CHAPTER 27
Riqon Kaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 11 min read
sai Sha ; biyu harda yan mintina sannan suka
shigo gidan. bacci ne kawai cikin idanuwan
Rukayya don haka ta bar Ahubakar yana sassaka
kayan firij ita kuma ta shige dakin baccinsu ta
watso ruwa tasa rigar baccinta cikin ta daure
gashin ta da ribon ya shigo. Ta madubi ta hango
.shi ya iso inda take bata san yanda akai ba sai
dai taji ya rungumeta ta buya ya miqa hannunshi
guda y; diuko kwalbar turaren cool water ya rinqa
fesa mata a jiki saidaya fesheta dashi sannan ya
ajiye turaren sannan ya jasu sukn fada saman
gadon dake bayan su, ya kashe wutar dakin
yaja bargo ya lullubc su. Washegari ita ita
takama Lahadi, ba aiki kamar jiya asabar, don
haka suna idar da sallar asuba suka koma suka
kwanta. Rukayya bata sake farkawa ba sai da Iaji
tamkar ana yamutsa ta ta bude idanuwanta da
kyar don ganin mai wannan aikin.
Abubakar yaja muta hanci yana fadar.
"A tashi haka nan ayi wanka a karya. ga ruwa
can: na hada miki". ' .a toilet ta fara juye juye
yace kinga wasa sai dai kiji ki cikin ruwan
wankan'. Rukayya tai surin tashi zaune tana
. ' kallonsa da idanuwanta duk bacci, Abubakar
ya miqa hannu ya janyota ta sakko daga kan
gadon, ya tisata gaba har sai da ta shiga (tOilet)
din ta kullo sannan ya juya ya fice.
' Rukayya bata bata lokaci ba wurin .shiryaWa ta
fito yau a tare suka karya don ta ‘soma sakin jiki
dashi. Tarairaya da lallashi .tare da soyayyar da
yake nuna mata ita tasa ta soma jin wata irin
sabuWar qaunarsa na shiga zuciyarta. Yanda
yake nuna tausayinta a fili abin har mamaki yake
bata, wai yau yaya Abubakar ne ya abubakar ne
ya koma' haka ya canza tamkar ba wannada
yatsaneta, ya hantareta ba. :
lallai Allah Ubangiji mai juya zuciya gashi yan'zu
ya juyo mata da zuciyar abubakar
gareta. Lallai a yanzu ta yarda'da maganar Aunty
Maimuna da take cewa, mai haquri yana tare da
‘nasara aiko ita dai taga nasarar. don ma zuciya
da taso ta rinjayeta daga farko lallai kuwa da tayi
'asarar da ya kamata azo mata
jaje don rasa namiji kamar Abubakar ba
karamin asara bace Da wannan tunanin har bacci
ya
dauketa a daren yau inda ta kwana da zummar‘
garin Allah na wayewa litinin zata riga Abubakar
tashi, ita zata yi komai ba,hidimar gidan ta hutar
dashi don harta . soma tausaya mashi. ' '_ _ Don
haka tunda suka koma baccin
asuba ita taqi ta koma tana ganin bacci ya dauke
shitaja jikinta ta fice kai tsaye‘ ‘kicin ta Hula nufa
ta dora ruwan zafi ta Zuba masu garin chitta‘da'
na‘a-na‘a,. suna ' tafasa ta juye a flask din
ruwan . Ta koma ta dayko dankalin turawa ta
fere tasa a tukunya ta dafa shi sannan ta. '
tsame shi tamai bula bula ba koyon girki
mukaxoba am sorry
Dayan ta gama tsaf sannan ta dauki komi la
jajjera su gwanin sha‘awa, sannan ta koma kicin
din ta gyara shi ta hada ruwan omo ta wanke
dukkanin abubuwan da tai amfani dasu ta kife ta
share kicin din ta goge ko ina da tawul sannan ta
janyo kicin ta kulle ta dawo falon tasa tsinlsiyar
laushi ta share shi tun daga
qasan kujeru har zuwa qarkashin sai da tabi ta
share. Sannan ta dauki mopprr ta hada
ruwa a bukiti ta goge tayils din tsab, k0 ina ya
dauki sheki.
