CHAPTER 26
Riqon Kaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
ya dora musu girki yau zuciyarsa fes take da
nishadi marar misali.
, Nama ne ya gasa sannan ya dafa
dankalin turawa da indomie ya gama komi tsaf ya
jera 'a dan farantin ya dauko kwalin 'Iemu guda
biyu tare da robobin ruwan Faro suma biyu ya
jera a saman (carpet) ya sameta ta hada kanta
da kujera kuka kawai take amma marar sauti sai
dai za' a iya jiyu shasshekarta
Abubakar ya ajiye tiren kayan abincin a gabanta
sannan ya raba gefenta ya janyota jikinshi’ ya
rungume yana kokarin lallashinta bata ture shi ha
amma kuma bata daina kukan ba
Abubakar ya dora kanta a saman. qininshi ya
Kara rungumrta yana fadar.
‘ "Kiyi haquri‘ don Allah ki daina kukan nan haka
nan kada kanki yai miki’ ciwo".
Yana maganar yana gyara mata gashin
kanta wanda ta turo kallabinta wurin kokawar
dazu.
Rukayya ta soma magana cikin kuka. "Na ce
baxan zauna ba ka maida ni gida, ka maida ni
amma kaki don dai ka kawoni in rinqa‘yi maka
girki da aikin gida. Na rantse da Allah ba zanyi
ba". Abubakar ya yi murmushi yana fadar. "'bama
sai kin rantse ba 'yar gidan kaka, indai kin
amince zaki zauna dani magana ta qare, ni da
kaina zan rinqa yi mana girkin da aikin gidan, kin
amince?" ' Bata amsa mashi ba sa dai ta sa
bayan hannunta tana goge hawayenta. Bai ji
haushi ba ya dago ta daga jikin
nasa yana fadar.
"Daga yanzu ma za'a fara abincin ma abaki zan .
. rika baki". .Ruqayya tai saurin zamrwa tana
fxmadar.
"Ka kyaleni inci da kaina matsa".
Bai matsaba ya kyaleta sai dai hannunta na riqe
da nashi haka ta zuba abinci da hannu guda.
yana kallonta tana cin ,abincin kamar
tanacin kashi. Bai damu ba har ta gama, sannan
shima ya dauki sauran yana ci.
Tsabar gajiya da kukan da tasha kafin ya gama
cin abincin har ta fara gyangyadi, don haka yana
gamawa ya tasheta ya nuna mata hanyar dakin
bacci. Bata musa ba ta mike ta tafi abinta. Sai
dai duk da barcin da : take ji sai da ta jima a
tsaye tana qarewa tsararren dakin baccin kallo
wanda ya gaji da haduwa, a zuciyarta ta rinqa
tunanin k0 gidan waye Abubakar ya kawota kuma
oho.
Tunda bata da mai amsa mata don haka ta nufl
(toilct) ta dauro alwala tai sallah sannan ta dauki
kayan barcin da ta gani a ajiye akan gado ta
saka.
Doguwar riga ce fara sol har qasa mai .‘siririn
hannu, Rukayya ta saka hular rigar akanta
sannan ta kashe wutar dakin ta haye kan gadon ,
tai kwanciyarta. Haka kawai taji zuciyarta ta
samu nutsuwa tunda taji Abubakar yace ba aiki
zata cigaba
dayi masu ba a gidan, don haka hankalinta
kwance bacci mai nauyi ya yi awon gaba da ita. '
Abubakar ya gama shirinsa a Bangarenshi sannan
ya nufo Bangaren nata, ya samu sai kwasar bacci
take hankalinta kwance. Nan ‘ya hawo kan gadon
shima ya . kwanta, ya jawota jikinshi ya
tofesu’da addu'o'i sannan yaja bargo ya lullube
su. Washegari tunda asuba ya tayar da ita suka
yi sallah, ta Cika da mamakin ganinshi akan
gadonta, sai dai ganin Bai nuna wani (action) ba
akan hakan yasa itama tayi ta maza ta share
suka yi sallar asuba. Ya jata suka koma
'suka sake kwantawa, sai dai har bacciya
’ kwashe shi amma ita ta gaza runtsawa,
mamaki take da kuma al'ajabi wai yau ita ce
yaya Abubakar kwance daki daya, gado daya
kuma manne'da juna. Wannan wacce rana ce mai
Sa'a haka a wurinta‘? tunanin da take. kenan har
barci Barawo ya lallaBo ya dauketa
Ba ita ta farka ba sai karfe goma saura, ta juya
ta ganta ita kadai kwance akan gadon. Ta llaBa
ta tashi zaune tai ido hudu da ‘ wasu riga da
siket sababbi dal akan gadon, hakan na nufin idan
tayi wanka ta shirya ta saka. '
Tsam ta mike ta fada (toilet) din ake
. manne’ cikin dakin ta watso ruwa ta fito ta
zauna bakin madubi ta shirya,kwalliya tayi amma
ba wata mai yawa ba, ta mike ta dauki kayan ta
saka ‘
English wears ne riga da siket Bakin siket ne ‘
T,Shirt body hock mai dogon hannu. Ta dauki '
dan karamin mayaifinta ta' dora akanta, sannan
ta zira silifas na fata ta fito falon don tasamawa
kanta abinda zata ci.
