Sashe 10
Ba Jinina Bace Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Da farko MD yaso jan Maryam ajiki amma Sailuba bata bada damar hakan ba domin da kanta ta dinga tusa tsanar Muhammad a zuciyar Maryam har taji duk duniya babu wanda ta tsani ta bud'a ido ta gani irinsa.
Tun yana daurewa halayyar tata har abin yafi k'arfinsa domin halin yarinyar ya wuce tunanin mai tunani, hakan yasa yai masifar tsanar wannan mugun halin nata yarinyar da ya ginu da tunanin yadda zai jata jikinsa ya gwada mata Koda gutsuren k'aunar da mahaifinta yake nuna masa amma ina makircin uwar rik'onta bazai bari hakan ya faruba.
Sanda Maryam ta cika shekara goma dai dai Amina ta Kuma haifo yaronta katon gaske sak Maryam har yaso yafi Maryam fari da manyan idanu, wannan haihuwa ba k'aramin gigita tunanin haj. Sailuba yayiba domin ta rigada tagama sawa ranta cewa Amina tagama haihuwa ita da k'ara haihuwa har abada, kamar yadda sabon bokan da suka sake ya fad'a Mata.
Tun kafin suna take tunanin hanyar dazata b'ullowa wannan yaron dan bata tab'a jin abinda ta tsana sama da wannan yaron ba duk iya yanda taso had a makircin ta akan yaron idanun Baffa ya rufe abinda ya k'ara d'aga hankalin Sailuba yadda atake Baffa yayiwa Amina kyautar wani kat'on gidansa na G R A sannan Kuma yaron wanda yayima hud'uba da Abdul Nassar yabashi companyns na takalma company data gama cin buri akai tagama tsara duk yadda zata yi ace anbarwa Maryam shine yau ake bama wani banza da uwar banzan lallai Baffa ya tarowa kansa
Ba k'aramin murna MD yai da haihuwar Abdul Nassar ba dan ko ba komai yasamu aboki duk da kasancewar sa mutum mara son hayaniya hakan bai hana sunyi wata irin shak'uwa da yaron ba.
Haka rayuwar Nassar yaci gaba da tafiya cikin tsantsar so da kulawar Ammey sa da Kuma bross d'in sa kamar yadda Baffa yasa su dinga fad'a masa.
Sosai Nassar yataso yaga yadda akema uwarsa cin mutunci a fakaici shima ya kuwa yace baisan wannan ba dan haka duk abinda akasa Maryam taiwa Ammey sai ya rama akan Mama tun suna had'uwa suyi ma yaron duka har zuwa lokacin da Maryam din ta fara rage wasu abubuwan domin daga yanayin yadda Ammey take tafiyar da al amuranta yasa ta gano nagarta da kyaun halin Ammey yasa ta sassauta mata duk da cewa ba wai ta dena dukabane.
Haka dai rayuwar yacigaba yayin da agefe guda MD yakasa jurewa fitsaran Maryam yasa duk abinda Masa yake kamata yayi Mata d'an banzan duka tun tana zaginsa idan ya daketa har azaba yasa ta daina sai dai tayi ta fad'a masa bak'ak'en magan ganu shima Kuma sai ta tabbatar databa da tazara mai yawa atsakaninsu ga wani tsinannen d'abi a da aka koya Mata na yawon club wanda mama takance tayi komai ba komai ubanta ya tara mata
Hakanne yasa Maryam take abinda taga dama kud'i kuwa ko nawa take buk'ata za a bata batare da bin ba asin abinda tayi daauba Kuma Koda an bata yanzun anjima ta buk'ata wanda suka fisu Bata za ai batare da wani bin diddigiba.
Hakanne yasa Ammey dauk'e kanta akansu har zuwa yanzun da Maryam ta fara jan d'an uwanta ajiki ta dai ce aun daina fad'a to bari mu gani da gaske ne ko Kuma wani shirin ne Maryam da uwarta suka Kuma yowa
Muje zuwa
Daga taku
Maman Islam
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*
☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀
FCWA
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________🔥BA JININA BACE🔥
2021
NA
HASSANA ABDUL AZIZ YAKASAI
MAMAN ISLAM
Page 14
Cigaba
Suna shiga d'akinta Nassar yace "Adda ni nafasa game muje muyi kwallo kawai, kawai ko muyi basket kallonsa ta d'anyi tace "a a nak'i wayon saboda kasan kafini kwarewa anan ko" yace "to naji buga game d'in Allah yabawa mai rabo sa a"
"Hello k'awata akwai matsala fa wallahi ina cikin damuwa"ta d'aya b'arin haj. Zakiyya tace "mun shigesu wane irin matsala Kuma kinsanfa bana juran irin wannan k'ananun zantukan yanzun sai kisa cikina ya murd'a"
"Hmmm kedai bari k'awata wannan tsinanniyar matar Saida tasan yadda tayi ma Maryam asirin da gashi tana neman sawa Maryam tafi k'arfi na zokiga yadda take wani jan wannan shegen yaron ajiki wallahi karkiji zuciya na"
Itama Zakiyyan ajiyar zuciya ta sauke idan bata manta aikinsu na farko ba bokan ya tabbatar musu da cewa ba ko yaushe ne suke da nasara ba dole wani lokacin a jarrabisu da rashin nasara dan matar atsaye take itama bata sanya wajen addu a sannan babanta ma tsohon mugun matsafine" kujifa?
