fara
Zuciya Da Kwanji Book 4 End Complete Hausa Novel · about 18 min read
dogon turanci na neman sanin aikin da aka
bawa
abdullahi ya yi zamaba. Cikin aminci,da
kuma
dalilan da suka sa har yanzu ake tsare da
shi fiye
da wata uku ba a kai shi kotu ba. Amma
ofisa
babu amsa sai zullewa yake da dabaru irin
nasu
na 'yan sanda,sai Abdulwahab ya koma
tambayar
yawan kudin tare da dorawa da cewa. "Zan
biya
Alh a sake shi" Babu ko kunyar shekaru da
na
aiki ofisa ya ce. "Alh aiki yake bukata ba
kudi ba,
ya tabbatar mana ko yanzu ya yi masa aikin
ya
yi alkwarin ninka kudin ya ba shi a kan
farashin
farko". Abdulwahab ya sauke numfashi cikin
cije
lebe ya ce. "Haka ne? To za mu bi hanyar da
ta
kamata don neman hakkinmu kamar yadda
ya bi
tasa hanyar dan cimman burin
zuciyarsa,wanda
munin abun yasa kuka kasa fada mana"
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
6)****************************
*************** A
wannan satin malam ya yi abin da tutuni
yake
juyawa fuska,wato neman alfarma ga
tsofaffin
dalibansa wadanda suka zama kusushi yanzu
a
Nigeria game da matsalar dansa Abdullahi.
Ai ba
a kwana ba kuma ba tare da wanda ya dauki
nauyin ya tako da kafarsa ba,waya kawai ya
yi a
kan lallai kar a sake a bar Abdullahi ya kara
kwana a nan. Sai ga wayoyin ofisoshi na biyo
malam da yayyen abdullahi a kan su zo su
dauke
shi. Bayna sun zo aka zauna zaman gigita
biro
na kafa sharadai da neman dawo da
Abdullahi
duk lokacin da bukatar hakan ta taso, wato
in Alh
ya dawo Nigeria dan zaman sulhu ko bukatar
tafiya kotu. Umarnin da malam ya bayar
shine, a
kai abdullahi gida kar a kai shi gidansa.
Hakan
kuwa aka yi, aka wuce da Abdulllahi gadon
kaya.
Mata na ganin yadda abdullahi ya dawo sai
kuka,saboda abdullahi ya fita
kamanninsa,kasu
suwa a jikinsa sai ka kirga su suma ko ina
babu
kyan gani, kaya bakikkirin sai kwarkwata da
kudan cizo ke binsa. Har da malam a cikin
aikin
wannan bikin,aka dinga tanada masa ruwan
wanka kala kala da magungunan cututtukan
fata
ana binsa da shi yana canjawa. Ya sake
dukkan
gasusuwan jikinsa,ya yin da sahabi ya aske
masa
kansa.kafin wani lokaci ya tashi daga suffar
dodo
ya dawo mutum. Illa kasala da tsananin
ramar da
ta tafka,kayan da ya cire malam da kansa
ya sa
musu wuta. Aka ba shi abinci mai dumama
ciki,
sannan aka kira likita ya kula da shi, ya yi
masa
allura hade da magunguna. Sai da ya yi
ramuwar
wasu sallolin da suka tsere masa sannan ya
kwanta bacci. Bai farka ba sai daba da
magariba,aka yi sallah da shi sannan ya
zauna
sauraron karatun dole tunda malam bai
masa
izinin tafiya ba, duk kuwa da yanzu dukkan
hankalinsa na ga iyalinsa,musamman fatima
da
ajiyar da ya bar mata. Sai bayan karfe
goma
malam ya kebe da shi,ya yi masa doguwar
nasiha mai nuna mutum tawakkali da hakuri
yadda ya tsinci kansa a rayuwa,tare da
kiyaye
al'amura na soyayyar zuciya. A karshe ya
dire da
neman lallai abdullahi ya bayyana masa
kasuwancin da ya kulla da Alh, Babu yadda
abdullahi zai yi tunda ba yi yiwa mahaifinsa
karya, kuma dama can ba shi da abolon
shawarar
da ya fi shi tun yana karaminsa,dan haka
ma
kullum malam kan yi sharhi a kansa da cewa.
"Abu Turab na da taurin kai da
kiriniya,amma
yana da kaifin hankali da hangen
nesa,shawara
da rike sirri tare kuma da juriyar nacin abin
da ya
sanya gaba". To yanzu ma bai rufewa malam
komai ba, tun daga ranar da suka hadu da
Alh a
asibiti ya yi masa tayin auren, yadda ya ji a
ransa zai iya auren dan kubutar dasu ba
tare ma
da ya san wace ce matar ba. Yadda kawu ya
karbe shi,auren da kudade da Alh ya ba shi,
zamansa da fatima da kwanjin da yake
amfani da
shi a tarbiyarta tare da dumbin nasarar da
ya
samu a kanta har ya zaunar da ita a
gidansa
tsawon shekara. Haka zuwan bai rufe masa
komai ba yadda yake jin zafin soyayyarta
cikin
ransa da yadda yake jin duk runtsi ba zai
iya
rabuwa da ita ba. A karshe ya kulle masa da
batun tsohon aikinta. Malam ya yi suguri
yana
kallon ikon Allah kawai,ya ma rasa abin da
zai ce
masa. Ba ya so ya ce Abdullahi ba kyauta
ba,
idan aka duba kaddara zama da ta rabon
da
ubnagiji ya shirya a tsakaninsu,da kuma
jajircewarsa wajen hana aikata barna. Sai
dai ga
shi yanzu lamarin ya zama wani kantafi da
rayuwa. Na biyi bayan son namiji ya zafafa
soyayya ga mace,matan ma irin su fatima
kamar
yadda ya fahimci abdullahi ya fada tarkon
fatima,kamar yadda Alh ke jin jiki a cikin
tarkon
son. Mata shaidanu ne, yanzu sai su sanya
ka
wasa da addini matukar ba ka zama mai
shugabantar hankalika a kansu ba. Fiye da
mintuna ashirin malam ya kasa samo bakin
zaren
da zai warware sharhi a kan wannan labarin
na
abdullahi, a karshe sai kawai ya dube shi ya
ce.
"Shi ke nan tashi ka shiga ciki ka kwanta,in
Allah
ya kaimu gobe sai ka je gida duk da nasa an
yi
musu waya an sanar dasu fitowar ka,amma
sai
na ga gara ka dan huta ka dan fara cikowa
zuwa
goben su ganka tsab,ka san mata da rauni".
Abdullahi bai so haka ba, amma babu halin
ya
muusa. Amma dai ya ci gaba da zama gaban
malam din kamar ya kwanta masa saboda
nuna
ladabi. Can ya kara rusunawa ya ce, "godiya
nake
malam, sannan ina neman alfarmar dan
Allah ko
su yaya kar a sanarwa magana nan,bana son
su
canja fatima a idonsu tunda ta zama uwar
'ya'yana, dole ta zama a halin gidan nan.
