← Book details Abar So Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 19

Sashe 7

Abar So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

        Sanda sukayi kuka mai isarsu  kafin suka tashi tsaf suka gyarashi sbd alokacin bacci yakeyi sakamakon maganin baccin da aka bashi . Sunagamawa antyn t ashirya tafiya

"Antynmu ki kawo min kayana dakuma tablet dinna  Kuma kisa min SIM aciki" tafada wa antyn

"Toh babynmu" antyn ta amsa  tareda ficewa daga dakin ....... tana zuwa bakin gate tamawa mai gadisallama tareda cemai zata kawo kayanta .......inda yamata sai tadawo . Tana isa gida tahadu da Hasana

"Antynmu Ina babynmu?" Ta tambaya

"Tadanyi tafiyan kwana biyu kiyi hakuri bata fada miki bah,it's urgent shiyasa"

"Lah babu damuwa fah Antynmu"

" yakamata kibani numbern Ku saina bata"

"Hakane Antynmu" tafada hade da karanto mata tana gamawa tamatasai anjima.

**********************

"Love" kursum takirashi juyawa yayi dakanshi   yana kallonta

"Daman inason na  rokeka wani alfarma neh "

"Inajinki"yafada

"Yawwa daman inason naje Turkey neh nextweek "

"Miye xakiyi?"yatambaya ta yana kafetada eyes

"Wai akwai wani fashion runway dinda nayi applying Kuma an zabeni acikin models din shine nakeson naje"

"Babu inda zakije"yafada in a serious tune ,ai nan da nan ta hasala

"Bangane babu inda zanje bah,naga dai  ni Ban hanaka zuwa inda kake so ,Kama samu natambayeka ni wlhy kana takurawa life dinna daba Dan inasonka bah  dana dade dah tambayar takardatah" afusace yafara mata magana

"Me wai ance inason ki neh  kawai sai inamawa mahaifiyata biyayya neh , Kuma karki damu  da takurawan danake miki da zarar na hadu da ABAR SOna  San hutasheki amma karki dauka yawon gantalinki xakina zuwa min da igiyoyin aurena akanki Kuma karki manta Nike aurenki ba ke ke aurena bah "

yafada tareda hayewa sama,  abinda tacene yasa shi tsayawa cak ........

Don't forget to vote

*💋💋wurarh💋💋*

💝💝💝💝💝💝
                  *ABAR SO*
                            💝💝💝💝💝💝

*WRITTEN BY:NAFISAT MA'ARUF SHEHU*
                        *💋💋WURARH 💋💋*

🌟GORGEOUS WRITTERS FORUM🌟

                🌟G.W.F🌟

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST

*PAGE 60-62*

Abinda tacene yasa shi tsayawa cak wato inba gizo kunnenshi kemishi bah tana nufin inta hadu dah ABAR SOnshi  kasheta zatayi, ai baisan sanda hannunshi ya isa jikinta bah wani muguwar naushi yasake mata a fuska,dukanta yakeyi koh ta Ina idanun nan sunyi jawur tsantsan bacin rai

"wlhy ko scratch ABAR SOna tasamu saina kusan hallakaki" itakuwa babu abinda takeyi sai bada hakuri

"DanAllah natuba kayi hakuri ban karawa" haka yadinga maimaitawa sanda yamata lilis tukunna yabarta yahaura stairs. Ajiyarzuciya taketa saukewa akai akai soboda  tunda aka haifeta  ba'a taba mata irin wannan dukan bah

"Wlhy kinshiga uku ABAR SO" shine abinda tace itama tana hayewa sama,straight dakinta tawuce agaban mirrow ta tsaya tana karewa new face nata kallo

"Oh gosh.... my model face" tafada tana daukar handbag nata tareda ficewa straight tasha tanufa fuskanta Kaman an mawa barawo duka Amma ita ko ajikinta cos ita so take mumy taga yanda danta ya mayarda mata da kamaninta.

***************

Bangaren Nadhira  kuwa kwannanta biyu tana Kula da dadynsu Kuma Alhmdllh yanxu yadaina jifanta amma haryanxu alamu Sun nuna bashida cikakiyar  lafiyar kwakwalwa .