Ta koma ta sa wani tsumma mai Iaushi ta goge
duk wasu abubuwa masu daukar qura dake falon,
sai data gama tsab sannan ta dauko boner har
guda biyu daya ta zuba turaren wuta ta jona‘ a
socket daya kuma ta kunna tsinsiyoyin kamshi
masu kyan gaske ta tsilstsira a jiki ta koma ta
dauko room freshner ta ruwa ta feshe dakin.
Ai kafin kiftawa da bismillah dakin ya kaure da
wani ni'imtacccn kamshi ta saki
labulayen ta goge sannan ta qara qarfin A.C ta
nufl sauran falukan suma duk ta gyara su kamar
na farko, da turare su da kamshi.
Karfe takwas dai-dai ta shiga (facin baccinta
shima ta gyara shi, ya wanko toilet‘sannan ta
watsa ruwa tana gamawa shima ta hada mashi
sannan ta filo. _
Kwalliya tayi ba wata mai yawa ba, ta saka baqar
jallabiyya mai hade da gyalenta, sannan ta nufl
kan gadon da Abubakar ke kwance ta rasa ta
yanda zata tayar dashi. can
dabara ta fado mata ta dauki fIlo ta rinwa‘ buga
mashi a kafa amma babu alamar Zai tashi.
Rukayya ta rasa yanda zata yi dashi, can dai ta
saduda ta hayo kan gadon tana dan
bubbugar filon da yake kwance akai tare da kiran
sunanshi
Caraf ya yi da ita, sai dai taji ta cikin jikinshi ya
kanannadeta da hannayenshi yana dariyaya ce ' .
"Wato na ma zame miki tamkar wani. dodo. k0?"
Rukayya ta girgiza kai tana’ Roqarin zamewa. '
ya Kara riqeta yana fadar.
"Ki tsaya kada ki jiwa kanki ciwo. tambayar ki
zanyi". ‘
Rukayya ta nuna mashi agogo tana Rukarin
zillewa, karfe takwas da rabi agogon ya nuna. Ya
yi saurin sakinta yana fadar,
"Kai-kai loakcin (office) ya kusa yi"..
Bai jirata ba ya Sauka‘da gudu-gudunsa ya fada
(toilet) yana faman yarfa hannuwa wai ya shiga
uku ya kusa makara.
Rukayya ta zauna bakin ‘gadon tana mashi dariya
har sai da ya shige sannan ta. mike ta yaye
zanin gadon ta canza wani mai ‘laushin gaske, ta
feshe Shi da (bed frcshncr) sannan ta bude
(wardrop) ta cirowa Abubakar kayan da zai saka.
Sannan ta flce abinta.
'A gaggauce Abbakar ya shirya yai break dinshi
ya, bata wata sabuwar waya rantsatstsiya, a
cikin kwalinta mai matuwar tsada, tsabar doki
Rukayyabata san lokacin da ta Runkame shi ba
tana murna.
Abubakar ya lakace mata hanci yana mata dariya
ya fice ya 'nufl wurin aiki‘abinshi. . Rukayya
kuwa wuri ta samu ta rashe‘a' falo ta rinqa
cskule-cakule a wayar tata tunda take a ' duniya
bata taBa riqe waya ta kanta ba sai yanzu, lallai
.Abubakar ya gama mata komai tunda ya hadata
dawayar salula.
Shi kuwa Abubakar tunda ya isa (office) din aiki
kawai yake amma zuciyarsa na kanta, duk abinda
yake qarfin hali ne kawai da jarumta, amma a
yanzu yana ji a jikinsa qarfin halin nasa ya kusa
qarewa. Yana son Rukayya so ba na wasa ba,
haka kuma yana sha'awar komi nata.
