fara
Zuciya Da Kwanji Book 4 End Complete Hausa Novel · about 13 min read
kular da shi. Hindatu ta yi musu bankwana ta
tafi,kawai sai sadiya ta mike ta garkame
kofar
daki, ke nan ta kulle masa maganar ya ce
zai je
ganin fatima. Wannan ya sa ya dauke mata
wuta
dif! Ya dinga faman kunci,yana
numfarfashi.ta yi
masa maganar wanka ya yi wankan ya
fito,ta
miko masa kayan bacci amma sai ya karba
kawai
ya ajiye ya sanya jallabiya ya fito falo ta
biyo
shi. Fuskarsa babu walwala ya ce. "Ba ni
tea".
Jikinta na baru ta tafi ta kawo masa
maimakon
ya sha sai kawai ya bige da juya shi cikin
dogon
tunani. Dai dai wannan lokacin fatima ta
kawo
gabar da take son motsa nata kwanjin,ta
zabi
amsa kaddarowa tarayya a kan namiji
guda. Dole
ta koyi hadda domin ta samu wanke allonta.
Ta
yi wanka a gaggauce ta saka kayan
bacci,sannan
ta saka zundumemen hijabi ta tunkari fadar
oga.
A razane abdullahi ya daga kai ya dubi kofa
lokacin da fatima ta kwankwasa,duk da ya
san
yaudarar kai ne zargi cewa fatina ce, amma
sai
kawai ya ji ya kamata a ce ita din ce
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
10)Sadiya ta san ita ce,kumallonta kuma ya
yunkuro
nan take kuka ta fashe shi. "Waye! Mts!!
Mene
ne?" Da sauri abdullahi ya yi mata wani irin
kallo
rai bace ya ce. "Sadiya wanne irin rashin
hankali
ne wannan?" Ta yi saroro cikin mamaki ta ce
"Rashin hankali kuma abu turab?" Ya yi fusk
ya
kawar da kai, tsaurin idon da ta yi masa
kwanaki
na dawo masa a rai. Ya ji kaico ya cika
ransa,dole ne su zauna ta janye wadancan
kalmomin in ba haka ba zai ci gaba da ganin
bakinsu har abda. Yanzu dai sai ya daure ya
ce.
"Ki je ki bude kofar" Ta yi karamar kwabar
da ta
sa shi bin ta da kallo tana ba shi haushi har
ta
dawo ta zauna. Idonsa a kan kofa fatima ta
murza ta shigo,sanye cikin hijabi mai hannu
har
kasa,sai fara fuskarta tas wadda ta kara
haske a
kyan lantarki,sai dai idanuwanta ba su boye
sun
sha kuka ba. Ta yi sallama cikin kasala
sadiya ta
bi ta da satar harara,shi kuwa sai da ya
sauke
kofin tea dinsa ma sannan ya amsa mata
fuska
cike da mamaki. Kai tsaye kuma ta tarar da
shi
inda yake zaune, saboda haka ya dauki
barin jikin
janyo fillallukan kujera ya zube yana gyara
mata
yana hadu mata da sannu. Ta zauna
hankalinta
na kansa kuncinta da murmushinta mai kyau
ta
ce. "Sannu abdul". Ya kasa amsawa saboda
rikita,sai kawai ya yi murmushi ya bige da
karbar
shayi. Ta dan bi dakin da kallo ciki har da
sadiya
mai harara a duhu,sannan ta sauke idonta a
kan
abdullahi.ta ce. "Abdul zuciya da gangar
jikina
sun yi rashi mai ciwo,sun yi kuka har sun gaji
sai
kawai suka koma fatan ya zama
kaffara....." Ya
jima dakin na juyawa da shi, ya san ba dan
akwai
sadiya ba sai ya kusa somewa da dadin
wadannan kalaman daga bakin fatima.
Amma da
yake ido mashi ne ,ya iya hadiye kaso
casa'in da
tara da digo tara na murnarsa da martanin
da zai
mayar,muryarsa na rawa ya ce. "Duk girman
kunne ai ba ya fin kai fatima,me ji ninkin
abin da
kike ji, nima ina fatan ya zama karshen ke
nan.
Da sauri ta lumshe ido tana gyada kai ta ce.
"Insha'Allah". Ta mika hannu ta dauki tea
din da
yake sha ta dan kurba ta ajiye tana cewa.
"Ai ya
yi sanyi abdul". Muryarsa na rawa ya ce.
"Haka
ne, amma akwai gudunmowarki". Ta mike
tana
dariya. "Ko? To kwantar da hankalimka.
Zan
wanke kaina,mu kwana lafiya. Ya yi galala
yana
binta da kallo. Har ta kai tsakiyar falon
sannan a
tausashe ya ce. "Ki yi min alfarma cire
damuwar
da na gani a idunawanki fatima,ki yi bacci
mai
kyau don Allah. Ta tsaya cak ba tare da ta
juyo
ba,sannan ta kada kai ta yi gaba tana cewa.
