Part 33.
Rash Boyayyen Masheki Part 1 Complete Hausa Novel · about 240 min read
***************** ******************
Bayan lokaci mai tsayi, abu zuwa uku sun faru, ciki kuwa akwai samun natsuwan Sakeenat dan zuwa yanzu ta falwala ma Allah tare da É—aukan dangana, a wani gida take zaune wanda yake kusa da invda take aiki a ce wanta ba za ta koma gidan su ba, gidan su biyu ne kawai daga ita sai É—akin ma su gidan, sannan ta ziyar ci gidan su Ramlat har sun gaisa da Maman Rabi ta so su haÉ—u da Babanta amma ranan ba ya gida, sannan zuwa yanzu bincike take yi sosai akan RASH É—an yanzu ji take idan ba ta yi sanadiyyan kama shi ba ruhinta ba ze samu salama ba.
Sai ɓangaren Aliyu Haidar wanda abin da ya zo da shi sa bo ne kuma tsari me kyau, in da ya umarci bincike akan duk makarantun da suke na private da a karya farashin kuɗin school fees, haka kan abinci komai sai da ya yi ragi a kai, sannan akan titina shima ya magance matsalolin da yawa idan mutum kuma ya ƙetara hanyar da ba nashi ba sai ya biya ta ra mai tsoka. sai makarantun government ya sa aka sauya mu su malaman harta asibiti duk sai dai ya yi bincike akan yadda ake kula da muta ne, idan ya ga abin da be da ce ba cikin ɗan lokacin ya ke gyara gurin, duk da hakan ya ja mai baƙin jinin gun wasu sannan farin jinin a gun talakawa.
*************** **************
Air Force Base
Kowa ya san dokan da ke cikin wannan unguwa, duk mutumin da ze shiga cikin unguwan dole sai an binciki waye, sannan idan kai baƙo ne dole wani na cikin Base din shi ze Kira ya sanar da amincewan ka wani ze zo, ko ka fito ka ɗauki mutum, akwai tsaro sosai dan tin daga bakin babban get din za ka fa ra cin karo da sojoji, motarsa ce ta danno kai tare da kutsawa, tin da suka hangi wannan motan ƙiran Rolls Royce baƙi, tin kafin ya iso bakin gurin suka buɗe mai get din ya shige da mugun gudu, sun san dai AA ne be da hankali sam koɗan yana ganin Mahaifinsa ya na da matsayi sosai a fanin siyasa, be bin doka ko kaɗan shi dai.
cikin yanki ya nabda daɗi sosai dan be da yawan muta ne ga wadatan bishiyoyi, sannan ga ginin dukkan unguwa kala ɗaya ne sky blue da fari hatta napep din unguwan haka suke, Direct wani babban gida ya shiga bayan ya yi parking ya zuro ƙafafunsa waje sannan ya bayya, matashi ne dogo me kimanin 27yrs, ba fullatani me hasken fata ta manya idanu, gashi da gashi irin na fulanin usuli wanda yake kwance tsab, yana sanye ne da ƙananan kaya wanda su ka hau fatan na shi, a kallo ɗaya za ka sheda rashin natsuwa sa, rashin wadatanciyar ibadah, babban parlourn gidan ya shiga hannunsa ɗauke da wayansa, yana shiga ya tadda babu kowa a parlourn dan haka ya nufi part dinsa bayan ya koma ya ɗauko wani blanket a nannaɗe, yana shiga ɗakin nasa ya warware bargon a kan makeken bed din shi, take macce ta bayya kwance a sume, tsaki ya ja sannan ya dauko wani allura tare da yi mata a hannun, kallonta yake yi sosai duk da fuskanta duk ya sha bandage ta ko ina, infact yana tinanin harta brain dinta sai a hankali, ya ra sa meyasa yake jin haka daga gareta, ya na da ƴam mata da yawa amma be taɓa jin yanayin da yake ji akan wannan yarinyar ba wacce take a matsayin matar sa.
**************** **************
Zuwa yanzu Shuraim da Kifayaty sun zama ɗaya domin kuwa har Allah yasa sun samu rabo, dan cikin har ya kai wata 3, ita Meerah kuwa na ta ya kai 5 mounth. Shuraim na ba ta matuƙar kulawa in dai yana gida dan yanzu weekends kawai ya ke yi a gida be da lokaci sosai, amma a haka suke ta gudanar da ƙauna abinsu.
Sannan shuraim ya ne mi Auran ƙanwarsa ga abokinsa wato Kandy da Adam in da Pazar R yace " ai shi kan shi ya na da iko da ƙannan na sa." dan haka ya ba shi ita, kan cewa nanbda 5 mounth za'ayi bikin tare da Fancy wacce soyayya ta ƙullu tsakanin ta da M.D malamin makarantar su, Shuraim ya yi bincike ya ga ba shida damuwa sannan ya amince, sai su tweens wanda suma Allah ya ba su twees Yusuf da Yunus wato ya yayyanin Meerah wanda sun taɓa zuwa gidan anan ne suka haɗu, aikan suka ma Meerah magana ta ko shiga musu hanya har suka amin ce.
END.
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[7/1, 17:27] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Page 34.
**************** ********************
"Salon RASH ya sauya sosai, ya de na kisa, sai dai datsan bankunan manyan muta ne a ƙasar nan, mun kasa ka ma shi sam, a yanzu zan cen da na ke muku tin watan nin baya da muka samu makama guda ɗaya amma kafin mu cin ma ƙudirin mu ya riga ya goge page din dan tashi za mu bi diddiginsa." Zaki ya kai ƙarshen maganan yana zama a meeting room din sai Ramlah ta miƙa, ta na sanye da hijab din ne har zuwa gwiwa, sannan ta fa ra da ce wa
" Muna mai ba da haƙuri akan komai ace mutum ɗaya tak ya gagari rundunar mu, abin da mugun kunya, hatta jama'a zagin mu suke akan wannan case din, ina son na bada wani shawara akan wannan case." Gaba ɗaya muta nen suka ƙara ba ta natsuwar su. abubuwa ta furta wanda gaba ɗaya duk sun yadda sannan aka ta shi. Zaki ne ya fita zuwa haraban station din in da ƴan jaridu ke ta jiran futowansu, take suka kewaye shi kowa yana gefo mai tambaya, sai bayan da suka yi shuru sannan ya ce
" A yau ne mu kai zama na ƙarshe akan RASH....."
" Kun samu nasaran kama shine?." Wani É—an jarida ya katse shi da sauri.
"A'a mun dai yanke ce wa daga irin wannan rana mun aje case din RASH tin da babu wani ci gaba acikin aiki."
" Aganinku wannan ba abin kunya ba ne ga dukka jami'ai na Æ´an sanda?." Wani ma ya sa ke cillo tambaya, shi be san yawan magana, yana da damuwa a rashi sosai, kafin ya yi wata magana sai Meerah ta ce
"Wannan ba jami'ai suka yanke hukunci ba saƙone da ga sama......"
" Kun dai ga za?."
" Eh, ko za ka da sa ne?." Ta ƙura ma wanda ya katse ta, daga haka suka bar gurin suna jiwo abubuwan da suke ta cewa a bakin motarsa suka tsaya tana mai ce wa
" Please Zaki kadinga addu'a In sha Allah za ta bayyana." kai kawai ya ɗaga mata sannan ta huce zuwa motarta wanda ake ɗaukanta shiga ta yi suka bar wajen, shi kuwa ko da ya shiga nabsa motan zama ya yi ya kasa driving din tinanin in da Babynsa take ya ke, kuma wani hali take, wanda yanzu kusan 2 mounth ne da ɓa cewarta. tafiya tayi zuwa kano gurin dangin Maman Rabi to ta dai hau mota sun tafi amma can ba ta isa ba, hankalisu ya tashi sosai, da kowa ma an bincika amma ba'a ganta ba, a hankali ya ta da motar tare da nufan gida, yana shiga part dinsa ya fara zuwa ya yi wanka sannan ya koma parlour acan ya tadda kusan kowa na gidan sunata hira, zama ya yi a gefe guda yana duba wayansa da yaji shigowar saƙo tin ɗa zu, Sk shine sunan daya bayyana a saman saƙon sai ya buɗe lokaci guda "Hey Zaki, na sa mo wani makama akan RASH, zan so ko zuwa dare ko da safe na ganka." Be san dalili ba amma aduk lokacin da yake tare da Sk ya kan ji ya rage damuwa akan Ramlat, reply ya yi mata sai yaji muryan Fancy a kusa da shi ta na mai magana.
"Uncle Umar ga abinci." kaman ya yi banza da ita sai kawai ya amsa ba ta re da ya ce komai ba,
" Ya ka mata ka ci karya wu ce."
" Ok." Ya furta ma Aunty wacce ke ta kallon sa, duk ya sauya acikin lokaci
" Zaki, ban daÉ—e da gama kallon news ba, meyasa kuka bar wannan case din haka?." Cewa Pazar R, dan dukkan su suna daga gefe guda.
" Saƙo ne daga manya akan mubar case din yanzu shi yasa, akwai wasu cases ɗin a gaban mu."
" Amma haka za'a bar mugun iri a duniya." cewan Pazar M, sai shima Pazar Q ya ce
" Hmmm Allah ya yi mana maganin sa." dukkansu suka amsa da Ameen. Sai da aka kira magrib ya fita.
******************* *******************
Sam ba ta yanani mai daɗi kwana biyun nan, ga ɓacewar ƙawarta, sannan mahaifiyar su Allah ya yi mata rasuwa, a lokacin har asibiti aka kaita dan ta shiga tashin hankali ma ra misaltawa, sannan tin daga wannan lokacin yanayinta ya sauya sannan ga tina wani abu shima daya addabe ta
Tinani
Zaune ta ke bayan sun dawo asibiti kan suman da ta dinga yi, sannan a nan ne aka ce tana É—auke da juna biyu, shuru ne ya ratsa parlourn na su sannan Shuraim ya ce
" Kifayaty na yadda da ke tin ba yau ba, nasan kina so kisan dalilin da yasa na ke nuna ni gurgune. Shin kin san dalili?." Tai saurin girgiza kanta dan tana son ta sa ni, kuma tana yawan tambaya shi amma be ce mata komai, sannan ya faɗa mata abu a kunne, wanda take bugun nunfashinta ya tsaya na wani lokaci, sannan take ɗan farin cikin na ta ya ƙare, take hawaye suka fara sintiri akan fuskanta sannan ta zabura ta miƙa tsaye tana girgiza mai kai, Rintse idanunta ta yi tare da toshe kunnuwanta, sannan ta durƙushe agurin tana mai kallon tsoro, amma me Hausa sun ce tsakanin mata da miji sai Allah, a take kuma a lokacin ya kuma faɗa mata dalilan sa da hujjojisa, anan ne ya samu ta natsu tare da ce wa
" Yanzu kai ne RASH?, ina sonka amma gaskiya bazan....." da sauri ya haÉ—e bakinsu guri guda shima yana mai zubar da kwalla.
" Ba zan iya rabuwa da ke ba har abada."
" Kamin alƙawarin ka de na kashe rai." yaji maganar na ta a ba za ta, be da wani option sai ya amince, kuma be sa ke kashe rai ba dan hadisai ta jawo mai sannan ta yi mai wa'azi..
Cigaba
Furzar da iskan bankinta ta yi sannan ta miƙe ta shiga kitchen dan yin giki saboda yau Shuraim ze dawo dan yau Saturday. Sai yamma ta kammala fried chicken rice da yam ball, tana gamawa ta shiga ɗakinta ta yi wanka da sallan magrib, tana zaune har aka kira isha'i sannan ta gabatar sannan ta koma gaban mirrow tana kallon yadda duk ta rame sannan ta ƙara haske, riga da wando na Pakistan ta sanya sannan ta koma parlour tana kallo a colours TV.
END.
[7/2, 06:19] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 35.
**************** ****************
Be so fita ba amma haka ya fice bayan ya hangi Fancy da wani mutum suna hira a akan wasu kuje wanda ake zama ashe iska, har ranshi yaji daɗi da ta fita a harkansa kuma ya na mata fatan alkairi. Be tsaya a ko ina ba sai wani ƙaramin gida a waje ya a jiye motan na sa sannan ya shiga gidan, madaidaicin ne wanda ya siya ma SK dan bincike, ɗaki biyu ne a gidan daga na me gadi da matarsa sai ɗayan wanda a can take, key yasa ya shiga parlourn wanda be da wani kaya da yawa, zama ya yi kan kujera yana kiran numbern ta, kafin ya kiran ya katse ta fito daga ɗaya da ga cikin ɗakunan biyun da yake gani, suna haɗa ido ta sakar mai murmushi shima ya maida mata yana ambaton Allah a ranshi, sanye take cikin riga da wando wanda kusan kayan ta sune duk ka, wando palazo ne baƙi sai white shirt mai gajeran hannu, sannan tayafa Black vail akai, bayanta ya bi suka shiga ciki tana gaida shi ya amsa, baban ɗaki ne mai ɗauke da kayan aiki su na'urori da abubuwa da yawa na aikin su.
" Sir zauna ka gani." ba musu ya zauna sannan ta janyo wani system tana latsawa da sauri sauri
" Da alama RASH ya mance ya bar mana babban alama, kaga ɗazu misalin 3pm wannan account din da aka kwashe kuɗin Abubakar Samir a TAJ bank wancan week din, kimanin miliyan 2, to shine ɗa zu ya tura ma wannan account din budu dari 8, wanda da na yi bincike na gane account na gidan marayu, sannan duk bayan wata ya kan tura musu kuɗi." Takai ƙarshen maganar na ta tana kallon Zaki da ya ke tinani akan maganar, sannan ta ci gaba da ce wa " Gobe sai kaje ka ƙaro binciken dan ina da tabbacin zamu sa mu wani alama, ba zan bar RASH ba, dole muka ma shi."
" In sha Allah." Daga haka suka dan yi wani hira sannan ya huce zuwa gida.
****************** ***************
Unguwan babu yalwan gidaje sosai, can na hangi wani baban gida wanda tin daga waje za ka san gidan ya kai ace mai gida, babban get ne kalan dari blue, haka launi gidan ma, compound din muta ne sun kai 15 wanda suke sanye da Uniform iri ɗaya kuma bana sojoji ba sannan bana polisawan ba, dari blue ne Uniform din sannan duk suna dauke da bindigu a hannun su manya manya, sannan har ta bayan gidan nan ma akwai wasu guards din, babba ne gidan sosai, can ƙafafuna suna kai cikin bababn parlourn din, wanda anan na ga Adam, Sunusi Skiddo, da spider, hira suke yi a tsakanin su suna cin gashashshen naman rago.
" Nan da wata biyu komai ze ƙare zamu samu freedom, nima zuwa lokaci zan ne mi soyayyan yarin yar nan." faɗin Skiddo sai Adam ya yi murmushi dan ya tina wacce yarinya yake magana wato Beauty
"Haka ne Allah ya nuna mana."
" Ameen amma ni ma gaskiya zanso amin hanya a Familyn Boss, duk kunmin wayo fa."
" Hahahaha to ko ni ba ta san ina sonta ba, gaskiya Adamsi ka mana hanya mana."
" Karku damu, kai Spider sai dai mu ba ka beasty dan ita ce bata da tsayayye a cikin su 6 din, dan sauran ukun ba sukai aure ba."
"Ai ni ko ma wacece in dai ƙanwar Boss ce, so nake na kwatanta halaccin daya min akan abubuwa da yawa."
" Haka ne ai Allah ya saka ma Boss, mutun ne mai kyakkyawan zuciya ga tausayi....."
"Masheƙin kuma ɓarawo." RASH ya furta yana gama sauka da ga 5 steps din da ke gurin na kwalliya, a tare suka miƙa dan ba susan ya fito ba, taku ya fara cikin natsuwa da kamala, yana sanye da gajeren wando ne sai ƙaramar riga, hannunsa dauke da mug na tea, zama ya yi sannan ya ce
" Wato ku ƙannaina kuke so ku aura, hmmmm hakan ya yi kune amintattuna na san ku na yadda da tarbiyyan ku kuma kusa ranku a inuwa." take ya ciro wayansa tare da kiran wani number bugu biyu aka ɗauka a speaker ya sanya wayan sannan ya musu nuni da su zauna sannan suka zauna
"Ina wuni Baban yaya." cikin É—ari É—ari ta furta sannan ya ce
"Lafiya Hauwa'u, ina Hajara?." Beauty ta kalla Beasty tana mata alama da ta matso aikan ta matso tana ce wa
" Baban yaya ga ta a gefe na."
" Tom kuna jina." da sauri suka amsa da 'eh' dan suna tsoron kar ace wani abu suka yi
" Acikin ku akwai wacce take da saurayi ne?." Tambaya ta yi masu wani banbara kwai haka ko da ma suna da ai cewa zasu babu aikan haka suka ce, sai dai ya yi murmushi dan yasan aikwai É—in kawai kwarji yake musu, sannan ya ce
"Na mu ku mazajen aure, sai dai ba yanzu za ku haɗu da su ba amma ku kula." daga haka ya katse kiran, ai kuwa su Adam murmushin su ne ya ƙara faɗaɗa sannan suka mai godiya, miƙewa ya yi ya ce
"Ban san godiya kun san haka, Adam shirya mu wuce." É—akinsa ya koma ya shirya sannan fito, tare da Adam suka fita sannan su Spider na take musu baya, ko da isan su haraban gidan gaba É—aya mutanen gurin suka sara mai wasu na buÉ—e get, hannu kawai yake É—aga musu har fuce a gidan.
******************* ***************
" Yanzu wai Baban yaya shine yace mu ku ya tsaɓan muku mazajen aure?."
" Hmmmm ke dai bari Kandy."
" Ai ni na zaci wani abun na yi har na ce ni Hauwa'u yau zan sha bugu." dariya suka kwashe sai Karis ta ce
" Kuce mu na da shagali a ce family of ƙanƙara za a aurar da classic babies har guda biyar, akwai abu fa."
" Gaskiya kam akwai wasan Naira."
" Baby wani Naira, sai dai dollars $." dariya suka kwace dan Butter yadda ta faÉ—a dollar din harda alama da hannu yasa suka yi dariya.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/2, 13:26] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 36.
****************** **************
Kamar kullum akan keken yake Adam na turashi har main parlourn, nan ya samu Hajiya da Mom, za ma ya yi suna dan hira shi kuma Adam ya fice, be wani jimaba ya shige part dinsa.
Kallon take ta ji an shigo sannan ta san waye a hankali ta juwa manyan idanunta zuwa garesa, yana dai kan keken nan, yana mata murmushi, a ranta tana ai yana shi ko akan keken handsome ne, balle ma da taga ya miƙe ya sauke ƙafafunsa ya ta ko gabanta.
"Sannu da zuwa." Abin da ta furta kenan tana kauda kanta daga kallonsa
"Sam bakya kewar mijinki koh? Ace kwanana 5 bana nan amma banga kina zumuÉ—i gani na ba."
" Hmmmmm kason ina yi kuma ina ƙaunarka amma komai dole na rage har nan da ɗan lokaci."
" Shike nan amma ki rubuta ki aje wata rana za ki yi alfahari da wannan RASH É—i....."
" Shuraim ka ke ba RASH ba, wai ma mene ne meaning din RASH din nan?." Sai bayan daya zauna sannan ya ce
"Da fari ban san sunana ya za ma sunan yana kama da Shuraim sai kawai a ciki na haÉ—a RASH, amma a yanzu zan iya ce wa R.A-RAMLAT, S.H-SHURAIM...."
" Hmmmmm ba banza ba ka zama RASH, yanzu dai ka ajeshi a waje, shuraim kawai nake buƙata yanzu."
" Tom an gama shine yanzu." ya fada yana riko hannuta.
" Na san ka yi wanka kafin ka fito, muje ka ci abinci toh."
" Toh Maman Baby, fatan yana lafiya?."
" Uhmm lau yake abinsa."
" Toh bara na kammala cin abin ci sai na duba lafiyan shi." abinci ta ajemai ya buÉ—e ya fara ci da Bismillah, sai bayan da ya gama saf, sannan ta ce
" Fuskarta ta namin yawo a kwanya, tinaninta yana hanani sukuni, kewarta nake yi sosai." sai ga hawaye sun zubo mata hannunsa ya sa ya shere mata yasan dole ya da me ta saboda sun shaƙu sosai da Ramlat, gashi saura sati ɗaya bikinta sai ya ce
" Kin san ba cikakken lafiya kike ba, bansan wannan hawaye kinji, Ni kaina na dage da bincike amma bansa sa'a."
"Ni wallahi ko gawarta na kwammaci na gani na huta nasan ta koma ga Allah, amma yanzu ban san ko wani hali take ba halamaaa......." hannu yasa ya toshe mata baki sai ta yi shuru amma har lokacin hawaye na zuba daga idanunta.
Hmmmmmm ba muyi komai ba fa dan yanzu labarin ze fara na da citta------------
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
******************** ****************
" Kin san mu na da nisa bara na huce yanzu, jinai inason na zo na ganki ne, gobe ma still babu school sai Monday bazan iya hana zuciya abin muradin ta ba." Dariya Fancy ta yi tana miƙewa, har mota ta rakasa sannan suka yi sallama ya wuce. Direct sai Air Force Base ya nufa, security na du ba shi suka sara mai sannan ya shige, be tsaya a ko ina ba sai cikin gidan su, da sarsarfa ya shiga cikin parlourn, Dad da Maa ne zaune suna hira, sallama ya musu suka amsa fuskanshi ɗauke da yataccan murmushi, zama ya yi sai Maa ta ce
"Daga gurin budurwa ka ke koh?." sai dai ya sosa kai sannan ya É—aga ma ta kai
"Kayi min maganan auren, kuma na yadda ina so kaban address din ta domin na yi bincike akan tarbiyyan yarinyar." faÉ—in Dad yana mai kallon Muhammad.
"Ai Dad Æ´arinyar Æ´ar mutum ki ce, kuma familynta sanannu ne, imfact kai kasan Mahaifin ta."
" Uhm M.D go ahead."
" Sunanta Fatima Abdulrasheed Ƙanƙara, wato ƴa ga abokan aikinka Pazar M da Pazar B, sannan ƙanwa ga gomman hajar nan Aliyu Haidar ƙan....."
" WHAT ! mene? ƴan family of ƙanƙara ka ke magana kai kasan abin da ke tsakanin da ƴan gidan nan kuwa?." Dad ya fura a zafafe yana miƙewa tsaye, Maa har ta fara jin ƙanshin mulki na kusanto Babban yaron na ta amma mijinta ya kyawo wani zance na daban, ita gaskiya yarinyar ta yi mata, dan ta na son haɗa iri da masu hannu da shuni a ƙasar nan.
" Alhaji a ganina bangai aibun haka ba, matsalan ku daban haka soyayyan su daban....."
" Maa wallahi hatta iyayen yarinyar sun karɓe ni da ƙima, ko da na na ce musu ni ɗan Anas Chul ne sunji daɗi ba su nuna komai ba a fuskokin su."
" Oho ni dai na faÉ—a ma ka, ka m canza shawara tin da wuri." Daga haka ya haye stairs sannan ya shiga room disa tare da kiran wani number budu biyu aka É—auka.
"Chul ya ka je gida"
"Askira ba wanne yasa na kira ba, shin kasan wai M.D ƴar ƙanin Abdulmajeed yake so ya aura." na cikin wayan sai da ya yi gyaran murya sannan ya ce
" Ƙanƙara family wai?."
" Hmmm su fa."
" Hahahahaha ka ce hanyan matsalanmu ta kawo."
" Kamarya Askira?" Fuskan sa da matuƙar mamaki yake sauraran abokin na sa, sannan a dai dai lokaci ya gama zayyano mai abin da ya zo kansa, take na ga Child ya saki murmushi, sallama suka yi sannan ya koma Parlourn yana tafiya cikin sauri sauri sai ya ji Muhammad na ce wa.
" Maa Please ki taya ni roƙansa wallahi na makance akan soyayata ita ma haka ......"
" Na yadda." a tare M.D da Maa suka kalla Dad wanda ya zauna a in da ya tashi, sannan yaƙara tabbatar mai yana mai ɗaga kan sw alaman eh, Maa murmushi ta sa ki tana jin daɗi a ranta, har ta hango yadda zata sheda ma ƙawayenta. Sarai tasan Chul sannan ta san mugun halinsa, ta san tarko ze yi da yarinyar da aka kira da Fatima.
" Meke faruwa ne?." suka jiyo tambayan daga sama, sun san wane ne Auta ne, dan haka dukkansu suka kalla saman suna mai sakar mai murmushi. tafiya ya so ma yi cikin wannan takun nasa mai É—aukan hankali, har ya iso parlour din sannan ya zauna.
" Auta ai É—azu danaga motan ka na san ka dawo ban san na zo na ta kura maka shi yasa na barka dan kahuta." cewan Maa, sai Dad ya ce
" Yaushe za ka tafi London din ne?."
" Jibi zan wuce, kuma a ƙalla zankai wata 8 zuwa shekara ma
" muryansa mai sanyi da É—aÉ—i ya faÉ—a hakan yana kallon yayan shi.
" 1year, no shi yasa tin ba yanzu ba na ke maka magana akan auren Salma yanzu kenan har sai ka dawo za ayi?."
" Eh Maa."
"Gaskiya ban so haka ba ya kake so na yi da Aminiya ta ?."
" Is not my business." sun san halinsa sam be da mutumci wasu lokutan, miƙewa ya yi ya shiga kitchen jim ya fito ɗauke da Flacks na ruwan zafi ya koma ɗakin na sa.
"Yaron nan sam be da hali, shi yasa nafi sonka M.D, be bin magana na hmmmmm." faɗin Maa tana miƙewa ta shige part dinta. Dad da MD ne suka hada ido sai Dad ya ce
" Uwa da É—anta baruwan mu da shiga tsaki."
" Aukuwa Dad, na gode sosai da amincewar ka." Ɗaga kai Dad ya yi. Sannan kowa ya shiga saƙar zuci.
Ya na shiga ya kulle ƙofan sannan ya shige bedroom can ya hangi bugun nunfashinsa, gadon ya hau yana ƙare mata kallo sai ya saki murmushi sannan ya kai bakinsa kunnanta ya furta wasu kalamai wanda tin da yake be taɓa furta ba kowa ba.
" I love you Airah." sannan ya yi ma ta peck a kumatu, yana mata fatan samun lafiya cikin gaggawa..
END.
[7/3, 12:05] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 37
*********************** **********************
Zaune suke a É—akin mai girman gaske, su biyu ne kawai suna kallo juna tare da sakin ma juna murmushi.
"Gobe zan sa a kashe sactaryn Aliyu dan haka ka shirya zuwa next week kaine za ka za ma sectary, daga nan sai mu fara tinanin yadda za mu kawar da shi."
" Haka ne Chul amma zan so kafin nan mufara cusa ma sa baƙin ciki a ransa, ka ga munyi nasara sosai watanin baya, ya rushe makarantun mu, ya gini hosbital da makarantu sannan asibitin ka nan ma sai da yasa aka kulle....."
" De na tunanin Askira, yanzu dai nan da wata 5 ne bikin daga nan sai mu cimma komai, na san yadda zanyi da É—ana kawai zansa Maa taje gurin boko ta sa a juye mai tinani."
" Harna fara hango fuskokin Pazars, wai ina A.A ne?."
" Gobe zebar ƙasar nan, kasan shi ai wai akwai wani abu da ya keso yaje ya yi ne, narasa yadda zanyi da shi, gaba ɗaya yadda kasan ba jinin Chul ba."
"Sai haƙuri ai, Maman Salma ta faɗamin wai sai ya dawo za'a tsaida bikin na shi shi da Shaleleta (Salma)."
"Eh Allah ya haÉ—a kan na su, kaga zuwa lokacin ai na san ta kammala karatun ko?."
" Eh ta kusa saura kaÉ—an ai." Daga haka suka canza hirar tasu.
******************* *******************
Misalin 10:15am ya isa wani babban gidan marayu me suna TRUE CARING ORPHANAGE wanda yake cikin gari. Baban ogan gurin ya samu suka tattauna amma be samu yadda yake so ba, domin su dai tura musu kuɗi kawai ake yi ba tare da sunsan wane ne ba, harta yaran da suke rayuwa a gidan ya ɗan bincika ko zai samu wani yasan wani abu akan Rash amma ina haka ya gama ya fito yana ƙare ma marayun gurin kallo, mutane sosai ne a gurin, wasu na wasa wasu aiki wasu kuwa karatu, aciki sunada ɓangare mai yawa hatta ɓangare karatun akwai, na musulmai da arna, yana wuce wa, mutumin dake zaune da glass ya cire tare da ciro wayansa ta kira wani number, bugu biyu aka ɗauka sai ya ce.
" Ina son ku haÉ—ani da Shugaba." Daga cikin wayan aka ce.
"Bara mu haɗa ku riƙe waya." shuru ya yi har aka kira number Rash, connecting aka yi sai mutum min ya ce
" Shugaba barka da safiya, Baba sule ne shugaban gidan marayu, jami'ai ne suka zo tambaya akan ka yanzu, na nuna musu ban san komai akan ka ba shine jami'in ya wuce."
" Toh, idan akwai abin da kuke buƙata kasanar ma Skiddo." Yana kaiwa nan ya kashe kiran na shi, sai Skiddo ya ce
"Akwai abin da kuke buƙata ne?."
"A'a komai akwai muna godiya."
"Go de ma Allah." sannan ya katse kiran, shuru ya yi yana mai kallon yaran da ke wasa agurin, aran shi yana gode ma Allah daya turo musu Rash, dan tin da ya fara taimakon su rayuwan su ta faru, ya na yi masu komai, shi ya sake musu gini, ya yi makaranta a gyefan filin da ya siya a kusa da gurin, ya turo musu malamai, abubuwan daya yi musu ba su da adadi, amma har ran shi be son kallon da mutane suke mai na mugu dan Rash bawan kwarai ne, kuma ya na fatan yaÉ—uwa da shi.
END.
[7/3, 18:39] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 38.
******************* *********************
"Sk yanzu akwai wata makaman ta da ban ne.?" Sk da tinda ya shigo ya ce babu sa'a ta yi shuru tana mai tinani sai ta ce.
" Gaskiya yanzu babu."
" Amma kin san mene ne?." ta É—ago idanunta tana kallonsa ta ce
" No sai ma faÉ—a."
"Akwai abin da na ke so na gane akan Rash, bincike nake so kifaramin akan RASH din amma ba......" jin wayanshi ya fara ringing ya sa ya katse magana yana daukan number Meerah.
" Aslm Meerah." sai ya yi shuru yana sauraren ta sannan ya ce "Ya Allah, wannan RASH din wannan bawan wai a ina yake ne?, Shike nan." Daga haka ya katse kiran yana da fe kansa.