Yasa hannu ya tallabe kansa cike da damuwa,
duk lokacin da ya kalli Rukayya yakan rasa
hankalinshi gaba daya, sigarta kawai takan nemi
ruguje‘ mashi lissafi. Lallai ya yi sa’a da
kasaitacciyar mace, sai a yanzu ne yake mamakin
kansa ta yanda har ya rinqa hantarar ta. Shin a
lokacin meke damun kwakwalwarSa da
idanuwansa da suka kasa ganin abinda ya dace
da shi? Wai har ya fifita Suhailat akan Rukayya,
yarinyar da in bacin kyan fuska babu mamora a
jikinta. Lallai shi ya gama wautar kanshi.
“Ya' ja tsaki mtsw! Kafin ya mike yasa hannu ya
lalubo wayarshi dake kan tebirs ya lallatsa lambar
wayarta ya danna mata kira.
(Ringing) daya, biyu na uku aka dauka. Rukayya
ta: mike a saman doguwar kujera (three seater)
ta danno mashi siririyar sallama a cikin dodon
kunne, sai da Abubakar’ yayi murmushin jin dadi
don har
’ 'tsakiyar kwanyar' kanshi maganar ta ratsa.
Ya kwantar da kanshi a saman makarin kujerar
da yake zaune, ya cigaba da jujjuyawa da kujerar
yana fadar.
"Ruky Darling, kinyi kewata kuwa?" Rukayya tai
murmushitare da lumshe ido ta
_ bude, kafin ta ce.
-"Sosai ma Yaya Abbakar, duk gidan sai ya yi
shiru da baka nan
Abubakar jinshi yayi tamkar a saman
gajiimare tsabar shauki, ya bude baki da kyar
yana fadar.
"To me za ki shirya mana kafin na dawo?"
Murmushi tayi wanda har ya jiyo sautinshi a cikin
wayar, ta ce.
"Wani spccial girki ne Yaya Abbakar me ‘ motsa '
kunne" Dariya yayi sosaikafin ya ce"Sai kuma me
qanwata? K0 shi kenan?"
‘ sai da tai wani fari da idanuwa irin na mai
neman mafita kafin ta ce '
"To ai ban 'san sauran abinda kake so ba
Abubakar ya ce "KeCe sauran, ke nake so
Rukayya, k0 ba zaki bani ba?" ‘
Ta ce "To ai kariga daka samu yaya Abbakar, me
kuma ya yi saura?"
Abbaakar ya ja numfashi kafin ya ce
' "Ai baki so na Rukayya, guduna kike shi yasa".
Tai saurin rufe baki tana dariya, ta ce
"Kai Yaya, tun yaushe na daina?" ‘
‘ Shima dariyar ya yi kafin ya ce"Da gaske kike
mata ta.? Ta jinjina kai tare da fadar, "Da gaske
nake mana,
Ya ce "To shi kenan, kice yau inzo gida da kwarin
gwiwa kenan matata tana maraba . dani. To'
amma ai min irin kwalliyar jiya a shafa min
janbaki da jan ido ta yanda da na shigo zan yarda
da lallai abinda aka fada min yanzu da gaskene".
RuKayya tana dariya ta ce, "Insha Allah Yaya, sai
ka dawo". ' Ya ce"To qanwata, me kikc so inyo
miki . tsaraba?" ., Ta danyi jim kafin ta ce, "K0
dami ma ka taho ina so". ' Ya ce "To Shi kenan,
sai na dawo“. Sukai sallama sannan kowa ya
ajiye ta kalli wayar _ Tsabar murna Rukayya ta
rasa irin . shirin da zatai na tarbar Abubakar,
tunda ' tayi la' asa: bata sake samun zama ba,
ita ce
shiga kicin ta hau shirya abincin da tasan zai yi
farin ciki dashi.
Abubuwa ne ta hada mashi sun kai kala hudu, ‘
sannan daga qarshe ta hada mashi (juice) din
gwanda da karas. '
‘ Ana kiran sallar magaruba ta gama komi ta nufi
(toilet) ta sharto wanka ta tare da
alwala ta fito, sai da tai sallah tana zaune tana
lazimi Abubakar ya shigo gidan. A gajiye yake
don ya sha aiki a (office), ya turo qofar bedroom
din nata ya shigo da sallamarsa, Rukayya ta dago
kai tana kallonsa bakinta dauke da murmushi. ’
Abubakar ya durkusa a gabanta ya dora
hannayensa akan jikinta yana fadar.