"Ok!
Ina jiranka ko a mafarki nel Ya yi saurin
amsawa.
"Zan zo in Allah ya so". Ya hakura ya sauke
ido
lokacin da ta gama ficewa,yana ji a ransa
kamar
wata duniyar suka canja,shi ya sa ya shanye
tea
din sa ba tare da ya ankara ba. Duk yadda
sadiya
ta so ta hadiye masifarta sai abin ya
fuskara,
cikin zafin rai ta ce. "Abu turab bana son
cin
fuska". Ya tattaro dukkan hankalinsa gare
ta
fuska babu walwala. "Sadiya idan kina son
kaucewa cin fuska kuma kina son in dore da
yi
miki adalci,to lallai ne ki janye kalmomin ki
da
suka zubo min dafin ganin bakin ki a
zuciya". Nan
da nan ta dawo cikin hankalinta fuskarta a
raunane ta ce. "Na janye,Allah kuma ya
baka
hakuri,ko yanzu ma ai Allah ya saka maka
tunda
ga shi nan za ka haihu ka barni. Ya kada kai
sannan ya kuma dorawa. "To na
hakura,shawara
ta gaba da zan ba ki ita ce,ki rage kishi ki
rage
zafafa al'amura,dan su suke rushe dukkan
son da
nake miki. Ki daina yaudarar kanki da zaton
zan
auro 'ya"ya mutane in ki son siu dan ki ji
sanyi,ke
na so,so mai karfi sadiya. Hindatu aka aura
min
ba tare da ko ganinta ba taba ba, amma
wallahi
ban taba jin na tsani hindatu ba, kullum
samun
matsayi take a zuciyata saboda yadda take
darajani take kuma yarda na isa da ita.
Sannan
fatima kaddara ta kawo ta aure
na,shekarunmu
kusan daya tana da kyau tana da
kudi,amma
fatima ta san na gaba da ita,yaddana so
haka
nake juya ta. Shin sadiya ke me kike taka
da kike
ganin kowa bai isa ba? Kuma ki bawa kanki
yarda dole a fifita ki? Wannan ragon azanci
ne,ki
yi shawara da zuciyarki ki canja kanki
tsari,in kika
dage da kyautata min da bin umarnina ba sa
kin
dagawa kanki hankali ban, zan ba ki hakki ki
da
yake naki kamar yadda bai kamata ki dora
ido a
kan hakkin wata ba". Ta fara kuka. "Amma
dai
abu turab yanzi cin fuskar da kuka yi min
hakki
wa ne? Ya amsa. "Sau nawa ina furta miki
kalaman kauna gaban hindatu,kina ma
gwsale ni?
Ina kuma ga wadda ta zo tana furta min da
bakina? Ba fa zan rufe ki ba,ina son
hindatu ina
son fatima, duk suna abin da zan habaka
soyayyarsu ke ce kawai kike neman taki da
kwanji.ina shawararki ki canja". Ba ta
tanka ba
illa shesshekar kuka.
1 · Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
11)***************************
******************
******************************
********** Sai da
hantsi ya daga sosai wajen sha daya sabban
ya
sami sararin zuwa dakin fadima saboda
abokan
da suka rika zuwa masa jaje. Hindatu dai ta
zo
ta kwashi gaisuwarta tun da sanyin
safiya,dan
haka babu ita cikin gaisuwar safe. Da dokin
yadda za ta kasance a tsakaninsu ya shiga
dakin.
Akwai alamun ko tsinke ba ta sawa dakin da
sunan gyara ba,amma ita ta fice ado kamar
mai
zuwa wani fatin gasa,tana zaune tana kallo
da ta
sa gugguru a cinyarta. Yana lalube ta inda
zai
faro mata bayan sallama,amma sai ta riga
shi ta
hanyar tattaro masa dukkan fara'a ta ce.
"Barka
da safiya". Ya nemi gurin zama da sauri
dan kar
jirin da ke kwasarsa ya yi nasara a kansa,ya
amsa. "Barkan ki dai,duk da na raina
gaisuwar".
Ta mayar da ganinta t V ta ce. "Ko? Kar ka
manta fa hausawa sun ce maraina
kadan.....
Barawo". Ta karasa da dariya. Ya jinjina
lokacin
da mamakinsa ya ci gaba da hayyaka ya ce.