               Tarinda yakeyi neh yadakatar da ita daga hadamai abincinda takeyi,tana juyawa taga Wani bakin abunafita daga bakinshi ai batayi wata wata bah tayi waje da gudu inda adaidai lokacin KURSUM ke kokarin  shiga main palourn gidan  itakuwa Nadhira batama san da mutum awajen kofan bah tabangaje tah itama batayi kasa agwiwa bah ta fincikota hade da bata hot slap inda yayi daidai da fitowan Alhaji Kuma sarai yaga Marin, Nadhira dataji azabar Mari daga sama tafashe da kuka cos ita azatonta gamo tayi cos Kaman guduma taji akumatunta ,muryan Alhaji neh yadawo da ita daga duniyan kwankwanton da tashiga Kuma yasa zafin Marin gushewa lokaci guda

"A'a miyeke faruwa?" 

"Abba kataimakani  karya mutu aman bakin abu yakeyi"tafada cikin kuka

Jin hakan yasashi yin hanyan boys quarters din itakuma tabishi abaya.

KURSUM kuwa suna shigewa ta harare bayansu tareda jan doguwar tsuka  sannan tafashe da kuka Mai tsuma rai , mami kuwa jin muryar yarta yasata fitowa da sauri daga kitchen

"Lafiya dai koh da irin wannan kukan.... miye sameki afuska ?"ta tambaya lokacinda taga face dinta  akumbure ga Kuma jinin dayabushe a gefen bakinta (saikace lokacinda aka mawa HUA SHIANGU hukunci a film JOURNEY OF FLOWER  ...lol)

"Wlhy mami nasha bakar wahala yau awajen Amin Kuma wlhy baxan yadda bah sainaje Human Right anbimin  hakkina  akan kawai nafadi ra'ayina akan maganin planning dinda yake duramin  shine yace shi bazai iya haihuwa Dani bah saida ABAR SONshi" tayi shiru tanajan magina sannan tacigaba

"Danacemai yabarni koda kuwa da insamu cos nima inason haihuwa Kuma daman zaman gidan ya gudureni ni kadai  ko kuma xanfara aiki shine fah yafara zagina ta uwar ta uba don kawai nace zanzo nafada miki shine  yamin wannan dukan"

Tafada tana Kara fashewa da kuka mai tsuma rai saikace dagaske neh abinda take fada  cos mamy hartafi tah daukan zafi  salati kawai mami keyi  kafin tace

"Yaushe Amin yazama mara tausayi ...?" Katse mami tayi da cewa  waifah kishiya zaimin kwanan nan ,Kuma fah wai daman basona yakeyi bah Kuma inyagadama yana iya sakina daman nj matsala ce agareshi"

"Haka yace miki koh?"

"Eh mami "tabada amsa tana Jan hanci

"Zaizo yasameni tunda ban isa dashi bah  Mara mutuncin yaro"hakadai mami tadinga surutu batareda taji ta bakinshi bah, ita dai Dadi yagama kasheta cos tasan tajefi tsuntsaye biyu da Dutse daya

"Tashi ki gasa jikinki " mami tafada

      Sukuwa Suna shiga yatarar da halinda yake ciki , ciro wayarshi yayi hade da danna mai kira , ringing biyu kuwa yadauka tareda yin sallama amsawa yayi yanacewa

"Yawwa Dan Albarka ga  patient dinka fah babu lafiya ka gagauta dawowa DanAllah"

"Insha Allah  Abbana ganinan zuwa"sallama sukayi inda shikuma ya dauko travelling bag nashi daman already yashiryasu ,leka dakinta yayi inda yake mata saiya dawo  tareda yin gaba abinshi

"ABAR SOna am coming for yhu"yafada yana lumshe Ido

Sukuwa suna samun tarin yalafa ta gyarashi da inda yabata,sannan yajuya wajenta

"Miye sunanki?"yatambaye tah

"Suna nah Nadhira"tafada tareda sunkuyar dakanta

"Nice name"yafada cos dan kwana biyun da tayi  yayaba da tarbiyarta,nutsuwarta dakuma jarumtarta cos ko kadan Nadhira batada kwiuya

"Nadhira"yakirata

"Na'am abba" ta amsa,yaji Dadi kwarai dagasken data kirashi da Abba  cos kursum bata kiranshi da Abba

"Yawwa innamiki kyauta zaki karba?"yatambaye tah

"Eh mana Abba dah wazaiki kyauta"tafada tana murmushi,azuciyar ta kuwa cewa take ai kagama mana komai arayuwa mukam cos baba maigadi yafada mata cewan akan hanya aka tsinci dadynsu rai ahannun Allah

"Insha Allah nan bade dadewa bah xanmiki babbar kyautar dazakiyi alfahari dashi"murmushi  tayi sannan tace

"Thank yhu so much Abba Allah yataimaka"