" Lafiya mene?."
" RASH."
" Me kuma ya yi?." Ta faɗa tana sauke nunfashi dan yanzu har jira ta ke ace ya yi ka za ba ta shakkan jin komai dan baƙaramin hatsabibi ba ne.
" KuÉ—i kimanin miliyan 15 ya kwashe a bank, ta ce yanzu za ta turo mana komai."
" Ok." Daga haka ta miƙe ta shiga madaidaicin kitchen dinta wanda babu kaya da yawa aciki, futowa ta yi ɗauke da cup da plate ta ajiye a gaban shi.
" Inaso na ga ka cinye komai anan, na ba ka 5mnt, kuma time din ya fara daga yanzu." kallonta ya yi sai ya É—auka wayansa, take ta fizge sannan ta haÉ—e rai fiye da yadda fuskan na ta ya ke.
" Sauran minti 4 da sec 45." jin haka yasa ya É—auki cup din ya kai baki sannan yayfara cikin doya da kwai yana korawa da lemon tea, idonsa na kan agogo.
" Done." ya furta yana kallonta, murmushi ta saki dan haka suke yi in dai ya zo ta ga alamun be ci abinci ba haka take mai kuma ya ke ci.
" Duk ka rame, Ni kaina ina cikin damuwa da ɓatar ta, hatta wayanta da muka gano a ta dha yana wajena, da zaran na ƙalla sai naji kwalla a idanuna." Ts miƙa mai wayan na shi, maimakon ya amsa sai ya riƙe hannunta ya na ce wa
" Na gode, ban san meyasa ba idan ina tare da kai komai na wa can za wa yake yi."
" Nima haka ne kamin abubuwa da yawa a rayuwa ban san da me zan sa ka maka ba, na so na zama silan kama wannan dodon da ke addabar ƙasar nan, amma na kasa Zaki."
" Ina ƙaunar ki Sk." tin ba yau ba ya kan ce mata yana ƙaunarta sai tayi mai murmushi hakan yau ma ta ka sance.
"Na roƙe ki wata alfarma." ya samu leɓansa da furta haka badan ya san me kuma ze ce ba, da kai tayi mai alama, kuma ta natsu tana sauraran shi.
" Kusan wata uku kenan, idan zuwa yanzu na yi wani auran nayi ma Ramlat adalci kuwa?."
" Aganina ba ka yi ba gaskiya, dama dai ya kai wata 5 haka zuwa shekara shine kamata adalci." Ta furta kanta tsaye, sai yaji daÉ—in maganar na ta.
" Toh idan har nan da zuwa wata biyar babta dawo ba za ki aure ni, ki maye gurbin ta a gareni.?" Tambayan ta doki cikin kwayanta sannan ta zauna gefan sa ta ce.
" Da ba kai bane tsaf zan iya wanke mutum da mari, tsaf zan kalli cikin idon sa na ce sam wannan be da ce ba, amma kai ne, babban gatan ga ta na bazan ce a'a ba amma zanyi addu'an kafin lokacin ta bayyana."
" Bakya sona ko?."
" Hmmmmm Ƙaunarka kawai na ke." Daga haka ta shige bedroom ɗinta, lumshe idanu ya yi, yayi Istikara kan wannan lamarin amma Sk ita kaɗai yake gani shi yasa ya zaɓi faɗa ma ta ha ka.
************* *****************
Air Force Base
Jigum jigum suka yi dukkansu su biyar ɗin suke zaune, Dad, Maa, M.d, sai mata 2 wa'inda a kallo ɗaya za ka ga tsananin kama su da Maa, dan ƙannanta ne, ita ce babba sai Hafsa da Halima, amma ta girme su sosai, tsakanin su shekara biyu ne, Hafsat 26 sa'ar A.A sai Halima 24. Tin suna yara suka dawo gurin Maa da za ma dan iyayen su sun rasu, ta riƙe su tsakani da Allah dan ita kaɗai mahaifarta ta haifa sai ta mutu, gurin Hajiya Baraka ta taso cikin kulawa a lokacin Baraka na da shekara 18 amma ta koma ma Maa mahaifiya, da yake yarinyar ƙanwar Mahaifarta ce, bayan wani lokaci sai kawai ta auri mahaifinta ko a lokacin Maa na da shekara 8, sannan ba ta haihuwa har Maa ta yi aure dan sun fidda tsammanin za ta haihu.
" Yaron nan wai me ke damunsa ne? Tin jiya ya bar giɗan nan kenan, na ra sa ya zanyi da Auta wallahi, yanzu ya wuce London din kenan babu sallama?." Maa kaɗai ke ta zazzaga masifarta ita kaɗai babu wanda ya ce ƙa la, dan duk yadda A.A ya za ma ta na da sa hannu dan ita ba ta kwaɓa ma yaro balle shi.
" To ya za muyi sai addu'a kawai amma be kyauta ba gaskiya." faÉ—in M.d sai Hafsat ta ce
" Allah ya tsare mana shi." dyaga haka ta gyara veil É—inta wanda da shi ta shigo gidan sannan ta nufi part din su ita da Halima.
" M.d je ka kwanta dare ya yi." a tare shi da Halima suka miƙe tare da barin gurin. Sannan Dad ya ci ga ba da ce wa.
" Tinda ya ce mana ze tafi ai yayi ƙoƙarin ma, hala yanada babban aiki a can din ne."
"Hmmm Alhaji yaron nan maganin shi zanyi da wuri, kafin ya dawo zan sa ka daura mai aure da Salma, sai na ga ta tsiya."
" Maa duk yadda ki ka ce ai."
END
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/3, 19:27] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 39.
**************** **************
ROYAL HOSPITAL WHITECHAPEL RD, LONDON E1, 1FR, UK
Sanye yake cikin kayan likitoci, shi da wani doctor ne suke magana cikin yaren turanci.
*"Mr. Alexander, you know I didn’t specialize in matters of the brain, that’s why I brought her to you, because I trust your professional experience."
" Mr. AA don't worry." Daga haka ya mai da fuskan sa kan Airah wacce ke kwance, nunfashi kawai take saki a hankali. Fucewa ya yi ya koma masaukinsa wani hotel da ke opposite da asibitin.
*******************************
BAYAN WATA BIYAR
A yau ne aka ɗaura auren ƴammata shida daga Familyn ƙanƙara, Hassan, Husaini, Fatima, Khadijah, Hauwa'u da Hajara. Har dar da Zaki shi ya aure Sk bi sa tsayawan Pazars da Aunty, An sha shagali na kwana bakwai, sai dai akwai abubuwa da ke kewa da wasu acikin ƴam matan wanda ba su sa ni ba. Zuwa yanzu Ramlat da Merah sunyi nauyi sosai. Taro ya tashi lafiya sai dinner daza'a gabatar kafin ko wacce a kaita gidan auren ta.
************* ***************
Tsaya wa baku labarin gurin taron ɓata lokaci ne, amare na gyefe guda haka angwaye ma. hatta Babban yaya yana zaune daga gefe guda, shagali ya kai shagali, amare sun so su sha rawa amma babu dama Babban yaya ya hansu sa kewa. Hatta Gomna guda da wasu manya manya mutane sun halacci wannan taron.
" A ganina ba sai ka hukunta su ba ka barsu da halinsu dan Allah Baby." Ramlat ta faɗa da sigar roƙo, Shuraim da ke kallon ta ya ce.
" Karki damu Khadijah, Hauwa'u da Hajara kawai ne, banda Fancy a cikin su dama banda twins."
" Please."
" Hmmmmm na É—an watan ni ne kawai." Daga haka ta bar magana.
Misalin 10pm aka tashi sannan motoci suka ɗauki amare. Kandy a iya saninta ta san iyayen Adam sun rasu dan Babban yaya shine ya tsaya mai akan komai. Ita aka fara kai wa wani ƙaramin gida mara fasali, gidan zaman mutum ɗaya ne, Babban yaya shi ya musu kayan ɗaki, dan haka ba suje ganin gida ba sam. Ƙawaye sai ƙananun magana su ke, dan ace wan Kandy babu country da be je ba sai gashi an kawo ta gida wanda babu nepa aciki. Layi ɗaya ne tsarkin su da Hauwa'u zan iya cewa kwanda gidan Kandy ma dan ita Hauwa'u gidan ba ruwa sai well sannan ba nepa, ƙananun ɗaki biyu, kitchen da ba yi duk suna waje. a layi ɗaya suke da Hajara, dama dama na ta dan ita get ne a gidan amma ciki kuwa sai a hankali, amma bayinta na ciki sai dai ita ma babu nepa babu ruwa har rijiya babu. Kowa abun ya ɗaure mai kai ganin yaƴan manya amma sun ƙare gidaje marasa fasali
Alhamdulillah Fancy cikin gidan su Chul aka ajeta, gida mai rai da lafiya, sai dai uwa uba shine in da aka kai Twins wato gidan su Meerah KK GRA..
Tin a mota Meerah da Ramlat ke ta dariya ƙasa ƙasa har aka mai dasu gida, part din Ramlat meerah ta zauna suna yin dariya san ransu, sun san ba komai yaja musu haka ba sai tsabar raina Ramlat da su ka yi suna ce mata ƴar talakawa, harta a gaban friends dinsu suna wulaƙanta, shi kuma Babban yaya ya na son ya koya musu darasi me kyau. Yaso harda Fancy amma ita ya barta, abin da be sani ba shine ita Fatima Allah ne da kansa zai nuna ma ta ishara.
Aunty da wasu ne suka kai Sk sabon gidan da Zaki ya siya a gefan na Familyn ƙanƙara, cikin aminci suka barta sannan su Aliyu aka raka ango gurin amarya.
************* **************
Unguwar mai dabino
Gidan Kandy, kuka take yi kaman ta yi hauka, yanzu wai a wannan gidan za ta rayu, tina abin da Babban yaya ya ce musu É—a zu da rana tayi "Ni Shuraim a yau mun aurar da ku kuma ina mai janyo hankalin akan aure dan kunsa shi aure bautan Ubangiji ne, ko da wasa kar naji complain akan ku, duk in da Allah ya kai mutum ya yi hakuri dan yafi wasu, ba zan É—auki yaji da mata ke yi ba haka saki duk wanda ta sa aka saketa to ta ne mi wani gidan, sai dai in da babban dalili ne." Sa ke rushewa ta yi da kuka, tana mai jiran Adam, aikuwa can sai gashi cikin manyan ka ya, abokansa na wucewa ta cire mayafin na ta sannan ta ce
" Ya Adam bangane ba, me na ke gani? Ina ne nan?." Har ranshi wannan hukunci Babban yaya ya yi mai tsauri, duk da darasin rayuwa yake son ya musu amma be so ta haka ba.
" My sweet Kandy, wannan shine gidan da na mallaka, na so na ne mi haya amma banda kuɗi duk a lefe suka ƙare."
"So kake ka ce anan zanyi rayuwa, babu fanka babu AC. How?."
"Kandy sa ta kikeso na yi ne ko mene?....."
" Ina kuÉ—inka? Duk aikin da kake da Babban yaya ba'a biyan kane?." Dariya yake son yi amma ya haÉ—e rai ya ce
" Ni É—an rakiya ne, kuma nasiya fili ai karki damu zanyi gini soon." Kuka ta ci gaba da yi mai sauti, sai ya ajiye ledan É—aya sannan ya buÉ—e É—ayan dan guda biyu ya shigo da shi,
" Kinga shi yasa na siyo mana fitila me chargi, a cike yake ma." ya faÉ—a yana kunnawa take hasken sa ya bayyana dan dama wayarta ta kunna flashlight.
" Ya zanyi na shiga uku na, Ya Adam meyasa ba ma faÉ—amin ba ko Pazars na tambaya su baka wani gida amma nan sam be yi ba."
" Khadijah ke ba yarinya ba ce, idan kina so na to idan kuma ba kyau sona, auran ai ba dole bane kuma......" da sauri ta toshe mai baki da hannunta wanda ya ƙawatu da zanen lalle mai shegen kyau sannan ta ce.
" Shike nan naji kasan ina sonka dai." Ya daga kansa, Rungume ta ya yi yana ƙara ƙaunata, har shi ze so ta sauka akan ƙyaman talakawa, ze so ta dawo yadda ya ke fata da Babban yaya.
**************** ********************
Abin da ya faru a gidan Kandy shi ne ya faru a gidan Hajara da Hauwa'u, gashi sun kamu da soyayyan Skiddo da Spider, haka suka kwana suna kuka, tare da jin babu daɗi akan ƙaddaran da ya faɗa musu.
END.
[7/4, 17:53] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 40.
******************* *****************
Air Force Base
Zaune take cikin babban mayafi, tana tsugunne ne a gaban wacce ke amsa sunan Uwar mijinta da ƙannanta biyu, sai mijinta a gefe, tamkar ba ita ce wacce suka taɓa zuwa dan gaishe ta ba, ta dinga rawar ƙafa akansu ita da Fancy da Beauty ne suka zo a lokacin. Tin da M.d ya kirata tun daga murya sa taji ya sauya mata dan cikin taushi yake mata magana amma ɗa zu kamar ba shi ba. sannan tin data fito zuciyarta ke ci gaba da bugawa sannan balle da Maa ta fara furta.
" To a wannan gidan dai dokana ne ke aiki sai na Auta wato ƙanin mijinki, idan na ce abu to ba'a mu sa wa, kije ki kwanta yanzu gobe misalin ƙarfe 7am ki fito kisame ni dan jin dokokin na wa da fara aiki da su."
" In sha Allah Hajiya Maa." Daga haka M.d ya É—a gota suka nufi part din su, suna shiga ya ce.
"Please Fancy love, ki bi uwata sau da ƙafa kinji." baƙara min haushi ya ba ta ba dan haka ɗaga kai kawai tayi, shi kan sa be san meke damun sa ba, za ma ya yi yana da fe kansa, sai ta ce.
" Ba ka da lafiya ne?."
" A'a lafiya na ke kawai naji kaina na ɗan min ciwo ne." ya faɗa yana riƙo hannunta, ido cikin ido suke kallon juna, irin kallon soyayya nan kallon ƙauna, kallon me isar da zazzafan saƙo.
*************** ******************
Sallah suka idar sannan ya kama kanta ya yi mata addu'a wanda ya zama sunnah ga ko wani ango, abubuwa akan addini ya tambaye ta kuma cikin natsuwa ta ba shi amsa, har rashi yana mai farin cikin samun ta a matsayin mata, ya na da kyakkyawan yaƙini akan ta domin kuwa ya na so ya haskaka rayuwar ta da haske me yawa, ya wanke wannan duhun da ya ke cikin rayuwarta. Bayan sun ci abinci sai ta kalle sa ta ce.
" Na tina Ramlat baiwar Allah, haÉ—uwan mu uku kawai amma sai nake ji kaman jini na ce ita, komai na mu É—aya, murya, jiki, tsayi abu biyu kawai na iya fahimtar banbancin mu shine na fita zafi dan ta fini tsoro, sai yawan sakin fuska dan ko da yaushe murmushi za ka ta nayi."
" Haka ne, na so da muka koma gurin Babanta ya ce kema ƴar sa ce sai dai ya ce shi Matarsa mace ɗaya kawai ta haifa, baiwar Allah ba ta ƙarewa."
" Ina mata addu'an idan tana raye Allah ya bayyana mana ita, idan kuma ta rasu Allah ya haskaka makwancinta da Rahman Allah." Sai suka haÉ—a baki suka ce 'ameen'. Sannan suka shiga faranta wa juna har Allah ya basu ikon mallakan juna, jini ya gauraya, sunnah ta afku cikin tsarin shari'an addini.
(Daga pretty SK 😠Amare fatan Alheri, sai na zo cin chinchin da dubulam 😋)
******************* *******************
" Allah sarki Abbuu, Allah ya sanya alkairi." shuru ta yi tana sauraran na cikin wayan sannan ta kuma ce wa
"Shike nan tin da ka sanar musu, yauwa a huta lafiya Abbuu." Daga haka ta katse wayan tana jin farin ciki a ranta, Abbu ya aura wata baiwar Allah a saudiyya dan watansa 4 da koma wa can dan ƙaro ilimin addini kuma yana koyar da ƴan sanawiyyah (ss Islamic level).
**************** ***************
Unguwan me dabino
Tsaye take jikin window tana hange matan da suka yi layi a bakin rijiyan gidan suna ɗiban ruwa, mamaki take yi yadda ta ga mata duk cikin yanayin ƙazanta, ga kwata daga gefan rijiyan, tana so ta fita dan shiga kitchen ko tea ta haɗa, amma ta kasa fita koma wa bedroom ta yi tana mai jin kaman ta koma gidan su, kwance yake yana barci hankalinsa kwance, tsaki taja a fili tana kallon Sunusi mijinta, tana son sa tana ƙaunarsa amma sam ba ta san talaka ba ne sai jiya da aka kawota ace kamar ita Beauty amma ya za tayi haka Babban yaya ya so ai, zama ta yi gefansa ta ɗauki wayanta, take ta shiga contact ta kira Beasty. Bugu biyu ta ɗauka, gaisawa suka yi sannan suka hau wa juna jaje gashi Babban yaya ya umarci ko meke faruwa kar su kira kowa a gida. Beasty wacce ita yanzu Mubarak Skiddo ya ga ma ɗibo mata ruwa a ɗan wani fanfon maƙotan su.
"Ni beauty babban matsalan shine girki wallahi ban iya ba, ya zan yi?."
"Beasty kenan ai sam mun cu ci kanmu, muna kallo Twins suka dage da koyan girki, mu dai sai ce wa ai gidan Naira zamu gamu ai." taji hawaye ya gangara mata,
" Hakan nan za mu daure ko ya ya ne mu girki, na kira Kandy ita ma abun babu da ma." Daga haka suka katse kiran na su.
END.
[7/5, 14:27] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 41.
******************* ********************
Air Force Base
Sai 7:30am ta samu barchin ya bar idanunta, miƙewa ta yi dan ita abin da Hajiya Maa ta ce ma ta, da sauri ta zura hijab dinta ta nufi stairs, a Parlourn ta hangi Maa da Halima, gaishesu ta yi amma basu amsa ba, cikin kakkausar murya Maa ta ce
" Wato ke Æ´ar iska in ce 7am kifi to sai 7:30am, kika shanyani kamar wat
ta dabba."
"Hajiya Maa Please ki ya ƙuri, makara na yi." Ta furta dan a samu lafiya kuma ɗan jiya ta shigo gidan.
" Ki ɗaga mata ƙa fa yau dan Allah amarya ce da." ce wa M.D yana sauko wa daga stairs, ta ra sa gane me ke faruwa a gidan wai meyasa haka ne, jiya ta zo gidan amma ba ta shiga a sa'a ba sam. Hawaye ne ma su zafi suka gangaro mata ta share tanajin dokokin Maa gareta.
" Girki safe, rana da dare ke ce, mu ɗauke miki shara amma wanke-wanke ke ce, kowa da abin da yake son ci dan haka list ne abinci kowa ya kan ja mark ne da daddare akan abin da yake son ci da safe, a ƙalla 8am agama breakfast, 1pm na rana, sai 6:30pm na dare." Jita yi zuciyarta har ta tsinke akan wannan dokan, shikam M.d yana ji a ranshi babu daɗi amma sam babu daman ya ce ƙa la.
" Yarinya ta kin ta shi lafiya?." Da sauri ta ƙalla Dad wanda tin ba yau ba, ta san shi, a da can har gidan su yana zuwa, murmushin da ya yi mata ne ya sa ta ɗanji release. Zama ya yi yana kallon Maa ya haɗe rai.
"Amarya ce fa ya ka mata kibarta ta huta na wasu lokacin ko ba haka ba."
"To in ta huta na yau wa zak girka mana abinci dan tin jiya na sallami larai mai mana girki." ƙarara yya fahimci Maa ba ta ma ra ba da ita, shi kuwa M.d yana daga gefe kaman saƙaƙo ko tari baya yi.
" Shike nan zan shiga amma zan so na masu me ta ya ni dan ban iya girki ba, ba na yi a gida, karatu shine......."
"Ashe da aiki, ba ki iya girki ba?, Maa karna makara na wuce." Halima ta miƙe ta fice.
" Lallai ma, shiga kitchen din ganinan zuwa." Daga ta miƙe ta nufi in da take sa ran nan ne kitchen ta shiga, ita za ta iya rantsewa ko ɗauka abu ba ta yi a kitchen sai dai ta aika su Baby, ta so ace ta daure ta koya girki dan wata uku me koya musu girki ta zo ta yi, amma ba ta ta ɓa zuwa ba. A parlour kuwa Dad ne ya kalli Maa ya ce
" Ya yi wuri Maa ina laifin kibari ta yi 1 week, dan Allah kibari ta shaƙu damu na wani lokaci dan komai ya tafi yadda ya da ce."
" Shike nan kai M.d ja ta ku nufi part din ku, amma 1 week kawai na ba ta." har ranshi yaji daÉ—i dan haka ta sauri ya shiga kitchen, ganinta a tsaye tana zubar da kwalla yasa ya rungumota ta ba ya ya na ce wa.
" Muje É—aki." hannunta ya ja har suka ratsa Maa da Dad suka shiga part dinsu.
" Me ke faruwa da ni ne?, Shin dama Maa ba ta sona ka aure ni? Meyasa na ke ganin tsana ƙarara acikin kwayan idanunta?." Ta jero mai tambayoyin ta na fizge hannunta, shi kanshi be san mai ze ce ba sai kawai ya zauna kan sopa ya kulle idanunsa.
******************** **********************
RHYENO ESTATE MILLINIUM CITY
Gida har yanzu a cike yake dan yau wasu duk za su wuce, Aliyu da Meerah ne na hango a gefan Main parlour suna magana ƙasa ƙasa, saboda kar su da me mutanan da ke kai da kawo.
" Please da naje zan É—auko na dawo."
" A'a ki dai aika driver kawai, kin san kin shiga watan haihuwa, so kike ki haifamin Baby a mota, shekaran jiya kin fita haka jiya sannan yau ma, ni dai a'a gaskiya." HaÉ—e giranta ta yi tana gyara gyalen doguwar abayanta tana ce wa.
" Na bar magana ma, shike nan ka yi tafiyar ka kawai, ina wani ni sa nan da K.K Hajiyar mu ce ta ƙirani ɗazu , kuma zan sa matar Babban yaya ta rakani." Ganin ta dage kuma koya hanata sai ta je dan ta yi niyya, amincewa ya yi tare da fice wa da ga gidan.
Ta san Babban yaya ba ya nan dan haka ta nufi part din Ramlat, a parlour ta same ta tana cin Indomie, gaisawa suka yi dan yanzu da ba ta zuwa ko aiki kusan anan take wuni su sha hira.
" Da gyar ya barni, zuwa Azahar sai muje."
" To shike nan ni dama na faÉ—a mai." Hira suka shigayi suna yi suna dariya, sai ga Hajiya ta shigo, gaisheta suka yi ta amsa sannan ta ce.
" Meerah in babu damuwa za ku iya biya wa gidan Fatima dan kai mata saƙo tin da han ya ce in ya so su sauran tin da nasu gidajen da nisa sai na aika mu su na su."
" Karki damu Hajiya zamu kai dukka, kaman na ji Aunty Hajjo za ta ganin É—aki koh?."
" Eh su uku suke so suje dan ba su je ba jiya gashi gobe za su koma ƙanƙara."
" Su shirya kawai muje dukka tare." cewan Ramlat, cikin É—an nishaÉ—i Hajiya ta fice dan sanar ma sauran.
END.
[7/5, 14:18] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 42.
*** *** *** *** Sai da suka yi Sallan Azahar su ka ɗau hanyan K.K, da ya ke mota biyu suka yi harsu Baby sun haɗu dan su ma jiy ba su je ba. Suna isa me gaɗi ya buɗe musu ƙofa suka shiga dan a waje suka bar motocin, gidan an ƙara gyara shi saboda auran Twins ɗin, akwai ƴan mutane nan ma sosai, gaishe da kowa suka yi aka zauna aka gaisa, sannan amare Hasty da Husty suka fito cikin shiga iri ɗaya dan akwai walima ƙarfe 4 a gidan. Masha Allah ɗakin su sunyi kyau komai na su iri ɗaya sai da colours akan sauya wani, manyan parlourn me ɗauke da two two bedrooms, hatta Yusuf da Yunus sun zo an gaisa. Sannan Baby ta ba su saƙon Hajiya da Momcy sannan suka ɗauki hanyan gidan Fancy, ko da suka isa babban Get din Unguwan sai da aka kira gidan su Askira din sannan aka bari suka shiga. Suna isa suka fiffito suka shiga babban gidan. Tin a compound din za ka san giɗan ya ci ace gida, duk da be kai kyau ɗin na su Meerah ba amma yafi na su girma. a parlourn suka sauka in da Maa ta dinga rawar kai da su kaman ba ita ba, hatta Amarya Fatima abin ya ba ta mamaki yadda ta ga Maa na yi mata cikin mutane. Kowa sai jin daɗi ya ke ganin Fancy ta yi sa'ar Uwar miji mai sonta kaman su Twins ɗan Hajiya na ƙaunarsu. Ko ina sun ka shiga kuma ma sha Allah sannan suka ba ta na ta saƙon suka fice. Fancy dai ta na kallonsu ta balcony har suka wuce. Jita yi Maa na kwaɗa mata kira, da sauri ta koma parlourn.
" Maa ga ni." ta faÉ—a da É—arÉ—ar dan har yanzu ba ta ga ma fahimtar in da Maa ta ke ba.
" Uban wa zai tattare parlourn, kin san mai aiki ta wuce, in za ki daure ki daure ki koya aiki cikin ɗan lokaci, dan nan da 1 week za ki amsa girkin gidan nan, kwanda ki koya dan ba za mu ci mara daɗi ba." Ranta a ɓa ce ta tattara komai tana aiyana yadda za'ayi nan da 1 week ta iya girki. ayyana yadda za su kwasha ƴan kallo ta ke a gidan nan, dan in dai rashin mutumci ne an ba ta a ward dan hatta Kandy ma ta sa ra mata.
******************* *****************
Unguwar mai dabino
Tinda motarsu ta shiga unguwan, su Karis ke ne man ba'asin in da za su, a wani gefan ƙaramin gida suka yi parking in da har yaran unguwa sun za ga ye motoci biyun suna kallo, da yake ta kan layin su Hauwa'u suka fara shiga, duk da taimakon driver da ya kai dan da shi a masu kai amare jiya.
Gidan Hauwa'u suka fa ra shiga in da tsakar gida ma su ɗiban ruwa a rijiya sun gama hargitsa ma ta, kuma Mubarak ya ce baya son ƙazanta dan haka ji take kaman ta yi ihu ha ka dai ta ɗauki tsintsiya ta hau shara wanda rabon da tayi har ta mance, jin sallaman ƴan gidan su hakan ya sa ta sa ki broom din ta nufa ƙannanta da ƴan uwan su. da ƙyar parlourn ya ishe su, dan ƙarami ne kujera biyu ne kawai ya ɗauka. Mubarak ya fita tin safe sai ƴan uwan wa in da suke ɗan leƙowa a na ta mata san barka duk da ma wasu gulma, Haushi da ta kaici duk ya kaita ƙarshe, Karis ce ita ma da abun ya kaita ƙarshe ta ce.
"Beauty wai anan za ki rayu? Impossible sai ka ce ke ji."
" A gaisheki, no light, no water, and see the place ko masu aikin mu gidajen su is better than this house." Butter ta kai aya tana gyara zamanta akan gadonta dan su hudu suka shiga ciki.
"To menene a ciki, ai shi aure bautan Allah, wata rana sai labari."
" Baby ban san me yasa kanki kullum a doɗe ya ke ba, Babban yaya kaɗai na ke tsoro da wallahi yau zan ko ma gidanmu, ku kalli wannan tsinannen gidan, bazan iya rayuwa a ciki ba." Daga haka suka dinga jajanta ma ta tare da zayyana mata yadda gidan su Twins da Fancy ya ke. Basu jima ba suka gangara motansu zuwa gidan Beasty, nan ma sauka suka yi, Baby ta yi Knocking sai Beasty ta zo ta buɗe tana fatan ba ƴan school dinsu ba ne dan ɗa zu wasu suka zo harda yin video abin ya ɓa ta mata rai sosai.
" Sannun ku da zuwa." ta furta tana rufe gidan, su Hajiya Hajjo, Aunty Yalwa da Baabaa Harira suka amsa cikin sakin fuska sannan suka shiga cikin ɗakin na ta, yana da girma na ta dan ya ɗauke dukka kujerun ga bayinta a ciki ha ka kitchen ma, sai dai gidan ginin ƙasa ne irin na da, sannan da a basto aka yi rufin gidan. Nan ma ba su juma ba suka bar gidan bayan ta gama shan kuka a gaban su Karima wai ashe Sunusi cutar ta ya yi gashi Babban yaya ya ce babu sa ki babu ya ji. Su dai su Ramlat da Meerah sai kallon da murmushi suke yi.
Kandy nan ne gidan ƙarshe da suka yi niyyan zuwa, shiga suka yi, ya-salam abin ka da uwar ganda gidan nan yadda ma su ɗiban ruwa suka lalata haka ta barshi, ciki su ka shiga suka zauna da ya ke Kandy akwai faɗin rai da zurfin ciki, sam ba ta nuna wa su Butter damuwanta ba duk da sun ga haka daga ƙwayen idon ta dan sunyi ja sosai...
Har sun ɗau hanya dan sun fito kan baban titi, sai Ramlat ta ne mi su ɗan sauke ta ta gai da Maman Rabi duk da sai an shiga layi na biyu, babu musu suka je tare da Meerah suka shiga, Maman Rabi da ke jajjage a turmi, ta shin fiɗa mu su ta barma suka zauna, gaisheta suka yi ta amsa sannan suka kuma ma juna jajen ƙawarta wacce a yanzu ta kai wata 8 da ɓa cewa. sallama suka yi mata suka fita, jikinsu ya yi sanyi sosai dan da ta na nan da harda gidanta za su je. Ana kiran magrib suka isa gidan na su amma sai suka leƙa gidan Zaki dan ba lalle su kuma fitowa ba, cikin fara'a Sakeenat ta tarbesu dan tin safe Baby ce kawai ta shigo mata, daga ita sai Zakin ta. Ba su jima ba suka fito suka shiga na su gidan kowa ya yi part din shi dan hutawa.
END.
[7/5, 14:18] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 43.