"Na gaji da yawa Ruky na, don Allah k0 zaki .
taimaka mani da wanka?" .. Rukayya tai saurin
rufe fuskarta da tafukan hannayenta tana dariya.
Shima dariyar yayi ya mike yana fadar.
‘Shi kenan, bari intafi ‘sashina inyi tunda' ‘ ba‘
zaki min anan din ba". RuKayya dai na jinsa
amma bata dago din ba ‘ har ya fice, sannan' ta
mike ta nufi
gaban madubi ta zauna ta soma kwalliyarta cikin
saurisauri ta samu ta gama, ta ciro kayan da
zata saka riga da wando ne blue din ’ jeans sai
sky blue din riga irin ta Pakistan mai' adon pink
sama da kasa, ta kawo mata kusa’ da gaiwa,
tana da tSaga a gefe da gefenta. ‘ Rukayya ta
dauki siririn gyalen rigar kalar pink ta daura
akanta,'sannan ta saka dan kunne kalar rigar
Tayi kyau ba ma kadan ba, don haka ta dauki
hijabi ta saka tai sallar isha‘i, ,
sannan ta cire ta saka flat din takalminta ta;
fito falon . A kishingide ta same shi saman
kajera”
yana waya, don haka bata bi ta kanshi ba ta ,
wuce wurin (dinning table) ta rinka kwaso kayan
abincin .tana maido su akan carpet har ta
kammala'bai gama wa‘yar ba wadda*'ta fahimci
ba da kowa bane ba face Suhailat don daga
karshe taji yana fadar... ' ‘“ "Kinga Suhailat ina
da ababuWan yi masu yawa a gabana, sai
anjima" Ya kashe wayar. ' '
Ya sauko kusa da Rukayya ya zauna
tare da dafo kafadana, ya ce
“Ya dai madam? Kin san kuwa ina jin Yunwa?"
Rukayya tai murmushi kafin ta soma zuzzuba
musu abincin. ‘ ‘
Lallai kam Abubakar ya kawo yunwa, don narkar
abincin kawai yake kamar ba
gobe, sai faman zuba santi yake Rukayya na
Sheqa mashi dariya Aka murda qofar falon aka
turo tareda
sallama, su duka suka bi qofar da kallo don ganin
mai shigowar. :
Oga Mahmud ne ya shigo tare da Kaka, mamaki
ya kama Rukayya, ai bata san lokacin da ta tashi
ta nufi kaka zata
rungumetaba . Kaka ta tureta tana fadar
‘ “Ke ni kauce ki bani wuri, shashashar banza da
wofi, shi ne kika sa qafa kika biyo shi, wato ni
ban isa in yanke hukunci a kanki ba k0? . To na
gode.
Rukayya ta rike hannun Kakar ta Iangabe kai tana
fadar. '
"To ai kaka shi ya matsa sai da ya taho dani". ,
Kaka ta fisge hannuwanta tana fadar.
"Ke gafara can sakarai, ya dai laye ki ' da dadin
bakinshi, amma k0 da ihu da cizo baki guduwa?
Meye amfanin zama da azzalumin mutum irin
shi? Sai ki juya yanzu
mu“ tafi" . . Ta kamo hannun kukayyar za ta jata,
tai sautin turjewa tana fadar.
A'a Kaka, bari in dauko mayafina mana".
Ta ce, "To jeki maaza ki dauko, ina nan ina
jiranki" ,
Mahmud dake tsaye yana kallon su yai
murmushi kafin ya ce.