"Kuma fa haka ne, amma ai sun ce inda
aka karbi
dariyar almajiri nan yake fasa kokonsa". Ta
dan
yi kasake sannan ta kada kai. "Haka ne,ci
gaba
da fasawa ni kuma na yi alkawarin kin
kosawa
zan ci gaba da baka sababbi......" Ya yi
saurin
tare ta a dokance. "Ba fa zaurance nake
ba". Ta
yi dariya. "Nima ba shi nake ba". Ya dan
ware
ido. "Amma. Kike ambaton alkawari?" Ta
kuma
kada kai cikin tabbarwa. "Eh,na yi da zuciya
daya". Sai ya rasa abin da zai ce saboda
dadi da
farin ciki,duk basirarsa ta toshe,ta sauke ido
a
tasar gurgurun da take ci. Sannan ya daga
kai ya
bi cikinta da kallo,dadi na neman kashe
shi,ya yi
kuma ta maza ya ce. "Fadima ya ya
babynmu?"
Ta kasa dago ido ta dube shi saboda tsabar
kunya,ta ci gaba da cin gurgurunta kawai.
Sai
can ta waske da cewa. "Wai ba ka cin
popcorn
ne? Ya yi murmushin basarwa ya dawo
kujerar
kusa da ita yana cewa. "Tunda yanzu kin
mun ta
yi sai in ci mana. Ta yi saurin sa tasar a
tsakiyarsu ta ce. "Da ka fara taimakonmu
da
ruwan sha". Bai tanka ba ya mike ya nufi
kicin
din,shima sai da ya bishi da kallo komai a
hargitse,watakila har wanke wanke abincin
jiya
suna zaune. Bai ga laifinta ba ko daya,dan
tun
asali ba ta saba ba, bare yanzu ga nauyin
ciki,dan haka ya fara tunanin lokacin ya yi
da za
ta sami mai aiki ko da ba ta gama canja hali
ba.
Ya shiryo lemuka da ruwa ya dawo dasu,ya
zube
mata tana yi masa sannu. Shi kuma ya fanso
abin da ke ransa da cewa. "Kin rasa ni
lokacin da
zan fi miki amfani ko fatima,abin da ya fi
min
ciwo ke nan a yanzu yadda na ga dakunan
ki,ban
yi a zanci ba ko daga can da na bayar da
damar
a kawo miki mai aiki duk da har yanzu ban
gama
sanin matsayina a wajen ki ba, wata za ta
iya
zama a tsakaninmu yanzu ko da sauran
lokaci?"
Ko kadan fuskarta ba ta sauya ba,ba tare
da ta
dube shi ba ta ce. "Me kake ci na baka na
zuba?
Duk zamu tattauna wadannan". Cikin
zakuwa ya
ce. "In ba yanzu ba zai yaushe?" Ta ce,"sai
ranar
da na karbi girki". Ya yi dariya. "Mene ne
hikimar
hakan?" Ita ma ta yi dariyar ta ce. "Kai ya
kamata ka amsa,duk lokacin da muke son
tattauna wani batu ka kan ce jira nake ki
karbi
girki, ka tuna?" Ya yi mata wani irin kallo
kawai
yana dariya.suka dauki shiru sai can ya ce.
"Fatima jiya me kuka tattauna da malam?"
Yana
rufe baki ta amsa. "Tsakaninmu ne". Ya
kada kai
yana kallon ta da gefen ido ya ce. "Ko?" Ta
kada
kai tana cika amsa tambata ba,na tambayi
baby
kin share,na tambayi yadda kuka yi da
malam
nan ma kina neman sharewa". Karaf ta
kuma
amsa. "Dacewa ne kawai ba ka yi ka tambaye
ni
abin da na san amsa ba". Ya ce, "dan bani
sata
amsa, kamar me zan tambaye ki?" Ta yi
tambaye
ni yadda na kewarka da yadda rashinka ya
yi min
ciwo idan na fara zuba sai ka danna purse".
Bai
dawo daga duniyar shaukin da ta watsa shi
ba
aka hau kwankwasa kofa.ya yi saurin riko
hannunta ya dubi kwatar idonta ya ce. "Zan
nemi
afuwarki,ki yi min hanzarin hidimat ki a 'yan
kwanakin nan,saboda yawan mutane,nima
kuma
na dan murmure ko?" Cikin sauri ta kada
kai. "Na
yi maka". Ya kara tausasa murya ya ce. "To
me
za ki bani da zai tabbatar min kin yi rashi
na?"
Fuskarta a sake ta ce. "Miko hannunka na
baka
kyautar sumba guda biyu". Ya jinjina.
"Hannu
kuma?" Ta yi dariya ta ce. "Au ka raina? To
kawo kuncinka na baka daya a maimakon
biyu.
Har sai da ran hindatu ya baci da dukan
kofar,duk da ta kasa zuciya ta koma. Ba
dan
Abdullahi ya gamsu da wannan sabuwar
gaisuwar
da suka bude shafinta a yau shi da fatima
ba ya
barta,sai dai ya ambatar mata I love u
addadi irin
na kamar anyi masa gorin fadar. Cikin
sanyin jiki
kuma ya yi mata sallama ya tafi.
