Sashe 5
Ashraf Love Story Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_BASEERATA ITACE ARZIKINA WhatsApp number 07064904617 *ASHRAF_LOVE STORY* _PAID BOOK 300 ONLY_ _RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR ..._ ```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE STORY loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar QUEEN OF WRITER _Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *ASHRAF_LOVE STORY PAID 300* _Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._ *Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar QUEEN OF WRITER nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINA _ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe nainyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar QUEEN OF WRITER HAUSA NOVELS TAKUCE ........................................ *INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR QUEEN OF WRITER HAUSA NOVELS CE* _FREE PAGE 21 TO 30_ .........Huce Kawai take harsanda suka fito Exam d'in, capteria sukaje sukaci Abincin Amma ita sai hucitake takeci, kallonta Aysha tayi tace"Wai Lafiya besty tindakikazo kike wannnan fushin haka,"? Shuru ba ansa saicin magani take, "oh besty fad'amun yau waya tab'aki? Dubejikinki harda Sauran manja amma haka Kika fito makaranta higher school Kuma bama secondry ba," "Besty wani banzane shinefa yab'atamun jiki,"? "To Wai shi waye besty,"? "Wannan banzar mana Wanda tasilarshi Narasa Exam d'ina," Azabure Aysha tamik'e Zaune daidai hartana k'warewa da Ruwan bakinta"Wai kinanufin Champion? Wai kunhad'u da champion Ashraf face to face,"? "Haba besty jikina neman wankeni da ruwan baki dankawai nayi maganar wannnan banzar, shine mana," "ikon Allah Wai kunhad'u da Champion Harda magana Dashi,"? "Mtswww, saikace wani Abunkirki Dan Kawai nahad'u dashi? Shifa ganinsa bazaimun wahalaba tinda shine yayan Khamis Abokin Haris" "taya kuka had'u dashi,"? "Asibiti yazo duba Haris," "Ikon Allah Tabbas kinyi sa'a dahar kikayi magana dashi Wanda ganinsa yake wahala ma? Kumashine kike tinanin gwabza wasa dashi maid'auke da k'ura, wllh Ina gargad'inki Besty daki daina wannnan shashan tinanin domin kece zaki wahala tayama Zaki iya da wannnan babban mutum," "Kinga Besty indai bazaki ban Shawara Kan yarda zand'auke fansa ba, to wallahi kirabu Dani domin wllahi baici banza ba marinda yamun saina rama," "Amma kecefa bakida Gaskiya besty kece Kika b'atamasa jiki Kuma Kika fad'amasa Magana dan yamareki ai balaifi bane Kuma....," "Is ok besty indai bawata Shawara kirabu dani kawai, kisa Ido kiyi kallon yarda Wasan namu zaikaya," "Allah Yasa daga Wasan kumannewa juna kudawo Soyayya har kuzama Abu d'aya da soyayya Mai k'arfi da.....," Mtswww"ai kin banza mezan dashi? Allah yatsareni Ni wallahi bankomai dashi" "A'a fa kada Watarana kudawo dukanku Kuna kuka Saboda Soyayyar juna," "Ke natafi gida inada Abunyi, gobe munada k'aramin shagali A simra holl na walimar Aunty husaina nak'arin girman mijinta da za'ayi gobe" "Ok saimun had'u goben Mrs champion," Harara tawatsa Mata sannnna tawuce, itakuwa Dariya Kawai take, Suna Shiga gidan baima shiga party's d'in Iyayensa ba nasa kawai yawuce yana Ayyana Abunda zaimata Dan Huce takaici, Yana shiga tin palourn yasoma cire kayan jikinsa saida yadawo dagashi sai boxes sannan yazauna tareda shan lemu maisanyi wanda idan kaganshi ka d'auka giyane Amma idan kakafe kwallo a Ido zakagane ba giya bace Domin harda rubutun Non Alcoholic akarubuta da k'ananan Rubutu, yanacikin Sha ba Excuse ba Komai kawai saiyaji wata tafad'a jikinsa tana k'ok'arin hugging d'insa da kaimasa kiss A goshi, Cikin K'arin fushi yayi wurgi da ita harda buguwa tayi Kan kujera, mik'ewa tsaye yayi cikin sauri Yafad'a d'akinsa yazura jallabiyarsa Yafito cikin fushi, yanzu tana zaune cikin kujerar tana wanicin cingam, tasha kitson Attachment hargadon bayanta, D'aure fuska yayi taredake d'aukar belt d'insa yasoma zubamatashi tako ina, Ihu take tananeman Agaji shikuwa sai laftamatashi yake, gashi daga part's d'insa zuwa nasu danisa bawanda zai iyaji, tadaku sosai Amma baida niyar daina dukanta Omar ne Yashigo cikin sauri yak'arbe belts d'in Yana fad'a dashi, sai Alokacin tasamu tabar d'akin