"Anyi haka kuwa Kaka? Ki shiga mana ‘ ki fara
zama tukun".
kaka ta dalla mashi hararar da har saida yaji yan
hanjinshi sun motsa kafin tace
Wohoho su kaka manya
jama,a anya kaka zata bar wadannan ma,auratan
su huta kuwa Hmmm muje zuwa
RIKON KAKA
shigo gidan. bacci ne kawai cikin idanuwan
Rukayya don haka ta bar Ahubakar yana sassaka
kayan firij ita kuma ta shige dakin baccinsu ta
watso ruwa tasa rigar baccinta cikin ta daure
gashin ta da ribon ya shigo. Ta madubi ta hango
.shi ya iso inda take bata san yanda akai ba sai
dai taji ya rungumeta ta buya ya miqa hannunshi
guda y; diuko kwalbar turaren cool water ya rinqa
fesa mata a jiki saidaya fesheta dashi sannan ya
ajiye turaren sannan ya jasu sukn fada saman
gadon dake bayan su, ya kashe wutar dakin
yaja bargo ya lullubc su. Washegari ita ita
takama Lahadi, ba aiki kamar jiya asabar, don
haka suna idar da sallar asuba suka koma suka
kwanta. Rukayya bata sake farkawa ba sai da Iaji
tamkar ana yamutsa ta ta bude idanuwanta da
kyar don ganin mai wannan aikin.
Abubakar yaja muta hanci yana fadar.
"A tashi haka nan ayi wanka a karya. ga ruwa
can: na hada miki". ' .a toilet ta fara juye juye
yace kinga wasa sai dai kiji ki cikin ruwan
wankan'. Rukayya tai surin tashi zaune tana
. ' kallonsa da idanuwanta duk bacci, Abubakar
ya miqa hannu ya janyota ta sakko daga kan
gadon, ya tisata gaba har sai da ta shiga (tOilet)
din ta kullo sannan ya juya ya fice.
' Rukayya bata bata lokaci ba wurin .shiryaWa ta
fito yau a tare suka karya don ta ‘soma sakin jiki
dashi. Tarairaya da lallashi .tare da soyayyar da
yake nuna mata ita tasa ta soma jin wata irin
sabuWar qaunarsa na shiga zuciyarta. Yanda
yake nuna tausayinta a fili abin har mamaki yake
bata, wai yau yaya Abubakar ne ya abubakar ne
ya koma' haka ya canza tamkar ba wannada
yatsaneta, ya hantareta ba. :
lallai Allah Ubangiji mai juya zuciya gashi yan'zu
ya juyo mata da zuciyar abubakar
gareta. Lallai a yanzu ta yarda'da maganar Aunty
Maimuna da take cewa, mai haquri yana tare da
‘nasara aiko ita dai taga nasarar. don ma zuciya
da taso ta rinjayeta daga farko lallai kuwa da tayi
'asarar da ya kamata azo mata
jaje don rasa namiji kamar Abubakar ba
karamin asara bace Da wannan tunanin har bacci
ya
dauketa a daren yau inda ta kwana da zummar‘
garin Allah na wayewa litinin zata riga Abubakar
tashi, ita zata yi komai ba,hidimar gidan ta hutar
dashi don harta . soma tausaya mashi. ' '_ _ Don
haka tunda suka koma baccin
asuba ita taqi ta koma tana ganin bacci ya dauke
shitaja jikinta ta fice kai tsaye‘ ‘kicin ta Hula nufa
ta dora ruwan zafi ta Zuba masu garin chitta‘da'
na‘a-na‘a,. suna ' tafasa ta juye a flask din
ruwan . Ta koma ta dayko dankalin turawa ta
fere tasa a tukunya ta dafa shi sannan ta. '
tsame shi tamai bula bula ba koyon girki
mukaxoba am sorry
Dayan ta gama tsaf sannan ta dauki komi la
jajjera su gwanin sha‘awa, sannan ta koma kicin
din ta gyara shi ta hada ruwan omo ta wanke
dukkanin abubuwan da tai amfani dasu ta kife ta
share kicin din ta goge ko ina da tawul sannan ta
janyo kicin ta kulle ta dawo falon tasa tsinlsiyar
laushi ta share shi tun daga
qasan kujeru har zuwa qarkashin sai da tabi ta
share. Sannan ta dauki mopprr ta hada
ruwa a bukiti ta goge tayils din tsab, k0 ina ya
dauki sheki.