Sosai suka shiga neman mafita wanda daga k'arshe dole suka yanke komawa wajen tsohon bokan da suka daina zuwa tun tuni.
Maryam kuwa suna d'akin har lokacin suna buga wasa da Abdul sai rinto take masa da ya cinye saita ce ba hakaba tun yana hak'ura har shima yai zuciya ya tashi ta dubeshi "ina zaka?"
"Wallahi na daina wasan sai na cinye saikice ke baki yardaba kuma ke kike min rinto nadaina shike nan" yafad'a kamar zaiyi kuka tace "to shikenan k'anina zokaji wani abu" ya rank'wafo kamar zaijin ya kuwa d'auke wayarta daya gama fakonta ya haddace password d'inta, ai kuwa ya zuba da gudu ko takan Baffa da Ammey da har lokacin suke dining bai biba ya arce waje, can saiga Maryam d'in ta biyoshi tana fad'in "wallahi inbaka bani wayana ba saina fasa baka wannan abinda nace" ganin har ya fita itama tabishi da gudu yayin da iyayen suka bisu da kallo cikin sanyin rai.
Da gudu ya shige lambu itama ta rufa masa baya sam idanunta bai kula da dutsen ba sai data taka santsi ya d'ebe ta tafi zata fad'i tasaki k'aran firgita jinta ajikin mutum yasata sakin wani irin ajiyar zuciya.
MD wanda tun shigowar Abdul da gudu ya dawo daga duniyan tunanin daya tafi ganin Maryam ta biyoshi tana hayaniyan data saba indai antab'ota yasa ya maida hankalinsa kansu baisan ya akayi ya isota lokacin datayi sufa zata fad'iba shidai kawai yaganta ne kwance saman kirjinsa Maryam wacce sai lokacin ta bud'e idanunta ganin jikin wanda take tayi saurin tashi tare da sakin wani d'an uban tsaki, abinda yafi tsana a rayuwarsa ya fincikota da mugunta ta Kuma fad'owa jikinsa Saida tasaki k'ara saboda bigewan datayi da gwaiwar hannunsa, cikin b'acin rai yace "dawa kike? ni sa ankine da zakimin tsaki?"
Dubansa tayi taga har idanunsa ya sauya tasani Sarai idan tashiga hannunsa bazataji da sauk'i ba d'auke kanta tayi tana hararan gefe tace "ni ai ba dakai na keba da wancen nake" ta fad'a tana nuna dutsen daya tad'eta, duk da yanayin dayake ciki sai da abin yaao dariya yadan murmusa ya tun kud'eta daga daga jikinsa sai data kai k'asa ta na tashi kuwa ta galla masa harara da murgud'a baki tace dakai nakeyi me ka isa yimin yi yayi kamar zai kamota ta taka da gudu ta wuce cikin gidan.
Da yamma suka fito domin zuwa gidan malam gaba d'aya har Baffa wannan k'aida ne idan ya dawo sai yajema malam tare da dumbin alkhairansa mai tarin yawa.
Bayan sun gama gaisawa da malam Amina da Nassar sukayi cikin gidan yayin da Baffa ya tsaya anan suke dad'a gaisawa da malam anan malam yake tambayarsa ya kuwa lek'a Inna?
D'an sunkuyar da kansa k'asa yai yana sosawa cikin ladabi yace "ban Sami zuwaba har yanzu amma ina mata aike akai akai"
Malam yace "zancen banza kenan ance maka wai abin hannunka ne maganin matsalar ta karfa kamanta Kai kad'ai ne d'an da Allah yabata a duniya ina mai tabbatar maka tafi buk'atar ka akan duk wani abu da kake da Kuma Allah ne kad'ai yasan halin datake ciki akan hakan, dan haka nake umartarka daka daure kaje"
Shiru yayi cikin d'acin rai yarasa wannan masifa yarasa abinda yake damunsa shida mahaifiyarsa amma zuwa inda take ya gagaresa meke nan meyake faruwa da rayuwansa ne?