************* *****************
a ckin watannin baya abubuwa duk sun faru a ɓangaren RASH kuwa, har sau biyu aka kusa kamashi amma ya zulle, hatta da tsan bankunan yarage yi yanzu, sai dai ko ya yi a ɓoye ya ke yi baya bayyanawa a duniya, duk da in dan a ɗauki gawan ana gane kisan RASH domin duk kisan da ze yi yakan manna stam na wani star mai ɗauke da kalmomi 4 (Rash). Harkokin sun bun ƙasa a yanzu ya haɗa kai ne da wata ƙungiya na safaran miyagun kayan ma ye da sai da matan Nigeria zuwa wa su ƙasashen, kimanin wata 2 da shigarsa daban ke nan wanda ya haɗa da wasu manya mutane a ƙasar Nigeria sannan da wasu ƙasashen, amma ba su ta ɓa ganin fuskar shi ba imfact Skiddo shike halarta duk wani meeting shi kam yana daga gida ya ke kallon komai ta cikin ƙaramin na'urar da ke glass din Sunusi Skiddo. A yau ma wani meeting din yaje wanda a garin Legos aka yi kusa da border, get aka buɗe mai, bayan sunyi parking suka fito, Skiddo wanda ya sha baƙaƙen kaya hatta fuska shi a rufe yake, ta ku yake cikin natsuwa shida jagororinsa a ƙalla sun kai mutane 30 dakkansu ɗauke da bindigu, kuma sunyi wani style gurin tafiyan har sai da Skiddo ya shiga babban fadar Rash din sai suka juya zuwa in da suke zama. Da Sallama ya shiga Adam da ke kallon haraban gidan ta cikin cc tv camera,, ya amsa sallaman sannan sai Adam ya ce.
" Wannan takun fa mutumina?" Dariya ya yi ma ra sauti ya na ce wa.
"Takun Uban da ba kenan Damusa (Adam)." Dan haka suke ce mai wani lokacin.
" Gaskiya zaman na ku ya bada citta, kai da RASH ya ce kar kaci komai a can shi ne har da shan drink sannan ka ci kaza." Faɗin Spider ya na za ma gefan Adamsi. shuru Skiddo ya yi dan ya tina an ce kar ya ci komai dan mutanen gurin ba abin yadda ba ne, shikam Adam tina yadda suke kallon Video din ya yi, dan janye ƙyallen bakinsa ya yi ya ci kaza har da bar baɗa yaji sannan ya kora da Laziza drink.
" Boss ya ga video É—in?." Yya tambaya jikin shi ya yi sanyi, sai Spider da Adam suka kwashe da dariya sosai dan yadda Skiddo ya koma kaman abun tausayi.
" Dariyan me kuke yi?." Sukaji muryan Rash daga ƙofan ɗakinsa sai suka sassauta muryan na su, sannan Skiddo da yake a tin zire ya ce.
" Boss wai dan na ci Kaza da lemu shi ne suke min dariya wai za mu haɗu da kai." Sai da ya zauna a su kuma suka miƙe amma yana musu wani kallo duk suka zauna. Hannu ya miƙa ma Skiddo alaman clap da sauri ya miƙa saka yi clap tare da murmushi sannan ya ce.
" Ai da be ci ba za su zarge shi, shi yasa na ɗaura Skiddo a cikin ku saboda shi wani lokacin be jiran umarni na, da Spider ne sai ya kira ya ne mi permission, kai kam Adam cin ne ma ba za ka yi ba kwata kwata." sai suka kalli juna suna kallon Skiddo da yake ta wani shash shan ƙamshi.
" A din ga kula da ni, dan ni na musamman ne." Skiddo ya faɗa ya na miƙewa sannan ya kuma ce wa.
"Naman ya yi daÉ—i fa na so na tambaya a wani restaurant aka yi sai na share kawai."
" Me ya hana ka tawo da shi ragowan na ka tin da na ga ba ka tauna ƙasusuwa ba." cewan Spider da sigan tsokana sai Adam ya ka ma da ce wa.
" Uhmmmmm yaro kenan, wani abun sai yara ko Sunusi?.."
" Haka ne Damusa." da yake duk sun girme Skiddo din sai ya haÉ—e rai dan shi akwai san girma kaman gya re.
"Mutumi na zo kusa da ni gyalesu." muryansa mai daÉ—i ya furta cikin sanyi sanyi, kusa da RASH ya zauna dan shi kaÉ—ai ke haÉ—a kafaÉ—a da shi banda su Adamsi dan su ko yace su zauna ba sa iya haÉ—a kafaÉ—a da shi.
" Yaya Rash next week za mu haɗu a ƙasar Chadi yanki zufl cikin hotel din Dream Hotel, room number F27." murmushi duk kansu su ka sa ki dan jin abin da Skiddo ya ce dan da ma wannan rana suke jira.
" Shike man ku zama ready kawai, ku tafi gidajen ku, dare na yi kuma kun barsu ba security, zuwa gobe ina son ko wacce a samu a maƙala mata securitya ɓoye."
" In sha Allah, amma ina son na ce wani abu." Rash ya yi ma Adam alaman yana jinsa sai ya ci ga ba da ce wa "Baban yaya, Kandy da gyar ta iya barci a gidan jiya dan Allah a sassauta mu su....."
" Ni ma haka ne, dan har ruwa na fita na É—ibo da safe, ban masan ya ta yi ba ta dai ce min ba ta iya girki ba, nima ban iya ba amma haka na mana Indomie sai dai me sai da ya koma kaman fate." Sai da Rash ya yi dariya, abin da ya kan yi wiya kaga ya na dariya sai murmushi.
" Skiddo kwanda kai, Ni ai fito wa na yi na bar ta da bread." FaÉ—in Spider, sai Rash ya kallesu ya ce
" Taimako na za kuyi ina son na inganta rayuwansu cikin aminci, duk da ina ƙaunar su amma ina son su san talauci sosai, daga yau abincin gargajiya kawai za kuce kuna so kuma kubasu umarnin su yi, ban san ku nuna mu su tausayawa domin ganin tausayanku ba zai jijiga su ba, wata uku kawai na basu kafin nan ku kanku za kuji daɗin ha ka, matsalan Fancy amma ina son ita na tura mata ɓoyayyen guard, dan nasan wannan gidan akwai matsala dan Chul akwai shi da rigo." Daga haka suka dan tattauna ka ɗan sannan suka wuce, tare suka je ra har ko wanne su ya shiga na sa gidan da zullumi ya suke.
END.
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 44
*************** ***************
" Ya Adam a haka zan rayu? wallahi ka sauya min, ina son rayuwan hutu da jin daÉ—i, friends di na sai zuwa gulma suke yi, gaskiya da sake." Kandy ta kai aya tana kallon sa da ke zaune a gefanta sannan ya ce.
"I'm sorry Sweet-kandy komai zai wuce amma ki de na ɗaukan kanki a wata, yanzu nan gidan mijinki ne can kuma na Pazars ne, da wannan gidan za ki yi tinƙawo da alfaha...."
" Allah ya tsare ni Yaa Adamsi, ko abinci na ka sa ci a gidan nan, gashi kasan ban iya girki ba kuma sai da na tambaye ka, i need ordinary maid idan minyi aure."
" Shike nan zan sa mo miki amma kibari ki kwana biyu tukun."
" Hmmmmm Allah ka dube ni, da rayuwa......"
" Khadijah!." ya daka mata tsawa sannan ya ci gaba da ce wa "Menene ai bin gidan nan?, Na gaji da rarrashin, Babban yaya zan kira na fa......" Jin ya ce Babban yaya ya sa hantar cikin ta ka É—a.
" Ya Adam ni ban ce ba, amma ya zan yi wai dan Allah ka dubi....." Janyo ta jikinsa ya yi yana lallaɓan ta, abin ka da uwar sangarta sai faman sauke ajiyan zuciya ta ke kaman ya buge ta.
" Kandy ni talaka ne, ban da kuɗi banda wadata, amma ina son ki duk da kinfi ƙarfina tin da gashi kin raina in da na kawo ki." ya faɗa ya na haɗawa da murmushi dan ya san ta na son sa sosai.
" Kai ma ka san ina son ka, zan zauna a haka kuma zan yi ma biyayya in ha Allah." Sai ya É—aga mata kai, sannan ya janyo ledan da ya shigo da shi, hannunsa na kewaye da ita, a haka ya buÉ—e sannan ya ciro abu ya na ce wa
" Dubi abin da na si yo ma na." Ta É—ago tana kallon abin da ke hannunsa, Power bank ta gani 50000ml, kuma full charge.
" Kin ga na siya ma na duk da ban gama haɗa kuɗin sa ba, so na ke mudinga bin komai a natse, da na samu kuɗi nan ga ba zan sa ma na nepa, sai in miki bohold daga nan sai sola kinji, da ba bi sa ni gidan gaba ɗaya zamu sauya ma." Ta ra sa me za ta ce, shin farin ciki zata yi ko ihu za ta sa, wayanta da da ma ya kusa ɗaukewa ta jona, sannan suka je kitchen, kwai suka soya suna hira sannan ya suka ci da bread din safe, da gyar ya samu ta ci abinci shima ya ci kaɗan dan a ƙoshe ya ke, hira suka ta ɓa da shan soyayya sannan suka yi barci.
*************** ***************
Shi ma Skiddo ko da ya shiga, kuka ya ga tana yi abin har dariya ya ba sa, da yake Beasty akwai ɗan tsafta kitchen din ta da bayin ta na ciki, duk ta wanke, ta gyara harda sa turare ta ba ɗe, ko ina, ga kitchen ɗin an zuba uban kayan abinci, da gyar ta samu tayi jollof spaghetti na manja dan searching ta yi shi ne ta bi komai, ba laifi a bakin ta yi daɗi amma a ido sai haƙuri ɗan ta caɓe sosai.
" Queen kukan me kike yi ne.?"
"A ce ina Amarya amma ka fice tin safe sai yanzu, nai ta kiran number ka ba ta shiga, ga dare ya yi haka na zauna a tsakar gida sai na ga wata mage ta akan katanga shine na shigo....."
" Wayyo Queen ki ya ƙuri kin ji, ba zan sa ke da ɗe wa ba. Yanzu dai ga Power bank sai kidinga charge tin da nan ba'a wani samun huta." amsa ta yi tana mai godiya dan ita sam ba ta da raini kaman yayarta Hauwa'u, amma akwai bincike da kure mutum, a palourn ya zauna ita ma haka ta zauna ta na aje flask ɗaya, ya san ba ta iya girki ba amma be son kwasale ta ya ce.
" Amarya da girki wa ya sa ki? Fisabilillah."
" To tin da Ango ya fice ai dole na samar ma kaina abin da zan ci." a ƙoshe ya ke amma ya amsa taliyan wacce ke ta tiriri, a kallo ɗaya ya ga jakwalkwalon ta, murmushi ya yi har ze aji ya ta ce.
" Ban ga ne ba, ai na san ba ka so na shi yasa ba za ka ci abinci na ba." Sai ta sa kuka saurin É—auka ya yi ya É—aura kan table ya na jujjuya fork É—in hannun sa, share hawayen ta yi ta zuna akan table din sannan ta amsa plate É—in " Kulle idanun ka." Yba musu ya kulle sai ta kai abincin bakinsa ai kam a natse ya amsa yana taunawa a hankali, sai ya ji ya yi É—anÉ—ano a baki, ai kuwa a haka har ya cinye plate din, leather water ya sha.
"Wato girki queen a ido subuhanallah, amma a ba ki Alhamdulillah." Murmushi ta yi sai aka ka wo nepa, take unguwar aka hau Nepa! . sai suka kalla juna suka kwashe da dariya.
*********** ************
Zau ne su ke kowa rai a ɓa ce, dan tin da ya shigo Beauty ke neman maganan sa dan suyi dambe har ɗammara ta ci abin ta, wai ita akan me ye zai kawota gida kaman kejin dabbobi, yadda ya fita haka ya dawo ya ga gidan, sai ma tsakar gida da ya ci uban dau ɗa, shi kansa zai so ta yi hankali kafin nan da wata ukun, be bi ye mata ba ya yi kwanciyarsa, ita kam ko Power bank din daya ba ta anan ta ajiye ta na ta faman huci, chinchin din da su Baby su ka kawo mata shine ta ci ta ƙoshi abinta. ganin zaman ban za ta ke ya sa ya shiga ɗakin ya kwanta gefansa, har barci ya ɗauke ta.
END
[7/5, 14:19] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 45.
After eight days
***************** *****************
ROYAL HOSPITAL WHITECHAPEL, RD. LONDON E1, 1FR, UK.
______ "Doctor A.A, you can go now. Everything about your discharge has been completed." Wani bature ya faɗa yana miƙa ma AA file, amsa ya yi ya mai godiya sannan ya kalla ƙofan toilet din da yaji alaman buɗewa, a hankali ta futo daga ciki tana goge fuskanta da alaman wankewa ta yi, kallon kallo suke yi da juna sai kuma ta sakar mai murmushi ta ke yaji hankalin shi ya kwanta, za ma ta yi gefan gadon ta na ce wa.
" Na shirya za mu iya wuce wa." yaune karo na uku da ya ji muryanta mai daɗi, kallonta take yi yadda y aga duk ta rame saboda watannin data yi cikin doguwar suma, a ƙalla wata 8 da sati biyu kenan, kuma Alhamdulillah ta dawo nomal sai dai komai na brain dinta ya goge, fita suka yi cikin natsuwa suka shiga hotel din nan dan dama ya kwashe komai na su ya mai da, Room F13. suka shiga, za ma ta yi a kan gado tana bin ko ina na bedroom din da kallo dan komai sabo ne a idanunta, hatta fararen fatan da suke yawo a ko ina na garin.
" Ba ra na sa mo mana abinci" kai kawai ta É—aga mai ya fice, tafiya yake yi cikin farin ciki mara misaltawa ya rasa da me zai kira da wannan al'amarin, tina abin da doctor Alex ya ce mai ya yi 'Idan har kana so ta tina komai na rayuwarta ta baya dole ta dinga ganin manya manyan abubuwan da suka same ta na rayuwanta na ba ya, idan tana yawan gani komai za ta tina kaman mahaifarta, ko wani kalma da ta sa ba faÉ—a da ba ta labaran rayuwata da dai sauran su.'
"Ina har abada ba zan bari ta tina ita wace ce ba." ya furta a fili yana shiga restaurant din hotel din.
Kallon kanta take yi a mirro, budurwa doguwar kyakkyawa fara ƙal, mai zubin surar jiki dai dai wadaita. ji yake kaman ba ita ba, an ce mata komai na kanta ya goge sai ɗan abin da ba'a rasiaba, yanzu an ce brain dinta ta koma na yara dan empty take, sai wanda ta fara gani wai shine mijinta wanda ta ji ana ce mai Doctor AA. shigowan shi ya sa ta kai idanunta kansa, ya na da kyau fiye da misali, dogo wanda ya fita tsayi, gashi kaman zubin ƴan ƙasar nan, ga wannan baƙin gashin na sa sai shining ya ke, za ma ya yi yana miƙa mata abinci da yake yunwa take ji, amsa ta yi, sandwich ne ji ta yi ɗanɗano be ma ta ba amma haka ta ci dan yunwa sosai ta ke ji.
*"Nigeria,"* ya amsa yana É—ago kai daga kallon screen É—in wayarsa.
*"Ni ma ina da 'yan uwa a can?"*
*"A'a, ke ba ki da kowa sai ni."*
*"Toh, I want to learn the language everyone here is speaking, ni ban iya sosai ba"*
*"Just get better first, I’ll enroll you in school soon."*
*"What is school?"*
*"It’s a place where you’ll learn how to read and write."*
*"Oh, so what did you say my name is?"*
*"Airah."
*" Meaning?."
" Mai daraja ko wacce take da haske mai kyau."
*"Okh and you, what’s your real name?"*
*"A.A."*
*"A.A? I don’t understand." Ya sauke numfashi, yana jin gajiya da tambayoyinta, sai ya ce:
*"Abdullahi Anas. That’s enough questions for today, okay? We’ll continue tomorrow." Daga kai ta yi tana bitan duk abin da tattauna yanzu.
**************** ********************
Air Force Base
Tin asuba ta fita zuwa kitchen sai yanzu 10am ta kammala komai shine ta shiga dan ta huta, kwanciya ta yi dan jikinta duk ya yi tsami, babu laifi zuwa yanzu har ta fara sabawa, wahala sha take kaman me, kuma ba ta da ikon mu sa umarnin kowa a gidan, rayuwa take kaman ƴan aiki, dan har gyaran gidan ita ce, a da Dad ta sha yana son ta ne amma zuwa yanzu ta fahimci shima ba ya ƙaunarta, gashi M.d ba ya iya komai akan haka sai dai ya yi ta ba ta haƙuri kawai. Har zaman gidan ya ishe ta amma a duk lokacin da wasu suka zo gidan sai Maa ta yi ta nuna ma ta ƙaunarta, har ta kwammaci rayuwa irin ta su Kandy na talauci akan wannan rayuwan da take yi, dan har ɗa rama ta yi shuru ta yi tana ta wasiƙan jaki sai taji an banko ƙofar parlour na ta, ta san Maa ce dan haka da ƙyar ta miƙe ta fita, a parlour ta samet a tana haɗe fuskan kaman hadari, tsugunnawa ta yi ta ce.
" Maa ga ni, me kike buƙata?." Kaman ba za ta ce komai ba sai ta ce.
" Na ji ban sha'awan Rice and beans ne, ina son É—an wake kaÉ—an sai custard da akara."
" Ba ra na watsa ruwa sai na....."
" Yunwa na na ke ji, dalla tashi." Ta ƙarasa cikin tsawa sai ga hawaye a idon Fancy ya gangaro, fita ta yi ta nufi kitchen tana shiga ta share hawayen tare da yin shu'umin murmushi ta na ce wa.
" Wallahu kun gama mora ta daga yau sai dai ni na more ku, sannan zanga idan za ki iya cin abincin na wa." cikin sauri ta yi komai dama ba ta iyaba gashi ba ta yi niyya ba, tana gamawa ta kai daining sannan ta sanarma Maa, da yake yunwa take ji da gaske sai ta je ta zauna, sannan ta kalli komai, custard din yellow ne zar alaman be ji ruwan zafi ba kaman ƙullu ha ka yake duk da ta sanya milk amma be can za colour, akara din kuwa waken ko niƙuwa a blander be yi ba ya wani iri hakan nan, sai shi dan wanke wanda shi nomal ne amma ya yi mugun tauri, shuru ta yi ta rasa abin ce wa, wayanta ne ya fara ringing tana dubawa ta na new number WhatsApp voice call ne, accepting ta yi ta kai kunne ta, jin muryan auntan ta wanda tin da ya tafi be kira ba, a maimakon su gaisa ta haushi da faɗa, miƙewa ta yi ta dhige room din ta. Ganin haka Fancy ta wuce na ta ɗakin tana ai yana da Maa ta ce wani abu ta sun kwashi ƴan kallo. tina wayan da suka yi Babban yaya ta yi.
(Kuka ta ke yi, ta faÉ—a mai komai, abin da ya ce ma ta shine ya faranta mata sosai * Fatima kar ki za ma shashasha ma na, ke fa mace ce na yadda da tarbiyyan da muka ba ki, ke kanki za ki iya gyara gidan auran ki, ki natsu za ki samu mafita*. A cikin kalaman sa ta É—auki haske.
***** "Ban ga ne ba? ba za ka dawo ba ka ce?." FaÉ—in Maa ta na É—an hu ci,
" A'a zan dawo amma 1 week zan yi domin aiki ya main ya wa."
" Ina yawan fa ɗa ma ka, da ka dawo nan ka fara aiki, menene amfanin asibitin ka, ga ma na ƙawata Maman Salma in baka son na ka."
" No Maa kawai kibar maganan. Next week zan zo du ba ku."
" Toh naji ya maganar Salma?." tana fatan ya ce ya amince sai dai ya ce.
" Maa kibar maganan salma sam yarinyar ba ta min ba."
" Kamar ya Autaa....." Ƙit ya kashe wayan, ta bi kiran amma offline, tsaki ta ja tana jin ta ƙoshi ma ga ba ɗaya dan ba za ta iya sa komai a bakin ta ba.
END.
[7/5, 14:19] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 46.
******************** ********************
Malali
Baban gida ne mai kyau dai dai, mota ce ta yi parking ta ke wata budurwa ta bayyana, ba duguwa ba ce can amma ba laifi tana da tsayi, skin din ta me duhu ne amma saboda shan gyara da hutu sai glowing yake yi, wando crazy tasa sai riga ƙarami me dogon hannu, ga uban attach wanda ya zubo a kafaɗarta, a kallo ɗaya za ka sha ba musulmai ba ce sai dai in kaji an kira ta dq SALMA. shiga gidan na su ta yi ta na aje jakkanta kan kujera tana cire hill shoes din ta, za ma ta yi kan kujera ta na latsa wayanta sannan ta kai kunne.
"Jubby yaushe za ki dawo?." Ana ba ta amsa a cikin wayan ta katse tana ajiye wayan, sai ga Æ´an mata biyu sun nufota suna mata barka da zuwa.
"Aunty Salma me kuke buƙata.?" Duk da wacce ta ce ma Aunty ta girma salman sai ta ce
" Ku je ban buƙatan komai a yanzu
" Daga haka suka bar gurin cikin sauri sauri. tsaki ta ja tana nufa party din ta. tana shiga ta ba je kan makeken bed din ta ta hau bancin asara dan tin 5pm sai 9pm ta tashi, wanka ta yi sannan ta sanya kayan barci fitowa ta yi tana kallon Hubby wacce ta je zaune ta ja duba file.
" Hubby kin dawo?."
" Eh Salma tin ɗa zu,na leƙaki kina barci ai."
" Okh Hubby, Dady ya shigo kuwa?." Wanda aka kira da Hubby ta É—ago fafaren idanunta wanda suke cikin farin glass, kallonta tilon Æ´arta ta yi wanda ita ce komai na ta ta ce.
" Ya dawo amma ya É—an fita ne."
" Hubby ina son wasu kuɗaɗe Please." Ta haɗa hannayenta na ba roƙan Hubby din, shuru ta yi tana mamakin kashe kuɗin Salam ko 1 week ba ta yi da tura mata 3 hundred thousand ba, ta rasa me ke kanta kwana biyun nan.
" Me kika yi da kuÉ—in da na tura miki five days back?."
" Hubby kawai in zan samu toh in babu na kira Dady na.'
" Ba zan b ada ba." Tafada cikin haÉ—e fuska dan sam ba ta son yadda Æ´ar ta ta ke mata magana,
" Ƴa ta na wa kike buƙata?." Da sauri ta kalli Dady wanda shugowansa kenan, da sauri ta nufesa kaman wata yarinya ta rungume, cikin ƙauna ta ce.
" 100k ne fa kawai Dady."
" Don't worry my only one daughter."
" Sannu da zuwa Abu-salma."
" Yauwa Ummu-salma." haka suke kiran junan su har wasu ma kance haka.
" Me yasa kake ƙara san garta Salma ne?."
" Kamar ya É—an ta tambaya kuÉ—i, ni fa gaba É—aya dukiya ta Æ´a ta ce Salma Nura Askira."
" Na sa ni amma kashe kuÉ—in ya yi yawa." ita dai Salma shuru kawai ta yi dan in dai kanta ne sun sa b jayayya.
" Ki barta ta huta da kuÉ—in Baban ta, ban san ki na shiga abin da babu ruwan ki." System da files din ta, ta É—auka ta wuce É—akin ta a fusa ce.
"Dady ban san kuna samun misunderstanding a tsakanin ku."
" Hmmmm za ta sauka ai, oya check your phone." wayarta ƙiran iPhone 16 ta du ba, da sauri ta duba ganin 500k ya sa mata, fa sa ihun daɗi ta yi, tana rungumesa sannan ta shige part dinta da sauri, tana shiga ta ta kira ƴan team dinsu, ta sanar da su ta samu kuɗin. Daga haka ta yi kwanciyarta cikin nishaɗi.
**** "Ban son kina shiga rayuwarta, ke doctor ce, ni ɗan siyasa kuma ɗan kasuwa duk dukiyan mu ta Salma ce kawai,ki yi ƙoƙarin faranta mata."
" Sam ka kasa fahimta ta shin ka san yanzu ƴan mata da samari wanda suke samun kuɗi shaye-shaye suke yi a ɓoye, sai ya ci yaro sai iyayen su ke sa ni, kafin ka ce wani abu ƴan hanji sun sa mu matsala ko wani abu haka."
" Mun san Æ´ar mu ai." Daga haka ya shiga toilet É—auke da towel, hawaye ne ma su zafi suka zu bo mata sannan tana ta furta 'Astagfirullah' a cikin ranta.
************** ***************
KK GRA
" Hajiya yau za muga ko da gaske kike yi akan za ki banban ce Hassana da Husaini." faÉ—in Husain (Yunus),
" Ha ba na gane ku balle ma su." Take suka fito Hasty da Husty cikin shigan Abaya Black sunyi rolling da vail kaman hijab, su kansu Twins din sai dai suka ce ma sha Allah ganin yadda suka yi matuƙar kyau. dayake kullum sai Hajiya ta ce ai tana gane su. Abin da ko su Yunus da gyar suka fara banbance su.
" Wannan ita ce Husaina sai ga Hassana." Ta nuna su, sai suka yi dariya, da ya ke muryan su da É—an banbanci ita Husty ta na magana da slow sannan magana É—aya biyu sai ta yi english, amma Hasty ba ta cika yi ba sai in ta je school ko suna wani hira haka, Husty ta ce
" Wow Hajiya, ya kika ga ne cikin sauƙi ha ka?."
" Ha ba aiku yara ne abu biyu na rige kuma da shi na ke ga ne ku."
"Explain more..." a tare Yusuf da Yusuf suka faÉ—a hakan sai Hajiya ta ce.
" Yadda kuke suka haka suke, Hassan ko ka yi murmushi ba ya amsan fuskanka haka Hassana take, fuskan ku be da fara'a me yawa, kuku ma yana amsan na ku fuskan wato murmushi."
" Kaji baiwa malam...." Yunus ya faÉ—a fa sigan wasa sai Hasty ta ce.
" Ba komai kwanda mu nuna mu manya ne a ko ina " Sai suka yi dariya sannan Husaina ta ce.
" To Hajiya sai kuma ne ne kike me ne.?"
" Uhmm, launin ku ya É—an banbanta sannan giranku ma haka, shike nan." Hajiya ta kai nan tana kai colanut bakin ta. Zama suka yi duk kansu su na ta hira da cin abinci kwanin burgewa. Hajiya fatanta Allah ya basu Æ´an bibbiyu su ma, dan har ranta take son Hassana da Hussaina saboda sun ba ta respect kaman mahaifiyar su.
END
[7/7, 18:34] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 47.
***************** *******************
"My Pretty SK, yanzu kin ga ki na daga É—akinki za ki dinga komai da ya dan ganci binciken." Zaki ya faÉ—a yana kunna socket din da zai ba dukka na'urorin gurin huta, Sk da ke É—auke da wani Flash ta jona ta na ce wa.
" Haka ne, so now I need ......" Ta katse magana saboda ganin wani paper me ɗauke da kalmomi hudu na babban maƙiyin ta wanda take ne ma ruwa a jallo, dan shi ne sanadin rasa ƴan uwan ta 'Rash' shine ta rubuta ta na ta har haɗa sunaye ko zai fito da asalin sunan wannan mugun amma ta ka sa.
"Pretty zuwa yamma na ke son ki haɗa komai da komai a kan list ɗin." Ɗaga kai kawai ta yi ta na ganin ai aikin ko 1hours ba za ta ɗauka ta na yi ba, tare suka kammala haɗa komai, anan ɗakin yana aiki tana feeding na sa breakfast, miƙewa ya yi ta mai rakiya har bakin get, da yake motan shi na Abuja ya tsara nan da sati ɗaya za su je tare da Pretty dan gaisheta ƴan uwan sa na can ɗin, da yake yanzu motan da yake amfani tsohon na Aliyu ne, shi yasa ya shiga gidan, safiya ce yawan cin ba su ta shi ba. Babban palourn ya shiga bayan jami'ai sun gaida shi. Babu kowa dama haka ya yi tsammani, za ma ya yi ya na son tina jiya wa ya ba key ɗin motan daya dawo duk da sai da Aliyu ya ce ya barshi amma yaƙi kuma be son ɗauko motan station ne. Shuru ya yi sai ya tina Aunty ya ba dan ita ya samu a compound ɗin jiya, ga time na ta tafiya dan yanzu 7:23am kuma ya na son ya yi wani muhimmin aiki ne kuma zai je coat akan kai wani me laifi. wayansa ya ciro kafin ya fara latsawa sai yaji Butter na gaida shi, ya amsawa ya yi da sakin fuska.
" Fadila har an shirya school É—in?."
" Eh Uncle Zaki." Take Baby da Karis suma suka fito cikin shirin Uniform iri É—aya, suma gaishe shi suka yi ya amsa yana mai kallon wayan sa sannan ya ce.
" Fatan kunyi breakfast ko?."
" Eh lunch za mu ida haÉ—awa mu sa a lunch back." Suna kawai nan suka shiga kitchen dan juye jollof spaghetti wanda yake kan huta. dan yanzu girki abin da zasu ci suke yi da kansu umarnin Babban yaya, tin basu iya komai ba amma da taimakon Baby wacce ke koyowa a gurin Ramlat. Butter ce ta zu ba mu su a babban flask, sai Karis ta farfasa boil eggs guda shida, a wani roba me huji-huji ta sanya, ita kam Baby snack ta ke zu ba wa a gefan basket da zasu tafi da shi, take suka ji horn na mota fitowa suka yi a lokacin har Zaki ya huce. Motan suka hau suka nufi school, a yanzu shirin Waec suke.
*************** ***************
Kallon ƙafarta ta yi wanda duk sun kumbura duk da duk bayan magrib suna za ga ye gidan ita fa Ramlat, duk ta yi duhu dama ba haske gareta ba, sannan ta yi wani ƙira amma kyaunta ƙaruwa ya yi.
" Omry da kinji wani yana yi Please ki yi gaggawan faɗa mutanen gidan." Murmushi ta yi mai dan kullum abin da yake ce mata kenan idan ze fita. Tsugunnowa ya yi saitin tulelen cikin na ta sannan ya sunba ce shi, daga haka ya fice dan bayan ya ma ta addu'a. Yana fita ya haɗu da su Pazar M da Pazar R suma sun fito, mota ɗaya suka hau direct sai office anan kuma kowa ya huce na sa ɓangaren. Tin daga ne sa ya hango Askira wato sabon sactary dinsa, a tare suka ƙarasa babban office din Gomna, Aliyu na za ma ya ce.
" Ga wannan list din na ga ma tsarashi kuma yadda na ke so komai ya tafi a tsare." Askira ya amsa yana karanta paper sannan ya ce.