Ta koma ta sa wani tsumma mai Iaushi ta goge
duk wasu abubuwa masu daukar qura dake falon,
sai data gama tsab sannan ta dauko boner har
guda biyu daya ta zuba turaren wuta ta jona‘ a
socket daya kuma ta kunna tsinsiyoyin kamshi
masu kyan gaske ta tsilstsira a jiki ta koma ta
dauko room freshner ta ruwa ta feshe dakin.
Ai kafin kiftawa da bismillah dakin ya kaure da
wani ni'imtacccn kamshi ta saki
labulayen ta goge sannan ta qara qarfin A.C ta
nufl sauran falukan suma duk ta gyara su kamar
na farko, da turare su da kamshi.
Karfe takwas dai-dai ta shiga (facin baccinta
shima ta gyara shi, ya wanko toilet‘sannan ta
watsa ruwa tana gamawa shima ta hada mashi
sannan ta filo. _
Kwalliya tayi ba wata mai yawa ba, ta saka baqar
jallabiyya mai hade da gyalenta, sannan ta nufl
kan gadon da Abubakar ke kwance ta rasa ta
yanda zata tayar dashi. can
dabara ta fado mata ta dauki fIlo ta rinwa‘ buga
mashi a kafa amma babu alamar Zai tashi.
Rukayya ta rasa yanda zata yi dashi, can dai ta
saduda ta hayo kan gadon tana dan
bubbugar filon da yake kwance akai tare da kiran
sunanshi
Caraf ya yi da ita, sai dai taji ta cikin jikinshi ya
kanannadeta da hannayenshi yana dariyaya ce ' .
"Wato na ma zame miki tamkar wani. dodo. k0?"
Rukayya ta girgiza kai tana’ Roqarin zamewa. '
ya Kara riqeta yana fadar.
"Ki tsaya kada ki jiwa kanki ciwo. tambayar ki
zanyi". ‘
Rukayya ta nuna mashi agogo tana Rukarin
zillewa, karfe takwas da rabi agogon ya nuna. Ya
yi saurin sakinta yana fadar,
"Kai-kai loakcin (office) ya kusa yi"..
Bai jirata ba ya Sauka‘da gudu-gudunsa ya fada
(toilet) yana faman yarfa hannuwa wai ya shiga
uku ya kusa makara.
Rukayya ta zauna bakin ‘gadon tana mashi dariya
har sai da ya shige sannan ta. mike ta yaye
zanin gadon ta canza wani mai ‘laushin gaske, ta
feshe Shi da (bed frcshncr) sannan ta bude
(wardrop) ta cirowa Abubakar kayan da zai saka.
Sannan ta flce abinta.
'A gaggauce Abbakar ya shirya yai break dinshi
ya, bata wata sabuwar waya rantsatstsiya, a
cikin kwalinta mai matuwar tsada, tsabar doki
Rukayyabata san lokacin da ta Runkame shi ba
tana murna.
Abubakar ya lakace mata hanci yana mata dariya
ya fice ya 'nufl wurin aiki‘abinshi. . Rukayya
kuwa wuri ta samu ta rashe‘a' falo ta rinqa
cskule-cakule a wayar tata tunda take a ' duniya
bata taBa riqe waya ta kanta ba sai yanzu, lallai
.Abubakar ya gama mata komai tunda ya hadata
dawayar salula.
Shi kuwa Abubakar tunda ya isa (office) din aiki
kawai yake amma zuciyarsa na kanta, duk abinda
yake qarfin hali ne kawai da jarumta, amma a
yanzu yana ji a jikinsa qarfin halin nasa ya kusa
qarewa. Yana son Rukayya so ba na wasa ba,
haka kuma yana sha'awar komi nata.