Maman Islam ce
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*
☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀
FCWA
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________
🔥BA JINANA BACE🔥
2021
NA
HASSANA ABDULAZIZ YAKASAI
MAMAN ISLAM
Page 15
Sun jima sosai a wajen malam yana dad'a fa
Tun yana daurewa halayyar tata har abin yafi k'arfinsa domin halin yarinyar ya wuce tunanin mai tunani, hakan yasa yai masifar tsanar wannan mugun halin nata yarinyar da ya ginu da tunanin yadda zai jata jikinsa ya gwada mata Koda gutsuren k'aunar da mahaifinta yake nuna masa amma ina makircin uwar rik'onta bazai bari hakan ya faruba.
Sanda Maryam ta cika shekara goma dai dai Amina ta Kuma haifo yaronta katon gaske sak Maryam har yaso yafi Maryam fari da manyan idanu, wannan haihuwa ba k'aramin gigita tunanin haj. Sailuba yayiba domin ta rigada tagama sawa ranta cewa Amina tagama haihuwa ita da k'ara haihuwa har abada, kamar yadda sabon bokan da suka sake ya fad'a Mata.
Tun kafin suna take tunanin hanyar dazata b'ullowa wannan yaron dan bata tab'a jin abinda ta tsana sama da wannan yaron ba duk iya yanda taso had a makircin ta akan yaron idanun Baffa ya rufe abinda ya k'ara d'aga hankalin Sailuba yadda atake Baffa yayiwa Amina kyautar wani kat'on gidansa na G R A sannan Kuma yaron wanda yayima hud'uba da Abdul Nassar yabashi companyns na takalma company data gama cin buri akai tagama tsara duk yadda zata yi ace anbarwa Maryam shine yau ake bama wani banza da uwar banzan lallai Baffa ya tarowa kansa
Ba k'aramin murna MD yai da haihuwar Abdul Nassar ba dan ko ba komai yasamu aboki duk da kasancewar sa mutum mara son hayaniya hakan bai hana sunyi wata irin shak'uwa da yaron ba.
Haka rayuwar Nassar yaci gaba da tafiya cikin tsantsar so da kulawar Ammey sa da Kuma bross d'in sa kamar yadda Baffa yasa su dinga fad'a masa.
Sosai Nassar yataso yaga yadda akema uwarsa cin mutunci a fakaici shima ya kuwa yace baisan wannan ba dan haka duk abinda akasa Maryam taiwa Ammey sai ya rama akan Mama tun suna had'uwa suyi ma yaron duka har zuwa lokacin da Maryam din ta fara rage wasu abubuwan domin daga yanayin yadda Ammey take tafiyar da al amuranta yasa ta gano nagarta da kyaun halin Ammey yasa ta sassauta mata duk da cewa ba wai ta dena dukabane.
Haka dai rayuwar yacigaba yayin da agefe guda MD yakasa jurewa fitsaran Maryam yasa duk abinda Masa yake kamata yayi Mata d'an banzan duka tun tana zaginsa idan ya daketa har azaba yasa ta daina sai dai tayi ta fad'a masa bak'ak'en magan ganu shima Kuma sai ta tabbatar databa da tazara mai yawa atsakaninsu ga wani tsinannen d'abi a da aka koya Mata na yawon club wanda mama takance tayi komai ba komai ubanta ya tara mata
Hakanne yasa Maryam take abinda taga dama kud'i kuwa ko nawa take buk'ata za a bata batare da bin ba asin abinda tayi daauba Kuma Koda an bata yanzun anjima ta buk'ata wanda suka fisu Bata za ai batare da wani bin diddigiba.
Hakanne yasa Ammey dauk'e kanta akansu har zuwa yanzun da Maryam ta fara jan d'an uwanta ajiki ta dai ce aun daina fad'a to bari mu gani da gaske ne ko Kuma wani shirin ne Maryam da uwarta suka Kuma yowa
Muje zuwa
Daga taku
Maman Islam
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*
☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀
FCWA
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________🔥BA JININA BACE🔥
2021
NA
HASSANA ABDUL AZIZ YAKASAI
MAMAN ISLAM
Page 14
Cigaba
Suna shiga d'akinta Nassar yace "Adda ni nafasa game muje muyi kwallo kawai, kawai ko muyi basket kallonsa ta d'anyi tace "a a nak'i wayon saboda kasan kafini kwarewa anan ko" yace "to naji buga game d'in Allah yabawa mai rabo sa a"
"Hello k'awata akwai matsala fa wallahi ina cikin damuwa"ta d'aya b'arin haj. Zakiyya tace "mun shigesu wane irin matsala Kuma kinsanfa bana juran irin wannan k'ananun zantukan yanzun sai kisa cikina ya murd'a"
"Hmmm kedai bari k'awata wannan tsinanniyar matar Saida tasan yadda tayi ma Maryam asirin da gashi tana neman sawa Maryam tafi k'arfi na zokiga yadda take wani jan wannan shegen yaron ajiki wallahi karkiji zuciya na"
Itama Zakiyyan ajiyar zuciya ta sauke idan bata manta aikinsu na farko ba bokan ya tabbatar musu da cewa ba ko yaushe ne suke da nasara ba dole wani lokacin a jarrabisu da rashin nasara dan matar atsaye take itama bata sanya wajen addu a sannan babanta ma tsohon mugun matsafine" kujifa?