***************
*************************** Duk yadda
abdullahi
ya shude da wasu kwanaki a duniya masu
cike da
doki da farin ciki,yana tsammanin bai taba
bi ta
kan irin kwanaki hudu da fitowar sa kurkuku
ba.
Fatima ta canja daga wadda ya sani,kuma
da
alama tana neman canja shi shima,komai da
ya
zagaye su shima ya canja,canjin da ya
tabbatar
in ya dore zai samar masa aljanna a
duniya. Cikin
kwanakin nan kafa ba ta daukewa a gidan
saboda
haka basa kebewa,amma fatima na zagen
kwanjin
da ba ya fito da kauna da soyayya kai
tsaye,amma yana fito da tsannanin tattali
da
kular ta da shi. Tana wanke kafa ta same shi
har
dakinsa cikin cire girman kai da isarta,ayi ta
karbar baki da ita,cikin girmamawa da
karramawa. A dan wannan lokacin ya
fahimce ta
da kyau,duk yadda sadiya ke jin kishi
fatima ta
ninka ta, sai dai nata akwai kawaici da
hankali a
ciki, ta iya hadiye shi, kuma ta iya basar da
bacin
rai. Wannan ba karamin dadi ya yiwa
abdullahi
ba,dan yana ji a ransa wannan ita ce
fatma,wadda ta wuce ta aro ce. Bai tashi
mamakin ta ba sai a kwana na hudun da
yake
kafa ta dauke da yawan baki,sun wuni dai
da
hajiya Atika matar babansu,da yamma da
za ta
koma sai ya shirya mayar da ita gida. Har
fatima
aka rako ta wajen mota,suna ta yiwa juna
godiya.
Ta faki idon mutane ta yi masa wata
alama,ta
rike yatsunta shidda ta saki ta nuna agogon
hannunta,sannan ta rike kunne tana girgiza
kai.
Ya fahimce ta,ma'ana kar ya wuce karfe
shida.
Ya yi mata murmushi kawai suka wuce. Dan
halak din kuwa shida saura minti bakwai ya
dawo,ya fado dakin kamar aguje. Ta tashi
da
sauri tana kare masa kallo da fuskar
tambaya. Ya
zauna a kujera yana haki ya ce mata.
"Shidan ce
ta kusa cika".12)Anya ni kuwa na taba zaman minti biyu a
kallon
kwallo? Ban san komai a kanta ba, dan haka
yanzu na ke ware ido kamar makauniya ko
zan ji
abin da kake ji. Ka ga har na fara
sabawa,kila
nan da wasu kwanaki saboda kai nima na
fitar da
club dina". Ta kare maganar da zolaya,
kafin ya
yi magana ta kuma dorawa. "Duk da ma dai
kamata ya yi na yi kishi da kwallon kafar
nan,haka kawaifa ka dauki daren farkona
ka kai
mata, amma dan bani da zuciya wai nake
son
faranta maka da ita". Ya tuntsure da
dariya ya
ce. "To ki sha kuruminki,da daddare da
ranakun
da duk ta lasar miki duk zan fanshe
miki,kamar a
yanzu ma sai sun fi armashi dan zamu yi
cikin
kula da kyautar da Allah ya yi mana ko? In
na
tuna mun kusa yin dan kanmu fatima ni
kadai na
san yadda nake ji a zuciyata". Nan fa ya
kashe
bakin tsanyarta yi dif,sai dai fuskarta da
murmushi,amma bai kara jin mruyarta ba
har ya
wanka alwala ya fice masallaci. Sai bayan
sallar
isha ya shigo musu da abinci kamar da
can,suka
yi dinner tare suna ta musayan kalaman da
ke
sabbabe musu shakuwa. Fatima cikin
fargabar
kawo kudurorinta,shi kuma cikin fargabar
zunguro
magana,har dare ya yi sosai suka wanzu a
dakin
kwana ciki shirin bacci. Yana kwance kan
gado
rigingine yana kallon samma,alamun rashin
ta
cewa. Ita kuma tana ta lakakin murza
turare
gaban madubi wanda shi kansa ya tabbatar
ba
abin da ya zaunar da ita ke nan ba, rashin
abin yi
ne kawai irin nasa. Sai can da hakura ta
janyo
dirowa ta fito da Envelop ta janyo stool zuwa
gabansa ta zauna ta ce masa. "Abdul tashi
mu yi
magana ta fahimta don Allah. Ya yunkura ya
tashi zaune kirjinsa na dukan uku uku
kamar
yadda nata ke yi. Ta mika masa Envelop
tana
cewa. "Ga wannan,malam ya umarci na
rubuta na
baka". Hannuwansa na karkarwa ya bude
Envelop
ya zaro a gaggauce ya karanta salon da
takardar
ke dauke da shi,dan rudani kawai sai ya yi
zuru
yana kallon ta bayan ya gama karantawa.