Kuma
ita ma na san ba za ta so fallasar maganar
nan
ba dan ku san da wannan damar na yi
amfanin
na kulle ta a gida na kuma hana ta waya da
mota". Malam ya yi murmushi ya ce. "An bar
maganar tsakaninmu mu biyu,sai dai ba
alkawari
ba ne don ina ganin dole ma a sako yayanka
Abdulwahab cikin maganar don yiwa tufkar
hanci,tunda abokin sa ne kuma shima na
tabbatar
zai boye sirrin hasalima nan ya zo min da
zarge
zargen amma ya lullube ya ce kar a sanar da
kowa gudun kar a fassara yadda rai ya so".
Fuskar abdullahi ta cika da walwala, ya
dinga
rusunawa yana zubawa malam godiya.
Washegari
da safe da ya je gaishe da malam sai ya ce
masa. "Ka jira bayan fitowar sallar juma'a
na kai
ka gidanka". Cikin. Tsannanin fargaba
abdullahi
ya ce. "Toh" A nan gidansu ya sake
wuni,wanda
ya dinga cika da dingi da abokan arziki
maza da
mata masu zuwa jaje da barka da arziki. Sai
karfe biyar direban malam ya jasu daga shi
sai
malam din zuwa gidansa. Tun daga nan
hantar
cikin abdullahi ta shiga kadawa,dan ya
tabbatar
malam ba zai kai shi gida babu wata hikima
ba.
Fatima na falonta a zaune cikin wata irin
rayuwa
mai kama da mafarki in aka kwatanta da
sauran
furannin rayuwarta da suka shude a baya.
Yau
tun safe maryam da ta zaku da son ganin
abdullahi ta tsere gida ta barta,suma sun zo
da
safen saboda zaton Abdullahi yana
nan,amma jin
yana can gidansu ko zama basu yi ba babu
walwala suka wuce suka barta. Tana jiyo
yadda
gidan ya yi tsit da hayaniyar dangin hindatu
da
na sadiya,ana ta gaisuwa a nutse kamar
jerin
kafafun bene,ta tabbatar abdullahi ya
karaso,kila
cikin rakiyar mahaifinsa. Haba! Sai ta ji
falon ya
fata zagayawa da ita. Ta yunkura ta tashi
tsaye
da kyar cikin rashin gane halin da take
ciki,farin
ciki take ko farbaga? Da wacce fuskar za ta
karbe
shi? Ta da can wadda suka saba ko wata
sabuwa daban? Duk biyun babu wanda ya
birge
ta,don ta san babu wanda karbe ta a
ciki,wanda
suka saba bai amfane ta da komai ba,
wanda za
ta canja kuma ba ta shirya
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
7)Masa ba, yanzu yadda za ta kalle shi da
wannan
katon cikin ne ma ya fi damun ta. Ba ta
samui
amsar ko daya ba cikin tambaye tambaye
nata ba
sai kawai ta gada su duka tana ji dasu. Ta
kasa
zaune ta kasa tsaye sai kallon kofa take,duk
da
ta san mawuyacin abu ne ya shigo dakinta
yanzu
kamar yadda ba za ta iya daukar tata
kafar ta je
nasa dakin ba. Duk da haka sai ta sami
kanta da
dauko zundumemen hijabi ta sa,ko ba ta san
dalili ba dai ta yarfa ta fi kunyar ya ganta
da ciki
a yanzu. Malam na tare da su sadiya a falon
abdullahi,yana ta yi musu godiya da hakurin
zama gidansu da suka yi,yana kuma hada
musu
da nasihar hakuri da zama lafiya wanda ya
fi
zama dan sarki,duk dai a jirwayen yin
fadan da a
yanzu ya zama kwantai na korafin da sadiya
ta
kai masa ranar da abdullahi zai bata.
Sadiya dai
ranta tas da rashin zuwan fatima gaishe da
malam, kawai dan ya ga bakin halinta, ga
shi dai
hindatu ta yi sawu biyu na aikin rabi ta
sanar da
fatima zuwan malam. Ba karamin dadi
hakan ya
yiwa sadiya ba, ita dai tana son fatima ta yi
bakin
jini a dangin abdullahi,gha shi kuwa malam
bai
damu da namen ta. Ba. Hasalima cikin
nasihar
da yake musu ta daidaiku bayan ta gaba
daya
sam bai sako da fatima ba. Amma abdullahi
duk
sai hakan ya dame shi,don tun da ya yi aure
yau
ne malam ya taba shigowa cikin gidansa, ba
ya
son zuwan ya zama na tarihi cewa fatima ta
warerantar da shi. Can ya yi badarar
muskutawa
ya ce. "Hindatu ina tsammanin rabi ta
shafa'a,je
ki kira fatima". A nutse malam ya ce.
"A'a,kyale
ta,a kaini wajen ta". Duk suka yi turus!
Abdullahi
kuma kirjinsa ya hau bugawa fat fat! Sai
dai bai
bari fuskarsa ta bayyana ba. Hindatu ta
mike ya
yi saurin dakatar da ita. "Bari na sanar
mata". Ya
murda kofar dakinta ya tura ya shiga kai
tsaye da
sallama a hankali,ya same ta zaune kan
kujera ta
yi tagumi da hannun da ta dogare da
hannun
kujera. Ya karasa gabanta a nutse ta mike
tsaye
suka tsaya suna kallon kallo,kowa zuciyarsa
a
rikice. Ta hada kallonsa da sassarfar
numfashin
da ya ki boyuwa,shi kuma yana kallon ta a
rikice
ne saboda tsannanin tausayin ta. Ta rame
kwarai
tamkar mai hadiyar allura,fuskarta ta yi
wani iri
da alamun kumburi irin na masu ciki. Ya bi
ta da
kallo tun daga sama har kasa saboda yadda
sautin bugun numfashinta ke fita a fili da
kyar ya
kokarta ya ce. "Sawa zuciyarki nutsuwa ki
kwantar da hankalinki fatima". Ta sauke
ajiyar
zuciya ta kawar da kai gefe,sai ta ba shi
damar
dan juyawa ya dinga bin falon da kallo
saboda
yadda komai ya canja,kura da rashin
isasshen
gyara. Tausayinta ya kara cika ransa,ta
rasa
matamaki a lokacin da take tsananin
bukatarsa a
tsawon lokutan da ta diba a duniya,me ya sa
ya
manta wannan raunin nata lokacin da yake
tsare
bai nemi a kawo mai kula da ita ba? Ya tari
inda
ta mayar da kallon ta da sauri,amma ya
rasa
abin da zai ce mata,kawai sai ya bige da ce
mata. "Sannu fatima". Kawai sai kwallar da
rikeka
suka subuce suka fara zubowa da sauri ta
nemi
guri ta zauna ta rufe fuska da hannu tana
shesshekar kuka. Ya yi saurin durkushewa
gabanta ya rike hannunta cikin barin jiki.
"Don
Allah fadima ki adana hawaye naki zuwa
lokacin
da zan sami sararin share miki su, ki jira
zuwa
lokacin da zan marabce su in ji zubar su kin
ji?