A falon ta_ hange shi daga shi sai
,singilet da wando three quatcr ya zagc yana
ta gogegogen Show glass din dake shake da
kayan turaren wuta
Rukayya tabi. falon da kallo, ya gyara k0mai
tsabtsab sai kyalli yake yana fitar da ni 'imtaccen
, kamshi
Rukayya ta tabe baki saman kujera ta zauna tana
kallonshi cike da al'ajabi, k0 da yake ba tun . yau
ta saba gani ba tun a kauye dama Abubakar
gwani ne wurin iya share-share wanke-wanke da
girki. ‘
Abubakar ya nufota tana kallonshi har ya Karaso
inda take, ya zauna kusa da ita yana‘ fadar,
'"Sannu da tashi my dear,in kawo miki abincin
nan k0 zaki hau kan table ne?" Sai da ta yamutsa
fuska kafin tace
"Anan zan ci".
Ya yi murmushi ya miqe yana fadar.
"An gama ranki ya. dace
»: Ya nufi dinning ya kwaso abin break din-daya
shirya ya nufo inda take. ya dora. tiren akan
center table sannan ya turi . tebirin zuwa gabanta
yana murmushi
"To bisimillah"
, Bai kuma jira abinda zata ce ba ya juya yai
gaba ya cigaba da aikin da yake
Rukayya ta jima tana kallon shi kafin ta mika
hannu ta bude kayan abincin, soyayyen dankali da
kifi ne mai hade da kayan lambu sai ' ‘ kuma
kunu. Rukayya ta soma ci tana mamakin shi
kuma a ina ya iya irin_ wadannan girKe-girken? ,
‘Anan inda ta gama karyawar anan ta zame
saman kujerar . ta kwanta tana kallon wani film
din~ India a qatuwar plasma din dake girkc 'a
jikin bango ta kusa rabin bango.
Kafin ta gama kallon barci ya dauketa ba itata
farka ba sai ana kiran sallar azahar.
'Ta mike taje tai sallah, k0 addu'a bata
shafa ba Abubakar ya shigo mata da abincin
rana. ,Mamaki fa ya qara kamata canjawar sa
lokaci daya na sakata cikin (compusing). ’Bayan
sallar isha'i Rukawa na kwance "a falonta babarci
take ba amma idanuwama a rufe suke, tunanin
Abubakar ne. yai mata
tsaye a zuciya, hidimar da yai mata yaudaya
kawai ta wanke mata zuciya, ta wanke dukkanin
bakin cikin da ya shafe shekaru
yana qunsa mata. Bata ji shigowarsa ba sai dai
taji an
riko hannayenta tareda sumbatar goshinta. Ta
bude idanuwanta a hankali tana
kallonsa, ya hasketa da murmushi kafin ya ce.
"Tunanin ya isa haka, ki tashi ki shirya
muje muyo (shopping) kiga gari". Dadi ya kama
Rukayya ta zabura ta mike cike da doki tana
fadar.
"Don Allah yaya daga nan mu biya
gidan Aunty Maimuna".
Ya noqe kafada' "Naqi wayon, wato muje ta
cigaba da koya miki yanda zaki qara guduwa'
k0?" Rukayya ta zar0 ido tana fadar.
"tab! Yaya wa ya fada maka ita tasa ni na gudu‘?
Wallahi ni nai tafiyata da kaina".
Ya ce, "To ai kin kyauta kinga yanzu nima ba zan
kaiki ba har sai kin fara sona kin daina guduna
. Ta langabe kai kafin tace to "To wai yanzu wa
yace bana sonka
Ya noqe kafada, “To idan kina sona 'din ai sai ki'
fada" Rukayya ta zame hannunta tai gaba tana
faman turo baki, Abubakar ya rakata da kallo har
ta shige sannan ya sami bakin kujera ya zauna
yana wani dan murmushi' wanda bai bayyana
hakoranshi. ba
Shiri sosai Rukayya tayi da wani rantsatstsen
lcshi (two c010ur) wato blue da brown tai kyau
sosai don hatta Abubakar sai ' da ya yaba..Ya
dauketa a‘mota.
' Sai da suka gama yawon su saman manyan
titina. yana gwada mata 'manyan unguwannin
garin nan har sha daya sai data. gota sannan ya
kaita suka yo shopping din na kayan ciye-ciye da
lashe-lashe bayan sunci.
wasu can sannan Suka yo dakon wasu.