Dan
haka ta ci gaba da magana cikin rauni. "Zan
tafi,kawai sai sadiya ta mike ta garkame
kofar
daki, ke nan ta kulle masa maganar ya ce
zai je
ganin fatima. Wannan ya sa ya dauke mata
wuta
dif! Ya dinga faman kunci,yana
numfarfashi.ta yi
masa maganar wanka ya yi wankan ya
fito,ta
miko masa kayan bacci amma sai ya karba
kawai
ya ajiye ya sanya jallabiya ya fito falo ta
biyo
shi. Fuskarsa babu walwala ya ce. "Ba ni
tea".
Jikinta na baru ta tafi ta kawo masa
maimakon
ya sha sai kawai ya bige da juya shi cikin
dogon
tunani. Dai dai wannan lokacin fatima ta
kawo
gabar da take son motsa nata kwanjin,ta
zabi
amsa kaddarowa tarayya a kan namiji
guda. Dole
ta koyi hadda domin ta samu wanke allonta.
Ta
yi wanka a gaggauce ta saka kayan
bacci,sannan
ta saka zundumemen hijabi ta tunkari fadar
oga.
A razane abdullahi ya daga kai ya dubi kofa
lokacin da fatima ta kwankwasa,duk da ya
san
yaudarar kai ne zargi cewa fatina ce, amma
sai
kawai ya ji ya kamata a ce ita din ce
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
10)Sadiya ta san ita ce,kumallonta kuma ya
yunkuro
nan take kuka ta fashe shi. "Waye! Mts!!
Mene
ne?" Da sauri abdullahi ya yi mata wani irin
kallo
rai bace ya ce. "Sadiya wanne irin rashin
hankali
ne wannan?" Ta yi saroro cikin mamaki ta ce
"Rashin hankali kuma abu turab?" Ya yi fusk
ya
kawar da kai, tsaurin idon da ta yi masa
kwanaki
na dawo masa a rai. Ya ji kaico ya cika
ransa,dole ne su zauna ta janye wadancan
kalmomin in ba haka ba zai ci gaba da ganin
bakinsu har abda. Yanzu dai sai ya daure ya
ce.
"Ki je ki bude kofar" Ta yi karamar kwabar
da ta
sa shi bin ta da kallo tana ba shi haushi har
ta
dawo ta zauna. Idonsa a kan kofa fatima ta
murza ta shigo,sanye cikin hijabi mai hannu
har
kasa,sai fara fuskarta tas wadda ta kara
haske a
kyan lantarki,sai dai idanuwanta ba su boye
sun
sha kuka ba. Ta yi sallama cikin kasala
sadiya ta
bi ta da satar harara,shi kuwa sai da ya
sauke
kofin tea dinsa ma sannan ya amsa mata
fuska
cike da mamaki. Kai tsaye kuma ta tarar da
shi
inda yake zaune, saboda haka ya dauki
barin jikin
janyo fillallukan kujera ya zube yana gyara
mata
yana hadu mata da sannu. Ta zauna
hankalinta
na kansa kuncinta da murmushinta mai kyau
ta
ce. "Sannu abdul". Ya kasa amsawa saboda
rikita,sai kawai ya yi murmushi ya bige da
karbar
shayi. Ta dan bi dakin da kallo ciki har da
sadiya
mai harara a duhu,sannan ta sauke idonta a
kan
abdullahi.ta ce. "Abdul zuciya da gangar
jikina
sun yi rashi mai ciwo,sun yi kuka har sun gaji
sai
kawai suka koma fatan ya zama
kaffara....." Ya
jima dakin na juyawa da shi, ya san ba dan
akwai
sadiya ba sai ya kusa somewa da dadin
wadannan kalaman daga bakin fatima.
Amma da
yake ido mashi ne ,ya iya hadiye kaso
casa'in da
tara da digo tara na murnarsa da martanin
da zai
mayar,muryarsa na rawa ya ce. "Duk girman
kunne ai ba ya fin kai fatima,me ji ninkin
abin da
kike ji, nima ina fatan ya zama karshen ke
nan.
Da sauri ta lumshe ido tana gyada kai ta ce.
"Insha'Allah". Ta mika hannu ta dauki tea
din da
yake sha ta dan kurba ta ajiye tana cewa.
"Ai ya
yi sanyi abdul". Muryarsa na rawa ya ce.
"Haka
ne, amma akwai gudunmowarki". Ta mike
tana
dariya. "Ko? To kwantar da hankalimka.
Zan
wanke kaina,mu kwana lafiya. Ya yi galala
yana
binta da kallo. Har ta kai tsakiyar falon
sannan a
tausashe ya ce. "Ki yi min alfarma cire
damuwar
da na gani a idunawanki fatima,ki yi bacci
mai
kyau don Allah. Ta tsaya cak ba tare da ta
juyo
ba,sannan ta kada kai ta yi gaba tana cewa.