Jin yadda hannunsa suka sirance cikin nata
sai ta
kara rushewa da shesshekar kukan,ya dinga
girgiza mata kai kawai ya kasa cewa
komai,har
da kyar dai ya nuna mata kofa a raunane
yana
cewa. "Na fada miki yanzu ba lokacin kuka
ba
ne,ki shirya malam zai shigo yana son
magana da
ke. Nan take ta tsayar da kukan ta zaro ido
a
firgice ta dube shi, da razananniyar murya
ta ce.
"Ka fada masa ko abdul? Ya girgiza kai
yana
kallon fuskarta kai tsaye da idon da ya tara
cikin
dabara ya kai hannun kan cikinta yana
tabawa
kamar mai taba kwai. Da yake hankalinmta
ba ya
tare da ita sai ko ta kula,ta ci gaba da
magana
cikin sarkewa harshe. "Abdul me ya sa ba ka
yi
shawara danu ba kafin ka kai maganar nan
kunnen malam? Idan matsalar ita ce
damuwa da
na yi sai na bar gidan nan me ya sa ba ka
bani
zabi ba ni ji ko zan iya zabar in zauna?
Shekara
daya da na zauna daure ni ka yi ne
abdul....? Ya
fahimci ba cikin hayyacinmta take ba,ya kai
hannu ya rufe bakinta sannan ya sake ta ya
mike. "Ki yi hakuri ba bisa son raina hakan
ta
faru ba,kamawa ta yi bisa dole,ko baki da
labarin
kamun da aka yi min na Alh ne?"
2 · Like · React · Report · May 21, 2015
Zulaikha Haroun
Tnks
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
8)Ta dafe kai da sauri tana ambaton
innalillahi
wa'ina ilaihir raji'un! Ta dago cikin hawaye
ta
dube shi. "Na rantse maka da Allah, abdul
babu
hannuna a ciki". Ya yi gaba dan baya son su
ci
gana da shanya malam,yana cewa. "Na sani
kar
ki damu,ki skirya malam din ya shigo. Ta
tashi
da sauri ta biyo shi. "Amma dai sai ka tsaya
ka
fada min da fuskar da zan karbe shi,na
yarda
bani da zabi sai abin da ka zaba min abdul"
Ya yi
dum yana kallon ta, ya tattara dukkan
hankalinsa
gare ta, kai tsaye ya amsa mata. "Ki sami
nutsuwa ai ba tuhumarki zai yi ba, bana
tsammanin zai yi hakan,kawai dai ki bude
kunnena basira ki saurare shi,duk abin da
kika ji
daga gare shi ki hada shi da hankali ki yanke
hukunci,shawarar da zan iya baki ke
nan....." Bai
jira cewarta ba ya fice,babu jimawa suka
dawo da
malam,har shigowar su ba ta yanke
tsayayyen
hukunci ba. Ta dai ganta a tsaye lokacin da
malam ya shigo,kanta a kasa har sai lokacin
da
malam ya zauna sannan ta. Zube ta gaishe
shi
har wannan lokacin kanta na duban kasa.
Malam
na ta faman sanya mata albarka,ita kuma
tana
jin ina ma ta girgiza ta zama ba ita ba,
saboda
tsabar kunya da muzanta. A nutse abdullahi
ya
juya ya fice. Malam ya yi gyaran murya ya
ce.
"Fatima zauna sosai mana" Ta dan muskta
a
takure saboda zaman da ta yi ita kanta ta
kasa
numfashiwa sosai. Malam bai gajiya ba ya
kuma
cewa. "Wai bani na ce ki zauna ba ne, ki
koma
kujera ki zauna,lalura ai ta kori komai"
Cikin
tsannanin kunya da kasa iya dagao ido ta
koma
kujerar. Malam ya gyara zama ya ce. "Ina
fatan
ranki ba zai baci baci game da shishshigin da
na
sa kaina yi a cikin al'amuranki ba". Ta yi
saurin
girgiza kai amma ba ta tanka ba. Shima bai
jira
ta ba ya dora. "Zan yi hakan ne dan ina ji
a raina
na isa da ke kamar yadda na isa da mijinki
da
nake ganin ba ki da bambanci da shi, sannan
a
waje daya da yunkurin kyautata amanar da
iyayenki suka bamu,da kuma kwatanta rama
karamcin da suka yi mana. Fadima ke ba
yarinya
ba ce kin yiwa shekarun da idan kin yi abu
za a
hada kallon sa da kuruciyarki,ga shi kuma
kin
rayu cikin ilimi babu jahilci a
kwanyarki,sannan
kin sami tarbiya bare in kin yi abu a ce an
san za
ki rina saboda iyayenki sun kasa sauke
nauyin
tarbiyarki. Abin mamaki iyayenki sun san ya
kamata matuka,kuma ba sa salwantar da
tarbiyar
addininsu haka.kawai. Fadima me ya sa
kuke son
jaza musu ayi musu irin kallon nan da ake
wa
mutumin da ake ganin an fitar da matacce
daga
rayayye? Ga shi kuma Allah ya halicceki
mace
mai rauni wadda karkonta ke samuwa ta
silar
biyayyarta ga Allah tare da saukake wa kai
rayuwa. Ba dan jinsin mace ba shi da daraja
ba,sai dan rauninsu da ya zagaye rayuwarsu
da
daraja. Bare musanmman a zamanin nan da
mutum ke wa kansa fada ya rasa mai masa,
saboda haka masu mafada suka zama wasu
shalele wanda kuma ya rasa mafadin ya
kuma
kasa yiwa kansa fada sai a kira shi dan iska
kowa na gani. To a 'yan uwance, 'yan
uwantaka
ta musulunci zan miki nasiha wadda babu
doka
cikinta illa na cika da fatan ki fadaka dan
ki sami
babban rabo,nasihar da na tabbatar ba
sabuwa
ba ce a kunnenki illa dai tunatarwa kawai.