RIKON KAKA
nishadi marar misali.
, Nama ne ya gasa sannan ya dafa
dankalin turawa da indomie ya gama komi tsaf ya
jera 'a dan farantin ya dauko kwalin 'Iemu guda
biyu tare da robobin ruwan Faro suma biyu ya
jera a saman (carpet) ya sameta ta hada kanta
da kujera kuka kawai take amma marar sauti sai
dai za' a iya jiyu shasshekarta
Abubakar ya ajiye tiren kayan abincin a gabanta
sannan ya raba gefenta ya janyota jikinshi’ ya
rungume yana kokarin lallashinta bata ture shi ha
amma kuma bata daina kukan ba
Abubakar ya dora kanta a saman. qininshi ya
Kara rungumrta yana fadar.
‘ "Kiyi haquri‘ don Allah ki daina kukan nan haka
nan kada kanki yai miki’ ciwo".
Yana maganar yana gyara mata gashin
kanta wanda ta turo kallabinta wurin kokawar
dazu.
Rukayya ta soma magana cikin kuka. "Na ce
baxan zauna ba ka maida ni gida, ka maida ni
amma kaki don dai ka kawoni in rinqa‘yi maka
girki da aikin gida. Na rantse da Allah ba zanyi
ba". Abubakar ya yi murmushi yana fadar. "'bama
sai kin rantse ba 'yar gidan kaka, indai kin
amince zaki zauna dani magana ta qare, ni da
kaina zan rinqa yi mana girkin da aikin gidan, kin
amince?" ' Bata amsa mashi ba sa dai ta sa
bayan hannunta tana goge hawayenta. Bai ji
haushi ba ya dago ta daga jikin
nasa yana fadar.
"Daga yanzu ma za'a fara abincin ma abaki zan .
. rika baki". .Ruqayya tai saurin zamrwa tana
fxmadar.
"Ka kyaleni inci da kaina matsa".
Bai matsaba ya kyaleta sai dai hannunta na riqe
da nashi haka ta zuba abinci da hannu guda.
yana kallonta tana cin ,abincin kamar
tanacin kashi. Bai damu ba har ta gama, sannan
shima ya dauki sauran yana ci.
Tsabar gajiya da kukan da tasha kafin ya gama
cin abincin har ta fara gyangyadi, don haka yana
gamawa ya tasheta ya nuna mata hanyar dakin
bacci. Bata musa ba ta mike ta tafi abinta. Sai
dai duk da barcin da : take ji sai da ta jima a
tsaye tana qarewa tsararren dakin baccin kallo
wanda ya gaji da haduwa, a zuciyarta ta rinqa
tunanin k0 gidan waye Abubakar ya kawota kuma
oho.
Tunda bata da mai amsa mata don haka ta nufl
(toilct) ta dauro alwala tai sallah sannan ta dauki
kayan barcin da ta gani a ajiye akan gado ta
saka.
Doguwar riga ce fara sol har qasa mai .‘siririn
hannu, Rukayya ta saka hular rigar akanta
sannan ta kashe wutar dakin ta haye kan gadon ,
tai kwanciyarta. Haka kawai taji zuciyarta ta
samu nutsuwa tunda taji Abubakar yace ba aiki
zata cigaba
dayi masu ba a gidan, don haka hankalinta
kwance bacci mai nauyi ya yi awon gaba da ita. '
Abubakar ya gama shirinsa a Bangarenshi sannan
ya nufo Bangaren nata, ya samu sai kwasar bacci
take hankalinta kwance. Nan ‘ya hawo kan gadon
shima ya . kwanta, ya jawota jikinshi ya
tofesu’da addu'o'i sannan yaja bargo ya lullube
su. Washegari tunda asuba ya tayar da ita suka
yi sallah, ta Cika da mamakin ganinshi akan
gadonta, sai dai ganin Bai nuna wani (action) ba
akan hakan yasa itama tayi ta maza ta share
suka yi sallar asuba. Ya jata suka koma
'suka sake kwantawa, sai dai har bacciya
’ kwashe shi amma ita ta gaza runtsawa,
mamaki take da kuma al'ajabi wai yau ita ce
yaya Abubakar kwance daki daya, gado daya
kuma manne'da juna. Wannan wacce rana ce mai
Sa'a haka a wurinta‘? tunanin da take. kenan har
barci Barawo ya lallaBo ya dauketa
Ba ita ta farka ba sai karfe goma saura, ta juya
ta ganta ita kadai kwance akan gadon. Ta llaBa
ta tashi zaune tai ido hudu da ‘ wasu riga da
siket sababbi dal akan gadon, hakan na nufin idan
tayi wanka ta shirya ta saka. '
Tsam ta mike ta fada (toilet) din ake
. manne’ cikin dakin ta watso ruwa ta fito ta
zauna bakin madubi ta shirya,kwalliya tayi amma
ba wata mai yawa ba, ta mike ta dauki kayan ta
saka ‘
English wears ne riga da siket Bakin siket ne ‘
T,Shirt body hock mai dogon hannu. Ta dauki '
dan karamin mayaifinta ta' dora akanta, sannan
ta zira silifas na fata ta fito falon don tasamawa
kanta abinda zata ci.