"Ok!
Ina jiranka ko a mafarki nel Ya yi saurin
amsawa.
"Zan zo in Allah ya so". Ya hakura ya sauke
ido
lokacin da ta gama ficewa,yana ji a ransa
kamar
wata duniyar suka canja,shi ya sa ya shanye
tea
din sa ba tare da ya ankara ba. Duk yadda
sadiya
ta so ta hadiye masifarta sai abin ya
fuskara,
cikin zafin rai ta ce. "Abu turab bana son
cin
fuska". Ya tattaro dukkan hankalinsa gare
ta
fuska babu walwala. "Sadiya idan kina son
kaucewa cin fuska kuma kina son in dore da
yi
miki adalci,to lallai ne ki janye kalmomin ki
da
suka zubo min dafin ganin bakin ki a
zuciya". Nan
da nan ta dawo cikin hankalinta fuskarta a
raunane ta ce. "Na janye,Allah kuma ya
baka
hakuri,ko yanzu ma ai Allah ya saka maka
tunda
ga shi nan za ka haihu ka barni. Ya kada kai
sannan ya kuma dorawa. "To na
hakura,shawara
ta gaba da zan ba ki ita ce,ki rage kishi ki
rage
zafafa al'amura,dan su suke rushe dukkan
son da
nake miki. Ki daina yaudarar kanki da zaton
zan
auro 'ya"ya mutane in ki son siu dan ki ji
sanyi,ke
na so,so mai karfi sadiya. Hindatu aka aura
min
ba tare da ko ganinta ba taba ba, amma
wallahi
ban taba jin na tsani hindatu ba, kullum
samun
matsayi take a zuciyata saboda yadda take
darajani take kuma yarda na isa da ita.
Sannan
fatima kaddara ta kawo ta aure
na,shekarunmu
kusan daya tana da kyau tana da
kudi,amma
fatima ta san na gaba da ita,yaddana so
haka
nake juya ta. Shin sadiya ke me kike taka
da kike
ganin kowa bai isa ba? Kuma ki bawa kanki
yarda dole a fifita ki? Wannan ragon azanci
ne,ki
yi shawara da zuciyarki ki canja kanki
tsari,in kika
dage da kyautata min da bin umarnina ba sa
kin
dagawa kanki hankali ban, zan ba ki hakki ki
da
yake naki kamar yadda bai kamata ki dora
ido a
kan hakkin wata ba". Ta fara kuka. "Amma
dai
abu turab yanzi cin fuskar da kuka yi min
hakki
wa ne? Ya amsa. "Sau nawa ina furta miki
kalaman kauna gaban hindatu,kina ma
gwsale ni?
Ina kuma ga wadda ta zo tana furta min da
bakina? Ba fa zan rufe ki ba,ina son
hindatu ina
son fatima, duk suna abin da zan habaka
soyayyarsu ke ce kawai kike neman taki da
kwanji.ina shawararki ki canja". Ba ta
tanka ba
illa shesshekar kuka.
1 · Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
11)***************************
******************
******************************
********** Sai da
hantsi ya daga sosai wajen sha daya sabban
ya
sami sararin zuwa dakin fadima saboda
abokan
da suka rika zuwa masa jaje. Hindatu dai ta
zo
ta kwashi gaisuwarta tun da sanyin
safiya,dan
haka babu ita cikin gaisuwar safe. Da dokin
yadda za ta kasance a tsakaninsu ya shiga
dakin.
Akwai alamun ko tsinke ba ta sawa dakin da
sunan gyara ba,amma ita ta fice ado kamar
mai
zuwa wani fatin gasa,tana zaune tana kallo
da ta
sa gugguru a cinyarta. Yana lalube ta inda
zai
faro mata bayan sallama,amma sai ta riga
shi ta
hanyar tattaro masa dukkan fara'a ta ce.
"Barka
da safiya". Ya nemi gurin zama da sauri
dan kar
jirin da ke kwasarsa ya yi nasara a kansa,ya
amsa. "Barkan ki dai,duk da na raina
gaisuwar".
Ta mayar da ganinta t V ta ce. "Ko? Kar ka
manta fa hausawa sun ce maraina
kadan.....
Barawo". Ta karasa da dariya. Ya jinjina
lokacin
da mamakinsa ya ci gaba da hayyaka ya ce.