Kamar
yadda kika sani,an kama mijinki Abdullahi
tsawon
wata uku kan hudu,da farko ba mu san
dalilin
kamun da aka yi masa ba da wanda ya yi
kamun,
daga baya da muka tsannanta bincike sai
muka
gano tsohon mijinki sulaiman ya sa aka kama
shi. Sai dai har zuwa jiya da Allah ya kubuto
da
shi babu labarin laifin da ake tuhumar sa da
shi,sai a jiya da na matsa masa sannan ya
labarta min yadda kuka yi. Bayan wannan
ya yi
min magangun. Masu yawa,kuma masu nauyi
akanki. Bai kamata na dawo miki dasu baya
ba
ne dan kar ki zaci goyob bayansa nake,dan a
nan
ba zan taba cewa Abdullahi ya kyauta ba,
saboda
yaudara ba ta da kyau. Rashin kyauta kuma
na
muni musamman a cikin sha'anin aure
wanda
ubangiji ya sharadan ta soyayya da tausayi
a
tsakanin miji da mata wanda sune tushen
samar
da zaman lafoya a tsakanin iyali masu hadin
kai
da kaunar juna. To abdullahi bai nemi
yardarki ba
bare soyayarki,ya kawo ki karkashinsa dan ki
yi
rayuwa ta har abada. Tabbas bai miki adalci
ba,kuma Allah zai bi hakkin ki matukar ba ki
yafe
masa ba,domin babu wanda ya
Hafsat
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
9)Aike shi auren ki kwanji dan ya hana ki
sabawa
Allah na halatta abin da ya haramta,in Allah
bai
miki dolen sai kin bi shi ba ya baki zabin wuta
da
aljanna babu dalilin da Abdullahi zai rike ya
ce
sai kin bi Allah. Amma fa ki sani wannan ba
zai
zame miki lasisin da za ki ki biyayyar auren
da
aka auro ki da basaja na,kuma ba zai zama
dalilan da za a karkade littafin hisabinki ya
tafi
hutu daga kurankuran da kike tafkawa ido
bude
ba. Sai dai ba za rufe ban kara nanata miki
abin
da kika dade da sani ba, wannan kullin da
kuka
taru ku uku kuka kulla ubangiji ya haramta
shi,
manzon Allah (S A W) ya tsinewa wanda ya
auri
mace dan ya. Halattawa wani ita,da kuma
wanda
aka hallatawa din. Ban san wanne tanadi
kuke wa
kanku ba a cikin damararku ta dorewa da
rayuwarku cikin sabon Allah,tsakanin ke da
Alh
babu babba babu yaro bare a gane wanda ya
fi
marisa cikin wannan guguwar zamanin. To ba
zan cika ki da dogon surutu ba fadima,na zo
ne
dan in shawarce ki sannan in baki zabi,
zamanki
a gidan nan bisa zabin kanki naki. Tunda
wanda
ya halicce ki bai matsa miki sai kin bishi ba
bare
ni da Abdullahi,sai dai zan yi farin ciki idan
kika
zabi biyayya ga ubangijiki. Kika watsar da
shaidan wanda ke kada miki gangansa
alhalin kin
sa makiyin ne gare ki,kin fahimci ni? Ta yi
shiru
kanta na kasa,illa hawaye da yake diga a
sannu.
Har malam ya gaji da jiran cewar ta yi nisa
ya
ce. "Ko kina ganin in baki lokaci ki yi
nazari? Ba
matsa miki nake son yi ba,ina dai son a yiwa
tufkar hanci ne. Game da yadda rayuwa
abdullahi
ke cikin halin kila wakala ta bangaren Alh.
Kuma
da muryaki zan yanke duk hukunci da zan
yanke,in kin karbi abdullahi in na sami Alh
zan
dorar masa dan ya saurara hak,in kuma kin
zabi
rabuwarku kin ga babu bukatar ma na ga
Alh. Sai
lokacin ta fara goge hawayen da ke zuba
idonta
iyakar son ransa,ta girgiza kai cikin
rarraunar
murya ta ce. "Na sadaukar maka da
biyayyata ka
yi duk abin da ka zaba a cikin aurena da
abdullahi,ka bar auren idan za ka iya juriya
da
runyse ido a cikin zamana cikin a
halinka,idan ma
ba ka zabi hakan ba ai na cancanta Abdul
ya bar
aure na,ni kuma na yi alkwarin ba zan
komawa
Alh ba". Cike da farin ciki malam ya ce. "Me
ne
sai na runtse ido cikin za$mowar ki ahalina?
Na
rantse miki duk cikin surukaina ban so wata
kamar ki ba, saboda karamci da mutumcin
iyayenki,kema kuma kina kwatantawa. Ku yi
irin
wannan zaman tsawon shekara amma babu
wanda ya taba jin kanku ba kya sa ran da
wata
riba amma haka kike tattalin 'yan
uwansa.ina
yawan jin suna yabonki. Saboda haka ni har
yau
ba ki canja a idon ba sai ma wata karin
kima da
kima karawa kanki a gurina na dauka na
uba,tare
da nuna na isa a cikin lamuranki. Na gode
miki
Allah ya yi miki albarka. To ina rokonko
zama da
abdullahi,ki yi bautar aure yadda ubangiji
ya tsaro
miki,ki yawaita istigafari,ki kuma nemi
gafarar
mijinki,sannan ki yawaita addu'ar ubangiji
ya
sanya miki soyayyar mijinki. Ku zauna
lafiya,dan
Allah ku bawa mara da kunya,ku kafawa
zuri'ar
tushe mai kyau mai karko da sha'awa,hadin
kanku shine farko abin da zai hada kanku a
tarbiyar 'ya'yanku. Allah ya yi muku
albarka,Allah
ya sauke ki lafiya fadima,ya baku 'ya 'ya
na
gari". Har yanzu kuka kawai take. Malam ya
rufe
batunsa da cewa "Abu na karshe da nake
nema
gare ki shi ne,ki rubuto takardar amincewar
zaman da abdullahi da radin akanki ki san
hannu,ku hada da duk wani abu da kuka
karba
daga. Alh game da auren,ni zan ganshi mu yi
sulhu in mayar masa da kudadensa,in ya
yarda da
sulhu zamu yi,in kuma ya ki amincewa zan
biyo
masa ta hanyar da yake biyo mana". Ta
kada kai
kawai malam ya mike yana ta sheka mata
kwandunnan albarka,sannan ya yi mata
sallama
ya fita. Abdullahi na jin motsin fitowarsa ya
yi
saurin mikewa ya fito tsakar gida,kai tsaye
malam ya doshi waje yana cewa. "Ka sanar
da su
na tafi". Abdullahi na amsawa a ladabce
cikin
sanyin jiki,ya take wa malam baya har sai
da
motarsa ta daga yana godiya. Sannan ya
juyo
gida jiki a sanyaye cike da fargaba ko dokin
sanin
abin da ya shiga tsakanin fadima da
malam,ga
shi babu halin da zai nufi dakinta yanzu
alhalin
ga su hindatu da sadiya zagaye da shi suna
ta
faman tattalinsa. ***************
***************
*********** Tun bayan fitar malam fadima
ta
zauna wa kuka,ta rasa ta inda za ta
kamfato
wannan rayuwar bare yadda za ta yi ta, duk
kuwa
da dama ba tun yau take jin tilashin zama
da
abdullahi ya kama ta ba,amma yau da
malam ya
kaddamar da shi sai ta ji duk abubuwan sun
yi
mata nauyi. Shaidan ya dinga yi mata
hudubobi
iri iri yana nuna mata gidan abdullahi
kurkuku
ne,babu iko ko kankani na yin abin da mutun
ke
so,ga dima diman mata biyu a matsayin
kishiyoyinta,cikinsu har da wadda ta dauki
kisa
ba a bakin komai ba,wannan babban kalibale
ne a
cikin zamanta a gida. Amma data damu da
kanta
da neman fin karfin zuciyarta,sai ta so ta yi
wannan nasarar ta hanyar halarto ajin
wanda za
ta zauna a karkashinsa wato abdullahi. Ta
bawa
abdullahi ya yi zamaba. Cikin aminci,da
kuma
dalilan da suka sa har yanzu ake tsare da
shi fiye
da wata uku ba a kai shi kotu ba. Amma
ofisa
babu amsa sai zullewa yake da dabaru irin
nasu
na 'yan sanda,sai Abdulwahab ya koma
tambayar
yawan kudin tare da dorawa da cewa. "Zan
biya
Alh a sake shi" Babu ko kunyar shekaru da
na
aiki ofisa ya ce. "Alh aiki yake bukata ba
kudi ba,
ya tabbatar mana ko yanzu ya yi masa aikin
ya
yi alkwarin ninka kudin ya ba shi a kan
farashin
farko". Abdulwahab ya sauke numfashi cikin
cije
lebe ya ce. "Haka ne? To za mu bi hanyar da
ta
kamata don neman hakkinmu kamar yadda
ya bi
tasa hanyar dan cimman burin
zuciyarsa,wanda
munin abun yasa kuka kasa fada mana"
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
6)****************************
*************** A
wannan satin malam ya yi abin da tutuni
yake
juyawa fuska,wato neman alfarma ga
tsofaffin
dalibansa wadanda suka zama kusushi yanzu
a
Nigeria game da matsalar dansa Abdullahi.