A falon ta_ hange shi daga shi sai
,singilet da wando three quatcr ya zagc yana
ta gogegogen Show glass din dake shake da
kayan turaren wuta
Rukayya tabi. falon da kallo, ya gyara k0mai
tsabtsab sai kyalli yake yana fitar da ni 'imtaccen
, kamshi
Rukayya ta tabe baki saman kujera ta zauna tana
kallonshi cike da al'ajabi, k0 da yake ba tun . yau
ta saba gani ba tun a kauye dama Abubakar
gwani ne wurin iya share-share wanke-wanke da
girki. ‘
Abubakar ya nufota tana kallonshi har ya Karaso
inda take, ya zauna kusa da ita yana‘ fadar,
'"Sannu da tashi my dear,in kawo miki abincin
nan k0 zaki hau kan table ne?" Sai da ta yamutsa
fuska kafin tace
"Anan zan ci".
Ya yi murmushi ya miqe yana fadar.
"An gama ranki ya. dace
»: Ya nufi dinning ya kwaso abin break din-daya
shirya ya nufo inda take. ya dora. tiren akan
center table sannan ya turi . tebirin zuwa gabanta
yana murmushi
"To bisimillah"
, Bai kuma jira abinda zata ce ba ya juya yai
gaba ya cigaba da aikin da yake
Rukayya ta jima tana kallon shi kafin ta mika
hannu ta bude kayan abincin, soyayyen dankali da
kifi ne mai hade da kayan lambu sai ' ‘ kuma
kunu. Rukayya ta soma ci tana mamakin shi
kuma a ina ya iya irin_ wadannan girKe-girken? ,
‘Anan inda ta gama karyawar anan ta zame
saman kujerar . ta kwanta tana kallon wani film
din~ India a qatuwar plasma din dake girkc 'a
jikin bango ta kusa rabin bango.
Kafin ta gama kallon barci ya dauketa ba itata
farka ba sai ana kiran sallar azahar.
'Ta mike taje tai sallah, k0 addu'a bata
shafa ba Abubakar ya shigo mata da abincin
rana. ,Mamaki fa ya qara kamata canjawar sa
lokaci daya na sakata cikin (compusing). ’Bayan
sallar isha'i Rukawa na kwance "a falonta babarci
take ba amma idanuwama a rufe suke, tunanin
Abubakar ne. yai mata
tsaye a zuciya, hidimar da yai mata yaudaya
kawai ta wanke mata zuciya, ta wanke dukkanin
bakin cikin da ya shafe shekaru
yana qunsa mata. Bata ji shigowarsa ba sai dai
taji an
riko hannayenta tareda sumbatar goshinta. Ta
bude idanuwanta a hankali tana
kallonsa, ya hasketa da murmushi kafin ya ce.
"Tunanin ya isa haka, ki tashi ki shirya
muje muyo (shopping) kiga gari". Dadi ya kama
Rukayya ta zabura ta mike cike da doki tana
fadar.
"Don Allah yaya daga nan mu biya
gidan Aunty Maimuna".
Ya noqe kafada' "Naqi wayon, wato muje ta
cigaba da koya miki yanda zaki qara guduwa'
k0?" Rukayya ta zar0 ido tana fadar.
"tab! Yaya wa ya fada maka ita tasa ni na gudu‘?
Wallahi ni nai tafiyata da kaina".
Ya ce, "To ai kin kyauta kinga yanzu nima ba zan
kaiki ba har sai kin fara sona kin daina guduna
. Ta langabe kai kafin tace to "To wai yanzu wa
yace bana sonka
Ya noqe kafada, “To idan kina sona 'din ai sai ki'
fada" Rukayya ta zame hannunta tai gaba tana
faman turo baki, Abubakar ya rakata da kallo har
ta shige sannan ya sami bakin kujera ya zauna
yana wani dan murmushi' wanda bai bayyana
hakoranshi. ba
Shiri sosai Rukayya tayi da wani rantsatstsen
lcshi (two c010ur) wato blue da brown tai kyau
sosai don hatta Abubakar sai ' da ya yaba..Ya
dauketa a‘mota.
' Sai da suka gama yawon su saman manyan
titina. yana gwada mata 'manyan unguwannin
garin nan har sha daya sai data. gota sannan ya
kaita suka yo shopping din na kayan ciye-ciye da
lashe-lashe bayan sunci.
wasu can sannan Suka yo dakon wasu.
RIKON KAKA