" Sir an gama." Da ga haka ya fice abin sa, Aliyu miƙewa ya yi yana kallon haraban cikin compound ɗin wanda tin da ya shigo ya hangi wasu mata su uku daga gefe sun rakuɓe, ganin ɗaya daga cikin jami'an sa ya nufeta yana koransu irin na rashin imani haka, Telephone ya janyo yana dan na kiran number Askira, bugu biyu ya ɗauka yana mai miƙo gaisuwa.
" Ina da ga be ne yanzu haka, ina hange wasu mata su uku, a turosu office di na."
" Sir ba wajanka suka zo ba, É—aya daga cikin su ce take son ganin yaron ta dan É—aya ne daga cikin jami'an tsaron gidan nan, amma ba mu gan shi ba, an tambaya abokansa su ka ce tin shekaran jiya be zo ba." Askira ya kai nan yana mai fatan Aliyu ya yadda, sai dai me kafin ya gama firar zuciya ya ji ya ce.
" Turo su." Daga haka ya katse kiran yana kallon su, dan har sun fara tafiya, baya jin wannan ne ya kawo su, domin last week ma yaga fuskan É—aya ta zo ta huni a filin gurin. Ganin an kira me korasu ya sa ya koma ya zauna yana É—auka home phone na sa tare da kiran Omry, amma hatta katse ba ta É—auka ba, sai a kira na biyu ta É—auka da sallama ya amsa yana mai sakin fuska.
" Maman Babyna."
" Na"am Baban baby, ya aikin toh?."
" Alhamdulillah, ya jikin na ki?."
" Lau mu ke, Ramlat na miƙo gaisuwa."
" Ina amsawa."
"Za ta ji, ita ma Sk haka dan gata gefe na."
" Ma sha Allah ki ce nan aka zo hira yau, ba ra zan kira ki bye take care please dear." kafin ta amsa ya ba da umarnin shigowa, ya aje kiran sannan ya kalli wanda ya kawo mata ukun ya yi mai nuni da ya fice, gurin za ma ya nuna musu duk suka zauna suna mai jin daÉ—in yau dai sun ga His Excellency Aliyu Haidar. Duk da su ne manya amma su suka gaishe sa sai ya mai da mu su gaisuwa.
" Ina son na ji lafiya tin ba yau ba na ke ganinku a gurin nan."
" Yallaɓai wata ɗaya kenan kullum sai mun zo amma haka muke koma wa watara su koremu wata rana su haɗa da duka, amma haka muke dawowa dan san ganin ka." ɗaya takai nan sannan ta tsakiyan ta ce.
" Mu ƴan tsaunin da wa ne, wanda ke cikin Rigasa, muna cikin mawiyacin hali, muna neman taimakon ka Yallaɓai." sayi ta hau kuka, gyara za ma ya yi yana ce wa.
" Karku damu inajin ku."
" Yallaɓai ka san damuna ta kama ƙasa, mun yi shuke-shuke a gaba ɗaya filayenmu, wata biyu baya, wasu jami'ai da manyan mutane suka kawo mana ziyara, bayan sunyi mana kyaututtuka sai babban cikinsu ya ce mana, ya na so mubar tsakanin dawa domin ze gina Company agurin ne." Takai nan tana nun fasawa sannan ta da sa " ya ce ya bamu sati biyu, da muka yi gardama akan ba za mu bari ba saboda nan ne duniyar mu kuma munyi shuka, take ya sa wani ya babbaka gaba ɗaya gonan na mu." Sai kuka ya kwace mata, sannan ɗaya ita ma ta da sa da ce wa.
" Abu kaman a Film, Yallaɓai duk wanda ya ƙalu balan ce su to ka sh eshi su ake yi, rayuwa acan yana bamu tsoro." sai da ya sauke kwaron numfashi sannan ya ce.
"Yanzu ku faɗamin sunan unguwan, zan so na bincika amma kun tuntuɓa shugaban da ke wakiltan arean na ku?."
" Yallaɓai har dashi a cikinsu, sannan da wasu manyan Mutane." Shuru ya ratsa sanann ya amsa location dinsu, kuɗi ya basu me ya wa da cewan gobe zai shigo ko ya turo, Huce wa suka yi suna fatan da su samu sauyi a rayuwansu. rufe idanuwan shi ya yi yana jin babu daɗi.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/8, 06:07] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 48
**************** *****************
Opposite ROYAL HOSPITAL WHITECHAPEL, RD. LONDON E1, 1FR, UK.
Taxi ce ta yi parking a bakin baban hotel din, fitowa ta yi daga ciki ta na mai biyan me Taxi kuɗin sa, ya amsa ya wuce, cikin hotel din ta shiga direct room din su ta shiga, wanka ta yi sannan ta yi sallah, addu'oi ta shi ga yi yadda A.A ya koya mata, tana gamawa ta miƙa ta kunna TV tana mai kallon wani Nigeria Film Rich mom and poor mom. tana jin wayarta ta kira sallan magrib, a cikin app din V-muslim dan ba masjeed a kusa da su. Bayan ta idar ta ɗauki sabuwar wayanta ƙiran Galaxy A05, data ta kunna ta hau internet dan yi assignment din ta. tana cikin yi aka buɗo ƙofan, A.A ne ya shiga bakinsa ɗauke da sallama, amsawa ta yi tana mai miƙewa ta nufesa da murmushi, rungumesa ta yi yadda suka sa ba, sai a lokacin ya buɗe bakin sa ya ce.
" Fatan kina lafiya?."
"I'm fine Monceur." sai ya riƙon hannuta suka ƙasara cikin palourn, zama suka yi, ta taimaka mai gurin cire safan ƙafan sa, tare suka shiga bedroom sai ta fito bayan ya shiga toilet danyin wanka, da yake ba irin ƙananun hotel ba ne, wannan ya na da komai a ciki, mutum ba ma zai ce hotel ba ne in dai kana cikin room. Bayan ya fito tare suka yi sallan isha'i sannan mai kawo mu su abinci ta kawo, ci suka yi suna hira kwanin sha'awa, ɗago idanunta ta yi ta kalli AA, ƙura mai idanunta ta yi tana ƙare mai kallo, kyakkyawa ne sosai, duk da be da yawan fara'a da surutu, gashi iya rayuwarta da shi taga ya na fa halaye na gari. taimaka mata ya yi suka yi sauran assignment dinta dan ya sa ta a wa ta makaranta anan din, ba University ba ne kawai school ne akayi dan ƙarin ilimi, kuma Alhamdulillah dan daga shigarta ta kware da English kuma irin na UK. Dan kafin suyi hausa yanzu su kan ju ma. Sai bayan da suka kwanta a bed ya ke mata albishir da ce wa nan da 1 month za su koma Nigeria ta ga familyn shi kuma ba zasu dawo UK ba. ita ce ta fara barci wanda kanta ta ɗaura kan ƙirjinsa, shi kuma yana kallo fuskarta, a hankali ya za me daga gadon, miƙewa ya yi, ya kunna globe take madaidaicin haske ya gauraya bedroom din, mirrow ne daga gefansa tsayawa ya yi yana ƙare ma kansa kallo, ji yake tamkar ba shi ba, wai A.A shine ya faɗa soyayya, ya yi aure ba tare da sanin kowa ba, rayuwan sa a yanzu ya mugun sauya, kaman ba shine ke rayuwa cikin ɓata garin yara ba, kaman ba shine shagalan duniya ya sa be ɗaukan mutane da daraja, kaman ba shine me shan abin da addininsa ya yi hani ba wato Alcohol, kaman ba shine ya yi sanadiyyan mutuwan mutane da yawa ba, amma tin da ga ranan da Airah ta shiga rayuwarsa duk ya sauya, ta mai dashin kamilin mutum mai yawan bauta ba tare da sanin ita Airan ce ta can za shi da soyayya ta ba. A yanzu abu ɗaya yak e tsoro shine idan ƙwaƙwalwan ta ya dawo, mai yuwa ta na da saurayi ko aure..... "Inaaaa" ya yi saurin katse zuciyar sa da wannan tunanin, yasan shi ya fara saninta a matsayin mace, yana fatan da ta samu ƙaruwar ciki ta haihu kafin komai na kwakwalwanta ya dawo...........
END.
[7/8, 06:07] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 49
***************** **************
Air Force Base
"Maa wai dan Allah yaushe za mu je gun malamin nan, ya ka mata tin yanzu mu san abin yi, daga tafiya ta wai ya yi aure, Maa a gaskiya ko wan can ta fita na shiga ko naje a matsayin kishiyar ta." FaÉ—in Hafsat tana kallon Maa, sai Maa ta ce.
" Kar ki da mu Hafsat, ba ra gobe ta yi za muje da rana, ni kaina ina son na ga duk kan ku kunyi aure, ke Halima wai har yanzu baki gama tsara wannan yaron da ki ka ce kin so?."
"Maa yaron ya ƙi bani hankalinsa, gashi a yanzu ba ya Kaduna ma, na ji an ce yaje Bauchi dan can ne family house na su ya ke."
" To abin da zai faru dukka mu ukun zamu je muji me Malam Bulala zai ce." shuru ya ratsa parlour, sai murmushi ne ke sauka akan fuskan Hafsat wacce take ji kaman har ta auri saurayin na ta ne wanda take son sa, ji take kaman wannan shine auranta na farko ma, dan ma wan can 5month kawai suka rabu da shi.
"Yunwa na ke ji sosai fa." faÉ—in Halima sai Hafsat da ke latsa waya ita ma ta ce.
" 9:45am amma ƴar iskan can ta ka sa kammala breakfast." kafin Maa ta ce wani abu sai Fatima ta fito daga cikin kitchen ɗauke da plate a hannu ɗaya sannan ɗayan hannun tana riƙe da waya ta na chart da ƴan uwanta wanda suka haɗu a group dinsu, hira suke yi kwanin jin daɗi, dan a yanzu har zuciyoyin su sun salula akan maganan talauci dan sun yi haƙuri su kuma sun falwala ma Allah, gashi ita Fancy da ke cikin dukiya amma a ban za, sannan har Ramlat sun kira sun ba ta haƙuri kuma ta haƙura, Beauty ce ta rubuto
'Fancy ki dai bi a hankali, na san ki wani lokacin ba kya aiki da lissafi ba ki san mai ze je ya dawowa' kafin ta fara typing har Kandy ta turo sticker na tinani, murmushi ta sa ki sai taji Maa na magana ta na ce wa.
"Ke wai ba ki da hankali ne ace goma saura baki kammala breakfast ba dan ma yau Sunday." hatta hau step 1 sai ta dawo ba ya ta ce.
" I'm sorry Maa, wallahu tin É—azu na kammala ya na kitchen....."
" Uban wa zai kawo kan dining É—in?." FaÉ—in Hafsah ta katse Fancy ta ce.
"Duk uban da ke jin yunwa, mtwwws." ta ja tsaki tare da haurewa sama, tana jin Halima ta fara masifa ta banko ƙofan ɗakin ta, Indomie da fry egg ne ta haɗa ma kanta, ci take sunata hira abin su. A parlour kuwa Maa cikin fusata ta da Katar da Halima wacce ke ƙoƙarin bin Fancy.
" Hmmm Halima bar ta, mu karya sai mu yi mata hukunci." daga haka Hafsat ta shiga kitchen dan fito da abincin da suka umarci ta yi, da mamaki ta ƙarasa ciki ganin babu alaman an yi wani girke-girke a ciki, dan ita wainar flawer da tea ta ce ta na so, ita kuma Halima yam, egg and pepper suop and bread sai Maa custard da Bons. da sauri ta koma palourn ta kirasu, a tare suka shiga kitchen wanda babu komai a gurin dan sun sha za su zo suga kulolin abincin, babban tukunya suka gani a gefan gas, halima ta buɗe sai sukaga Macronnie fari, sannan gefansa soyayyen oil ne. in ran su ya yi dubu ya ɓa ci. su ukun suka je bakin ƙofar ta suka fara Knocking, ta na jin su sai da ta kammala cin tukun ta miƙe tana vioce da ce wa "Jama'a sun iso bara na ji dasu ina zuwa." Daga haka ta a je wayan tana buɗe ƙofan, ko a fuskokin su ta san sun shaƙa kafin su yi magana ta ce.
"Yaji ku ke ne ma?."
"Barkono mu ke ne ma." cewan Halima tana ta muzurai, sai a lokacin Maa ta buɗe bakinta ta fara magana cikin ɓacin rai.
"Wato ke gaki mara kunya, mu na zaman jiran breakfast ashe kina zaune a kitchen ɗin dan hulaƙan ci, ma za ki fito ki koma, na biki 30mnt da ki kammala komai ko ranki in ya yi dubu wallahi sai ya ɓa ci."
" Maa wai ya kike mata magana a hankali ne, kyen shi mufara ma ta shegen duka tukun." ce wan Hafsat, sai Fancty ta saki shu'umin murmushi ta na ce wa.
" To ai ni in ba ku sa ni ba ku sa ni, da ne na girkin gandun, na san ki na da hannu Bismillah ko wa ya shiga ya koya, balle ke Hafsat maybe shiyasa aka sako ki, baki iya girki ba. "Hafsah da ranta ya kuma ɓaci ta janyo Fancy wacce ke tsaye ko ge zau ba ta yi ba, hannunta ta ɗaga da niyyan ta mareta sai Fancy ta rige hannun ta na ce wa.
" Kul Hafsat, wallahi karki so ma, kaf cikin ku babu mai buguna ya zauna lafiya, banza kawai." Take Halima ta matso dan su yi mata duka sai Maa ta dakatar da su da ce wa.
" Karku duketa, muje mujira M.d daya ajiye ta, yau ta sa ni a gidan ubanta za ta kwana."
" Bara na je na fara haɗa kaya na, Allah ya sa ya dawo da wuri." daga ha ka Fancy ta koma ɗakinta tare da banko ƙofa, tsaki ta ja ta na ce wa "Uban wa ke tsoron saki.", za ma ta yi ta ko ma koma online suka dasa hira da cewan gobe dukkansu za su zo gidan na ta.
---------- "Maa wai meyasa ba ki bari munyi mata shegen du ka ba?."
" Halima ke yarin yace, tin da Maa ta hana akwai abin da take shirin aikatawa ne."
" Shi yasa ba na wasu abubuwan a gaban Halima saboda har yanzu ke yarin ya ce, kubari gobe ta yi kusha kallo, ko in ce anjima."
"Yanzu Maa ya zanyi? yunwa nake ji." Halima ta ƙarasa cikin ɗan shaƙwaɓa sai Maa ta ba Hafsat umarni da ta yi musu order, cikin jin daɗi ta yi order din amma sai nan da 20mnt za su kawo.
" Gobe za muje Malali bayan min fara zuwa gidan Malam Bulala."
"To Maa." suka amsa a tare, Halima wacce tafi kowa jin daÉ—i, ta tashi ta shiga bedroom din ta, wayar ta ta ciro ta kira numbern Salma, budu biyu Salma ta É—auka cikin magagin barci sai Halima ta zauna a dressing mirrow ta na mai ce wa.
" Salma gobe za mu zo, kin ga ba wani wahalan ki yi raping kwayoyin nan dan ba Maa, ki dai tanadar min da ya wa kawai, dan kwana biyun nan ban yi charji ba ji nake kaman ba ni ba." Daga cikin wayan Salma ta ce.
"Ƙawata kenan, ba ki da matsala, akwai story amma sai kin zo."
"Okh kina barci ban san na dame ki, sai kin ganmu gobe din."
"Okh Haleemzee." Daga haka ta yanke kiran tana shigewa toilet danyin wanka.
End.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/8, 18:37] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 50.
***************** *****************
Unguwan mai dabino
___________ Ranta a haÉ—e take kallon sa shi kuwa ko ajikin sa, hannu ya sa ya amsa wayan sa a hannunta sannan ya ce.
" Madam ba zan kai dare ba na yi alƙawarin."
" Ba wani amma ce min ka yi ai ba za ka ko ina ba, shine ka shirya wai za ka fita ."
" Sorry Sweetie, My Sweet Kandy ta, kiran Babban yaya ne shi yasa."
" Okh, karka manta da fura da nono irin na jiya."
" Allah ya kawo kuɗin, zan siya mi ki, kar ki yi girkin dare da ni." hannunsa ta sa ki dan sun kai ƙofa in da zai fita, a hankali ta ce
" Me yasa kar na yi dai?, Ba ya yin daÉ—i koh?."
"Haba ai da ne baki iya ba amma yanzu kin kware ai, ba Maman zul-yadain na koya miki ba."
"Uhmm yanzu su snacks za mu fara ma."
" Kandy ki fara kwarewa a jollof dai." murmushi suka yi ma juna sannan suka rabu, maimakon ta kwanta kaman yadda ta sa ba, sai ta hau gyaran ko ina sannan ta kwanta tana jiran Maman Zul-yadain.
************* ************
"Ka manta wannan." faɗin Beauty tana miƙa ma Skiddo wanda ya ke amsa waya kuma ya na tsaye dan amsan jakkansa ta baya. amsa ya yi sannan ya sauƙe wayan daga kunne ya ce.
" My Haulat ba ra na je in kinga ban kira ki ba to kiyi girki amma in na sa mu da ma zan siyo mana."
" Toh Allah ya tsare, Please take care of yourself to me." Murmushi ya sa ki mai sanyi sannan ya fita daga gidan, har za ta shiga ɗaki sai ta fasa ta shiga kitchen, soya doya ta fara yi wanda zata yi breakfast, sai masu ɗiban ruwa suka shigo, cikin da ra ha ta musu iso, dan a yanzu ba ta damuwa, rayuwa ta ke ta riƙe Allah kawai da auranta.
" Maman takwara, idan takwara ta dawo makaranta dan Allah ta zo na aika ta siyan kayan miya." FaÉ—in Hauwa'u tana fito da wanke-wanke tsakar gidan daga gefe guda, Matar da ta yi ma magana ta ce
" To shike nan, za ta zo Allah yasa karta tsaya wasa idan an tashi."
"To Ameen dan takwaran akwai son wasa kaman me." suka yi dariya,a haka har ta gama ɗiban ruwan, ta ɗi ba na ƙarshe kenan sai Beauty ta ɗiban mata soyayyen doya ta sa mata a leda ta ba ta, ta amsa da godiya tana hucewa har ranta take jin daɗin mu'amala da Hauwa'u dan akwai kyauta, gashi ba ta da rowa, ta dai san ta sauya ba yadda aka kawo ta ba dan a lokacin ko kallan su ba ta yi, sai ta kulle gidan ta hana ɗiban ruwan, amma daga baya sai ta can za, ta lura in dai ta san mutum ne take sakin jiki da shi..
********************* *********************
__________ "NEPAAAAAA." Gaba É—aya unguwan ta dauka dan an kawo hutan lantarki, da gyar ta buÉ—e idonta dan wani mugun barci ne ya É—auke ta, ganin hutan lantarki yasa ta tashi t ajona wayan ta da power bank, sannan ta fita parlour ganin Almajirin ta na zaune daga bakin get din gidan ta ce.
" Shazali yaushe ka zo?."
" Aunty tin É—a zu, na gama É—iban ruwan ai."
" Okh yanzu ka je gidan yayata ka ce ta ba ta power bank na yi ma ta charji."
"To." Shazali mai kimanin shekara 11 ya tafi dan zuwa gidan Beauty, ko da yaje ya gaida ta, ta amsa cikin sakin fuskan dan ta san Beasty ce ta aiko shi, saƙo ya faɗa ma ta sai ta ce.
" ka ce mata na ba da a nan maƙota kawai, sannan ka ce mata gobe ne, kar ta yi halin na ta." Shazali ya amsa da "To.", sai da ta ba shi abinci ragowan na jiya ya ci sannan ya wuce, faɗa ma Beasty abin ta ce ya yi, sai ta yi murmushi tana ti na gobe shine zasu je gidan Fancy sannan halin ta shi ne barcin safe.
END.
*****ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ****
[7/9, 10:36] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 51
**************** ******************
__________________ "Yanzu duk kansu ne a nan." Zaki ya faÉ—a yana É—a ga papers É—in da ke kan desk, sai Sakeenat ta É—ago Idanun ta da ga kallon computer, wanda take operating cikin kwarewarta.
"Eh su ne, yanzu abin da ka ke zargi ya tabbata a kan Rash."
"Amma ya shiga hatsari sosai, dan babu wanda zai iya fahimtar abin da mu ka fahimta mu."
" Haka ne amma zan tura mai secret sms."
"Na ƙa gu na haɗu da shi." ya faɗa ya na koma wa kan sopa.
"Ni kai na ina son ganin shi, ina son nasan wanene shi." Zuciyar ta ɗaya ta faɗa hakan ba tare da tasan maganan ya da ki zuciyar Zaki ba dan mutum ne shi me kishin gaske, sam ba ta lura da yanayin sa ya sauya ba sai da ta miƙe daga in da take ta kalle sa.
"Baby what's wrong?." Ta tambaya ta na zama gyefan sa, be kula ta ba haka be kalle ta ba, aka karo na biyu ta da fashi tana kuma ce wa.
"Lafiya?." Kafin ta ce wani abu ya sa hannunsa ya cire na ta hannun da ta dafa sa, Ita dai a iya sanin ta ba ta yi komai da zai sauya mood ɗin sa ba, miƙewa tsaye ya yi sai ya koma parlour, ganin haka sai ita ma ta bi bayan sa, zaune ya ke amma sai ti na kalaman ta yake yi.
"Daga yau za ki bar wannan aikin na ki na bincike." Ya faÉ—a da kakkausar murya, sai ya dawo ainiyin Zaki na gurin aiki.
" Baby ban gane ba? Wani aikin zan de na?."
" Abin da na ce kenan." sai ya nufa ƙofan fita har ya buɗe ƙofan ya ji ta na ce wa.
"9:10pm dare ya yi ina za ka je?."
" Ni kaina ina so na gansa, ina son na san wanene, hmmmmm." abin da ya ce kenan ya banko ƙofan da uban ƙarfi bayan ya fita, murmushi ta sa ki dan ta fahimci in da zance ya dosa wato kishi ya motsa. miƙewa ta yi ta kunna T.V ta sanya wani shiri da ta ke bibiya a Star Life TV.
___________Ya na fita ya shiga giÉ—an su Aliyu, gaishe shi guard suka din ga yi ya na amsa wa har ya shiga main parlour, Hajiya, Momcy da Mom ne ke hira cikin ra ha abin su, gaishe su ya yi suka amsa sai sannan ya zauna a gefan Mom dan sunfi wasa da ita.
" Ango Ango, idon ka ke nan ?." cewan Mom sai da ya sosa kan sa kafin ya ce.
" Mom wani ango kuma, ai mun tsufa mu kam."
" Tin da aka yi bikin nan sau biyu Amarya ta shigo ta gaishe mu fa, why ba ka barin ta ta shigo?." Hajiya ta kan nan tana kallon Zaki, kafin ya yi magana Momcy ta ce.
"Ai da an yi mai magana sai ya ce tana aiki ne babu lokaci, wa ya mutu wa ya tashi."
"A'a Momcy ba ha ka ba ne, amma gobe za ta zo In sha Allah."
"Allah ya sa da gaske, yanzu ma mai ya hana ku zo tare?." Mom ta tambaya sai ya ce.
"Ta yi barci ne." Sannan ya miƙe dan tambayoyi ne zasu yi ta mai kan an aiko su, hannu ya miƙa ma abokin sa wanda ya fito tare suka yi musabiha.
" Ba ra mu shiga ciki."
" Ashe gun aboki ka zo ba gaishe mu ba."
" Mom a'a, yanzu zan dawo ai, zan duba Meerah an ce ba ta jin daɗi." Daga ha ka su ka shiga part din Aliyu, za ma suka yi a kan sopa sai Aliyu ya miƙe ya shiga kitchen bayan dan lokaci ya fito ɗauke da babban plate, ajiwa ya yi akan center table ya na ce wa.
" Yau za ka ci girki na fa."
"His Excellency da kan sa ya ke girki, wow."
"To ya zanyi sai haƙuri ai Madam ba lafiya jiya sai da mu ka je asibiti amma Alhamdulillah." Kafin Zaki ya yi magana sai ga Ramkat ta fito, tafiya take da ƙyar saboda nauyin ciki, sanye take cikin hijab blue har ƙasa amma a kallo ɗaya za ka ga ne kumburan ta da tayi da duhu, sai da ta zauna da taimakon Aliyu, sannan Zaki ya yi mata ya jiki, ta amsawa ta yi ta na sakin murmushi wanda iya fuska ne kawai dan ba ta jin daɗin jikinta.
"Haidar ka san zargin mu akan Rash gaskiya ne." Ramlat ta za ro ido ta ce
" For real Zaki?."
"I'm very sure." yadda Sakeenat ta faÉ—a mai haka ya zayyana mu su, shuru ya ratsa gurin sai Aliyu ya ya ce.
"Ikon Allah, wane ne wannan Rash ɗin, ka ce ta tura mai saƙon sai mu jira mu ga abin da zai ce."
" Ya dau babban kasada da rayuwan sa."
"Allah ya sa mu da ce, yauwa Aliyu gobe sunday muna da meeting da president Bola Ahamed Tunubu a Abuja, zan bi flight amma dole na ɓa ta lokaci, sannan ban san zuwa na fiso na tura a ɓoye." Take ya ba Zaki labarin wa'inda suka zo ɗazu office din sa sai Zaki ya ce.
"Allah ya kai mu zanje, dan gobe ina free " Daga haka suka dinga hira har Meerah ta shiga dan yin barci, sun jima ba su haÉ—u sunyi hira sai yau.
" Kai wai har 11:10pm ya yi." FaÉ—in Aliyu yana duba wayan sa, sai a lokacin Zaki shi ma ya an kara duk da so ya ke ya yi dare sosai.
"Bara na je, na bar Æ´ar muta ne a gida ita kaÉ—ai."
"Gaskiya kam duk da akwai get-man amma be ka ma ta ba." Da ga haka su ka jera har main parlour, sannan Zaki ya ce.
"Ka ga koma abin ka, zan É—an gai da Aunty kan na wuce." Daga nan kuma suka yi sallama ya koma part É—in sa, main parlour É—in babu kowa sai Aunty wacce ta fito daga part É—in ta, a duk lokacin da ya ga Aunty cikin farin hijab sai ya ga sak Mahaifiyar su dan ita ma'abociyar farin hijab.
"Auntynah, Mamanah." ya faÉ—a yana isa gaban ta, za ma suka yi a akan kujera É—aya, sai ya É—auka kan sa kan cinyarta ya na ce wa.
" Ina kewan Mama."
"Nima ha ka Asad." Ta ke kalman 'Asad' ya sa Ramlat É—in sa ta faÉ—o ma sa duk da kullum ita ya ke gani a tare da Pretty Sk.
" Allah ya gafarta mu su, Baba da Mama." sai ya yi murmushi.
" Ameen ƙanina." Hira suka ɗan yi suna yi tana sosa mai gashin kan sa, a haka har Pazar Q ya fito daga part din su yana ce wa.
" Daga ɗauko min drink sai na jiki shuru, ashe Zaki ne ya riƙe ki."
" Ya Allah, I'm sorry Baban Baby wallahi na sha'afa ne." Ta faɗa tana so ta miƙe dan tini Zaki ya ɗaga kan sa daga cinyar ta.
"No bar shi har na sha wancan ai." Ya zauna ya na kallon su sai kuma ya ce.
"Sai na ga kaman Zaki yana so ya fiki kyau ne."
" Uhmmm ai na fishi, dan har yanzu angon cin ne be sa ke shi."
"Aunty ango kuma, kin dai san ko a É—a na fiki kyau sosai balle yanzu, dan ma ban hutu kaman ke da hmmmmn, Ni bara na wuce ma "
"A'a zauna abin ka ni na shige ba ra na je na kwata." Faɗin Pazar Q ya na miƙewa, sannan ya wuce, sai Aunty ta ce.
" Kafi Mama kyau koh?"
" Ni awa, Mama ta fini ma na." Ya yi saurin ba ta amsa sai ta saki murmushi sannan ta ce.
"Kuma ka ce sak na ke da Mama, to ni ban fahimta ba?."
"Aunty É—an kama ne kawai ku ke yi."
"Kai wai lafiya 12:04pm ka na nan?, dare ya yi sosai fa."
" Ok bara na wuce, ai nasan tayi barci ti ni." Jin hiran su Baby ya sa suka kalli in da suka fito, ta ƙofan ɗakin Babban ya suka fito, gaishe shi suka yi ya amsa sai Aunty ta ce.
"Sai yanzu ku ka ga ma karatun?."
" Eh Aunty, ba ra mu shiga, good night." FaÉ—in Karis, sannan suka shiga part din su, Butter ce ta kashe globe bayan ko wacce ta hau bed É—in ta, sai Karis ta ce.
" Allah yasa gobe muji alheri akan JAM result."
"To ameen, kin ga idan mun ci sai mu roƙa zamu je gidan Fancy idan Pazars za su bar mu."
"Haka ne Allah ya kai mu, kin san karatun yau ya ta shi kai na."
" Baby muna ɗaya nifa har kunya-kunya Aunty Ramlah na dinga ji." sai suka kwashe da dariya dan ti na yau fiƙihu suka yi sun sha dariya, da yake yanzu kullum suna part ɗin ta dan koyan karatu da girki, da Baby ce kawai ke zuwa daga ba ya su ma su ka fa ra zu wa, kuma suna matuƙar jin daɗi karatun balle na yau.
______ "Hadith ne duk da ya na da rauni, (Manzon Allah (S.A.W) ya ce: Miskini ya ce! Miskini ya ce!! Miskini ya!!!. Sai Sahabbai su ka ce : Wa man ya Rasulullah?. (wa ye). Sai Manzon Allah (s.a.w) ya ce: Almar'atul lati laisa laha zawjun, walau ka nat ganiyyatun minal maaa).. Baby wallahi aure akwai daraja sosai, marta ban matar aure da ban da na budurwa, ga Bonus na la da. Karima da ki ran kwaɗa kwalli ki sha turare, ke kin ƙure kwalliya, kin ya fa ƙaramin Vail kin fita, wallahi duk haram ne, babu kyau, amma ni kam, ko a yanzu ace na ran kwaɗa kwalli wa Babban yaya na sha turare, ke idan ma Swimming dress na yi, la zan samu sosai fa." Sai da suka kwashe da dariya, Ita kam ko a jikinta ta kuma ci gaba da misalai, wani su yi dariya, wani kuwa su yi murmushi. Barci ne ya ɗauke su dan sun gaji ba laifi.
END
Daga Sakeenat Abdullahi.
[7/9, 19:51] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
'
*Page 52.
A parlour kuwa, Zaki ne da Aunty suka yi sallama sannan ya koma gidansa. Ya saka key ya buɗe parlour ɗin, sai ya tarar da babu kowa, sai T.V da ke aiki. Ya kashe shi, yana addu’ar Allah yasa ba barci ta yi ba.