Ai ba
a kwana ba kuma ba tare da wanda ya dauki
nauyin ya tako da kafarsa ba,waya kawai ya
yi a
kan lallai kar a sake a bar Abdullahi ya kara
kwana a nan. Sai ga wayoyin ofisoshi na biyo
malam da yayyen abdullahi a kan su zo su
dauke
shi. Bayna sun zo aka zauna zaman gigita
biro
na kafa sharadai da neman dawo da
Abdullahi
duk lokacin da bukatar hakan ta taso, wato
in Alh
ya dawo Nigeria dan zaman sulhu ko bukatar
tafiya kotu. Umarnin da malam ya bayar
shine, a
kai abdullahi gida kar a kai shi gidansa.
Hakan
kuwa aka yi, aka wuce da Abdulllahi gadon
kaya.
Mata na ganin yadda abdullahi ya dawo sai
kuka,saboda abdullahi ya fita
kamanninsa,kasu
suwa a jikinsa sai ka kirga su suma ko ina
babu
kyan gani, kaya bakikkirin sai kwarkwata da
kudan cizo ke binsa. Har da malam a cikin
aikin
wannan bikin,aka dinga tanada masa ruwan
wanka kala kala da magungunan cututtukan
fata
ana binsa da shi yana canjawa. Ya sake
dukkan
gasusuwan jikinsa,ya yin da sahabi ya aske
masa
kansa.kafin wani lokaci ya tashi daga suffar
dodo
ya dawo mutum. Illa kasala da tsananin
ramar da
ta tafka,kayan da ya cire malam da kansa
ya sa
musu wuta. Aka ba shi abinci mai dumama
ciki,
sannan aka kira likita ya kula da shi, ya yi
masa
allura hade da magunguna. Sai da ya yi
ramuwar
wasu sallolin da suka tsere masa sannan ya
kwanta bacci. Bai farka ba sai daba da
magariba,aka yi sallah da shi sannan ya
zauna
sauraron karatun dole tunda malam bai
masa
izinin tafiya ba, duk kuwa da yanzu dukkan
hankalinsa na ga iyalinsa,musamman fatima
da
ajiyar da ya bar mata. Sai bayan karfe
goma
malam ya kebe da shi,ya yi masa doguwar
nasiha mai nuna mutum tawakkali da hakuri
yadda ya tsinci kansa a rayuwa,tare da
kiyaye
al'amura na soyayyar zuciya. A karshe ya
dire da
neman lallai abdullahi ya bayyana masa
kasuwancin da ya kulla da Alh, Babu yadda
abdullahi zai yi tunda ba yi yiwa mahaifinsa
karya, kuma dama can ba shi da abolon
shawarar
da ya fi shi tun yana karaminsa,dan haka
ma
kullum malam kan yi sharhi a kansa da cewa.
"Abu Turab na da taurin kai da
kiriniya,amma
yana da kaifin hankali da hangen
nesa,shawara
da rike sirri tare kuma da juriyar nacin abin
da ya
sanya gaba". To yanzu ma bai rufewa malam
komai ba, tun daga ranar da suka hadu da
Alh a
asibiti ya yi masa tayin auren, yadda ya ji a
ransa zai iya auren dan kubutar dasu ba
tare ma
da ya san wace ce matar ba. Yadda kawu ya
karbe shi,auren da kudade da Alh ya ba shi,
zamansa da fatima da kwanjin da yake
amfani da
shi a tarbiyarta tare da dumbin nasarar da
ya
samu a kanta har ya zaunar da ita a
gidansa
tsawon shekara. Haka zuwan bai rufe masa
komai ba yadda yake jin zafin soyayyarta
cikin
ransa da yadda yake jin duk runtsi ba zai
iya
rabuwa da ita ba. A karshe ya kulle masa da
batun tsohon aikinta. Malam ya yi suguri
yana
kallon ikon Allah kawai,ya ma rasa abin da
zai ce
masa. Ba ya so ya ce Abdullahi ba kyauta
ba,
idan aka duba kaddara zama da ta rabon
da
ubnagiji ya shirya a tsakaninsu,da kuma
jajircewarsa wajen hana aikata barna. Sai
dai ga
shi yanzu lamarin ya zama wani kantafi da
rayuwa. Na biyi bayan son namiji ya zafafa
soyayya ga mace,matan ma irin su fatima
kamar
yadda ya fahimci abdullahi ya fada tarkon
fatima,kamar yadda Alh ke jin jiki a cikin
tarkon
son. Mata shaidanu ne, yanzu sai su sanya
ka
wasa da addini matukar ba ka zama mai
shugabantar hankalika a kansu ba. Fiye da
mintuna ashirin malam ya kasa samo bakin
zaren
da zai warware sharhi a kan wannan labarin
na
abdullahi, a karshe sai kawai ya dube shi ya
ce.
"Shi ke nan tashi ka shiga ciki ka kwanta,in
Allah
ya kaimu gobe sai ka je gida duk da nasa an
yi
musu waya an sanar dasu fitowar ka,amma
sai
na ga gara ka dan huta ka dan fara cikowa
zuwa
goben su ganka tsab,ka san mata da rauni".
Abdullahi bai so haka ba, amma babu halin
ya
muusa. Amma dai ya ci gaba da zama gaban
malam din kamar ya kwanta masa saboda
nuna
ladabi. Can ya kara rusunawa ya ce, "godiya
nake
malam, sannan ina neman alfarmar dan
Allah ko
su yaya kar a sanarwa magana nan,bana son
su
canja fatima a idonsu tunda ta zama uwar
'ya'yana, dole ta zama a halin gidan nan.