"Kuma fa haka ne, amma ai sun ce inda
aka karbi
dariyar almajiri nan yake fasa kokonsa". Ta
dan
yi kasake sannan ta kada kai. "Haka ne,ci
gaba
da fasawa ni kuma na yi alkawarin kin
kosawa
zan ci gaba da baka sababbi......" Ya yi
saurin
tare ta a dokance. "Ba fa zaurance nake
ba". Ta
yi dariya. "Nima ba shi nake ba". Ya dan
ware
ido. "Amma. Kike ambaton alkawari?" Ta
kuma
kada kai cikin tabbarwa. "Eh,na yi da zuciya
daya". Sai ya rasa abin da zai ce saboda
dadi da
farin ciki,duk basirarsa ta toshe,ta sauke ido
a
tasar gurgurun da take ci. Sannan ya daga
kai ya
bi cikinta da kallo,dadi na neman kashe
shi,ya yi
kuma ta maza ya ce. "Fadima ya ya
babynmu?"
Ta kasa dago ido ta dube shi saboda tsabar
kunya,ta ci gaba da cin gurgurunta kawai.
Sai
can ta waske da cewa. "Wai ba ka cin
popcorn
ne? Ya yi murmushin basarwa ya dawo
kujerar
kusa da ita yana cewa. "Tunda yanzu kin
mun ta
yi sai in ci mana. Ta yi saurin sa tasar a
tsakiyarsu ta ce. "Da ka fara taimakonmu
da
ruwan sha". Bai tanka ba ya mike ya nufi
kicin
din,shima sai da ya bishi da kallo komai a
hargitse,watakila har wanke wanke abincin
jiya
suna zaune. Bai ga laifinta ba ko daya,dan
tun
asali ba ta saba ba, bare yanzu ga nauyin
ciki,dan haka ya fara tunanin lokacin ya yi
da za
ta sami mai aiki ko da ba ta gama canja hali
ba.
Ya shiryo lemuka da ruwa ya dawo dasu,ya
zube
mata tana yi masa sannu. Shi kuma ya fanso
abin da ke ransa da cewa. "Kin rasa ni
lokacin da
zan fi miki amfani ko fatima,abin da ya fi
min
ciwo ke nan a yanzu yadda na ga dakunan
ki,ban
yi a zanci ba ko daga can da na bayar da
damar
a kawo miki mai aiki duk da har yanzu ban
gama
sanin matsayina a wajen ki ba, wata za ta
iya
zama a tsakaninmu yanzu ko da sauran
lokaci?"
Ko kadan fuskarta ba ta sauya ba,ba tare
da ta
dube shi ba ta ce. "Me kake ci na baka na
zuba?
Duk zamu tattauna wadannan". Cikin
zakuwa ya
ce. "In ba yanzu ba zai yaushe?" Ta ce,"sai
ranar
da na karbi girki". Ya yi dariya. "Mene ne
hikimar
hakan?" Ita ma ta yi dariyar ta ce. "Kai ya
kamata ka amsa,duk lokacin da muke son
tattauna wani batu ka kan ce jira nake ki
karbi
girki, ka tuna?" Ya yi mata wani irin kallo
kawai
yana dariya.suka dauki shiru sai can ya ce.
"Fatima jiya me kuka tattauna da malam?"
Yana
rufe baki ta amsa. "Tsakaninmu ne". Ya
kada kai
yana kallon ta da gefen ido ya ce. "Ko?" Ta
kada
kai tana cika amsa tambata ba,na tambayi
baby
kin share,na tambayi yadda kuka yi da
malam
nan ma kina neman sharewa". Karaf ta
kuma
amsa. "Dacewa ne kawai ba ka yi ka tambaye
ni
abin da na san amsa ba". Ya ce, "dan bani
sata
amsa, kamar me zan tambaye ki?" Ta yi
tambaye
ni yadda na kewarka da yadda rashinka ya
yi min
ciwo idan na fara zuba sai ka danna purse".
Bai
dawo daga duniyar shaukin da ta watsa shi
ba
aka hau kwankwasa kofa.ya yi saurin riko
hannunta ya dubi kwatar idonta ya ce. "Zan
nemi
afuwarki,ki yi min hanzarin hidimat ki a 'yan
kwanakin nan,saboda yawan mutane,nima
kuma
na dan murmure ko?" Cikin sauri ta kada
kai. "Na
yi maka". Ya kara tausasa murya ya ce. "To
me
za ki bani da zai tabbatar min kin yi rashi
na?"
Fuskarta a sake ta ce. "Miko hannunka na
baka
kyautar sumba guda biyu". Ya jinjina.
"Hannu
kuma?" Ta yi dariya ta ce. "Au ka raina? To
kawo kuncinka na baka daya a maimakon
biyu.
Har sai da ran hindatu ya baci da dukan
kofar,duk da ta kasa zuciya ta koma. Ba
dan
Abdullahi ya gamsu da wannan sabuwar
gaisuwar
da suka bude shafinta a yau shi da fatima
ba ya
barta,sai dai ya ambatar mata I love u
addadi irin
na kamar anyi masa gorin fadar. Cikin
sanyin jiki
kuma ya yi mata sallama ya tafi.
