← Book details Zuciya Da Kwanji Book 4 End Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 3 OF 5

fara

Zuciya Da Kwanji Book 4 End Complete Hausa Novel · about 2 min read

tuno shine tun daga ranar da suka fara
haduwa,ganin farko ta raina masa wayo
matuka,kallon da ta yi masa na jin kai ya sa
ta ji
ta tsane. Amma da yake jarumi ne da
wannan jin
kan nasa ya fanshe rainin da ta yi masa ta
hanyar kin sarayar da dukkan hakin da ba
nata ba
yake gudun kasawa,sannan yake kin a raina
shi.
Cikin hikima yana kai wa wannan matakin sai
ya
fito mata da kyawawan halayen masu wahala
a
maza mai sassaukar mu'amala,mai sanyaya
soyayyarta kullum da kari. Ya zama bawanta
na
bayar da labari,ya hana ta hawaye,ya nuna
wa

kowa yana sonta ciki har da abokan
burminta. A
wani bangaren kuma ya nuna tsayuwa da
kafafu
cikin tarbiyarta. A dunkule abdullahi ya
amsa
sunan namiji wanda ya amsa shugabancin da
aka
ba shi a kan mace, wadda ya fita karfin
zuciya da
na kwanji,sannan ya mallaki soyayyarta da
tausayi,kuma ya zama mai yawan
kyautatawa
gare ta. Wannan karfin gwiwa ne a cikin
zama da
abdullahi,musamman da yake wadancan
matsaloli ne wadanda ba za su gagara gyara
ba.
Har karfe goma da rabi na dare tana cikin
wannan damuwar ta tufka da warwara. Duk
dauriyarta dole rayuwar gidan nan ta yi
wuya,ba
za ta iya tana katsina mijinta na daura a
muhali
guda ba. In akwai abin da zai dinga ci mata

tuwo
a kwarya bayan wannan zai bi,amma dai
kafin ta
ma fito da kwaryar tata za ta zama mai
kwarjini.
Ta daga kai ta dubi agogo wanda ya nuna
sha
daya saura. Ba wai kasala da yawan 'yan
jaje ya
hana abdullahi neman fatima ba,sai dan
yadda
sadiya ta dage da tattalinsa,duk motsin da
ya yi
sai ta yi sai ta yi masa sannu,ko ina ya yi
idonta
na kai. Abin ci da sha daga wannan sai
wancan,
wannan ne ya kauwame shi watsa mata kasa
a
ido ya tafi neman fatima kamar yadda ya
kwana
da sanin ita ba za ta Zo wajensa ba ko
fuskarta
ya kalla ya ji sanyi. Amma duk yadda yake
daurewa sadiya,karfe goma da rabi sai ta
Chapter 3 · 0% Book details