Da yake a É—akin shi suke kwana, sai ya fara shiga, amma bai ganta ba. Ya wuce ya yi wanka, bayan ya fito ya sanya PJmas. Ya shiga É—akinta, sai ya hange ta kwance cikin bargo. Ya murmusa sannan ya zauna a bakin gadon.
Ya so dai yazo ya ganta tana jiran sa ta ba shi haƙuri, amma sai yaga barci take sha. Shuru ya yi, sai yaji ta motsa. Ta rungume shi ta baya, bakin ta kusa da kunnensa tana ce wa:
> “Bazan iya barci ba alhalin Babyna na fushi da ni. Fushin ka kan janyo min tsinuwan Allah da Mala'iku. Wallahi ba da wata manufa na faÉ—a ba. Kai ma ka sa ni, a duniyar nan banda wanda nake so sai kai. Kai kaÉ—ai ne Zakin Zaku na, masoyi abin so na.â€
Har ransa ya ji daÉ—in wannan kalaman. Ya rike hannayenta yana ce wa:
"Ba komai, kawai raina ne ya É—an sosu. Please, ki rinka kula da kalamanki. Kinsan ni mai kishi ne.â€
> “Insha Allah, Baby. Kishi ai halal ne. Manzon Allah ya ce: *‘Wanda bai da kishi ba, ba zai shiga Aljanna ba.’* Sannan ina so ka janye kalmanka akan aikina, ka ji?.â€
> “Shike nan, ya wuce. Matata abar Æ™auna ta.â€
Daga nan ta zagayo gaban sa. Kallon ta yake yi cikin ƙauna mara misali. Suka koma ɗakinsa, bayan sun zauna sai ta ce:
> “Bari na kawo ma ka abinci nan.â€
> “A’a, Alhamdulillah, na ƙoshi,†ya faɗa. Sai ta dawo baya tana ce wa:
> “A ina ka ci abinci?â€
> “Gurin Meerah.â€
> “To ni wallahi ban yadda ba! Ina jin yunwa, na ƙi cin komai ina jiranka. Amma shine... uhmm uhmmmm.†Ta faɗa tana kifa kanta a gado, ta fara kukan shaƙwaɓa.
> “Ya-salam! Daga cewa na ƙoshi sai kuka? To ya ƙuri, My Pretty,†ya faɗa yana ɗaga ta daga kwanciya. Ya shiga rarrashinta har ta yi shuru. Ta ɗauko abincin, duk da yana ƙoshe, sai da ya ci don zaman lafiya.
*********************** ******************
RASH
_____________________Cikin wannan gidan na sa motoci guda uku su ka fito black suka É—auki hanya har suka hau kan titi, motan gaba da ba ya dukka matasa ne masu sanye da kaya kala É—aya, kuma ko wannen su a bayan rigan sa sunan mamallakin mai sanye da shine sai harafi É—aya a cikin sunan RASH, wani A, wani H haka dai suke, Airport suka nufa gaba É—aya su goma sha shida ne (16), privet jet suka hau ba su sauka a ko ina ba sai Abuja, suna sauka a airport motoci da yawa suke jiran su, ha wa suka yi sai wani babban gida suka nufa, motoci bakwai ne suka yi parking a haraban babban gidan fitowa suka yi wanda a cikin su har da Shuraim, shiga su kayi wasu kuma suka tsaya a compound É—in, gidan sai ma sha Allah, komai ya haÉ—u, ga É—akuna ma su masifar yawa, wani room su ka shiga wanda na'urori ne kawai a ciki nan suka je suka hau aiki a ciki, Rash kam zama ya yi a wani kujera ya fito da wayan sa yana kiran number Ramlat, bugu uku ta É—auka, a hankali yaji sanyaryar muryan ta, ta cikin wayan.
" Ina kwana." sai da yaja fasali tukun ya ce.
" Lafiya, kinga ban dawo ba koh?."
" Uhm fatan Lafiya?, Ina ta kiran number ka baya shiga."
" Ina wani babban aiki ne, kuma zuwa gobe zan gama daga nan zan dawo ainiyin Shuraim É—inki."
"Ma sha Allah, Allah ya taimaka, dama haka nake so da fata, dama ina so na ce muna asi......"
"Asibiti koh" ya yi saurin katse ta sai ta yi murmushi sannan ta ce.
" Hmmmm na manta ashe da Rash na ke magana."
" Hmmmm mai a ka samu?."
" Mace ce so pretty, mai kama da Haidar, yanzu ma ya wuce."
" Ma sha Allah zan kira shi nasan yana ta ne mana a waya." dyaga haka suka kammala wayan, sai ya katse tare da kiran Aliyu, sai da kiran ya kusa katsewa tukun ya É—auka, bayan sun gaisa Aliyu wanda shigan sa office kenan yana shirin wuce wa Abuja ya ce.
" Ameen, na gode, na so Baby boy ne na sa sunanka amma girl ce, ka za ɓan min wani suna zan sa mata Baban yaya."
" Karka damu ka sa ko wanne, idan kai ba ka da za ɓi, ai ita Meerah tana da shi."
" To shike nan, Babban yaya inaji a jiki na kana cikin ƙoshin lafiya amma ban san yadda ka ke ni sa da ni, dan Allah kabar wannan aikin da ka ke yi ka dawo gida, haka Pazars kullum cikin complain suke, ace a week sau ɗaya kake kwana wani week ɗin ma ba ka kwana."
" Shikenan zan duba."
" Yauwa My big bro, na gode da aikin da kamin a kan wan can ƙauye, ina jin labarin nasan kai ne amma ban gane abu ɗaya ba, sun ce mutane da yawa cikin kakin sojoji, ka za ma soja ne ba mu sa ni ba?."
" Zan kira ka anjima." Ya katse kiran yana sauraran abin da Skiddo ke ce wa.
"Sir Rash done." Aje wayan ya yi yana nufan systems É—in, bayan sec 10 yana kallon sunayen asibitocin da ke kan system É—inta sai ya sa ki murmushi ya ce.
" Ka haÉ—a dukkan su sannan da locations na su."
"Okh Sir." Adam ya faɗa, koma wa ya yi ya zauna yana tina abin da ya faru jiya, da ya ke ya dasa na'ura a office ɗin Aliyu a haka yaji komai akan abin da ke damun su. kuma be ɓa ta lokaci ba dan take suka je suka magance komai, harta mutanan da suke da sa hannu ya yi maganin su.
END
[7/10, 14:39] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 53.
************** **************
SALMA CONSULTANT CLINIC
Babban Hospital ne wanda ya ke da manya-manyan likitoci, ƙwararru masu sanin aikin su, ko daga haraban Asibitin za ka fahimci na masu kuɗi ne dan tsala-tsalan motoci ne ke cike da compound ɗin. akwai ma'aikata sosai, ga cleaners ta ko ina, sannan ko ina sai ƙamshim hypo yake. baban office ɗin shugaban asibitin wanda shima ya haɗu, wata ƙaramar nurse ce ta shiga cikin bayan ta yi Knowking kuma an ba ta umarnin daga na ciki. "Yes coming." gaishe da wance ke duba wasu files ta yi, sannan ta kuma magana ba tare da matar ta ce wani abu ba.
" Doctor an kammala, za ki iya zuwa ki ganta." Da hannu ta yi mata alama sai ta wuce nurse ɗin, miƙewa matar ta yi tana gyara glass din idonta, ɓangaren masu Haihuwa ta nufa, Room 15 ta shiga, mata huɗu ne a ciki, gaisheta suka yi ta amsa cikin sakin fuska.
" Ya jikin na ki?." ta tambaya wacce ke kwance a kan bed É—in na marasa lafiya.
" Doctor Alhamdulillah."
" Allah ya raya."
" Ameen, yaushe za kuyi discharge din mu?." FaÉ—in Ramlah wacce ke zaune gefan Aunty da Hajiya.
"Tin da jikin da sauƙi zuwa an jima za mu sallame ku." Daga haka Doctor ta wuce sai Hajiya ta ce.
" A kira su Mom da Momcy ace ba sai sun zo ba, tinda an juma za mu koma kawai."
" Okh ba ra na faÉ—a musu." Aunty ta faÉ—a ta na kiran number Momcy.
"Kema nan da watan gobe ko jibi za mu kawo ki." cewan Hajiya ta na duban Ramlah wacce ita ma cikin na ta ya fito sosai.
" Na kammala haɗa ruwan." Tare suka kalli ƙofan restroom in da Sakeenat ta fito, miƙewa Meerah ta yi ta shiga bayin dan yin uzuri, dama ruwa aka sa Sakeenat ta haɗa mata, matsawa ta yi jin Baby ta ce.
"Gaskiya babyn nan akwai kyau wallahi, ni dama ta ba ni." Dariya suka kwashe sai Aunty ta ce.
" Ke ma sai ki ƙoƙar ta."
" Barta ta sha abin wasa ne." Hajiya ta faÉ—a sai Ramlat ta ce.
"An ya su Karima za su sa me mu kuwa, da a kira ace musu gobe sun zo gida kawai."
" Haka ne, gobe su Hauwa'u sun zo zai fi musu."
************** **************
AIR FORCE BASE
Dukkan su mutanan gidan ne zaune a parlour, shuru suka yi dan jira abin da M.D zai furta.
"Maa ki yi mata duk hukuncin duk wanda ki ke so, amma banda maganar rabuwa." Bai jira ta ce komai ba ya fuce dan zuwa makaranta dan ya na da class 8:30, Maa wacce ranta ya yi mugun ɓaci, ta so tin jiya agama komai amma M.d be dawo da wuri ba. ga nin mijin na ta ya fice ya sa ta miƙe tsaye ta na ce wa.
" Maa, aure na da M.D babu saki a ciki, watanni na yi a gidan nan amma akwai abubuwan da na fahimta akan ku."
" Dan kinga ana miki da wasa, to wallahi ba tsoron ki muke ba." take Hafsat ta ruƙo hannun Fancy wacce ke tsaye, ko a ido an san tsaf Hafsat za ta ma Fancy duka du ba da yanayin jin su, amma abin ku da mai baki sai Fancy ta ce.
" Hmmmmm, ina jin baki taɓa kwana a station ba, idan kin fasa taɓa ni, dalla sake ni." ta fizge hannun ta sannan ta kalli Maa ta ce.
"Karr ku za ci kallon ku kawai na ke yi, nasan komai har da zuwa gurin bokan da za kuyi infact har ta M.d kin mai, na sa ni, kallon ku kawai na ke." daga haka ta haye sama É—auke da flask din Breakfast É—in ta, wanda yau ma sun sha za ta yi musu ne, har ta Dad haka ya fita dan shi sauri ya ke yi ne.
"Ki kira Zulai ta dawo bakin aikin ta." faÉ—in Maa tana zama, maganar Fancy ta daki kan ta.
" Maa ki ba ni umarni da na ci uban ta."
" Mu ci dai Hafsat, ni wallahi so na ke mu gana mata azaba."
"Ku yara ne, idan ba ka iya kama ɓarawo ba to shi ya ka ma ka, mu bi komai a hankali, yanzu ko Tea ne musha sai muje gurin Malam daga can muje Malali." basu suka fita ba sai 10:12am, direct giɗan Malam Bulala suka je, ba su jima ba ya sallame su, bayan ya basu magunguna guda uku, na farko wani ruwa ne wanda zata haɗa da turaren ta sai ta shafa, kar ta yi ma kowa magana sai shi wanda aka yi aikin a kansa, na biyu kuma da zaran sun fara magana sai ta kai mai abun sha sannan ta sanya wannan garin a cikin, na uku kwalli ne wanda Halima ce za ta sanya sannan ta tabbatar haɗa ido da wanda take so, take komai zai yi dai dai..
**************** ****************
Bayan driver ya kai su asibiti direct É—auko Beasty, Beauty da Kandy ya yi sannan suka nufa gidan Fancy, a mota suke hira kwanin sha'awa. Karis ce ta ce
" Sisters, Aunty Ramlat akwai mutum ci, kun ga yadda muke kwasan ilimi a wajenta kuwa."
" Ma sha Allah sai ku da ge, kun ga mu da muka raina ta sai Allah ya nuna mana ishara da auran talakawa." faÉ—in Beauty sai Baby ta ce.
" In sha Allah." Ta window ta kalli motan da ke bin su, Bugatti ce white wanda take hange Husty ke driving sai Hasty gefan ta tana latsa waya, a ta baya kuwa Butter ke kwance ta na barci. Ko da suka isa babban get É—in Air Force Base, suka tadda Fancy tsaye jikin wata babban mota wanda har yau ba ta san mai shi ba wai yana UK, ita dai É—akin Maa ta shiga ta É—auko key shine ta fito, bayan an gama bincike motocin suka shiga cikin babban unguwan. bayan sun yi parking a babban gidan suka shiga ciki.
Su tara ne dukkan su sun sanya Black Abaya dan haɗa baki suka yi. sunyi kyau dukkan su, duk da irin muhallin da wasu ke rayuwa amma babu ƙarya jiki yana cin mai daɗi, lafiyayyen girki Fancy tayi musu suka ci suna ta santi,
"Wai Fancy ke ki kai wannan girkin kuwa?." Butter ta tambayi Fatima sai ta yi murmushi ta ce.
" Ai yanzu na za ma expect."
"Mu ma yanzu mun dage da girki sosai." Cewan Kandy, hira suka sha sosai suna mai taya Fancy da addu'a akan Maa.
" Result ya fito, yau da safe muka duba." Dukkan su hankalin su ya koma kan Karis wacce suke jira suji score din su.
" Ni 187, Butter 180 sai Baby 210." Murna ne ya cika su ganin sun samu score mai kyau balle Baby.
END.
[7/10, 14:39] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 53.
************** **************
SALMA CONSULTANT CLINIC
Babban Hospital ne wanda ya ke da manya-manyan likitoci, ƙwararru masu sanin aikin su, ko daga haraban Asibitin za ka fahimci na masu kuɗi ne dan tsala-tsalan motoci ne ke cike da compound ɗin. akwai ma'aikata sosai, ga cleaners ta ko ina, sannan ko ina sai ƙamshim hypo yake. baban office ɗin shugaban asibitin wanda shima ya haɗu, wata ƙaramar nurse ce ta shiga cikin bayan ta yi Knowking kuma an ba ta umarnin daga na ciki. "Yes coming." gaishe da wance ke duba wasu files ta yi, sannan ta kuma magana ba tare da matar ta ce wani abu ba.
" Doctor an kammala, za ki iya zuwa ki ganta." Da hannu ta yi mata alama sai ta wuce nurse ɗin, miƙewa matar ta yi tana gyara glass din idonta, ɓangaren masu Haihuwa ta nufa, Room 15 ta shiga, mata huɗu ne a ciki, gaisheta suka yi ta amsa cikin sakin fuska.
" Ya jikin na ki?." ta tambaya wacce ke kwance a kan bed É—in na marasa lafiya.
" Doctor Alhamdulillah."
" Allah ya raya."
" Ameen, yaushe za kuyi discharge din mu?." FaÉ—in Ramlah wacce ke zaune gefan Aunty da Hajiya.
"Tin da jikin da sauƙi zuwa an jima za mu sallame ku." Daga haka Doctor ta wuce sai Hajiya ta ce.
" A kira su Mom da Momcy ace ba sai sun zo ba, tinda an juma za mu koma kawai."
" Okh ba ra na faÉ—a musu." Aunty ta faÉ—a ta na kiran number Momcy.
"Kema nan da watan gobe ko jibi za mu kawo ki." cewan Hajiya ta na duban Ramlah wacce ita ma cikin na ta ya fito sosai.
" Na kammala haɗa ruwan." Tare suka kalli ƙofan restroom in da Sakeenat ta fito, miƙewa Meerah ta yi ta shiga bayin dan yin uzuri, dama ruwa aka sa Sakeenat ta haɗa mata, matsawa ta yi jin Baby ta ce.
"Gaskiya babyn nan akwai kyau wallahi, ni dama ta ba ni." Dariya suka kwashe sai Aunty ta ce.
" Ke ma sai ki ƙoƙar ta."
" Barta ta sha abin wasa ne." Hajiya ta faÉ—a sai Ramlat ta ce.
"An ya su Karima za su sa me mu kuwa, da a kira ace musu gobe sun zo gida kawai."
" Haka ne, gobe su Hauwa'u sun zo zai fi musu."
************** **************
AIR FORCE BASE
Dukkan su mutanan gidan ne zaune a parlour, shuru suka yi dan jira abin da M.D zai furta.
"Maa ki yi mata duk hukuncin duk wanda ki ke so, amma banda maganar rabuwa." Bai jira ta ce komai ba ya fuce dan zuwa makaranta dan ya na da class 8:30, Maa wacce ranta ya yi mugun ɓaci, ta so tin jiya agama komai amma M.d be dawo da wuri ba. ga nin mijin na ta ya fice ya sa ta miƙe tsaye ta na ce wa.
" Maa, aure na da M.D babu saki a ciki, watanni na yi a gidan nan amma akwai abubuwan da na fahimta akan ku."
" Dan kinga ana miki da wasa, to wallahi ba tsoron ki muke ba." take Hafsat ta ruƙo hannun Fancy wacce ke tsaye, ko a ido an san tsaf Hafsat za ta ma Fancy duka du ba da yanayin jin su, amma abin ku da mai baki sai Fancy ta ce.
" Hmmmmm, ina jin baki taɓa kwana a station ba, idan kin fasa taɓa ni, dalla sake ni." ta fizge hannun ta sannan ta kalli Maa ta ce.
"Karr ku za ci kallon ku kawai na ke yi, nasan komai har da zuwa gurin bokan da za kuyi infact har ta M.d kin mai, na sa ni, kallon ku kawai na ke." daga haka ta haye sama É—auke da flask din Breakfast É—in ta, wanda yau ma sun sha za ta yi musu ne, har ta Dad haka ya fita dan shi sauri ya ke yi ne.
"Ki kira Zulai ta dawo bakin aikin ta." faÉ—in Maa tana zama, maganar Fancy ta daki kan ta.
" Maa ki ba ni umarni da na ci uban ta."
" Mu ci dai Hafsat, ni wallahi so na ke mu gana mata azaba."
"Ku yara ne, idan ba ka iya kama ɓarawo ba to shi ya ka ma ka, mu bi komai a hankali, yanzu ko Tea ne musha sai muje gurin Malam daga can muje Malali." basu suka fita ba sai 10:12am, direct giɗan Malam Bulala suka je, ba su jima ba ya sallame su, bayan ya basu magunguna guda uku, na farko wani ruwa ne wanda zata haɗa da turaren ta sai ta shafa, kar ta yi ma kowa magana sai shi wanda aka yi aikin a kansa, na biyu kuma da zaran sun fara magana sai ta kai mai abun sha sannan ta sanya wannan garin a cikin, na uku kwalli ne wanda Halima ce za ta sanya sannan ta tabbatar haɗa ido da wanda take so, take komai zai yi dai dai..
**************** ****************
Bayan driver ya kai su asibiti direct É—auko Beasty, Beauty da Kandy ya yi sannan suka nufa gidan Fancy, a mota suke hira kwanin sha'awa. Karis ce ta ce
" Sisters, Aunty Ramlat akwai mutum ci, kun ga yadda muke kwasan ilimi a wajenta kuwa."
" Ma sha Allah sai ku da ge, kun ga mu da muka raina ta sai Allah ya nuna mana ishara da auran talakawa." faÉ—in Beauty sai Baby ta ce.
" In sha Allah." Ta window ta kalli motan da ke bin su, Bugatti ce white wanda take hange Husty ke driving sai Hasty gefan ta tana latsa waya, a ta baya kuwa Butter ke kwance ta na barci. Ko da suka isa babban get É—in Air Force Base, suka tadda Fancy tsaye jikin wata babban mota wanda har yau ba ta san mai shi ba wai yana UK, ita dai É—akin Maa ta shiga ta É—auko key shine ta fito, bayan an gama bincike motocin suka shiga cikin babban unguwan. bayan sun yi parking a babban gidan suka shiga ciki.
Su tara ne dukkan su sun sanya Black Abaya dan haɗa baki suka yi. sunyi kyau dukkan su, duk da irin muhallin da wasu ke rayuwa amma babu ƙarya jiki yana cin mai daɗi, lafiyayyen girki Fancy tayi musu suka ci suna ta santi,
"Wai Fancy ke ki kai wannan girkin kuwa?." Butter ta tambayi Fatima sai ta yi murmushi ta ce.
" Ai yanzu na za ma expect."
"Mu ma yanzu mun dage da girki sosai." Cewan Kandy, hira suka sha sosai suna mai taya Fancy da addu'a akan Maa.
" Result ya fito, yau da safe muka duba." Dukkan su hankalin su ya koma kan Karis wacce suke jira suji score din su.
" Ni 187, Butter 180 sai Baby 210." Murna ne ya cika su ganin sun samu score mai kyau balle Baby.
END.
[7/11, 17:40] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 54.
BAYAN KWANA SATI BIYU
************* ************
Federal High Coat
Office no.13, zaune suke su biyu suna shan soyayya, sai Hafsat ta ce:
"Barrister in dai a shirye ka ke to zuwa Friday ba sai a É—aura ba." ta kai nan ta na mai fatan jin abu me daÉ—i daga bakin sa, amma sai dai aka sin hakan ta ji ya furta.
"Bar Hafsat ni kai na hankali na a tashe ya ke saboda ban aure ki ba, wallahi ji na ke kaman idan ban aure ki ba zan iya mutuwa."
" To mai zai hana auran na mu?." Ta yi tambayan ta na kallon cikin kwayan idonn sa, sai daya sauke a jiyen zuciya sannan ya cire glass É—in idon sa ya ce.
"Hajiya, ta hana ni maganar aure, ta ce ban isa na yi ma matata kishiya yanzu ba......"
" Wannan wani zancen banza ne." bakin ta ya furta hakan sannan ta miƙe tsaye daga sopa, gyalan ta ta ɗauka ta fita, office ɗin ta ke gefan wannan ta shiga, zama ta yi, jikinta a ma ce, tin washe garin da ta yi yadda Malam din su ya ce, ta yi yadda ya ce aikam washe gari suka fara soyayya da shi, sai dai ta na son su yi aure da gaggawa. Ringing wayanta ta fara yi, ta kalli screen din ganin 'MY MAN' ta ja tsaki sannan ta ɗauka, muryan sa mai taushi da natsuwa da ke kashe zuciyanta ya ce
" Idan ki ka yi fushi da ni ya zanyi? ba zan iya rayuwa babu ke ba Hafsat, dan Allah karki gujeni ina ƙaun...."
" Idan kana so na, to ka aure ni nan da kwanaki biyar....." Shi ma ya katse ta da ce wa
" Hajiya ba za ta bari ba..."
" Ka saki matar mana." ta na faɗin haka ta katse kiran sannan ta saki shu'umin murmushi, tattara kayanta ta yi ta wuce gida. A hankali ya leƙa tagar office ɗin, motanta ya hanga ta fita a coat ɗin, miƙewa ya yi jiki ba bu ƙwari sai ya tsaya ya na mai ciro wayan sa, number da aka sanya 'Hasty' ya ƙira, bugu uku ta ɗauka ta na kai kunninta, sallama ta yi ya amsa sai ya ce.
" Hajiya Hassana mata ga yaya na Hassan, daga ke ba bu ƙari a cikin zuciyar sa." dariya ta sa ki ta na ce wa.
" Wannan duk tatsuniya ce, ya aikin?."
" Komai nomal yanzu ta wuce."
" Hmmmm da ni ta ke wasan, sai ka han zarta nan da 35mnt zai farka kuma zai buƙaci wayar sa."
" Nan da 20mnt In sha Allah za ki gan ni." da ga ha ka ya kashe kiran ya na tattara komai na yayan shi wanda yau a nan ya zauna dan wasa da hankalin Hafsat.
(Toh fa???)
****************** *****************
_______*Zaune suke a cikin parlour jikinsu duk ya mutu, sakamakon abin da suka kalla yanzu, wato manyan-manyan asibitoci goma sha biyar daga jihohi daban-daban. A daren jiya aka konasu, abin mamaki shine ko rai daya ba rasa ba, sannan a gaba daya in da aka kona an ijiye babban banner wanda ke dauke da sunan RASH.*
"*Innalillahi wa'inna ilayhi raji'un, wai wannan wani irin mugun mutum ne." fadin Hajiya sai Momcy ta ce.
"*Allah ya isar ma masu hakkin su, kinga har da Asibitin da Meerah ta haihu.*" Jimami suka din ga yi, Meerah dake kwance a sopa, ta mike cikin sauri-sauri ta shige part É—in ta, hannun ta wanda ya sha lalle suna dan sunyi babban shagalai wanda yarinya ta ci suna Surayya, amma suna ce mata small Ammee sabo da sunan mariganya Maman su Babba yayye ne. Wayanta ta dauka ta na latso number Zaki, wanda jiya ya dawo daga Abuja.
"Umar ka ga abin da ke faruwa kuwa? " ta faÉ—a bayan ya É—aga kiran.
" Eh yanzu na ke shirin fita sai Sakeenat ta ke nuna min a waya."
" Dan Allah kuyita tatara hujjoji akan komai, ina ji a jiki na akwai wani abu a ƙasa ayi bincike akan asibitocin."
" Shike nan zuwa dare zan leƙo da hujjojin." daga haka suka yi sallama.
____________ Zaki kuwa kallon Sakeenat ya yi wacce ke jiran ta ji mai zai ce,
" A tattara hujjoji sannan ya ba tun saƙon da ki ka tura."
" Okh, ya je amma no reply." ta faÉ—a ta na É—aure mai igiyan kalminsa.
" Ka san kuwa asibitin da aka haifa
a small Ammee har da shi."
" Menene sunan shi.?"
" SALMA CONSULTANT CLINIC." ya jin jina kai sannan ya ta rakasa har ya shiga sabuwar motarsa, sai ta koma É—aki, kwanciya ta yi ta É—an yi barci kafin nan brain É—in ta ya yi refresh sai ta hau kan na'ura.
END
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 55.
*************** ***************
"Kai ne ka aikata wannan aikin?." Ramlat ta yi tambayan ta na kallon Shuraim da ke kan kekensa, a hankali ya kalli fuskanta da babu wasa ta haÉ—e kaman ba ta san menene walwala ba, ya ce.
"Ohhh Kifayaty kin san Ban san tambaya koh."
" Na sani amma mai suka yi?."
" Sirri ne." da ga haka ya shiga part ɗin sa akan keken, shiru ta yi ta rasa mai ya ka mata ta yi, ganin ya fito cikin sauya kayan jikin sa sannan ya nufa ƙofan da zai sa da shi da main parlour, kafin ya sa hannu ya murɗa handle ya ji ta ce.
"Babban yaya." hakan yasa ya juya direction É—in sa ya kalle ta, ita kam ta ci gaba da ce wa.
"Dan Allah, Rash ya bar gangan jikin ka, aikin da ka ke yi mai kyau ne, amma babu wanda ya sa ni, dan Allah ka kiyaye ba zan iya rayuwa babu kai ba, kar ka cutar min da kan ka dan Allah." Duk da nauyin cikin ta amma a haka ta tashi ta shiga bedroom É—in ta cikin gudu-gudu murmushi ya sa ki mai tarin ma'anoni, shi ko mutuwa zai yi sai dai ya mutu amma ba zak bar wannan aikin ba, zai ma iya ciwa salon ne zai sauya zai bayyana ma kowa amma babu wanda zai iya kashe shi, amma zai rage ka sa da.
______________ Karis na ganin Baban yaya ta miƙe ɗan guduwa ɗakin su amma taku biyar ta yi ta ji wannan muryan ta sa na.
" Kiramin sauran kuzo." sai da ta haÉ—iye miyau sannan ya juyo ta gaishe shi amma bai amsa ba sai ta kuma ce wa
"To Baban yaya." Room ɗin ta shige, shi kuma ya tsaya a gefan kujeran da Aunty ke zaune, gaishe ta ya yi ta amsa cikin sakin fuska, sai ga Hajiya ta fito da ga part ɗin Haidar dauke da baby, amsan ta ya yi yana gaida Hajiya ta amsa sai ta shiga kitchen, da yake kowa kwarji Shuraim ke ma sa babu mai wani zaman hira da shi ko wasa da dariya, shi ɗan serious at all the time, bayan sun fito su ka zauna kallon baby ya yi wacce ke kama da ƙaninsa kuma kama da ɗan sun biyo Pazar Q ne.
"Ina kwana Yaya Shuraim." su kai gaida shi, da idanu ya bi ƙannan sa ukun wanda ya jima bai gan su ba sai yau.
" Bilƙis je ki parlour na, jikin TV stand za ki ga wani leda ki ɗauko min." ta amsa ta na nufan in da ya aiketa, ba ta dau lokaci ba ta fito ɗauke da wani leda aje mai ta yi ga ban sa sannan ta koma in da ƴan uwanta ke zaune, wayan Aunty ne ya shiga ruri dan haka ta ɗauka ta na ba su guri,
"Na ga result É—in ku sannan jiya waec result ya fito." gaba É—aya addu'a suke yi a cikin ransu.
" Allah yaso ku , kuma kun so kan ku, gaba ɗayan ku kunyi kokari sosai, Allah ya ƙara basira." cikin farin cikin da ya wanke fuskokin su, suka amsa da 'Ameen'.
"Karima kin ba Fadila 2 month dan haka zo ki sanya hannu a ledan ki ɗauki abu ɗaya a ciki." Da dan sauri ta matso ta sanya hannu tare da ciro wani abu da aka yi raping, sannan ya umarci Fadila da ta ɗauka sai Bilƙis, kowa kallon abin yake wanda yake kaman gift harda flower, Bilƙis na ta pick ne, Fadila Sky blue sai na Karima orange.
" Kowa ta buÉ—e na ga." ai kan ya gama maganan sun fara warware raping É—in, Karima da ta riga su han zari idanuwanta ta zaro, suma haka dan sun kammala buÉ—ewa, waya ce dukka iri É—aya Galaxy A05, amma ko wacce da kalan jacket É—in ta, sai Sim pack wand duk ya sanya sim É—in, sai kuÉ—i rafan dubu-dubu, sun ma rasa mai za su ce da sauri duk suka ajiye suka nufesa rungumesa suka yi suna mai godiya.
"Ku karya jaririyan kunji." ya furta ya na murmushi, a ransa ya guÉ—ira sauya rayuwar sa na gida, ya na so ya dawo kaman Haidar.
" Mun gode, Mun...."
" Kun san ban san godiya koh, In sha Allah da ga yanzu za ku ji daɗin rayuwa da ni, tin da kun dawo yadda na ke maradi, zuwa nan da 3 month za ku fara zuwa makaranta amma ba'an nan ba a Saudiyya za ku ƙarasa karatun, burin ku karatun nursing amma kun san me na ke so ku cimma?." da sauri suka amsa da "a'a" gabansa suka zauna suna mai jiran su ji abin da zai furta, sai da ya gyara kwanciyar Small Ammee sannan ya ce.