***************
*************************** Duk yadda
abdullahi
ya shude da wasu kwanaki a duniya masu
cike da
doki da farin ciki,yana tsammanin bai taba
bi ta
kan irin kwanaki hudu da fitowar sa kurkuku
ba.
Fatima ta canja daga wadda ya sani,kuma
da
alama tana neman canja shi shima,komai da
ya
zagaye su shima ya canja,canjin da ya
tabbatar
in ya dore zai samar masa aljanna a
duniya. Cikin
kwanakin nan kafa ba ta daukewa a gidan
saboda
haka basa kebewa,amma fatima na zagen
kwanjin
da ba ya fito da kauna da soyayya kai
tsaye,amma yana fito da tsannanin tattali
da
kular ta da shi. Tana wanke kafa ta same shi
har
dakinsa cikin cire girman kai da isarta,ayi ta
karbar baki da ita,cikin girmamawa da
karramawa. A dan wannan lokacin ya
fahimce ta
da kyau,duk yadda sadiya ke jin kishi
fatima ta
ninka ta, sai dai nata akwai kawaici da
hankali a
ciki, ta iya hadiye shi, kuma ta iya basar da
bacin
rai. Wannan ba karamin dadi ya yiwa
abdullahi
ba,dan yana ji a ransa wannan ita ce
fatma,wadda ta wuce ta aro ce. Bai tashi
mamakin ta ba sai a kwana na hudun da
yake
kafa ta dauke da yawan baki,sun wuni dai
da
hajiya Atika matar babansu,da yamma da
za ta
koma sai ya shirya mayar da ita gida. Har
fatima
aka rako ta wajen mota,suna ta yiwa juna
godiya.
Ta faki idon mutane ta yi masa wata
alama,ta
rike yatsunta shidda ta saki ta nuna agogon
hannunta,sannan ta rike kunne tana girgiza
kai.
Ya fahimce ta,ma'ana kar ya wuce karfe
shida.
Ya yi mata murmushi kawai suka wuce. Dan
halak din kuwa shida saura minti bakwai ya
dawo,ya fado dakin kamar aguje. Ta tashi
da
sauri tana kare masa kallo da fuskar
tambaya. Ya
zauna a kujera yana haki ya ce mata.
"Shidan ce
ta kusa cika".12)Anya ni kuwa na taba zaman minti biyu a
kallon
kwallo? Ban san komai a kanta ba, dan haka
yanzu na ke ware ido kamar makauniya ko
zan ji
abin da kake ji. Ka ga har na fara
sabawa,kila
nan da wasu kwanaki saboda kai nima na
fitar da
club dina". Ta kare maganar da zolaya,
kafin ya
yi magana ta kuma dorawa. "Duk da ma dai
kamata ya yi na yi kishi da kwallon kafar
nan,haka kawaifa ka dauki daren farkona
ka kai
mata, amma dan bani da zuciya wai nake
son
faranta maka da ita". Ya tuntsure da
dariya ya
ce. "To ki sha kuruminki,da daddare da
ranakun
da duk ta lasar miki duk zan fanshe
miki,kamar a
yanzu ma sai sun fi armashi dan zamu yi
cikin
kula da kyautar da Allah ya yi mana ko? In
na
tuna mun kusa yin dan kanmu fatima ni
kadai na
san yadda nake ji a zuciyata". Nan fa ya
kashe
bakin tsanyarta yi dif,sai dai fuskarta da
murmushi,amma bai kara jin mruyarta ba
har ya
wanka alwala ya fice masallaci. Sai bayan
sallar
isha ya shigo musu da abinci kamar da
can,suka
yi dinner tare suna ta musayan kalaman da
ke
sabbabe musu shakuwa. Fatima cikin
fargabar
kawo kudurorinta,shi kuma cikin fargabar
zunguro
magana,har dare ya yi sosai suka wanzu a
dakin
kwana ciki shirin bacci. Yana kwance kan
gado
rigingine yana kallon samma,alamun rashin
ta
cewa. Ita kuma tana ta lakakin murza
turare
gaban madubi wanda shi kansa ya tabbatar
ba
abin da ya zaunar da ita ke nan ba, rashin
abin yi
ne kawai irin nasa. Sai can da hakura ta
janyo
dirowa ta fito da Envelop ta janyo stool zuwa
gabansa ta zauna ta ce masa. "Abdul tashi
mu yi
magana ta fahimta don Allah. Ya yunkura ya
tashi zaune kirjinsa na dukan uku uku
kamar
yadda nata ke yi. Ta mika masa Envelop
tana
cewa. "Ga wannan,malam ya umarci na
rubuta na
baka". Hannuwansa na karkarwa ya bude
Envelop
ya zaro a gaggauce ya karanta salon da
takardar
ke dauke da shi,dan rudani kawai sai ya yi
zuru
yana kallon ta bayan ya gama karantawa.
Dan
haka ta ci gaba da magana cikin rauni. "Zan