Kuma
ita ma na san ba za ta so fallasar maganar
nan
ba dan ku san da wannan damar na yi
amfanin
na kulle ta a gida na kuma hana ta waya da
mota". Malam ya yi murmushi ya ce. "An bar
maganar tsakaninmu mu biyu,sai dai ba
alkawari
ba ne don ina ganin dole ma a sako yayanka
Abdulwahab cikin maganar don yiwa tufkar
hanci,tunda abokin sa ne kuma shima na
tabbatar
zai boye sirrin hasalima nan ya zo min da
zarge
zargen amma ya lullube ya ce kar a sanar da
kowa gudun kar a fassara yadda rai ya so".
Fuskar abdullahi ta cika da walwala, ya
dinga
rusunawa yana zubawa malam godiya.
Washegari
da safe da ya je gaishe da malam sai ya ce
masa. "Ka jira bayan fitowar sallar juma'a
na kai
ka gidanka". Cikin. Tsannanin fargaba
abdullahi
ya ce. "Toh" A nan gidansu ya sake
wuni,wanda
ya dinga cika da dingi da abokan arziki
maza da
mata masu zuwa jaje da barka da arziki. Sai
karfe biyar direban malam ya jasu daga shi
sai
malam din zuwa gidansa. Tun daga nan
hantar
cikin abdullahi ta shiga kadawa,dan ya
tabbatar
malam ba zai kai shi gida babu wata hikima
ba.
Fatima na falonta a zaune cikin wata irin
rayuwa
mai kama da mafarki in aka kwatanta da
sauran
furannin rayuwarta da suka shude a baya.
Yau
tun safe maryam da ta zaku da son ganin
abdullahi ta tsere gida ta barta,suma sun zo
da
safen saboda zaton Abdullahi yana
nan,amma jin
yana can gidansu ko zama basu yi ba babu
walwala suka wuce suka barta. Tana jiyo
yadda
gidan ya yi tsit da hayaniyar dangin hindatu
da
na sadiya,ana ta gaisuwa a nutse kamar
jerin
kafafun bene,ta tabbatar abdullahi ya
karaso,kila
cikin rakiyar mahaifinsa. Haba! Sai ta ji
falon ya
fata zagayawa da ita. Ta yunkura ta tashi
tsaye
da kyar cikin rashin gane halin da take
ciki,farin
ciki take ko farbaga? Da wacce fuskar za ta
karbe
shi? Ta da can wadda suka saba ko wata
sabuwa daban? Duk biyun babu wanda ya
birge
ta,don ta san babu wanda karbe ta a
ciki,wanda
suka saba bai amfane ta da komai ba,
wanda za
ta canja kuma ba ta shirya
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
7)Masa ba, yanzu yadda za ta kalle shi da
wannan
katon cikin ne ma ya fi damun ta. Ba ta
samui
amsar ko daya ba cikin tambaye tambaye
nata ba
sai kawai ta gada su duka tana ji dasu. Ta
kasa
zaune ta kasa tsaye sai kallon kofa take,duk
da
ta san mawuyacin abu ne ya shigo dakinta
yanzu
kamar yadda ba za ta iya daukar tata
kafar ta je
nasa dakin ba. Duk da haka sai ta sami
kanta da
dauko zundumemen hijabi ta sa,ko ba ta san
dalili ba dai ta yarfa ta fi kunyar ya ganta
da ciki
a yanzu. Malam na tare da su sadiya a falon
abdullahi,yana ta yi musu godiya da hakurin
zama gidansu da suka yi,yana kuma hada
musu
da nasihar hakuri da zama lafiya wanda ya
fi
zama dan sarki,duk dai a jirwayen yin
fadan da a
yanzu ya zama kwantai na korafin da sadiya
ta
kai masa ranar da abdullahi zai bata.
Sadiya dai
ranta tas da rashin zuwan fatima gaishe da
malam, kawai dan ya ga bakin halinta, ga
shi dai
hindatu ta yi sawu biyu na aikin rabi ta
sanar da
fatima zuwan malam. Ba karamin dadi
hakan ya
yiwa sadiya ba, ita dai tana son fatima ta yi
bakin
jini a dangin abdullahi,gha shi kuwa malam
bai
damu da namen ta. Ba. Hasalima cikin
nasihar
da yake musu ta daidaiku bayan ta gaba
daya
sam bai sako da fatima ba. Amma abdullahi
duk
sai hakan ya dame shi,don tun da ya yi aure
yau
ne malam ya taba shigowa cikin gidansa, ba
ya
son zuwan ya zama na tarihi cewa fatima ta
warerantar da shi. Can ya yi badarar
muskutawa
ya ce. "Hindatu ina tsammanin rabi ta
shafa'a,je
ki kira fatima". A nutse malam ya ce.
"A'a,kyale
ta,a kaini wajen ta". Duk suka yi turus!
Abdullahi
kuma kirjinsa ya hau bugawa fat fat! Sai
dai bai
bari fuskarsa ta bayyana ba. Hindatu ta
mike ya
yi saurin dakatar da ita. "Bari na sanar
mata". Ya
murda kofar dakinta ya tura ya shiga kai
tsaye da
sallama a hankali,ya same ta zaune kan
kujera ta
yi tagumi da hannun da ta dogare da
hannun
kujera. Ya karasa gabanta a nutse ta mike
tsaye
suka tsaya suna kallon kallo,kowa zuciyarsa
a
rikice. Ta hada kallonsa da sassarfar
numfashin
da ya ki boyuwa,shi kuma yana kallon ta a
rikice
ne saboda tsannanin tausayin ta. Ta rame
kwarai
tamkar mai hadiyar allura,fuskarta ta yi
wani iri
da alamun kumburi irin na masu ciki. Ya bi
ta da
kallo tun daga sama har kasa saboda yadda
sautin bugun numfashinta ke fita a fili da
kyar ya
kokarta ya ce. "Sawa zuciyarki nutsuwa ki
kwantar da hankalinki fatima". Ta sauke
ajiyar
zuciya ta kawar da kai gefe,sai ta ba shi
damar
dan juyawa ya dinga bin falon da kallo
saboda
yadda komai ya canja,kura da rashin
isasshen
gyara. Tausayinta ya kara cika ransa,ta
rasa
matamaki a lokacin da take tsananin
bukatarsa a
tsawon lokutan da ta diba a duniya,me ya sa
ya
manta wannan raunin nata lokacin da yake
tsare
bai nemi a kawo mai kula da ita ba? Ya tari
inda
ta mayar da kallon ta da sauri,amma ya
rasa
abin da zai ce mata,kawai sai ya bige da ce
mata. "Sannu fatima". Kawai sai kwallar da
rikeka
suka subuce suka fara zubowa da sauri ta
nemi
guri ta zauna ta rufe fuska da hannu tana
shesshekar kuka. Ya yi saurin durkushewa
gabanta ya rike hannunta cikin barin jiki.
"Don
Allah fadima ki adana hawaye naki zuwa
lokacin
da zan sami sararin share miki su, ki jira
zuwa
lokacin da zan marabce su in ji zubar su kin
ji?