"Ina da burin na ga kun za ma malamai akan addini, so nake ku karanci Islamic, kun yi hadda kun yi already da wasu littattafan, so na ke a kaiku can kuƙara bun ƙasa karatun na ku."
" Babban yaya na amince dan ni ma zan yi alfahari da za ma na Malaman addini." faÉ—in Baby sai Karis ta ce " Ni ma na aminci In sha Allah za mu dage." sai suka kalli Fadila wacce bata yi magana ba,
" Idan bakya so babu dole zan iya kaiki U.S dan ki yi na ki karatun likitancin." Babban yaya ya furta sai Fadila ta ce
"A'a Babban yaya, ina so, ji na ke kaman mafarki na ke, wai da kai muke hira akan rayuwan mu." sai kuka ya kwace ma ta, sai da ya sauke a jiyan zuciya sannan ya ce.
"Na sallame ku, and ku shirya gobe za'a kaiku hutu wani gida, wata 1 za ku yi sai ku harhaÉ—a kayan ku." suka amsa sannan suka shige Room É—in su, murna duk ya cika su, sun rasa ina zasu sanya ransu dan murna, har sun cire hijabs É—in jikinsu suka mai da sannan suka fita kowa ni part sai da suka je suka nuna musu, Hajiya, Mom, Momcy, Aunty, Meerah, Ramlat sannan suka je gidan Zaki ita ma Sakeenat suka nu na mata.
***************** *************
_________ "Gaskiya Babban yaya yana ji da ƙannan sa fa." faɗin Sakeenat wacce ke kan kujera ta tsaya da duba saƙon da ya shigo ta na kallon wayoyin na su,
" Bamu number ki Aunty SK." Karanto musu ta yi suka yi saving sannan suka koma gida san su ba ta guri ganin aiki take yi, Idanu ta zaro ganin saƙon da ta tura ma 'Rash' an yi reply da 'mun gode amma ku sa ni Rash baya neman taimako gun kowa sai Allah, kuma nan da kwana biyu zai bayya ma kowa.' abin da ta gani kenan, ai babu shiri ta janyo wayarta ta kira number Zaki, bayan ya amsa ta sanar mai da reply din sannan ta ce "Akan asibito cin kuwa ko sanne da mugun aikin da ake yi a ciki, a zahiri babu wani hujja amma a baɗini akwai abubuwa da yawa, SALMA CONSULTANT CLINIC ne kawai na gano na su, akwai wasu magunguna da suke amfani da su wanda babu sa hannun Nafdac a ciki, kuma ana zargin shugaban asibitin da safaran jarirai."
"Ya-salam zan kira zuwa anjima." Kashe wayan ta yi, tana godiya ga Allah ya turo mu su Rash.
End
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/13, 06:32] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 56.
**************** ****************
Malali
____________ Motar Hafsat ce ta yi parking a bakin get É—in gidan su Salma, ba su san me ke faruwa ba amma sun san babu lafiya, ciki suka shiga bayan sun gaida mutane maza da mata a cikin gidan kaman ana wani taro, sai dai taron kowa ya gani yasan ba na lafiya ba ne saboda fuskokin jama'ar gurin babu annuri. Ganin mutane da yawa a part É—in Maman Salma sai Hafsat da Halima suka shiga na Salma, Salma ce kaÉ—ai kwance kan babban bed É—inta, hawaye na sauka a fuskanta, ganin su Halima ya sa ta tashi ta zauna, Halima ta matsa gaban ta tare da ce wa.
"Salma me ke faruwa ne a gidan nan?." wani sabon kukan ne ya kwace mata, sai da suka rarrasheta sannan ta faÉ—a musu.
" Baba na ya rasu sanadiyyar accident zuwa Abuja, É—azu aka kawo gawarsa."
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un." Hafsat da Halima suka furta a natse sai ta kuma ce wa "Kafin a faɗa mana rasuwar mun wayi gari da Asibitin Momy na ya ƙono ƙur mus." Salati suka dinga yi suna jin tausayin Salma dan mahaifi babban bango ne na rayuwar ɗa, haka jigo ne mai ƙarfi, su ma sun ɗanɗana wannan raɗaɗi.
________ A part ɗin Doctor kuwa ta suma yafi sau biyar, da ƙyar ta samu hankalin ta ya kwanta, ta rasa ina za ta sanya kanka, komai baya ma ta daɗi, a ce abu biyu a lokaci ɗaya, duk da dukiyan da ke asibitin bai da me ta ba kaman mutuwan Askira.
_______Dady da wasu manyan-manyan mutane ne cike da babban haraban gidan dan ba su jima da dawo wa kai sa makwanci, hatta His Excellent Aliyu Haidar Abdulqadir sun halacci wannan jana'izan, Dady wanda ya ke ganin abin kaman a mafarki, dan jiya sun yi sallama amma sai gawan sa aka kira yaje ya ɗauko, mutuwa ta farar ɗaya ya yi, babban mota ce ta bi ta kan tasu motan, ta ke Askira da driver su ka mutu bayan sun yi fata-fata dan ko kallo ɗaya ka musu ba za ka ƙara ba, babu abin da yafi tsorata Dady fa ce sanadiyyar tafiyar Askira, sun yi plane ne da yaje Abuja gurin wani babban boka, gashin kan His Excellent Aliyu suka ɗauka za suka kai ayi tsafi da shi..
(Allah ya kyau ta, ya kare mu da mugun É—abi'a da mutuwa akan hanyar da bai da ce ba---- Ameen ya Allah.)
******************** ****************
ABUJA
_________ Cikin gaggawan ta gama shiryawa, a parlour ta gansa, kallan shi ta yi ta ce.
" Dear na gama." bai ce komai ba ya ɗauki trolley ya yi waje, bayan sa da ta bi da ido ta ƙare mai kallo, bayan sa tabi ta shiga mota take motan ta hau tafiya.
" I'm sorry da ɓata maka rai, ɗan......"
" It's ok, yanzu direct Kaduna za mu je, kin ga ke kinyi barci, nima ki bari na yi yanzu."
"Okh." ta furta ta na sakin murmushi dan ta na jin wani sanyi a ranta, ba ta san mai ya sa ba amma har ga Allah ta na jin wani irin abu haka a cikin jikinta tin da suka shigo Nigeria a jiya.
**************** ****************
KK GRA
_________ 9:23pm, babu wanda ya tan kasa, kira na 8 kenan amma ba ta shiga number, Hasty ce ta ƙalla Husty sai ta yi ma ta alama da ido, take ta miƙe ta shiga part ɗin ta, kunna wayarta tayi tana zama kan sopa, take wayar ta hau ringing sai da ta saki shu'umin murmushi sannan ta ɗauka.
" Alhamdulillah." Yusuf ya faɗa da ƙarfi dan jin babynsa ta ɗau kiran, zama ya yi gefan Hajiya ya na ce wa, "Hajiya ta ɗauka ta ɗauka, Assalamu alaikum." Hasty da abu biyu ya haɗe mata dariya da kishi, ta na dariyan tarkon da suka yi mai sannan kishin kuma ta na tinanin ashe haka ya ke ma waccan ƴar iskan wato Barrister Hafsat.
" Yusuf." yaji ta furta, duk da number ta ce sai da ya kuma kallo sa bo da jin muryan kaman ba na ta ba.
"Mai ya sa mi voice na ki.?"
" Mura na ke yi." Hasty ta furta ta na gyara kwanciyar ta akan sopa tare da rage murya.
" Okh, ya kike ya yau?." Ya furta har jikin sa ya na rawa.
" Am fine what of you?."
" Steady, yanzu kin ganni kusa da Hajiya, dan Allah ki gaidata kin ji, kuma ki roƙe ta na aure ki kin...."
" Wait Yusuf, kasan mene ne?."
" A'a Queen, in ba za ki iya gaida ta ba babu damuwa kinji." ya furta da dukkanin gaskiyar sa, ba Hasty ba haryta Hajiya, Husty da Yunus sunji mamakin abin da ya faÉ—a.
"Ni zan ce ma wannan matar dalla gyaleni da maganar ka ba dai ka na so na ba."
" Sosai ma, wallahi i love you."
"Ina son gobe da kai da matar ka kuje Saudiyya, so nake ko izu 30 ka haddace a kan ka sai mu yi aure."
"Hadda kuma, ai na hadda ce Alqur'ani." Husty ta dai-dai kan ta sannan ta kuma magana.
" Eh na sani so nake ka dawo farko, kuma da wa su takaddun, zuwa lokacin sai muyi aure abin mu."
" Hakan ya miki."
" Sosai ma."
" An gama gobe zan tafi."
" So nake in kaje karka ƙirani har sai randa ka dawo, so na ke ka dawo Shaikh."
"Hajiya kin jifa, na faÉ—a miki ustaziya ce." ya kai nan ya na mai da wayan kunne, Hajiya dai dai ganin ikon Allah suke.
" Ka tafi da Hajiya maybe before ku dawo ta so ni."
" Insha Allah, sai dai ba zan iya tafiya gobe ba in ban gan ki ba." ta ke zuciyar Hasty ta buƙa sai dai jin abin da Husty ta ce ya yi ma ta daɗi dan wayan a speaker ya sanya
"Aure na ko gani na wanne kafi so?."
"Auran ki."
" Fine, good bye." daga ha ka ta katse kiran, jingina kansa ya yi jikin kujera ya na dafa kan na shi sai ya ce " Hajiya ina son Hafsat, bazan iya saɓa ma umarnin ta ba, gobe zamu je saudiyya, zanyi ma wani abokina waya yanzu da ya shirya min komai." Babu wanda ya tan kasa har ya gama, sannan ya miƙe ya shiga part ɗin su, da Idanu suke kallon juna, Hajiya har ranta ta kejin babu yadda za ta yadda ya aura yarinyar da ya ke so, ti na abin da Malam Zakari mai maganin Hausa da yazo ɗa zu ya ce musu "Sihiri ne ya ke wayo a gangan jikin sa, idan kuna neman lafiyansa to abu uku za kuyi Insha Allah komai zai yi dai-dai, na farko, a yi ne sa da shi, yadda karma su haɗu da wacce ta yi sihrin, na biyu ya yawaita karatun Alqur'ani da wasu Addu'oin, na ƙarshe shine ruwan zam-zam, kullum a dinga mai addu'a a ciki sai ya sha, babban matsalan ba musan da mene ne aka yi sihirin ba amma insha Allah in ku kayi yadda na ce za'a dace..'
" Hajiya gobe sai ta fiya, dama na gama shirya kayan ki, idan da akwai wasu abu da kike so sai ki faÉ—a." Hasty ta faÉ—a cikin sanyin hali sai Hajiya ta ce.
" Ban san na ga kin shiga damuwa, zo." tayi mata alama da hannu, miƙewa ta yi ta nufa sai ta rungume ta, take kuka ya kwace ma ta, Hajiya ba ta rarrashe ta har ta gaji da kukan dan kanta, sai da ta yi yadda ta ke so tukun ta yi shuru, Husty ta yi tsaye da ga gyefan Hajiya tana sauran kukan Hasty wanda ya ke karya mata zuciya sannan ta ce.
" Hasty ki yi haƙuri, daɗin abin munyi maganin komai cikin sauƙi." ta kai nan tana murmushi dan ti na ɗazu da suka sanya number ta a wanyan Yusuf sannan suka yi saving kaman yadda ya yi na Barrister Hafsat, sai sukai deleting bayan sun yi blocking ɗin ta.
" Yanzu Sim ɗin sa kawai ya rage na cire na ba Husain, bara na duba shi." da ga haka ta miƙa ta shiga part ɗin su, sauke a jiyan zuciya Hajiya ta yi tana mai ce wa.
" Koma wace ce Hafsat É—in nan, ba yarin yar aure ba ce sam."
" Gaskiya kam, abin haushin ba ta biyo hanya mai kyau ba....."
" Wallahi Husaina ba yadda ma zan bari Yusuf ya yi ma Hassana kishiya yanzu, ba ta yadda zan yadda."
" Allah ya sa mu dace, yanzu Hajiya mu kaÉ—ai za ku bari?." FaÉ—in Husty sai Hajiya ta ce.
" Eh mana, ko dan wan can Æ´ar iskan dole ku tsaya dan Yunus ya koya mata darasi."
End
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/13, 12:13] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 57.
********************** *******************
Malali
" Hafsat ki ba ni key É—in motar ki, ku bi Dady zuwa gida ni anan zan kwana." Maa ta faÉ—a cikin sanyin jiki sai Halima ta ce.
" Ni ma anan zan kwana saboda na É—auke ma Salma kewa, Hafsat ta tafi kawai."
" A'a gobe ma wuce duk kan kawai." Hafsat ta faÉ—a ta na gyara zaman ta, sai Maa ta kuma ce wa.
" Shike nan ba ra na ce ya tafi, ku fito kuci abinci toh." da kai Halima ta É—aga, sai Maa ta fita, Salma da ta fito wanka É—aure da towel sai mayafi ta ce.
" Gaskiya na ji daÉ—i, ni har gobe ba zan bari Halima ki ta fi ba."
" To mai zan miki anan É—in.?"
" Kawai dai, kin san kaf familyn mu banda ƙawa, gidan nan gaba ɗaya babu age mate ɗin na kinga."
" Gaskiya ko sati É—aya ta miki, gobe sai ta yi ma Maa magana." Hafsah ta furta ta na kuma mai kira na biyar amma duk abu É—aya ya ke ce wa, an yi blocking É—in ta.
****************** *******************
Air Force Base
___________ Da ikon Allah ya isa gida, dan har yanzu mutuwan bai wani sa ke sa ba, parlour ya shiga bayan ya fito daga motan, babu kowa kamar yadda ya yi tsammani, Room É—in sa ya shiga bayan ya yi wanka ya fito dan samun abin da zai ci, a kitchen ya samu Fancy sai ya ce ta kawo mai abinci, takaici ya sa ta kasa magana sai Indomie ta samu ta yi mai ta kai mai parlour.
" Dady Ina su Halima?." Fancy ta tambaya ta na jiran ya ce ga in da suke ta bi bayan su.
" Suna gidan rasuwa, sai gobe zasu da wo."
" Waye ya rasu?." M.d ya furta bayan ya gama sauka da ga stairs.
" Askira." kusan suman tsaye M.d ya yi ya na mai ƙara furta sunan 'Askira', Dad ya ɗago idanunsa ya yaƙara tabbatar mai da 'eh', salati M.d ya shiga yi a fili, Dad ya bashi labarin komai, mutuwar ta bigesa sosai hatta Fatima wacce ba ta san waye ba amma ta ji mutuwar.
" Allah ya jiƙan sa, na za ci sun dawo ne dan na kammala girki, na shiga yanzu na ga babu duk ka flask ɗin."
" Babu! to wa ya É—auka, ko dai kin manta ne?." M.d ya yi maganan ya na kallon Fancy sai ta ce.
" Haba da hannuna na zuba amma kafin na dawo na ga babu, na za ci sune ai, ka duba......"
" Wait.. kodai an shigo gidan ne?."
" Dad sai a rasa mai za'a ɗauka sai Abinci, kawai ki sake du bawa dai." ta kaici ya sa Fancy ta yi shuru sai suka ji magana kaman daga sama, cikin zazzaƙan muryar sa da lafazi
" I'm sorry ban san na ki ba ne, ni na É—auka." gaba É—ayan su kallon sa suke yi cikin mamakin yaushe ya shigo gidan, a hankali ya sauka ya na gyara agogon hannun sa.
" A.A yaushe ka dawo?."
.
" Dama surprise zan muku, ɗazu na shigo, bro na ga kayi ƙiba ne." Murmushi M.d ya yi ya ce.
" Gaskiya da ka faɗa mana mu tarbeka sosai, kai ne ai kayi ƙi ba sosai."
" Ina wuhi Dad." Ba Dad ka É—ai ba harta M.d sai da ya ware idanu, wai A.A ne ke gaishe da Dad yau.
"Me naji ka ce A.A?." Dad da yake jin kaman ƙunnuwan sa sun yi mai ƙarya ya tambaya sai A.A ya riƙon hannun Dad ya ce.
" A.A É—in da, daban da ne da na yanzu, Dad na sauya fiye da tinanin ku, na dawo yadda zaku yi alfahari da ni." Dad rungume Auta ya yi ya na zubar da kwalla mai tarin ma'anoni masu yawa, A.A wai shine ya ke mai magani cikin taushi da na daman abubuwan da yake mai, M.d ma hawaye ya share ya na jin dama Maa suna nan ya san sai tafi kowa farin ciki. a hankali ya raba jikinsa da na Dad ya sa hannun sa ya share hawayen da ke zu daga idanun Dad.
" Ban san kana zubar da kwalla kaji." sai ya kalli Fancy wacce ke kallon sa, murmushi ya sakar mata ya kuma ce wa. "Amaryar mu ce?."
" Ina wuni." Fancy ta furta duk da tana jin haushin kwashe mata flask da ya yi É—an lafiyayyen girki ta yi.
" Ai in na amsa na yi rashin kunya kina matar yayana ai ni zan gaishe ki, ina wuni." A.A ya yi maganar ya na miƙewa sannan ya ta ka zuwa gaban ta.
"Alhamdulillah." ta furta da gyar dan A.A irin mutane ne masu yi ma mutum kwarji a kallo É—aya.
"Gaskiya Yaya ka iya zaɓe, she looks innocent, beautiful, wow me sunan aunty ta wa?." Ya kalli M.d ya mai murmushi, M.d da yake ganin abin da A.A yame yi kaman a mafarki ya ce.
"Fatima."
" Wow Fatimatul zahra'u, suna mai matuƙar daraja, sunan ɗiyar manzon Allah." Suka amsa da 'saw'
" Ban ga su Maa da su Hafsat ba."
" Suna gidan su Salma, mahaifinta Allah ya yi mai rasuwa." Dad ya furta annurin fuskansa na É—auke wa, take shima AA annurinsa ya rage.
" Subunahllah, Allah sarki Allah yajikan sa."
" Ameen ya Allah."
********************* ********************
_____________ Tun safiyar yau suka kammala komai misalin 10:12am mota ta ɗauke su, su dai nasu ido kawai dan wani saɓon unguwa sukaga an kaisu, ko bayan sun shiga babban gidan wanda sukai ta kallon coumound ɗin gidan mai kyau sosai, bayan sunyi parking Baby ce ta fara fitowa sannan suma su Karis, fuskokin su ɗauke mamakin nan ina ne.
" Sani nan ina ne wai?." Butter ta yi maganan ta na kallon driver, sai ya ce.
" Oga ne ya ce na kawo ku na wuce, ni kai na ban sani ba gaskiya." fitowa ya yi ya firfito musu da kayan su, ba yadda suka iya babban ginin da ke tsakiyan haraban wargajejen gidan suke kallo, door bell Karis ta danna, sai su kaji an amsa, suna tsaye har aka aka buɗe, wata ƴar yarinya su ka gani sa'ar su tsaye tana gaida su, ta ce su shigo dan ta san da zuwan su, jikin su a mace suka shiga dan ita yarin yar ko ganinta ba su taɓa yi ba, ma sha Allah parlour ne wanda yake ɗauke da three seaters na kujeru, amma duk da haka akwai space a parlour, a haka suka zazzauna a kujerun, sai wannan yarin yar ta shiga musu da kayan su wani ɗaki.
" Ko dai munyi ma Babban yaya laifi ne shine ya kawo mu nan dan ya hora mu?." Karis ta faÉ—a idon ta cike da kwalla, sai Baby ta ce.
" A'a in sha Allah ba ha ka bane sister." Kafin Butter ta ce wani abu sai wannan yarin ta dawo parlour ta na murmushi sannan ta zauna daga gefan su ta ce.
" Yanzu zasu dawo, kafin nan mai za ku ci?."
" A'a Alhamdulillah a ƙoshe muke." ce wan Butter, babban TV da ke aiki ne aka sanya wani shiri mai daɗi, dan haka suka mai da hankali gurin kallon wani Nigeria Film me suna Treasure in the sky.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 58.
___________ "Honey, sai ka sauke ni a nan."
Ba tare da ya ce komai ba, ya yi parking sannan ya É—ago idanunsa yana kallonta. Hannunsa ya kai kan nata, tare da ja da rigarta, yana cewa:
"Don Allah ki yafe abin da su Maa suka miki. Suna gidan mutuwa amma babu Allah a ransu."
"Honey, kar ka damu, ya wuce, wannan Black car É—in Babban Yaya ya ce na hau."
"To, don Allah ki kula da kanki. Idan za ki dawo, ki kira ni please, sai na zo na É—auke ki."
"In sha Allah, Honey. I love you."
"I love you too." Ya sunbaci hannunta, sannan ta sauka. Ta ɗan yi tafiya kaɗan sannan ta shiga ɗayan motar. Sai bayan da ya ga motar ta hau titi sannan ya ɗauki nasa hanya. Tunani iri-iri ke yawo a ransa—har na abin da Maa suka yi wa Fancy. A gaban mutane suka tozarta ta da cin mutumci. Bai taɓa ganin ta zubda kwalla ba sai yau. Hijabi fari ne ta sa, suka zo ba mata manja. A hanya ya tsaya ya siya mata wani. Addu'o'in da yake yawan yi ne yasa yanzu baya jin daɗin halin su Maa balle yadda suke wa Fatima.
*************** ***************
"Ashe za ki iya tafiya ki bar ni, Hasty?"
Sai ta fashe da kuka tana rungume Hassana.
"Yanayi ne, amma da bazan iya ba, da zarar komai ya wuce zan dawo." Sannan ta saki ta, ta ja baya. Tun da suke tare suke rayuwa – dai dai da kwana gu ɗaya suke yi, sannan ba sa iya yi ba tare da juna ba. Idan ɗaya na rashin lafiya, tare ake kwantar da su. Allah ya ga ba za su iya rayuwa babu juna ba, shi yasa har ya ba su ƴan biyu kuma gida ɗaya.
"Menene abin kuka? Kun ga yanzu sai ku sha amarci ke da Husain."
"Amarci kuma, Hajiya?." Sai sabon hawaye ya zubo, Husain ne ya riƙo ta ya saka ta cikin mota sannan suka bar gurin. Shi ma zuciyarsa a karye take, ɗan uwan sa guda, wata mace ta sauya masa rayuwa. Hannunsa da ke dungule ya buɗe, ya kalli SIM card ɗin Hassan. A ransa ya ce, "Dole na koya miki darasi, Hafsat kin taɓo ni wallahi."
Har bakin get É—in ya kaita. A lokacin har ta bar kukan. Dai dai nan Fancy ita ma ta sauko daga motar da ke gabansu.
"Zuwa yamma zan dawo. Babban Yaya zai sa a kawo ni gida."
"To shike nan. High Court za ni yanzu, akwai abin da zan yi a can." Sai ta É—aga masa kai, Hawaye ya kuma gangarowa daga idonta, sai ya share ta yana cewa:
"Na ce ban so. Idan kuma za ki zubar min ne, to ki tara min wallahi. Ban yadda a zubar min da su a banza ba." Murmushi ta yi sannan ta fita daga motar. Ganin ta na zubar da hawaye, Fancy ta rungume ta tana cewa:
"Menene sister? Waye ya taɓa min ke?" Ina! Sai sabon kuka. A hankali ta zame jikinta ta nufi motar Husain da ke kallon su. Kafin ta ƙaraso, ya janye gilashin window, ya san da ɗan haka. Ya yi mata murmushi yana cewa:
"Fatima koh?, Kin san ban ga ne ku sosai."
"Eh, me ka yi mata?" Ta furta, ranta a haÉ—e. Murmushi mai sanyi ya yi yana cewa,
"Ni babu ruwana. Hasty ce." Take ta tuna da abin da suka tattauna É—azu a group na tafiyar Hasty. Sai ta yi masa sallama ta koma wurin Husty. A tare suka shiga cikin gidan, shi kuma ya wuce.
Suna jin doorbell dukansu suka mai da hankali kan ƙofa. Yarinya ce ta je ta buɗe, sannan suka shigo. Su Butter suka hau murna ganin ƴan uwansu, sai hankalinsu ya natsu.
"Matar Barrister, me ya same ki?." In ji Karis—haka take ce mata.
"Sai haƙuri, Hasty ta bar ƙasan nan," in ji Fancy.
"Oh, toh. Allah ya tsare. Na manta ne ai," Butter ta furta. Take kuma aka buɗe ƙofa, mata uku suka shigo cikin ɗinkin atamfa iri ɗaya—Beauty, Kandy da Beasty. Suka hau ihu da murnan ganin ƴan uwansu kamar sun jima ba su haɗu ba.
"Wait! Wait! Wait! Wai nan gidan ku ne?" Karis ta faÉ—a tana kallon su Beauty. Sai suka É—aga mata kai.
"Ai an ce kar mu faÉ—a muku ne. Babban Yaya ne ya siya mana wannan gidan sannan ya haÉ—a mu a guri É—aya. Can na Beauty ne, wannan kuma na Kandy, sai wannan nawa."
Beasty ta faɗa tana nuna ɓangarori uku. Sai ɗaya da ke gefe, anan aka kai kayan su.
"Ma sha Allah. Allah ya saka da alheri, na muku murna, Sisters."
"Thanks, Fancy. Hmmmm, Husaina, za ki iya saki jiki da mu koh? Yadda kuka san an raba ta da ruhinta."
"Hassan ita ce numfashina, ji nake ba zan iya rayuwa babu ita ba."
"I'm sorry. Mun san yadda kike ji, sis. Dan shaƙuwarku na da ban ne."
Kandy ta kalli wata budurwa ta ce:
"Zubee, fatan kin yi arranging komai?" Da kai ta amsa sannan ta shige É—akin.
"Ina kuka samu yarinya?" Fancy ta tambaya tana cire hijabin jikinta.
"Kyauta aka ba mu ita—marainiya ce. Babban Yaya ya ba mu ita. Sunanta Zubaida. Ba ta da damuwa. Komai ka saka ta, za ta maka, g son aiki da biyayya."
"Ma sha Allah." Daga nan suka shiga duba ko ina na gidan. Irin dukiyar da aka narka ba a magana. Gida ya haɗu har ya gaji da yaɗuwa. Bayan sun gama duba ko ina, suka zauna suna hutawa. Bayan nan suka tafi dining area—wasu tsararrun abinci da abubuwan sha na musamman ne a zagaye gurin.
"Ni yaushe za ku zo min hutu? Gashi nan da É—an lokaci sai Saudiyya kenan," in ji Fancy.
"Da Babban Yaya zai yadda, ko one-one week sai mu zo," Baby ta ce.
"Mu kira shi to, mu ji," Karis ta ce tana ciro wayarta. Suka nuna mata lambarsa da aka ajiye da sunan Boss. Ta dannata, da mamaki sai ta ji yana ringing—abin da da wuya ka kira ka same shi. Bayan kiran ya katse, sai ya kira ta. D ta ɗauka, muryarsa ta daki kunnensu:
"Ina ji."
"Assalamu alaikum. Ina wuni. Da ma Fancy ce—oh sorry, Fatima ce. Ta ce tana so ko 2 days ne muje muyi mata kafin mu dawo." sai Karis ta yi shiru don jin me zai ce. Sai bayan kusan minti 2 sannan ya ce:
" Ba Husaina wayan." Da sauri ta miƙa mata, dan tana kwance a gefe ta kuma ta ƙi sakin jiki.
"Babban Yaya..."
"Hassan ta faɗa min komai. Me yasa ba ku sanar da ni ba? Ku fa ƙannai na ne, wanda nani muku kallon yara ba, Ni nan jagoranku ne. Ko wani irin damuwa gare ku, ku faɗa min kun ji? Yanzu dai na so a shigo da ku da surprise ɗin ku, sai dai na lura bakya so ke."
"A'a Babban Yaya, muna so."
"Ok, kibar damuwa, ban so, yanzu za a kawo muku."
"Mun god—"
"Ban son a godiya you know. Allah ne abin godiya, In ma godiyan ne, Auntyn ku za ku nawa, Ita ce ta sauya ni." Kafin su ce komai, ya katse kiran. Shiru ya ratsa wurin.
"Ni ban san me ya kamata mu yi ma Aunty Ramlat ba, dan mu saka mata," faÉ—i Kandy.
"Muyi mata fatan ta sauka lafiya kawai. Daga nan sai mu shirya mai za mu yi."
Misalin 6:10pm, bayan sun gama shirin tafiya, sai suka ji motoci na shigowa gidan.
"ÆaÆ™in yamma kuka yi ne?" Butter ta faÉ—a.
"Ko dai su Ya Adam ne?" Karis ta ce, sai Kandy tace.
"Anya? Let’s go and check."Daga nan suka fita zuwa compound. Da idanu suke kallon matasa hudu—kowanne ya fito daga sabuwar mota mai ƙyalli, dukkan ƙira Bugatti.
"Assalamu alaikum."
"Wassalamu alaikum. Boss ne ya aiko mu."Ɗaya daga cikinsu ya miƙa key ya ce:
"Wannan na Madam Hauwa'u." Beauty ta amsa da mamaki. Sai na gefensa ya ce:
"Wannan na Madam Husaina." Kandy ta amsa mata domin su ba su fito ba. Haka suka ba su, sannan suka wuce.
Da gudu-gudu suka koma É—aki suna cewa:
"Mota! Mota Babban Yaya ya siya mana!"
Gaba ɗaya suka fito—Beauty, Beasty, Kandy, Fancy da Husaina. Kowa ta shiga nata, suna dubawa a ciki kowa ta samu takardu, sannan suka duba.
Fancy da Husaina su na makaranta (HND). An gama komai. Fancy Polytechnic wanda ke opposite da Air Force Base. Husaina kuma a Malali, kusa da gidan su.
Beauty, Beasty da Kandy sun kammala karatu. Kandy Journalist ce a AIT TV. Beauty karatu ta yi a Fashion and Design, ta kaddun wani shago ne a wani plaza. Beasty kuma za ta haɗa aiki da karatu—likita ce ƙarama, za ta fara aiki a wani babban asibiti, daga nan kuma ta ƙara ilimi a fannin lafiyar mata.
End.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 59.
************** ***************
Driving back home, take yi a natsa har ta isa gida. Ta shiga part É—inta kai tsaye, ta gabatar da sallah sannan ta dawo parlour. Ganin fes ko'ina an gyara, ta yi mamaki sosai. Ta leka kitchen, ko za ta ga mai aiki, amma babu kowa. Sai ta dawo parlour.
Take aka buɗe ƙofa aka shigo – Halima, Hafsat da Maa ne. "Wato sai yanzu suka dawo," ta raya a ranta. Ta ɗauke kanta daga kansu, ta mai da hankali kan TV.