"AMEEN daughter " azuciyar shi kuwa mamakin accents dinta yake yih

"Toh natafi but in son dinna yadawo xan shigo"yafada mata

"Toh"tafada ,yana fita tamaryarda dubanta zuwa ga dadynsu wanda baccin wahala yayi nasarar satarshi. Tablet nata tadauko cos tamanta da foods dinshi datake hadawa,hotunansu take kallo Wani tayi dariya Wani Kuma tayi hawaye haka ta iso kan hotonda sukayi acikin plane

"Mr handsome,you won't believe my beloved Momma and my wonderful NAFHI are no more,when will I see you again I so much missed the little happy moment the three of us spent together. I can't believe that am in love with someone who has forgotten us"tafada tana share hawayen da suka wanke mata fuska hade dah kissing din hoton sannan tarungume tab din a kirjinta ,dasauri ta karasa wajen dadynsu

"Dadynmu ga wanda nakeson na aura nan,kanemo minshi inka warke remember what you said;you said my two little eyeballs will lack nothing if am still alive,so I want you to keep your words, I musn't loose him or else you guys will loose me too" tafada in a serious tone as if dadynsu najinta

"Mr handsome I so much love you" tafada tana kwanciya akasan wajen (lol..... nace ashe bashi kadai bane)"

Yana isowa yashaida wa Abbanshi, baikaiga shiga bah Abbanshi yafito bayan Sun gaisa suka shiga itakuma alokacin........

Don't forget to vote

,

*💋💋wurarh💋💋*

💝💝💝💝💝💝
                   *ABAR SO*
                              💝💝💝💝💝💝

*WRITTEN BY:NAFISAT MA'ARUF SHEHU*
                        *💋💋WURARH 💋💋*

🌟GORGEOUS WRITTERS FORUM🌟

                🌟G.W.F🌟

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS,WE ARE THE BEST AMONG THE REST

*PAGE 64-66*

Yana isowa yashaida wa Abbanshi,koh shiga baiyi bah Abbanshi yafito bayan sun gaisa neh suka shiga. Itakuma alokacin sallah takeyi Kuma tabawa kofa baya so shi baiga face nata bah

"Abbana Inaga haryanxu cocaine dinda aka bashi neh baigama sakinshi bah shiyasa yake wannan aman dayakeyi Amma naga yana improving sosai  soboda naga harnaga Wani kiba yakeyi"yafada cikeda zolaya tareda murmusawa

"Ai my son,all thanks to Allah and this little amazing baby"Abba yafada yana nuna Nadhi dake hawaye akan sallaya,juyawa yayi  yakalleta Amma Sam baiga face nata bah haryanxu.

"Abbana  barinaje in dan huta cos inason naje Wani waje"yafada

"Ok son adawo lafiya ,Kuma Kaman naga Kursum dazu"yafada Kaman he's not too sure  soboda jin reply dinshi" cike da mamaki yake fadin

"Kursum Kuma?,yaushe tabar Abuja cos naxata  tana bathroom danaje mata sallama Kuma nayi magana bata amsa bah cos mun Dansamu misunderstanding  da ita"

"Ok jeka kawai son"Abba yafada hade dah patting bayanshi. Shima fita yayi, dasauri Nadhira tacire khimar dinta sannan tazagaya wajenshi

"Dadynmu daman cocaine neh yake saka wannan haukan  dakakeyi wato drugging dinka big dady yakeyi wlhy dik abinda ka shuka saika girba"

Daukar phone nata tayi hade dah kiran antynsu  tana daga wa tamata bayanin komai  antyn mah kuka tasaka  daganan sukayi sallama.

                 Abba kuwa yanashiga tacewa mumy hala karya Kursum  keyi Amma Sam mumy taki yarda,afusace tayi down stairs  ta aika akira mata Amin ,shikuma daidai yafito yagama magana da abokin shi  akan zasu fita kenan akace Hajiya na nemanshi sanda yaji Wani iri dayaji kiran mumynshi, numfasa wa yayi sannan yace afada mata yana zuwa .

Fita yayi yana tafiyan shi cikin kasaita har ya iso kofar main parlour din sannan yayi sallama,gaida mumy yayi cikeda ladabi amma ko arzikin amsawa baisamu bah tin anan yasan something is wrong  atake kuwa jikinshi yayi Sanyi, saukowa takeyi cikeda yauki Sanye take da crazy Jean trouser  da armless top gakuma exotic acikin  glass cup tana kurba cikeda yanga

"Mumy kinga yana hararata koh"tafada alhalin itake aika mai da sakon harara

"Kibarshi da ni daughter zanyi maganin shine ai"tafada wa Kursum  sannan tajuya wajen shi kafin tacigaba da fadin
Chapter 7 · 0% Book details