Jin yadda hannunsa suka sirance cikin nata
sai ta
kara rushewa da shesshekar kukan,ya dinga
girgiza mata kai kawai ya kasa cewa
komai,har
da kyar dai ya nuna mata kofa a raunane
yana
cewa. "Na fada miki yanzu ba lokacin kuka
ba
ne,ki shirya malam zai shigo yana son
magana da
ke. Nan take ta tsayar da kukan ta zaro ido
a
firgice ta dube shi, da razananniyar murya
ta ce.
"Ka fada masa ko abdul? Ya girgiza kai
yana
kallon fuskarta kai tsaye da idon da ya tara
cikin
dabara ya kai hannun kan cikinta yana
tabawa
kamar mai taba kwai. Da yake hankalinmta
ba ya
tare da ita sai ko ta kula,ta ci gaba da
magana
cikin sarkewa harshe. "Abdul me ya sa ba ka
yi
shawara danu ba kafin ka kai maganar nan
kunnen malam? Idan matsalar ita ce
damuwa da
na yi sai na bar gidan nan me ya sa ba ka
bani
zabi ba ni ji ko zan iya zabar in zauna?
Shekara
daya da na zauna daure ni ka yi ne
abdul....? Ya
fahimci ba cikin hayyacinmta take ba,ya kai
hannu ya rufe bakinta sannan ya sake ta ya
mike. "Ki yi hakuri ba bisa son raina hakan
ta
faru ba,kamawa ta yi bisa dole,ko baki da
labarin
kamun da aka yi min na Alh ne?"
2 · Like · React · Report · May 21, 2015
Zulaikha Haroun
Tnks
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
8)Ta dafe kai da sauri tana ambaton
innalillahi
wa'ina ilaihir raji'un! Ta dago cikin hawaye
ta
dube shi. "Na rantse maka da Allah, abdul
babu
hannuna a ciki". Ya yi gaba dan baya son su
ci
gana da shanya malam,yana cewa. "Na sani
kar
ki damu,ki skirya malam din ya shigo. Ta
tashi
da sauri ta biyo shi. "Amma dai sai ka tsaya
ka
fada min da fuskar da zan karbe shi,na
yarda
bani da zabi sai abin da ka zaba min abdul"
Ya yi
dum yana kallon ta, ya tattara dukkan
hankalinsa
gare ta, kai tsaye ya amsa mata. "Ki sami
nutsuwa ai ba tuhumarki zai yi ba, bana
tsammanin zai yi hakan,kawai dai ki bude
kunnena basira ki saurare shi,duk abin da
kika ji
daga gare shi ki hada shi da hankali ki yanke
hukunci,shawarar da zan iya baki ke
nan....." Bai
jira cewarta ba ya fice,babu jimawa suka
dawo da
malam,har shigowar su ba ta yanke
tsayayyen
hukunci ba. Ta dai ganta a tsaye lokacin da
malam ya shigo,kanta a kasa har sai lokacin
da
malam ya zauna sannan ta. Zube ta gaishe
shi
har wannan lokacin kanta na duban kasa.
Malam
na ta faman sanya mata albarka,ita kuma
tana
jin ina ma ta girgiza ta zama ba ita ba,
saboda
tsabar kunya da muzanta. A nutse abdullahi
ya
juya ya fice. Malam ya yi gyaran murya ya
ce.
"Fatima zauna sosai mana" Ta dan muskta
a
takure saboda zaman da ta yi ita kanta ta
kasa
numfashiwa sosai. Malam bai gajiya ba ya
kuma
cewa. "Wai bani na ce ki zauna ba ne, ki
koma
kujera ki zauna,lalura ai ta kori komai"
Cikin
tsannanin kunya da kasa iya dagao ido ta
koma
kujerar. Malam ya gyara zama ya ce. "Ina
fatan
ranki ba zai baci baci game da shishshigin da
na
sa kaina yi a cikin al'amuranki ba". Ta yi
saurin
girgiza kai amma ba ta tanka ba. Shima bai
jira
ta ba ya dora. "Zan yi hakan ne dan ina ji
a raina
na isa da ke kamar yadda na isa da mijinki
da
nake ganin ba ki da bambanci da shi, sannan
a
waje daya da yunkurin kyautata amanar da
iyayenki suka bamu,da kuma kwatanta rama
karamcin da suka yi mana. Fadima ke ba
yarinya
ba ce kin yiwa shekarun da idan kin yi abu
za a
hada kallon sa da kuruciyarki,ga shi kuma
kin
rayu cikin ilimi babu jahilci a
kwanyarki,sannan
kin sami tarbiya bare in kin yi abu a ce an
san za
ki rina saboda iyayenki sun kasa sauke
nauyin
tarbiyarki. Abin mamaki iyayenki sun san ya
kamata matuka,kuma ba sa salwantar da
tarbiyar
addininsu haka.kawai. Fadima me ya sa
kuke son
jaza musu ayi musu irin kallon nan da ake
wa
mutumin da ake ganin an fitar da matacce
daga
rayayye? Ga shi kuma Allah ya halicceki
mace
mai rauni wadda karkonta ke samuwa ta
silar
biyayyarta ga Allah tare da saukake wa kai
rayuwa. Ba dan jinsin mace ba shi da daraja
ba,sai dan rauninsu da ya zagaye rayuwarsu
da
daraja. Bare musanmman a zamanin nan da
mutum ke wa kansa fada ya rasa mai masa,
saboda haka masu mafada suka zama wasu
shalele wanda kuma ya rasa mafadin ya
kuma
kasa yiwa kansa fada sai a kira shi dan iska
kowa na gani. To a 'yan uwance, 'yan
uwantaka
ta musulunci zan miki nasiha wadda babu
doka
cikinta illa na cika da fatan ki fadaka dan
ki sami
babban rabo,nasihar da na tabbatar ba
sabuwa
ba ce a kunnenki illa dai tunatarwa kawai.