"Baki iya gaisuwa ba ne?" Hafsat ta faÉ—a cikin isa.
"Ban iya ba, Hafsat Ai na ga kin iya sallama." Fancy ta amsa a da ke.
"Yarinya nan ba ta da mutumci fa." Halima ta furta tana cire gyalenta. Sannan ta kashe TV É—in da ke aiki, ta yi magana da zafi zafi :"Ai kina da TV a part É—inki, sai ki koma can. Masu gida sun dawo."
Fancy da takaicin abin da suka mata ɗazu ya dawo ƙal a ranta, kawai ta tsinka ma Halima mari har sau biyu. Hafsat yake tayo kanta. Nan fa suka hau fada sosai. Maa dai tana kallon ikon Allah. Sun jibga juna babu laifi, balle Hafsat – har bakinta ya fashe. Fancy kuwa duk ta ta sha yaƙushi dan Hafsat akwai farce masu tsayi.
Da yake window ɗin glass ne, ganin M.D ya a batanan gidan sai Fancy ta saki shu'umin murmushi. Kafin handle ɗin ƙofa ya yi ƙara, ta zube ƙasa tana kurma ihu:
"Don Allah ki yafeni, Maa ki ɗauki za ta kashe ni. Wayyo Allah!" Ta na kuka da ihu. Su dai ido suka zuba mata. Sannan suka lura da wanda ya shigo – M.D ne. Nan suka fahimci in da zancen ya dosa.
"Hafsat, kina hauka ne? Uban me ya sa ki dukan matata?" Ya furta cikin fushi, sannan ya ɗago Fancy daga ƙasan. Sai ya tsinka ma Hafsat mari ta ke ma ta buɗe baki tare da nufansa.
"Uwarka ce ta sanya ta! Akan wannan kake maran ƙanwata Muhammad? Kana hauka ne? Za ka bugata akan wannan yar iskar? Wai da me take taƙama ne? Ita ɗin wata tsiya ce.".
"Maa, babu ruwanki a ciki. Tunda kina kallo za ta kashe min mata kuma tana É—auke da juna biyu, salan ta zubarmin."
Maa ta buɗe baki tana maimaita:"Juna biyu?." cikin sauri Muhammad ya ɗaga mata kai ɗan ƙara tabbatar da hakan.
"Wannan hayaniyan fa dan Allah, mutum shi ba zai huta ba wani lokaci in dai yana gidan nan."Suka ji saukar muryar A.A. Maa da su Halima suka yi mamakin ganin sa.
"Auta, yaushe ka dawo?" Maa ta faɗa tana kallon shalelen ɗanta cike da so da ƙauna.
Sai da ya iso gabanta sannan ya ce:"Maa, jiya na dawo. Na yi kewarki sosai." Ta riƙe hannunsa, suka zauna."Allah sarki. Ashe za ka dawo. ni kam har na cire rai, Yaya kake?"
"Lafiya, Maa."
"Shine ka kasa faÉ—a mana dawo wan ka? Uhmmm Sirikin ka Allah ya rasu." Ta kai nan maganar tana kallon Muhammad da fushi tare da dalla mai harara.
"Maa, na sani ai, Sun faÉ—a min."
"Shine ba ka zo ba?."
"Ai na yi masa addu'a."
"Ayya. To ai ko Doctor ka je, ka ma ta’aziyya. Sannan ka ga Salma. kar kaga yadda ta ko ma baiwar Allah duk ta sauya."
"No, Maa. Ni fa ki daina haÉ—a ni da Salma. ba zan aure ta ba." Take ta saki hannunsa, annurinta ya É—auke.
"Ban gane ba. So kake ka ce ba za ka aure ta ba? Why?"
"Because I have a wife. I'm a married man."
Ba Maa kaÉ—ai ba, har sauran na parlour jin zan cen suka yi daga sama. Hatta Dad da ke saukowa ya tsaya.
"Me? Ban gane ba. Ka yi aure da iznin wa?" Maa ta tambaya da faÉ—a.
"Eh, na yi aure, da iznin kaina."
"Enough!" Maa ta faɗa da ƙarfi. A.A ya juya, ya nufi stairs da sauri. Sun yi zaton ba zai dawo ba, sai gashi ya dawo da hanzari, wata kyakkyawa yarinya na biye da shi.
Fara ce É—al, doguwa, tana da kyau sosai. Sanye take da doguwar riga ta material, tana kallo kamar baturiya, balarabiyya ko shuwa-arab.
"Baturiya ka aura?." Hafsat ta tambaya, amma bai ce komai ba.
Bayan sun gama sauka, A.A ya ce:"This is my Dad and my Mom, then my brother, his wife, and my sisters."
Ya nuna mata su duka. Sai ta saki murmushi, ta gaishe su:
"Good evening Dad, Good evening Mom and all together."
"A.A kana hauka ne? Wa ya É—aura maka aure da kafira?"
"I'm Muslim. My name is Airah Abdullahi." Airah ta faÉ—a da mamakin yadda ba su san ta ba.
"Innalillahi. Abdullah ka cuce ni? me zan faÉ—ama Doctor da Salma? Next Friday mai zuwa zan aurar da ita ko kana so ko ba so, yadda zaka yi da wannan kai ka sani."
"Hmmmm. Never! Ba zan auri wannan yarinyar ba, Kuma in baki sani ba, Maa, ki sani yanzu, Salma tana shaye-shaye. Salma tana bin maza. Salma na—" abin da ba ta taɗa yi masa ba shine yau ta mai, mari, Hannu ya ɗaura a gurin sannan ya ce:
"Na san haka zai faru. Ba zan zauna a cikin gidan nan ba. Wuce wa zan yi, zan bar muku gidan."
"Auta, kul! Koma É—akin ka, ja matar ka ku tafi." Dad ya faÉ—a cikin fushi da tausayi. Hannun Airah ya ja, suka koma É—akinsu.
"Ya nuna bai son Salma. To ki haƙura mana."
"Haba! Ai wannan cin fuska ne." Ta ja jakarta, ta nufi É—akinta...
END.
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
Page 60.
**************** **************
___________ "Why? Why?" Zaki ya ja da baya daga in da taron jama’a ya cika wajen. Zuciyarsa cike da rudani, ya buɗe motarsa ya shiga amma ya kasa tuka ta. Ya dafe kansa sannan ya zaro wayarsa ya kira Sk, Pretty a ɗauka bayan bugun biyu.
" Wai abin da nake ganin a live, is true?."
" Eh Pretty, imagine Rash ya kashe kansa, ga ba ɗaya hujjojin na daga gefan babban motan, sannan ga gawan sa ya ƙone ƙurmus abin ba bu daɗi sam."
" Wayyo Allah."
" Ina zuwa zan kira ki an jima." daga haka bai ce uffan ba, ya kashe wayar. Ya jingina da kujerar motar yana shakar iskan wake.
**************** **************
__________ "Ina alfahari da kai amma waye ka kashe last? na san wani ka kashe."
" Wani pastor ne?." Daga haka ya miƙe ya shiga part ɗin sa, da ido ta bisa kawai. yana shiga ɗakin sa ya kwanta kan bed da latsa wayan da ya ciro a cikin aljinun sa, take kiran Skiddo ya shigo bayan ka katse sai ya kira.
“Sir, done,†ya faɗa cikin girmamawa. bayan sunyi sallama wa juna.
“Good,â€
"Boss mun god....."
“ Enough, Ku tabbatar komai ya taxi nomal kamar yadda na tsara.â€
“Understood, boss.â€
Yana kashe wayar ya juya zuwa matasan da suka fi dari uku da ke zaune a wata unguwa ta sirri. Ya ɗaga murya da ƙarfin.
“Ku tashi!.†Suka miƙe kamar sojoji.
“Yau ƙungiya za ga je huta, da zaran kunji kira to ku amsa, ko wa anan Boss ya zaɓa muku abin da ya da ce, jami'an mu mutane 50, ku an baku hutun sati biyu, mutane 150 wanda Boss ya kuɓutar in ma a prisoner ko a wani gu, duk ya ba ku aikin yi, a ciki akwai mutane 50 wanda ya tura karatu zuwa ƙasar waje, ko dai da nasa a yanzu kuma zamu cika umarnin sa idan har laifuka suka yawaita dole mu dawo, wake tare da ni?." take suka hau faɗin.
" Mune! Mune!! Mune!!.".
******************* ******************
Gaba É—aya wannan babban labarin shike treading a gaba É—aya yinin jiya da yau, sannan mutane da yawa sun yi farin cikin wannan al'amarin na mutuwan Rash.
" Yanzu mai ya kamata mu aikata?" faÉ—in His Excellent sai Zaki ya ce.
" Komai ya ƙare ai, sai dai mu mai fatan alheri sannan Allah ya sa ka mai, ya ce ci ƙasar nan."
" Haka ne da bai kashe kansa ba da mu zamu wanke shi a gaban duniya." Meerah ta faÉ—a ta na gyara kwanciyar Small Ammee, sai Pretty Sk ta ce.
" Ba ma wannan ba, shin mai yasa ya ƙona kansa? Why? Da fari mu ma har yanzu bamu da tsayayyen in da za mu sa me sa balle mu ce ko yaga mun sani ne ya gudu, than ba wanda ya san shi balle ace a na neman ransa"
" Haka ne maganar ki, amma tin da kowa ya yadda mu ma mubar zan cen kawai."
" His Excellent shike nan, bara na ta ka maka." su biyu suka fita sai Meerah ta kalli Sakeenat ta ce.
" Yanzu duk wahalar bincikenan ya tashi a banza, koma waye Rash mutum ne na daban gaskiya."
" Sosai Maman baby."
" Allah ya kyauta."
" Ameen ya Allah."
****************** ***************
Air Force Base
Rayuwan giɗan yanzu sai a hankali kullum cikin rikici ake yi balle da Airah ta kulla ƙawan ce da Fancy, kullum suna tare har school ɗaya suke dan anan A.A ya sanya ta, kamar kullum a sabuwar motan Fancy suka zuwa, yau ma daga schoo suke, bayan sun shiga ciki kowa part ɗin ta ta shiga, Fancy ta fara sauko wa dan neman abin da za ta ci, tana cikin soya plantain sai Airah ta shigo, tare suka kammala sannan suka ci a dining area. Sosai jinin su ya zo ɗaya sannan Fancy na koya mata abubuwa da yawa, Airah ta rasa dalili da ya sa take jin kaman ta san fuskan Fancy a cikin brain ɗin ta amma a duk lokacin da ta matsa a kwakwalwanta akan ta tina sai kanta ya hau ciwo.
" Maa ki yadda da ni, ƙawance kawai muke yi amma bana shan........"
" Halima shuru ki bari mu shiga É—aki mana, kin san ba mu kaÉ—ai ba ne." Maa ta faÉ—a da É—a ga murya, Part É—in Maa suka shige, Fancy da ta bisu da ido ta saki É—an murmushi da bai kai zuci ba, ba dan komai ba sai dan yadda rayuwa ke gwara Maa yanzu, a gun mijinta babu daÉ—i haka yaran ta sannan su sirikan ta, kuma ga dukkan alamu Halima ma tayo wani tsiyar dan yadda ta ga sun shigo abin ba daÉ—i.
Shuru ne ya ratsa madaidaicin parlourn, a karo na biyu Maa ta kuma sauke ajiyan zuciya ta na kallon Halima wacce take zub da hawaye.
" Halima." ta furta cikin sanyi, hakan ya sa Halima ta É—ago jajayen idanunta ta ce
" Na'am Maa."
" Ki faÉ—a min gaskiya, shin ke ma kina shaye-shaye kaman Salma sannan da bin maza."
" Maa ni ƙawance kaɗai muke yi, ban san ta na wannan halin ba."
" Gobe za muje asibiti, fita ki bani guri." da sauri ta bar É—akin, Maa jin gina kanta ta yi jikin sofa ta na fatan kar ace abin da Salma ke yi ita ma Halima na yi.
********************* *******************
_________ Kwana biyu saboda rasuwan Askira ba ta zuwa gurin aiki domin kullum sai sunje, ta kan kira number Yusuf amma sam ba ta tafiya, yau ta zo aiki kuma tin safe ba ta gan shi ba, ta yanke shawaran in bai zo ba to direct giɗan shi za ta je ta ji shin lafiya. misalin 4:20 suka gama waya da Maa akan an kwantar da Salma, domin rashin lafiya ya ka mata yau, daga zuwa asibi aka ce shan manyan kwayoyi ya huda wasu jangin cikinta, sannan ta na ɗauke da juna biyu. Hankalinta duk ya tashi akan haka, knocking aka yi sai ta ba da permission sannan aka turo ƙafan aka shigo, shin sauri ta miƙa tsaye ta na kallon yusuf da ke sakar mata murmushi.
" Wai ina ka shiga ne, My Barrister?." ta tambaye shi ta na gyara vail É—in abayarta.
" Nayi busy ne and wayata tan ya faÉ—in ne, so sai da na yi welcome back É—a zu."
" Okh, ya kake?"
"Steady." ya faɗa ya na ƙarasawa zuwa gaban ta sannan ya miƙa mata file ya ce.
"I need ur signature for all this document." Ba tare da ta ce komai ba ta kammala sign din sannan ta miƙa mai amsa ya yi tare ta nufan ƙofa zai fita sai yaji ta ce.
"Yusuf." cikin murya mai rauni, zuciyarta na bugawa, ya tsaya ba tare da ya juyo ba.
"Ya maganar auren mu ne?."Shiru daga can sai ya ce:
"Hafsat... ki bar wannan yanzu. Yunus bashi d lafiya ba na cikin natsuwa." Sai ya fice, yana barin dakin da sauri, zama tayi fuskanta É—auke da damuwa mara misaltuwa.
****************** *****************
__________ A gidan suka wuni, a tare su ka shiga gidan Sakeenat ta gaidasu Mom sannan suka shiga part ɗin Babban yaya, yau ne karo na farko da Sakeenat ta fara gani Babban yaya, gaishe shi suka yi ya amsa ya na fita daga gidan gaba daya, da gyar Ramlat ta iya fitowa tsaɓar nauyin ciki, gashi ko scanning ba ta zuwa wai ba ta so babu yadda ba'ayi da ita ba, sai dai ta kanje amsan magunguna da wasu kwaje-kwajen.
" Ya jikin na ki?."
"Alhamdulillah Sakeenat, ya Zaki."
" Lpy lau."
" Ma sha Allah, barci take yi ne?." ta tambaya ta na kallon Meerah da Small Ammee
" Aikam tin É—azu ta ke yin barci, amma Namesake anya month dion Haihuwan nan bai wuce ba, at least yafi 9 month."
" Eh yafi gobe 10 month dai-dai, goben za ni hospital duk da jikina lau ya ke."
"To Allah ya raba lafiya, Sakeenat ba ra na barku, mai za ki ci yau?."
"Alhamdulillah, yau ki huta, Babban yaya zwi tawomin da shi." daga haka suka yi sallama ta wuce, duk abin Ramlat ke so Meerah na girka mata wani lokacin kuwa su Baby ke mata. a nan ta bar Small Ammee gurin Sakeenat, hira suka sha sosai, can sai Ramlat ta ce.
"Wallahi idan ina tare da ke, ƙawata na ke tunawa da rayuwar da muka yi, Allah sarki."
" Allah ya bayyana mana ita in dai tana raye, ameen, amma dan Allah Ramlat kin san mahaifiyar ta?."
" A'a, amma mahaifiya ta ce, ta santa ta ce ma na, dukka shekaran ta ɗaya 1 kawai ta yi a layin sannan babu wanda ya santa dan ba ta fita, ita ce dai takan leƙa su gaisa, to tin gun haihuwa ta rasu."
" Allah sarki na za ci kunyi rayuwa tare ne."
" Ko kaɗan, lokacin ni ina jaririya kenan, dan na girma Ramlat ƙarara da wata 1, amma mahaifar mu ta ce, sak Ramlat haka mahaifarta ta ke, kenan sak dai ke, idan na haifa mace ni zan zaɓa sunan idan kuma namiji ne to Babban yaya ne, da ba sunan mu iri ɗaya ba da sunan ƙawata zan sanya, dan ina ƙaunarta sosai."
" Ai za ki iya sa wa sai ki sanya nickname mai daÉ—i kawai."
" To, mayyuwa na sanya, Please ki ta yi nemo nickname masu daÉ—i da ma'ana mana."
" Shike nan Auntyn, zan ma duba miki na masoya na haÉ—a sunan ki da na Babban yaya."
" Wai to hakan ya yi amma mai ma'ana"
" To ya sunan Babban yaya na gaskiya."
" Shuraim."
" Nice name."
" Uhmmm ai Umar yafi wannan daÉ—i." Sai da Sakeenat ta yi murmushi sannan ta ce.
"A'a gaskiya." Hira suka É—an kuma yi sannan tayi mata sallama.
END.
age 61.
******************* ***************
_________ Fuskar Malam gaba É—aya babu annuri, kallonta ya kuma yi ya ce da ita:
“Mar’atussaliha, dole gobe mu koma Nigeria. Ƴar auta ta tana asibiti, sannan yara na biyu duk sun haihu, Hajara yaronta ya kai wata biyu, Maryam kuma wata uku, dukkan su maza kuma sunana suka sanya musu, Ina son naje na gansu, Ramlat kuma kwance take, rai a hannun Allah, domin C.S za a yi mata.†Zuciyarta ta buga da sauri, sai dai yanayin Malam ɗin bai mata daɗi ba. A hankali ta buɗe baki ta ce:
“Shike nan, amma zamu dawo nan ko?.â€
“Eh, tunda kina so.†Daga nan suka fara shiri. Ta shiga gidan maƙon ta domin yin sallama da Hajiya. A parlour suka gaisuwa cikin mutunci, kasancewar ba su daɗe da zuwa ƙasar ba. Hajiya kuma ba ta da damuwa sam, sai dai har yau ba su haɗu da ɗanta da kuma sirikarta ba domin kullum suna makaranta.
“Allah ya tsare hanya, a gaida kowa idan kin je can,†cewar Hajiya.
“In sha Allah Hajiya, ba rana je, dan jirkin safiya zamu bi,†ta amsa da "To madallah" Har haraban gidan Hajiya ta rakota kafin suka rabu. Da ta koma gida ta zauna tana kallon shiri a T.V, sai ga su Yusuf sun shigo.
“Hajiya ya gidan?†inji Hasty bayan sun yi sallama. Ta amsa mata tana murmushi.
“To ya ya zan yi, ai gobe zan biki ne. Matar da muke É—an hira da ita gobe za su tafi Nigeria. kinga ba zan zauna ba.â€
“Allah sarki. Har yau dai ba mu haɗu ba, amma in ta dawo zan je, musamman na gaida ta†Yusuf ya ce yana zama kusa da ita. Hasty ta kalle shi.
“Tare zamu yi girki yau da kai fa,†ta faɗa. Shiru yayi sannan ya ce:
“Ki huta, ni zan yi kawai.â€
“Yauwa, thanks.â€
“To ni ban yadda yarona ya yi girki ba,†Hajiya ta faɗa da sigar wasa.
“Uhmm uhmm uhm, ni dai wallahi a’a Hajiya,†Hasty ta furta tana bubbuga ƙafa, ta miƙe ta shige bedroom. Dariya suka sa..
***************** *****************
FRONTIER CONSULTANT CLINIC
________ zaune yake a ofishinsa yana duba agogo, ya ga saura minti ashirin time É—in operation. Ya É—auki waya ya kira lambarta, amma har ya yi miss call uku ba ta É—aga ba. Daga bi sni sai ga kiran na ta, cikin sauri ya É—aga.
“Ina kika ajiye waya ne? Na san dai yanzu kun koma gida ai.â€
“Sorry, wanka na shiga yi ne.â€
“Okay, ya home É—in?â€
“Alhamdulillah, Monceur kasan menene?†ta rage murya, kaman me raɗa.
“ Sai kin faɗa."
"Won’t you scold me if I tell you something?"
"No, go ahead. I'm listening."
"Earlier when we got back from school, that your sister Barrister, insulted me. Honestly, I don't tolerate disrespect, that’s why I avoid people’s matters, because I have little patience." Sai ta yi shiru shi kuma ya ɗan saki murmushi mara sauti sai ya ce.
"What did you do to her?"
"I gave her three slaps, then warned her seriously."
"Hmm, aren’t you afraid she might retaliate?"
"Never. Honey, I’m feeling hungry. Uhmm, I’ll go to the kitchen now."
"Okay. I need one peck."
"Ummaath. Take care, please..
Bayan kwana É—aya.
************** ***************
“Sir, komai ya kammala. Sign ɗinka kawai ya rage,†ya ajiye wasu takardu. A hankali Haidar ya duba takardun sannan ya sa hannu. Ya ɗago ya kalli saurayin:
“Nuruddeen, in the next five minutes, get ready. We're heading to a village near Jaji. Assemble the team and pack the equipment, take everything to its proper place.â€
“Okay, Sir,†saurayin ya amsa. sannan ya fice, Haidar ya bi shi da ido. Yaron akwai biyayya, ji yake kamar Askira ne babban matsalar shi tun da ya rasu komai ya koma nomal, harta Chul yana mai biyayya da bin tsari ya da komai. Ya ce “Alhamdulillah.†A kullum idan matsala za ta ɓullo, kafin ya yun ƙura sai ya ga an riga an magance ta.
************ **********
Tun da safe ta kammala aikinta, zama ta yi tana duba wani app na sunayen musulci da ma’anarsu, take zuciyarta na raya mata: “Mai zai hana na haÉ—a sunan Babban Yaya da Ramlat? Sai na samu suna mai daÉ—i da ganan sai na duba ma'anarsa.â€
Ta É—auki takarda, ta rubuta Shuraim da Ramlat. Ta duba haruffa bibbiyu, har sai da ta samu “Shura.†Ta ce, “Shura ai sunan sura ne.†Daga nan ta fara na Ramlat, ta rubuta “RASHU.†Sai ta ce, “Gaskiya bai yi mana ba, bara na cire U.†take ta goge harafin sai idonta ya sauka kan sunan “RASH.â€
Zaro idanu ta yi, ta kuma kalla. Sai kuma ta dubi Shuraim. Ta haÉ—a kalmar Rash a cikinsa. Shiru ta yi, sai ta É—auki wayarta, ta kira Zaki, amma bai É—auka ba. Nan take kiran Meerah ya shigo, ta É—auka.
“Assalamu alaikum.â€
“Wa’alaikas salam, Sakeenat. Muna asibiti yanzu, mun samu twins maza daren juya, ki shiga gidanmu ki ku tawo da su Mom da abinci.â€
“Ma sha Allah! Amma ai da baku faÉ—a min da wuri...â€
“Ke dai ki bari. Hankalin mu ya tashi. Yanzu haka jini ake Æ™ara mata don ta zubar da jini sosai.â€
“Subhanallah! Ga muna zuwa.â€
Nan da nan ta shiga gida domin shirya kayan atafiya..
*********** ************
_______ Yau lecture ɗin ya yi zafi sosai. kai ma ciwo yake mata. Ta duba agogon hannunta 10:12am. bai jima ba lectural ɗin ya fita, ko note ɗin ba ta gama ba, ta yi snapping a waya ta fice, ta rasa mai ya sa ko da yaushe sai maza sun tare ta, wasu ko tace tana da aure sai su ƙaryata, kun san farar mace, mai tsayi hmmm sai ma sha Allah, haka yau ma wasu sai da suka tare da bakin class ɗin su, amma ta wuce ta naji suka biyo ta, can kuma suka koma ganin ba za ta kula su ba, can ga hangi Fancy tsaye da wata ƙawarta, ko da ta ƙasa gaisawa suka yi sannan ya shiga mota dan jiran ta, nan da nan Fancy ta shigo motar ta na cewa
"Na jiki shiru, a raina na ce, ko Oga bai barki ba ne."
" Ai ina shiga class na kira shi, sai ya ce ba bu damuwa." Sai da motan ta hau kan kwalta sannan ta fara gudu, dan so take ta riga su Kandy ganin twins, Meerah ta kira da safe ta ke faÉ—a mata, ba É—an text ba da ba ta je ba school ba.
*************** **************
_______ Tin a jiya suka iso, sannan giɗansu Zainb ta sa a gyara sosai, hatta girki ta yi musu, bayan sun iso, ita da Muhsin suka je da daddare suka gaidashi Abbuu, da yake yana da mota shiya ɗauko har asibiti a safiyar yau, sannan ya ce an jima zai zo ganin yara ɗan yasan akwai mutane sosai. Babba ne ɗakin haihuwar, Ramlat da barci ya ɗauke ta sannan jinin na ta shiga jikin ta wanda ake ƙara mata, Shuraim ne ya bada na shi, Bayan su shiga gaishe shi su Aunty suka yi ya amsa cikin walwala da ɗan damuwa ganin ƴar sa kwance, jarirai aka bashi ya amsa cikin ƙaunar su, jarirai ne amma kamarsu ɗaya sannan abin Allah komai ɗaya ya yi sai ɗayan ya yi, har ta kwanciya kusan iri ɗaya suke yi, nan fa sai ga su Kandy, Beauty, Beasty, Karis, Butter, Baby da Zubee, Dan har kayansu sun ɗauko wai zasu taya Ramlat raino.
Suna da yawa amma babu me magana saboda a na so ta samu hutu, A A ne ya shigo ya kuma duba jikin na ta sannan ya fita, bayan yayi É—an nisa ya shiga wani É—akin, Maa, Halima da Hafsat ne ya gani suna zaune jigum-jigum.
" Result ya fito ne?" Ya faÉ—a ya na gyara class É—in sa sai Maa ta ce.
" Nan da 10mnt za mu koma Lab ɗin." Kafin ya ce wani abu Doctor da Salma sun fito daga restroom, kallo ɗaya ya musu ya fice dan bai ma san ganin Salma, shi duk iskan cin da ya yi sai ya ga ta fishi don shi baya neman mata amma ita kam za ta nemi mutum kuma ita ke biya. Zama Salma ta yi da ƙyar dan duk ta fita hayyacinta, ta yi duhu, ga rama da ta yi, Halima duk a tsora ce ta ke akan result domin tana shaye-shaye amma bada yawa ba sannan ita babban ƴar bariki ce, dan ta zub da ciki sau uku ba tare da sanin kowa ba.
" Maman Muhammad, kin ga yadda rayuwa ta mai da ni koh?, tuba nake ga Allah babu dare babu rana, hmmm alhaƙi ƙwiƙwiyo ne ga aya ina gani akan rayuwata, domin ni kaina ina ɗauke da ciwon zuciya."
"Nasa ni kibar damuwa dan Allah, ki na da ni zan gyara rayuwar ku in sha Allah."
"Momyna ki yafe min dan Allah, wallahi na gane kuskure na in sha Allah daga yanzu zan za ma mai miki biyayya." Salma ta kai nan tana rushewa da kuka mai ciwo, hatta Halima sai da hawaye suka zubo mata, ita fatan ta É—aya ace ba ta É—auke da HIV dan taga alamomi da yawa na ciwon akan ta.
END.
Daga alƙalamin pretty SK.
[6/12, 1:34] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 62
*************** ****************
A hankali ta buɗe idanunta, sannan idanun suka sauka akan ledan jinin daya ƙare, ƙoƙarin miƙewa ta ke sai Aunty da Hajiya suka taimaka mata har ta zauna, a hankali ta ke bin ƴan ɗakin da kallo, suna da yawa sosai, a hankali ta kalli maccen da ke kallon ta fuskanta sanye da niƙaf tana mata sannu, sannan ta kalli mahaifinta, murmushin ƙarfin hali ta sakar mai sai ya miƙe ya nufota.
" Ramlat ya jikin."Â
" Abbuu Alhamdulillah." ta faɗa ta na riƙe hannunsa.
“I see the babies, may Allah keep you safe and bless them. Two babies are a great blessing from Allah, so be thankful.â€
“Alhamdulillah. Thank you. When did you arrive?â€
“Last night. Your mother and I came,†ya faɗa yana nuna Zulaihat, sai ta kalle su ta yi murmushin sannan ta kalli Zainab.
" Daure kisha wani abu Æ´ar nan." Mom wacce ba su jima da zuwa ba ta faÉ—a.
" Momcy ina Sakeenat?." Meerah ta tambaya tana miƙa Hassan gurin Butter.
" Muna shigowan haraban asibitin nan, ta ce ta na zuwa wai za ta amso saƙo."
"Okay. Baby, do you see how beautiful the babies are?."
"How can babies be beautiful? Look at me, am I not beautiful, Aunty?" Karis ta faÉ—a tana kallon Aunty sai tace
"Definitely, my dear niece. Leave them. Even Babban yaya agrees, you’re the most beautiful."
"Honestly, not me! If Karis is prettier than me, then I'm in trouble," Beasty ta faÉ—a take suka kwashe da dariya.
Hasty ce ta kira Husty Video call ita ma ta ga yara ma sha Allah, yara wa'inda suka ci Hassan Abdulrahman sai Hussain Abdulraheem dan É—azu Babban yaya ya raÉ—a musu, ganin ba ta tashi ba ya sa ya É—an fita.
****************** *****************
___________ Tin shigowar su asibitin ta hangi Babban yaya ya na fitowa daga ciki, ta rasa mai yasa yaji ta na son ta É—an biyeshi dan a tsakanin É—a zu zuwa yanzu tinanin sa ta ke yi, tasan ba shine Rash ba amma ta na zargin sa.
"Momcy ku shiga bara na amso saƙo." ta faɗa haka ta na miƙa ma Mom Basket ɗin hannun ta, amsa suka yi sai ta dinga kallon Babban yaya har ya shiga wata mota, driver daya kawo su ta bashi umarnin ya bi motan da ke gaban sa, cikin kwarewa driver ke bibiyan sa, bayan sun shafe tsawan lokaci suna tafiya har dai ya isa wata unguwa sannan motar ta shiga wani babban gida, sai ta juya ta dawo asibiti, bayan ta sallami driver sannan ta fara ta ka wa haraban asibitin wanda ke da yalwan jama'a.
************* ***************
___________ "Bara na fita na shigo da Fancy wai ba ta gane gurin ba." Meerah ta faÉ—a sannan ta nufa waje bayan ta ajiye Small Ammee gurin matar Abbuu.
*************** ***************
________ "Excuse me, Maa and the others will soon be back, let me quickly check on some patients," Salma replied, without much softness in her voice, tin da aka kwantar da su Momynta ke duba wasu a cikin asibiti, hijab ta sanya sannan ta fita ta na fatan su Maa su dawo daga Lab komai ya tafi nomal.
