kwanaki baka ganni ba ina can ina jinyar jikina, ni bama dukan ne ya fi b'atamin rai ba irin yadda ya disgani a gaban saurayina da k'awaye na dan haka wallahi ni babu ruwana da shi"
Malam yace "saurayi kuma maryamu shi Baffan naki bai sanar dake yayi miki miji bane?"