Sosai suka shiga neman mafita wanda daga k'arshe dole suka yanke komawa wajen tsohon bokan da suka daina zuwa tun tuni.
Maryam kuwa suna d'akin har lokacin suna buga wasa da Abdul sai rinto take masa da ya cinye saita ce ba hakaba tun yana hak'ura har shima yai zuciya ya tashi ta dubeshi "ina zaka?"
"Wallahi na daina wasan sai na cinye saikice ke baki yardaba kuma ke kike min rinto nadaina shike nan" yafad'a kamar zaiyi kuka tace "to shikenan k'anina zokaji wani abu" ya rank'wafo kamar zaijin ya kuwa d'auke wayarta daya gama fakonta ya haddace password d'inta, ai kuwa ya zuba da gudu ko takan Baffa da Ammey da har lokacin suke dining bai biba ya arce waje, can saiga Maryam d'in ta biyoshi tana fad'in "wallahi inbaka bani wayana ba saina fasa baka wannan abinda nace" ganin har ya fita itama tabishi da gudu yayin da iyayen suka bisu da kallo cikin sanyin rai.
Da gudu ya shige lambu itama ta rufa masa baya sam idanunta bai kula da dutsen ba sai data taka santsi ya d'ebe ta tafi zata fad'i tasaki k'aran firgita jinta ajikin mutum yasata sakin wani irin ajiyar zuciya.
MD wanda tun shigowar Abdul da gudu ya dawo daga duniyan tunanin daya tafi ganin Maryam ta biyoshi tana hayaniyan data saba indai antab'ota yasa ya maida hankalinsa kansu baisan ya akayi ya isota lokacin datayi sufa zata fad'iba shidai kawai yaganta ne kwance saman kirjinsa Maryam wacce sai lokacin ta bud'e idanunta ganin jikin wanda take tayi saurin tashi tare da sakin wani d'an uban tsaki, abinda yafi tsana a rayuwarsa ya fincikota da mugunta ta Kuma fad'owa jikinsa Saida tasaki k'ara saboda bigewan datayi da gwaiwar hannunsa, cikin b'acin rai yace "dawa kike? ni sa ankine da zakimin tsaki?"
Dubansa tayi taga har idanunsa ya sauya tasani Sarai idan tashiga hannunsa bazataji da sauk'i ba d'auke kanta tayi tana hararan gefe tace "ni ai ba dakai na keba da wancen nake" ta fad'a tana nuna dutsen daya tad'eta, duk da yanayin dayake ciki sai da abin yaao dariya yadan murmusa ya tun kud'eta daga daga jikinsa sai data kai k'asa ta na tashi kuwa ta galla masa harara da murgud'a baki tace dakai nakeyi me ka isa yimin yi yayi kamar zai kamota ta taka da gudu ta wuce cikin gidan.
Da yamma suka fito domin zuwa gidan malam gaba d'aya har Baffa wannan k'aida ne idan ya dawo sai yajema malam tare da dumbin alkhairansa mai tarin yawa.
Bayan sun gama gaisawa da malam Amina da Nassar sukayi cikin gidan yayin da Baffa ya tsaya anan suke dad'a gaisawa da malam anan malam yake tambayarsa ya kuwa lek'a Inna?
D'an sunkuyar da kansa k'asa yai yana sosawa cikin ladabi yace "ban Sami zuwaba har yanzu amma ina mata aike akai akai"
Malam yace "zancen banza kenan ance maka wai abin hannunka ne maganin matsalar ta karfa kamanta Kai kad'ai ne d'an da Allah yabata a duniya ina mai tabbatar maka tafi buk'atar ka akan duk wani abu da kake da Kuma Allah ne kad'ai yasan halin datake ciki akan hakan, dan haka nake umartarka daka daure kaje"
Shiru yayi cikin d'acin rai yarasa wannan masifa yarasa abinda yake damunsa shida mahaifiyarsa amma zuwa inda take ya gagaresa meke nan meyake faruwa da rayuwansa ne?
Maman Islam ce
بسم الله الرحمن الر حيم
*__________________________________*
☀ *FIRST CLASS WRITER'S ASSOCIATION* ☀
FCWA
*{Home of qualities and trusted writer's of The nation}*
https://www.facebook.com/First-class-writers-Association-111719967001810/?referrer=whatsapp
*________________________
🔥BA JINANA BACE🔥
2021
NA
HASSANA ABDULAZIZ YAKASAI
MAMAN ISLAM
Page 15
Sun jima sosai a wajen malam yana dad'a fa