Yasa hannu ya tallabe kansa cike da damuwa,
duk lokacin da ya kalli Rukayya yakan rasa
hankalinshi gaba daya, sigarta kawai takan nemi
ruguje‘ mashi lissafi. Lallai ya yi sa’a da
kasaitacciyar mace, sai a yanzu ne yake mamakin
kansa ta yanda har ya rinqa hantarar ta. Shin a
lokacin meke damun kwakwalwarSa da
idanuwansa da suka kasa ganin abinda ya dace
da shi? Wai har ya fifita Suhailat akan Rukayya,
yarinyar da in bacin kyan fuska babu mamora a
jikinta. Lallai shi ya gama wautar kanshi.
“Ya' ja tsaki mtsw! Kafin ya mike yasa hannu ya
lalubo wayarshi dake kan tebirs ya lallatsa lambar
wayarta ya danna mata kira.
(Ringing) daya, biyu na uku aka dauka. Rukayya
ta: mike a saman doguwar kujera (three seater)
ta danno mashi siririyar sallama a cikin dodon
kunne, sai da Abubakar’ yayi murmushin jin dadi
don har
’ 'tsakiyar kwanyar' kanshi maganar ta ratsa.
Ya kwantar da kanshi a saman makarin kujerar
da yake zaune, ya cigaba da jujjuyawa da kujerar
yana fadar.
"Ruky Darling, kinyi kewata kuwa?" Rukayya tai
murmushitare da lumshe ido ta
_ bude, kafin ta ce.
-"Sosai ma Yaya Abbakar, duk gidan sai ya yi
shiru da baka nan
Abubakar jinshi yayi tamkar a saman
gajiimare tsabar shauki, ya bude baki da kyar
yana fadar.
"To me za ki shirya mana kafin na dawo?"
Murmushi tayi wanda har ya jiyo sautinshi a cikin
wayar, ta ce.
"Wani spccial girki ne Yaya Abbakar me ‘ motsa '
kunne" Dariya yayi sosaikafin ya ce"Sai kuma me
qanwata? K0 shi kenan?"
‘ sai da tai wani fari da idanuwa irin na mai
neman mafita kafin ta ce '
"To ai ban 'san sauran abinda kake so ba
Abubakar ya ce "KeCe sauran, ke nake so
Rukayya, k0 ba zaki bani ba?" ‘
Ta ce "To ai kariga daka samu yaya Abbakar, me
kuma ya yi saura?"
Abbaakar ya ja numfashi kafin ya ce
' "Ai baki so na Rukayya, guduna kike shi yasa".
Tai saurin rufe baki tana dariya, ta ce
"Kai Yaya, tun yaushe na daina?" ‘
‘ Shima dariyar ya yi kafin ya ce"Da gaske kike
mata ta.? Ta jinjina kai tare da fadar, "Da gaske
nake mana,
Ya ce "To shi kenan, kice yau inzo gida da kwarin
gwiwa kenan matata tana maraba . dani. To'
amma ai min irin kwalliyar jiya a shafa min
janbaki da jan ido ta yanda da na shigo zan yarda
da lallai abinda aka fada min yanzu da gaskene".
RuKayya tana dariya ta ce, "Insha Allah Yaya, sai
ka dawo". ' Ya ce"To qanwata, me kikc so inyo
miki . tsaraba?" ., Ta danyi jim kafin ta ce, "K0
dami ma ka taho ina so". ' Ya ce "To Shi kenan,
sai na dawo“. Sukai sallama sannan kowa ya
ajiye ta kalli wayar _ Tsabar murna Rukayya ta
rasa irin . shirin da zatai na tarbar Abubakar,
tunda ' tayi la' asa: bata sake samun zama ba,
ita ce
shiga kicin ta hau shirya abincin da tasan zai yi
farin ciki dashi.
Abubuwa ne ta hada mashi sun kai kala hudu, ‘
sannan daga qarshe ta hada mashi (juice) din
gwanda da karas. '
‘ Ana kiran sallar magaruba ta gama komi ta nufi
(toilet) ta sharto wanka ta tare da
alwala ta fito, sai da tai sallah tana zaune tana
lazimi Abubakar ya shigo gidan. A gajiye yake
don ya sha aiki a (office), ya turo qofar bedroom
din nata ya shigo da sallamarsa, Rukayya ta dago
kai tana kallonsa bakinta dauke da murmushi. ’
Abubakar ya durkusa a gabanta ya dora
hannayensa akan jikinta yana fadar.