Kamar
yadda kika sani,an kama mijinki Abdullahi
tsawon
wata uku kan hudu,da farko ba mu san
dalilin
kamun da aka yi masa ba da wanda ya yi
kamun,
daga baya da muka tsannanta bincike sai
muka
gano tsohon mijinki sulaiman ya sa aka kama
shi. Sai dai har zuwa jiya da Allah ya kubuto
da
shi babu labarin laifin da ake tuhumar sa da
shi,sai a jiya da na matsa masa sannan ya
labarta min yadda kuka yi. Bayan wannan
ya yi
min magangun. Masu yawa,kuma masu nauyi
akanki. Bai kamata na dawo miki dasu baya
ba
ne dan kar ki zaci goyob bayansa nake,dan a
nan
ba zan taba cewa Abdullahi ya kyauta ba,
saboda
yaudara ba ta da kyau. Rashin kyauta kuma
na
muni musamman a cikin sha'anin aure
wanda
ubangiji ya sharadan ta soyayya da tausayi
a
tsakanin miji da mata wanda sune tushen
samar
da zaman lafoya a tsakanin iyali masu hadin
kai
da kaunar juna. To abdullahi bai nemi
yardarki ba
bare soyayarki,ya kawo ki karkashinsa dan ki
yi
rayuwa ta har abada. Tabbas bai miki adalci
ba,kuma Allah zai bi hakkin ki matukar ba ki
yafe
masa ba,domin babu wanda ya
Hafsat
Like · React · Report · May 21, 2015
Amierah S-Man
Zuciya d kwanji 4
9)Aike shi auren ki kwanji dan ya hana ki
sabawa
Allah na halatta abin da ya haramta,in Allah
bai
miki dolen sai kin bi shi ba ya baki zabin wuta
da
aljanna babu dalilin da Abdullahi zai rike ya
ce
sai kin bi Allah. Amma fa ki sani wannan ba
zai
zame miki lasisin da za ki ki biyayyar auren
da
aka auro ki da basaja na,kuma ba zai zama
dalilan da za a karkade littafin hisabinki ya
tafi
hutu daga kurankuran da kike tafkawa ido
bude
ba. Sai dai ba za rufe ban kara nanata miki
abin
da kika dade da sani ba, wannan kullin da
kuka
taru ku uku kuka kulla ubangiji ya haramta
shi,
manzon Allah (S A W) ya tsinewa wanda ya
auri
mace dan ya. Halattawa wani ita,da kuma
wanda
aka hallatawa din. Ban san wanne tanadi
kuke wa
kanku ba a cikin damararku ta dorewa da
rayuwarku cikin sabon Allah,tsakanin ke da
Alh
babu babba babu yaro bare a gane wanda ya
fi
marisa cikin wannan guguwar zamanin. To ba
zan cika ki da dogon surutu ba fadima,na zo
ne
dan in shawarce ki sannan in baki zabi,
zamanki
a gidan nan bisa zabin kanki naki. Tunda
wanda
ya halicce ki bai matsa miki sai kin bishi ba
bare
ni da Abdullahi,sai dai zan yi farin ciki idan
kika
zabi biyayya ga ubangijiki. Kika watsar da
shaidan wanda ke kada miki gangansa
alhalin kin
sa makiyin ne gare ki,kin fahimci ni? Ta yi
shiru
kanta na kasa,illa hawaye da yake diga a
sannu.
Har malam ya gaji da jiran cewar ta yi nisa
ya
ce. "Ko kina ganin in baki lokaci ki yi
nazari? Ba
matsa miki nake son yi ba,ina dai son a yiwa
tufkar hanci ne. Game da yadda rayuwa
abdullahi
ke cikin halin kila wakala ta bangaren Alh.
Kuma
da muryaki zan yanke duk hukunci da zan
yanke,in kin karbi abdullahi in na sami Alh
zan
dorar masa dan ya saurara hak,in kuma kin
zabi
rabuwarku kin ga babu bukatar ma na ga
Alh. Sai
lokacin ta fara goge hawayen da ke zuba
idonta
iyakar son ransa,ta girgiza kai cikin
rarraunar
murya ta ce. "Na sadaukar maka da
biyayyata ka
yi duk abin da ka zaba a cikin aurena da
abdullahi,ka bar auren idan za ka iya juriya
da
runyse ido a cikin zamana cikin a
halinka,idan ma
ba ka zabi hakan ba ai na cancanta Abdul
ya bar
aure na,ni kuma na yi alkwarin ba zan
komawa
Alh ba". Cike da farin ciki malam ya ce. "Me
ne
sai na runtse ido cikin za$mowar ki ahalina?
Na
rantse miki duk cikin surukaina ban so wata
kamar ki ba, saboda karamci da mutumcin
iyayenki,kema kuma kina kwatantawa. Ku yi
irin
wannan zaman tsawon shekara amma babu
wanda ya taba jin kanku ba kya sa ran da
wata
riba amma haka kike tattalin 'yan
uwansa.ina
yawan jin suna yabonki. Saboda haka ni har
yau
ba ki canja a idon ba sai ma wata karin
kima da
kima karawa kanki a gurina na dauka na
uba,tare
da nuna na isa a cikin lamuranki. Na gode
miki
Allah ya yi miki albarka. To ina rokonko
zama da
abdullahi,ki yi bautar aure yadda ubangiji
ya tsaro
miki,ki yawaita istigafari,ki kuma nemi
gafarar
mijinki,sannan ki yawaita addu'ar ubangiji
ya
sanya miki soyayyar mijinki. Ku zauna
lafiya,dan
Allah ku bawa mara da kunya,ku kafawa
zuri'ar
tushe mai kyau mai karko da sha'awa,hadin
kanku shine farko abin da zai hada kanku a
tarbiyar 'ya'yanku. Allah ya yi muku
albarka,Allah
ya sauke ki lafiya fadima,ya baku 'ya 'ya
na
gari". Har yanzu kuka kawai take. Malam ya
rufe
batunsa da cewa "Abu na karshe da nake
nema
gare ki shi ne,ki rubuto takardar amincewar
zaman da abdullahi da radin akanki ki san
hannu,ku hada da duk wani abu da kuka
karba
daga. Alh game da auren,ni zan ganshi mu yi
sulhu in mayar masa da kudadensa,in ya
yarda da
sulhu zamu yi,in kuma ya ki amincewa zan
biyo
masa ta hanyar da yake biyo mana". Ta
kada kai
kawai malam ya mike yana ta sheka mata
kwandunnan albarka,sannan ya yi mata
sallama
ya fita. Abdullahi na jin motsin fitowarsa ya
yi
saurin mikewa ya fito tsakar gida,kai tsaye
malam ya doshi waje yana cewa. "Ka sanar
da su
na tafi". Abdullahi na amsawa a ladabce
cikin
sanyin jiki,ya take wa malam baya har sai
da
motarsa ta daga yana godiya. Sannan ya
juyo
gida jiki a sanyaye cike da fargaba ko dokin
sanin
abin da ya shiga tsakanin fadima da
malam,ga
shi babu halin da zai nufi dakinta yanzu
alhalin
ga su hindatu da sadiya zagaye da shi suna
ta
faman tattalinsa. ***************
***************
*********** Tun bayan fitar malam fadima
ta
zauna wa kuka,ta rasa ta inda za ta
kamfato
wannan rayuwar bare yadda za ta yi ta, duk
kuwa
da dama ba tun yau take jin tilashin zama
da
abdullahi ya kama ta ba,amma yau da
malam ya
kaddamar da shi sai ta ji duk abubuwan sun
yi
mata nauyi. Shaidan ya dinga yi mata
hudubobi
iri iri yana nuna mata gidan abdullahi
kurkuku
ne,babu iko ko kankani na yin abin da mutun
ke
so,ga dima diman mata biyu a matsayin
kishiyoyinta,cikinsu har da wadda ta dauki
kisa
ba a bakin komai ba,wannan babban kalibale
ne a
cikin zamanta a gida. Amma data damu da
kanta
da neman fin karfin zuciyarta,sai ta so ta yi
wannan nasarar ta hanyar halarto ajin
wanda za
ta zauna a karkashinsa wato abdullahi. Ta