da dafe bango domin tadaku sosai ba kad'anba, "Haba Ashraf waimeke damunka Cikin kwanakin Nan daga d'azu zuwa yanzu duk kawani firgice saiwata halayya Wadda bansanka da itaba kake, can kadake wata nanma kasake Kama wata da duka Kamar zaka hallakata inda banzo Kan lokaci bafa," Cikin Huci yace"Dana kashe shegiyar Wallahi Dana Hallakata," Zama yayi gefen gadon yanadafe kansa, "Oh My friend waikana cikin hayyacinka kuwa,? Meye amfanin biyewa Zuciya idanta waccan tama laifi ita wannnan to metamaka, dukan Mata Bata cikin halin Namiji nagartacce Kuma karage Zuciya," Tana samun barin d'akin part's d'in Small mom tawuce Saidai tashiga tasake saka kuka da k'arfi tana fad'awa jikin Umma k'arama,"subhanallah meke faruwa rauda? Ba lafiya nabarki yanzuba meya sameki haka,"? Cikin kuka tace"toba Uncle Ashraf bane dankawai naje parts d'inda Masa Sannu dazuwa shine yarufeni d'aki yanata dukana saida abokinsa Omar yazo yakwaceni, Mom wllh yakaryamun Hannuna,"takama hannun tanasake fashewada kuka, "Wai kina nufin Duka wannnan dukane kuma wannan d'an iskan Yaron yamiki wannnan lahanin,"? "Eh wallahi Umma Ni bansan menayimasa Sam bayasona ya tsanenini Kullum saiyaci zalina innazo gidannan," "Tashi, nace tashi muje inda uwartasa domin bazan yardaba Wallahi tad'auki mataki koni na d'auka domin ke bajaka bace," "Aina fad'amiki Lami indai wannnan Yaronne bakiga komai ba Saida nace kizo muhad'a k'arfi da k'arfe muyak'esu Amma kikak'i yanzu ga irinta Nan,' Cewar small Mom "Aikuwa wallahi Basu isaba dashi har uwartasa, maza tashi muje can," Saida sukafita tasa dariya tace banma gama had'aku masifaba wallahi harke zanyi maganinku dukanku Dani kuke zancen shashasu Kawai duk amfani daku zanyi.. Tare, sukaje har Part's d'in mommy ko sallama basuyiba suka fad'a tafara kwad'awa mommy kira"Hajiya Kubra Hajiya Kubra Hajiya Kubra Wai kina inane,"? Cikin saurin mommy tafito sanye da hijab d'inta domin sallame sallarta Kenan tajiyo ihun Kiran Hajiya lami, indasuke tak'araso tana Fad'in"lafiya kuwa Lami irin wannnan Kiran haka,"? "Bansaniba nace bansaniba, dube jikin Yarinyar Nan dazuwanmu yanzu dube yarda tak'adarin Yaronnan yamaidataka kamar tayi Hatsari," Ituwa sai kuka take tana yarfa Hannu da wani langab'ewa, kamota zuwa jikinta Mommy tayi tana Fad'in"Subhanallah rauda meya sameki haka waya miki haka had'ari kikayi,"? Cikin kuka tace"a'a Mommy kawaifa dannazo gurin Uncle Ashraf yimasa Sannu dazuwa shine yayita dukana Yana zagina harda Rufe k'ofa Saida Abokinsa Omar yazo shine yaceceni dabadashi ba da Yanzu yakasheni, Nikam Mommy bansan menayiwa unlce ba yatsaneni Sam baya K'aunata," kuka tasake rushewa dashi, Lallashinta Mommy tafara dak'yar tasamu tayi shuru, Umma k'arama tace"wallahi Hajiya Kubra inaganin mutunci domin ke matar yayanace kiyiwa Yaron magana kuma kijamasa kunne muddin Yasake saka Hannu kan rauda wallahi sai Anyi tashin Hankali cikin gidannan," Shigowa Daddy yayi da sallama Aikuwa Umma k'arama tanaganinsa tafashe dakuka, "Subhanallah lafiya Lami meya faru," cewar Daddy domin Yana k'aunar Y'ar uwarsa ba kad'anba kusan itace Kawai taragemasa a duniya, kuma Amanarta Hanunsa iyayensu suka Bari, Cikin kuka tace"shikenan Yaya so Ake arabamu k'arfi dayaji Nikam nagaji da tarin matsalolin Gidannan daga zuwanmu yanzu ga matarka ko Ruwa Bata bamuba Dan Kawai rauda taje yiwa Yaron Nan Ashraf Sannu da Zuwa shine Yakamata yamata wannnan dukan Wai batasami Tarbiyabiya ba Dan kawaifa tashiga d'akinsa, yo nice jininka zai Aibata yace banida tarbiya, Nikam zandaina tahowa gidan Nan Duka wallahi" kuka tasake sawa, Duban rauda yayi Dake wani langab'ewa jikin Mommy Tabbas tadaku domin duk kwanciyar belts yazauna jikinta Abunka da farar fata, Ransa yab'ace, "Ke Husna, maza jeki ki kiramun Ashraf yanzu Nan Yazo koni nazo nasameshi," "To Daddy" dagudu tawuce d'akinsa tasameshi zaune Omar sai fad'a da nasiha yakemasa Kan yadaina fushi, yad'an sauka domin saurarensa yake, da sallma Husna tashiga tace"Unlce Daddy yana kiranku yace kuzo yanzu kaida Unlce Omar" Kallon juna sukayi Kafin Omar yace"jeki kice gamunan zuwa," "Anya kuwa Yarinyarnan ba Daddy tafad'ama ba,"? "To saime muje Kawai inma tamun wani iskancin wallahi kocan