"Na gaji da yawa Ruky na, don Allah k0 zaki .
taimaka mani da wanka?" .. Rukayya tai saurin
rufe fuskarta da tafukan hannayenta tana dariya.
Shima dariyar yayi ya mike yana fadar.
‘Shi kenan, bari intafi ‘sashina inyi tunda' ‘ ba‘
zaki min anan din ba". RuKayya dai na jinsa
amma bata dago din ba ‘ har ya fice, sannan' ta
mike ta nufi
gaban madubi ta zauna ta soma kwalliyarta cikin
saurisauri ta samu ta gama, ta ciro kayan da
zata saka riga da wando ne blue din ’ jeans sai
sky blue din riga irin ta Pakistan mai' adon pink
sama da kasa, ta kawo mata kusa’ da gaiwa,
tana da tSaga a gefe da gefenta. ‘ Rukayya ta
dauki siririn gyalen rigar kalar pink ta daura
akanta,'sannan ta saka dan kunne kalar rigar
Tayi kyau ba ma kadan ba, don haka ta dauki
hijabi ta saka tai sallar isha‘i, ,
sannan ta cire ta saka flat din takalminta ta;
fito falon . A kishingide ta same shi saman
kajera”
yana waya, don haka bata bi ta kanshi ba ta ,
wuce wurin (dinning table) ta rinka kwaso kayan
abincin .tana maido su akan carpet har ta
kammala'bai gama wa‘yar ba wadda*'ta fahimci
ba da kowa bane ba face Suhailat don daga
karshe taji yana fadar... ' ‘“ "Kinga Suhailat ina
da ababuWan yi masu yawa a gabana, sai
anjima" Ya kashe wayar. ' '
Ya sauko kusa da Rukayya ya zauna
tare da dafo kafadana, ya ce
“Ya dai madam? Kin san kuwa ina jin Yunwa?"
Rukayya tai murmushi kafin ta soma zuzzuba
musu abincin. ‘ ‘
Lallai kam Abubakar ya kawo yunwa, don narkar
abincin kawai yake kamar ba
gobe, sai faman zuba santi yake Rukayya na
Sheqa mashi dariya Aka murda qofar falon aka
turo tareda
sallama, su duka suka bi qofar da kallo don ganin
mai shigowar. :
Oga Mahmud ne ya shigo tare da Kaka, mamaki
ya kama Rukayya, ai bata san lokacin da ta tashi
ta nufi kaka zata
rungumetaba . Kaka ta tureta tana fadar
‘ “Ke ni kauce ki bani wuri, shashashar banza da
wofi, shi ne kika sa qafa kika biyo shi, wato ni
ban isa in yanke hukunci a kanki ba k0? . To na
gode.
Rukayya ta rike hannun Kakar ta Iangabe kai tana
fadar. '
"To ai kaka shi ya matsa sai da ya taho dani". ,
Kaka ta fisge hannuwanta tana fadar.
"Ke gafara can sakarai, ya dai laye ki ' da dadin
bakinshi, amma k0 da ihu da cizo baki guduwa?
Meye amfanin zama da azzalumin mutum irin
shi? Sai ki juya yanzu
mu“ tafi" . . Ta kamo hannun kukayyar za ta jata,
tai sautin turjewa tana fadar.
A'a Kaka, bari in dauko mayafina mana".
Ta ce, "To jeki maaza ki dauko, ina nan ina
jiranki" ,
Mahmud dake tsaye yana kallon su yai
murmushi kafin ya ce.
"Anyi haka kuwa Kaka? Ki shiga mana ‘ ki fara
zama tukun".
kaka ta dalla mashi hararar da har saida yaji yan
hanjinshi sun motsa kafin tace
Wohoho su kaka manya
jama,a anya kaka zata bar wadannan ma,auratan
su huta kuwa Hmmm muje zuwa
RIKON KAKA