************* **************
_________ Tin da suka sauka a mota, Airah ta matsa ma Fancy da ta fara rakata gurin A.A, ba yadda ta iya, haka ya sa ta rakata a waje ta tsaya ita kuma Airah ta shiga, a zaune ta gansa ya na aiki a system.
" Have you arrived." Be É—ago ba ya furta É—an ya san tana hanya zuwa.
"Yes, I came to get my medicine."
"What’s bothering you?"
"I feel headache and a little dizzy." He quickly looked at her, standing up in concern.
"Subhanallah! Since when have you been feeling like this?."
"Uhmmmm, since the morning," ta faɗa tana ƙara sawa kusa da shi.
"I’ll take your blood for testing. look at your skin, it’s turning yellow, and your eyes have a bit of redness. now, let me call a nurse..."
"Okay, but let me walk Fatima to see the babies. I’ll come back to the test, I think it’s malaria."
"Ok you can go?."
"Uhmmmm, go ahead, please, take care of yourself." Sai da ya É—an taka mata sannan ya koma ciki.
_______"Sorry sis, I stopped you." ta faÉ—a tana isa gaban Fancy
"No, babu damuwa, yanzu Aunty Meerah nake jira ta fito dan kaimu room din, ya baki medicine ne?."
" Wai idan mun gama za'amin text."
" Gaskiya kam, dan kin sauya sosai kodai-kodai." tai murmushi ta na shafa cikin na ta. Hannu Meerah ta É—ago musu sai suka isa gunta.
" Cewa na yi hawa na uku, amma ina kuka tsaya."
" Sorry Aunty duk na ƙosa na gansu, na san su Baby sun iso."
" Tin É—azu ma." suka jera suna hira, bayan sun gaisa da Airah.
" Nace ba." a tare suka ƙalla matar da ke magana, ta ke fuskan Meerah ya faɗa ɗa murmushi.
" Laa Doctor ina wuni."
"Lafiya lau, ina baby girl."
"Ta na lafiya, kin dawo nan asibitin ne?."
" Eh, waye ba lafiya?."
" Uhmn wannan sister tawa ce aka ma C.S, ta haifa twins maza."
"Ma sha Allah, wani room ne na zo ganin babies?."
" Ai gashi can mujera kawai." daga haka su huÉ—u suka jera. sai Fancy ta É—an raÉ—ama Aira
"Wannan ce friend É—in Maa, Doctor, Maman Salma."
" Oh, to ba tana idda ba."
"Maybe wani abun ne ya kawota nan."
_________ Tana tambyan É—akin haihuwa kenan ta hangi Meerah da Fancy sai wasu, sannan ta hanji in da suka shiga.
******* Cikin jin daÉ—i da murna, Fancy ta ga yara sannan aka ba Doctor itama ta musu fatan alkairi, Airah da ke tsaye bayan sun gaisa da kowa, brain É—in ta ya shiga tsalle kaman zai fita, dan mutanen da take gani sai suke mata gizo a cikin kanta, amma ta É—aure ta zauna.
Mama Zulaihat da ke jiran Malam ya dawo su wuce dan É—akin ya cika da mutane sosai, idonta ne ya kai kan Airah wacce ta kifa kanta akan cinyarta, sai kuma ta mai da kan Zainab da ke mata magana.
" Assalamu alaikum." Sakeenat ta faÉ—a ta na shigowa.
" Ke wai ina kika je? Kin san kira na wa Zaki ya miki?." Hajiya ta faɗa ta na miƙa mata wayan ta, sai ta ce
" Na É—an tsaya ne kawai."
" Yayi kyau ai kyamai explain, kusan 40mnt da kiran sa." Faɗin Meerah. Doctor ta ɗago kai ta ƙalla Sakeenat, take gabanta ya faɗi ganin wannan yarinyar a karo na biyu, ta nufo ta amsan Hassan ta yi a gun Doctor itama ta na kallonta.
" Ya sunanki?."
"Sakeenat." ta faÉ—a ta na zama a gefan ta, Doctor É—in jikinta a mace yake, jiran Ramlat ta ke dan an ce Momcy na gasa mata a toilet. Jim Sakeenat ta aje wannan ta nufa in da É—ayan jaririn ya ke.
"Ɗan na ga Hussain." ba ta kalleta ta fara miƙa mata Hussain ɗin sai dai mai idanunta ne suka kalli yarin yar, a matuƙar tsoro ce ta. da sauri ta miƙe tana ƙare ma Sakeenat kallo, kowa na room ɗin sai kallon ta suke dan yadda ta miƙe ɗin ma abin kallo ne.
" Wacece ke." Jin irin tambaya da matar ta yi mata yasa ta miƙa ma Zainab yaron ta ce.
"Kin san ni ne?." take ta fizge niƙaf ɗin fuskanta, ba Sakeenat kaɗai ba kowa sai da ya miƙe ganin fuskan Mama Zulaihat, tsayi, kama, skin colour iri ɗaya sai dai ana kallo an san Zulaihat ba yarinya ba ce dan za ta haifa Sakeenat.
"Zulaihat." Doctor ta faɗa da ƙarfi mai haɗe da firgice da tsoro, Zulaihat ɗin ta kalli mai magana wanda sai da take tayi baya-baya, Momcy tayi saurin tare ta fe cikin faɗin.
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un. Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un, innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un.'
Doctor Mariya ita ma zaunar da ita a kayi sannan suka kalli juna, ita dai Sakeenat jin gina tai da bango, a karo na biyu ta ga mace mai kama da ita sai.
______ Momcy da Ramlat ne suka fito suna tambyan lafiya, sai a lokacin Airah ta ɗago taga mai ke faruwa dan tini ta yi nisa da tinani, fuskokin uku ta gani a jere, Mama Zulaihat, Sakeenat da Ramlat, ihu ta sa wanda kowa ya mai da ido kanta sai ta tafi luuuu ta faɗi ƙasa.
Ana wata ga wata, abu sai addu'a kawai, dan Abbu na shigowa yaga faÉ—in Airah, shi ya kira Doctor's suka tai maka mata amma ina ta shiga doguwan su, ko da A.A ya ji, hankali ta she ya nufa room É—in da aka kwantar da ita, abu biyu sun haÉ—e mai, dan Halima an gano ta na É—auke da HIV, sannan Maa ta suma amma bata farka sai dai ana sa mata drip.
Â
__Â After 1 hour __
Babu mai motsin a ɗakin sai ƙafan fanka da kuka small Ammee, Doctor Mariya ce ta miƙe da ƙyar sannan ta nufi Mama Zulaihat da ta rufe idanunta sai hawaye ke zubowa, durgusawa Doctor ta yi sannan ta haɗe hannunta tana ce wa
"Dan Allah ki yafemi, ji nake alhakin ki ne keta bi na, tin ba yau ba nake neman ki amma ban sameki ba, na sani na miki......" Sai kuka ya kwace mata sannan ta ci gaba da ce "A lokacin duniya na ruÉ—ata fiye da tinani mai tinani." kowa dai kallonsu yake yi, sai Abbu ya ce.
" Mar'atussaliha me ke faruwa ne? Sam ban gane in da kuka dosa ba, wace ce wannan matar?." sai a lokacin ta É—ago, jajayen idanunta ta kalli Abbu ta ce.
"A lokacin auren mu na ɓoyema ai niyin labarin aure na, badan komai ba sai dan ba na so tinawa da wannan rayuwan na har a ba da." Sai ta mai da idonta kan Doctor ta ce "Ban mutu ba, Allah ya yi ina da tsawan rai a gaba." Bara na baka labari na
  Labari
--------- cikin dare naƙuda ta ya tashi, a napep ɗin maƙocin mu aka kaini wani ƙaramin asibiti, aka bani gado, a dokan su ba'a zama da majinyaci dan haka, Malam (mijina), ya koma gida da niyyan washegari zai tawo da kayayyakina, bai so ta fiya ba amma nurses fin nan suka sa ya wuce, alluran aka min wanda ni kai na ban san na menene ba, haihuwar fari ce ko ya ye ne ina buƙatar wani a kusa dani, ciwo sosai na keji a kowa ni sassa na jiki na, bayan na ɗau lokaci a haka sai na ji muta ne sun shigo, ban shedi su waye ba sai naji suna ce wa.
" Doctor Mariya munyi mata alluran sannan mun kwada lafiya lau ta ke."
" Yauwa yanzu kuje room 17 Aminity, ki ce ma Hajiya mun samu kidney ɗin, ta shirya tiyata yanzu." da ga nan ban kuma jin su ba sai bayan wani lokaci mai tsayi, na ji na dawo dai-dai amma jikina ya na min ciwo sosai, ko bayan na buɗe idanuna ni kaɗai na gani sannan babu cikin nawa gashi babu motsin kowa a kusa da ni, ta ɓa cikina nayi in da na ga ɗinkin guri biyu, komawa nayi na kwanta dan motsi ma wahala ya kemin, ban san dalilin ba amma ko da wasu suka kuma shigowa na kasa motsi sai dai abin da na ji suna faɗi ya sa na ɗauke wuta
" Allah sarki, baiwar Allah nan abin tausayi, gaskiya Doctor Mariya ba ta É—a tausayi in dai akan kuÉ—i ne, da wanne za ta ji c.s ko musanya mata kidney."
"Nurse Harira abin takaicin ma na wata wacce na ke zatan tafi 50yrs, aka sanya mata."
"Duk talauci ne ya kawo haka fa, mijin ya bani tausayi da ya bar nan yana kuka tare da baby a hannu."
"Hmmm Allah ya isar mata kawai, amma abu bai yi daÉ—i ba, mu kan mu muna cikin hatsari dan idan kalma É—aya ya fita mune." Da ganan sabon hawaye wa gangaromin take na suma bayan na fara, mutane ne uku na gani a biyu da kayan nurses sai É—aya da kayan gida amma ta sa lab-coat.
" Ya jikin." da kai na amsa mata sannan na ji tace "Harira É—auko wannan injection É—in P.I.D."Â
"Okh." har ta kai ƙofa sai ta juyi ta ce "Doctor Mariya P.I.D A1 ko A1q."
" A1q." Da ido na bisu sannan a hankali na ce.
" Ina mijina?."Â
"Bai zo ba, sannan ina miki ta'aziyyar Æ´ar da kika haifa ta koma ga Allah." Rintse ido na yi sannan na ce.
"Doctor Mariya koh?." Matar da nake kallo ta ɗaga min kai, sai na ce "ina buƙatar wayana?"
"Sorry babu dama ki bari zuwa anjima." Ganin basu da niyyan ba ni wayan sai na yi shiru, daga nan ban kuma farkawa ba sai bayan sati ɗaya, in da na tsinci kai na cikin birnin Saudiyya, gurin wata baiwar Allah, ita ke bani labarin yaron ta ne ya tsinci ni a cikin bola, da yajin ina da rai sai ya tawo da ni Saudiyya, daga nan na ci gaba da rayuwa a can cikin ciwo a haka har aka kai ni asibiti a ka sauyamin sabuwar ƙoda. ***** Sai kuka ya kuma ƙwace mata, a hankali Abbu ya buɗe baki ya ce.
" Me ya sa baki nemi mijin ki ba?."
" Ta ya zan ne me shi, rayuwan wahala nake yi a gidan, sam bai damu da ni ba, a ce mai na mutu, shine ya tafi da Æ´ar da muka haifa, ai sai ya nemi gawata ko." Kowa jikin sa yayi sanyi balle Doctor, a hankali ta ce.
"Nasan na yi kuskure dan Allah ki yafemin, Please, sannan ina ji a jikina wannan Æ´ar ki ce." É—aga ido ta yi ta kalli Sakeenat dake zubar da kwalla, sai a lokacin Sakeenat ta buÉ—a baki ta ce.
"Ni ba Æ´ar ta ba ce." take ta basu labarin rayuwarta dana Ramlat wacce har yau shiru abu ya kusa rufa shekara.
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un." Abin da Doctor ta faɗa kenan sannan ta miƙe da ga tsugunne, gaban Sakeenat ta tsaya sai ta janyo ta sannan ta duba hannunta, take wannan tambarin ya bayyana ya ƙara girma da kyau, duk da ta na da duhu amma gashi nan ya yi raɗau, rungume ta tayi ta na cewa.
" Wallahi ƴar ki ce wannan, na aikata babban zunubi a rayuwata a cikin manya-manyan shine wannan mugun aikin da na miki, twins mata ki ka haifa, Hassana ta na da wannan alaman a hagu sai Hussaini mai wannan alaman a hannun dama, ni na hana a ba mijinki dukka saboda na san ba zai iya raunon su ba, sai na ba ɗaya daga cikin nurses da ta kai ta gidan marayu, sai dai aka kawo min labarin tayi accident, na zaci har da jaririyan ne ta rasu...." , sai saɓon salati daya cika gurin, take Doctor ta zuɓe a gurin, nan hankali ya kuma ta shi, abu mafi razar da su shine, bayan minti biyar a lokacin da wata Doctor Shamsiya ta sadanar da su rasuwarta Doctor Mariya.
************ *************
_______ Ganin har gitsin ya yi yawa, ya sa duk suka wuce zuwa family house ɗin ƙanƙara, dan abin ya shafi Mama Zulaihat da Sakeenat, sannan ance musu kar kowa ya dawo saboda suna damun mara sa lafiya, nan da kwana uku sai su dawo ɗaukan Ramlat ɗin.
______ Maa suma dare na yi su ka koma gida dan ba ta farfaɗo da wuri ba har ankai ƙawarta makwancinta, rayuwa kenan, duk ciwon da Salma ke ji sai ta ji ta dawo lau dan mutuwan ya dake ta sosai, ta sha kuka kaman ranta zai fita, haka Halima ma.
Itama Hafsat da ta dawo da ƙuncin soyayyan Yusuf, gashi Boka ya ce in ba'ayi sa'a ba zai dawo kan ta , to duk a ruɗe take gashi gidan nasu ya hargitse, duk ta shiga damuwa sosai.
End.
Daga alƙalamin pretty SK.
[6/12, 2:46] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 63.
************** *************
_____ Fancy ce zaune gefan Airah, sai A.A da ke ƙara duba jikin ta.
" Matar Yaya kije gida kawai, ai ina nan karki damu."
"A'a ƙanin miji, ni na janyota nan dan Allah ka barni na kwana."
"To ai kinga in kika koma da safe sai ki tawo mana da abubuwan da muke buƙata, dan ta shiga doguwar suma, amma wai su waye ta gani ne haka?." ya ƙa ra sa maganan cikin jimami.
"To kawai miƙe wa tayi sannan ta yi ihu shike nan, da ya ke muna da yawa bana ce ga wanda ta ga ni ba."
"Hmmmm okay." sai ya fita, ba yadda ta iya haka zuwa 10pm, M.d ya zo ya É—auke ta a motar ta.
**************** ***************
____ Nan ma su biyu ne kawai, Ramlat da Meerah dan an yi an yi ta wuce gida Aunty ta zauna ta ƙi yadda, dan haka suka bar ta.
" Yanzu fa shike nan Doctor Mariya, Allah sarki, Allah ya jiƙanta da Rahma."
"Ameen ya Allah, abu kaman wasa da ka zubewa, takwara wallahi gani nake kaman mafarki, Allah sarki Sakeenat, Allah ke nan." Sai ga hawaye a idonta, sharr sharr, hannu ta sanya ta share sannan ta shiga toilet, da ido Meerah ta bi ta É—an ta san ta tina Ramkat ne.
************ *************
_____ Tin bayan da suka koma gida kowa ya shiga jimami sosai, sannan aka watse, Kandy,Beauty,Beasty da Zubee su ka wuce gida, dan su Baby sun ƙi binsu, Abbuu shima tafiya suka yi da yamma shi da Mama Zulaihat bayan ta sha rarrashi sosai, haka Sakeenat ma sai da Zaki yazo tukun ya samu ta natsu.
**************** **************
SAUDIYYA
Hajiya tin 9:00pm ta yi barci, su biyu ne zaune a parlourn suna hira amma hankalinta sam ba ya jikinta domin gida kawai take tinani, gashi matar Boss ta haihu za ta so a yi suna ta nan.
" Baby what's wrong?." Sai da ta É—an firgita dan unexpected ta ji muryan na sa.
" Nothing Dear, take your medicine, and start with Bismillah be for you drink." Ta faɗa ta na miƙa mai ruwan zam-zam daya sha addu'oin karya sihiri. amsa ya yi sannan ya yi yadda ta ce ya sha, ya na ga ma wa ya miƙe da niyyan shiga bedroom sai kuma ya zauna yana sakin phone ɗinsa ƙasa sannan ya dafe kansa, yana faman kiran sunan Allah, a ruɗe take tambayan sa.
" Dear what happen?". Bai ma san ta nayi ba, addu'a ta fara tofa mai cikin ikon Allah cikin minti biyar sai ya fara atshawa sai da ya yi sau bakwai a jere sannan ya kalleta ya ce.
" Menene a cikin kai na wanda yau aka ya ye min, na ji kaman an cire min blanket mai zafi a cikin kai na, wait..... why are you crying." ta san waraka ta zo dan an ce sau uku in kasha an gama, kuka ta fara yi sannan ta shiga ɗakin Hajiya, barci take yi amma Hasty ta fara bubbuga ƙafarta a hankali ta na ce wa.
" Hajiya! Hajiya!! Hajiya tah Please wake up, Hajjaju." cikin kuka take magana sai Hajiya ta farka ganin irin kukan da take yasa Hajiya ta watstsake ta na miƙewa sannan ta ce.
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un, Hassana me ke faruwa? Wa ya mutu? Ko jikin Hassan ne?." ba amsa sai ta rungumeta sannan ta ce.
" Hajiya Hassa...." Sai kuma ta yi shuru, amma ganin har Hajiya zuciyarta ta fara bugawa da ƙarfi ya sa kuma ce wa "Alhamdulillah ya samu lafiya, sihirin ya karye Hajiya."
" Alhamdulillah, amma shine za ki tsora ta ni haka."
"I'm sorry Hajjiyatah." Sai kuma ta saki murmushi, tin shigowar ta yake bayanta, duk yaji zan cen su. A hankali ya ta ko har zuwa gaban su sannan ya ce.
" Malama kar ki karyamin tsohuwa ta.".
" Uhmmm ai Hajiya ta ce."
" A'a sakar min wiyarta haka kawai kin shaƙo min ita." Sai ta sake ta, baki ta turo, Hajiya ta riƙon hannun ta sannan ta ce.
"Ƙyale shi, ke ce ƴata ai."
" Haba Hajiya to ni fa?."
" Tafi ka bani guri, kasan......" Sai hawaye, labarin abin da ya faru aka ba shi duk da akwai wanda yakan sani amma bai san dalilin yin shi ba. Haƙuri ya basu sannan ya ce su shirya jibi za su koma gida.
*************** ***************
Air Force Base
________ Gaba É—aya gidan babu daÉ—i, Maa tana cikin yanayi mara daÉ—i, ta so a bar mata Salma amma Æ´an uwar Doctor Mariya sun tafi da ita Bauchi, gidan sam babu daÉ—i, ko da Fancy ta dawo ta yi mata gaisuwa ba ta jira mai za ta ce ba ta wuce part É—in ta dan yanzu ita fatanta Airah ta samu lafiya.
Washegari da safe Hafsat na zaune a parlourn ta na latsa waya sai ga Fancy za ta shiga kitchen dan haÉ—a breakfast, har ta wuce Hafsat sai ta jiyo ta na cewa.
" Ki haÉ—on min lemon tea yanzu." Kamar Fancy za ta tanka sai kawai ta shiga kitchen, haÉ—a girki ta yi mai rai da lafiya, sannan ta zu ba ruwa a flask, haÉ—awa ta yi a Basket sannan ta kai motan ta, bayan ta koma kitchen É—in ta tadda ta Hafsat a ciki ta na buÉ—e-buÉ—e.
"Lafiya kuwa?."
" Lafiyar ce ta kawo haka, ina tea É—in?." Sai da Fancy ta saki murmushi irin na kin mai da kanki banza.
"Wa ki ka haifa? Wa kika aje da zai making tea for you?."
"What..?." Hafsat ta riƙo hannunta, fizge hannun ta yi ta na ce wa
"Ke dalla gyale ni, ina da aikin yi yanzu, na ga kaman neman rigima ta kike yi, so mind your self."
"Hehehehe, who are you?."
" Your Aunty." Kafin Hafsat ta kuna mai da magana, ta ji kaman an buga ma ta guduma a kwanyar kanta, ihu ta sanya mai razanarwa ta na toshe kunne, Fancy ba ya ta ja sai kuma ta nufeta ta na ce wa.
"Subuhanallah meneme?." Take Maa, Dad da Halima suka shigo a ruÉ—e dan har lokacin ta na ihu, tin daga kallon da Maa ta yi mata ta ji ajikinta tasan hala ace ta mata wani abu ne.
"Fatima me ya sa me ta?."
" Dad ni ma ihunta kawai naji." Abin da ta ce kenan sannan ta fita dan basu guri, da ƙyar Hafsat ta yi shuru sai ta ɗauke huta gaba ɗaya, da ƙyar a ka Kaita parlourn, bayan an kwantar da ita, Maa ta ɗibo ruwa aka yayyafa mata duk da idanunta suna buɗe. Dad addu'a ya fara tofa mata, amma ta ƙafe cak. Bayan sun ɗau lokaci a haka, Maa da Halima sun fara kuka, sai ta saki wani ihu sosai wanda yasa suka toshe ƙunnuwan su, take ta miƙe daga kwance ta na bin su da kallo ɗaya bayan ɗaya, sai ta fashe da dariya mai sautin kuka.
" Hahahahaha ni ce, wallahi ni ce, kalli Maa ashe ni ce fa, ke ma taɓani kiji ai ni ce ko?." ta kai nan ta na kallon Halima, Dad ne ya riƙo hannunta ya ce
" Hafsat! Hafsat!! Hafsat!!! Are you okay? What's wrong with you?." Sai Hafsat ta kallesa ta ce
" Waye kai, na ce kalle ni, ai ni ce ko, ni zan aura shi, wallahi ni ce koh haka Boka ya ce min ai." Salati suka É—auka É—an ya tabbata Hafsat hauka ya sa me ta, hatta Fancy wacce ke tsaye jikin step, jikin ta ya yi sanyi sosai.
***************** *****************
Bayan kwana huÉ—u
______ Yadda kasan ana wani babban shagali ne a gidan, sakamakon dawowan Maman twins, Mutane uku ne suka je suka ɗauko ta, Hajiya, Mama Zulaihat da Karima, ko hour ba suyi ba, suka dawo da ita dan Meerah ta gama haɗa musu komai da suke buƙata, kafin su fito suka leƙa Fancy dan ganin me jiki, sai dai har lokacin ba ta farka ba, suka ma Fancy gaisuwa da fatan ta samu lafiya.
Ko bayan sun iso gida kowa sai murya ya ke, part É—in ta sauka akan ta tadda Hajara, Maryam, da Zainab, farin ciki kaman me agunta, yinin ranan sai hamdala dan kowa yana cikin farin ciki.
Bayan kwana biyu
_____ Pazar Q, Pazar M, Zaki, Abbu, Mama Zulaikha, Sakeenat sai Hajiya, sune zaune a parlour madaidai ci, bayan ɗan lokaci Maman Rabi ta kawo musu pure water, sannan Baba shima ya fito dan wanka yake yi aka ce yayi baƙi. Koyan sun gaisa aka gabatar mai da dalilin zuwan su, ya yi mamaki ganin Zulaikha na raye amma abu na Allah, kuka ya sha sosai tare da neman yafiyansu, sannan itama Maman ta ne ma tafiya cikin ikon Allah Mama Zulaikha ya tafe tare da musu fatan Alheri. Pazar Q da Zaki suka ma Baba kyuata kuɗi masu yawa sannan suka bar gidan.
RASH
______ Zaune yake akan kujera mai juyi sai ya kalli Adamsy ya ce
"Ina jinka." taka Adamsy ya buÉ—e wani babban littafi ya fara magana.
"A yadda Spider ya bincika shine, Sunan sa Nura Isma'il, yana da yara biyu maza, matar sa ta rasu tin shekaru uku da suka wuce, yana koyarwa a wata Secondary School anan Barno, ɓata yara mata shine babban aikinsa, doka ba ta aiki akansa sam dan ya na kuɗi da manyan mutane a bayan sa." Sai ya yi shuru, sai Boss ya ce.
"Zuwa gobe na ke so aka wo min shi, ba kisa yanzu amma zamu koya mai darasi." Daga haka ya miƙe sanann ya shiga room ɗin sa, Spider da ke kallon Adamsy ya ce.
"Dole team ta haÉ—u nan dan lokaci, dan na ga alama idan ba Rash ya bayyana ba ba za'a dena wanna aikin ba."
"Hakane amma kasan ƙasar nan, sai ace za a kama shi ɗan ko a yanzu ne mansa ake." Faɗin Skiddo da ke gyefan su, sai Adamsy ya ce.
"Hmmmmm mu na da ƙarfin iko ai, Babu mai iya shiga gonar mu."
"Skiddo wai nan mu jami'ai ne koh? da wannan kakin kwanda wannan." Ya faÉ—a yana nuna tambarin Rash a jikin rigan da ke gyefan sa.
"Sosai ma kuwa dan wannan ta ce ƙasar muke.....
END
Daga alƙalamin pretty SK.
[6/12, 12:46] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 64.
Ranar Suna.
_______Gida ya cika sosai, mata kowa ta sha lalle da kitso, haka aka wuni ranan gidan yasha taro, rago shida, shanu biyu aka yanka, Ramlat ta sha kyau sosai, bayan an gama walima zuwa yamma ladies suka baza M.P a cikin gida, sun shashe sosai, amma banda Fancy, dan ita ba ta jima ba ta wuce asibiti, Hasty ma ta zo dan a daren suka dawo dan sun tsaya shirin ne a natse. Zuwa dare duk an watse sai mutan gida, Ladies dai su 8 wai anan zasu kwana gobe za su tafi.
Hajara da Maryam suma sun leƙo amma Abbuu tin 5pm ya ce su huce dan duk bayan two days sai sun zo. Doguwar riga less ɗinkin dogan riga ta cire dan sanya masu nauyi, bayan ta sanya mai ɗan sauƙi, ta ɗauki wayarta sabuwa da daren jiya Babban yaya ya sauya mata, kiran shi ta yi amma bai ɗauka ba sai bayan ta aje wayan sai ga kiran shi.
"Ina kaje?."
"Hmmmmm ko sallama ai kyamin, amma an fara min tambayoyi kaman É—an yaro, I'm father now." Murmushi ta yi sannan ta ce.
"Tom Baban Twins ina kaje, tin 3pm ka bar gidan nan."
"Ki ce yanzu kin samin ido, na je wani gu ne."
"Ohhh ina ke nan."
"Kifayaty zan kira ina zuwa." Kafin ta ce komai ya katse kiran, ita har ranta tasan Shuraim ba zai bar aikin kasada ba amma ta na mai fatan ya de na.
************** ***************
Air Force Base
_________ Maa ce zaune ta yi jugum tana kallon ƙanana ta Hafsat da Halima, Hafsat hauka kullum gaba yake yi, ita kuma Halima wasu mugayen ƙuraje ne ya fito mata a dukkan jikinta, su na da ƙaiƙayi sosai, ga su sunyi ruwa idan kuma ta fashe akwai azaba sosai, kallon su take cikin son gano shin itace silan wannan yaruwan ta su ko sune, da iyayenta na raye sam ba za su zo ganin wannan lokacin ba, sannan yaranta maza babu mai shiga harkan su, balle Dad da ko ɗaki ba su haɗawa, so ta ke tama kanta karatun ta natsu amma ta rasa ta ina za ta fara. Shurun ne ya katse da shigowan Fancy.
"Maa sannu da gida." Ba tare da Maa ta amsa ba Fancy ta wuce, da idanu ta bi ta tana mai son gano ai bunta amma ta kasa, Hafsat ce ta mike tsaye tana sosa kanta wanda duk ya hauka ce.
"Ke ina zuwa?." Sai ta kwashe da dariya ta na daka tsalle da hayewa stairs, Halima idanu ta buɗe idanu da ƙyar sannan ta ce.
"Maa." Da sauri ma ta nufeta ta na cewa
"Halima menene, me ke damunki?."
"Maa ki ya femin mutuwa zan...."
"Kul Halima in sha Allah za ki samu lafiya kinji." Sai ga hawaye sun wanke mata fuska, sai ga Da sun shigo shida A.A, bayan sun shigo sai ga wasu mutane a bayan su.
"Baban Muhammad kalli Halima, wayyo Allah na ban san ta mutu."
"Yi shuru, Maa kin yadda da ƙaddara ko a'a." cikin kuka ta ce.
"Na yadda."
"To muje." Kafin ta kuma magana ya ja hannunta suka shige part É—in su, A.A dake tsaye jikinsa a mace ya ce.
"Wannan ce mara lafiyan, ku ɗauke ta." Wasu mata suka dauki Halima akan wani gado, ta so tayi magana amma ta kasa sai hawaye kawai, take M.d ya sauko riƙe da hannun Hafsat, yana isowa ya ce.
" Ga ta." nan ma wasu suka riketa suka yi waje da ita.
" Allah ya sa a da ce."
" Ameen brother, Halima na ta ne guarantee."
"Hmmmmm Allah sarki rayuwa, ya jikin matarka, É—azu na shigo a kace ka fita."
" Jiki Alhamdulillah."
_______ Dad ya kalli Maa ya ce
"Muna sane da halin yaran nan, sai muka sa miki ido, domin kisan irin isharan da Allah ya musu, kina dai kallo kuma kina saurare, rayuwa sam ba gurin dawwama ba ce, ke sheda ce a yau ina ƙawarki Mariya, ba ta duniya, ke kanki baki fi ƙarfin Allah ya ɗauki ki yanzu ba." Sai ya nisa sannan ya da sa. " Aboki na tin na yarinta Askira, tin daga mutuwar sa ya gane hanyar da nabi, Allah ya so ni da rahma, ke ma haka amma kin ba sar neman shiga wata halakar kike, dan Allah ki natsu kisan abin da ya dace ki yi."
"Kai co na Bababn Muhammad, wallahi na tuba na bi Allah." Sai ta fashe da kuka, rungume ta ya yi ya na ce wa.
" Is okay, by now ki san me ya dace ki yi a rayuwa, and kin yadda da mijinki?." Da daga mai kai sai ya da sa da ce wa "Ban san ki tambaya ina Hafsat da Halima suke, dan yanzu ba sa gidan nan, amma da sa ni na kuma da yadda ta, kin san ba zan cutar da su ba, dan nima ƙannai na ne kuma yara na."
"Ina ka kaisu toh?."
" Kimin alƙawarin ba za ki tambaya kowa ba kuma ni ma kibar tambaya ta, lokaci na nan zuwa za su dawo."
"Shike nan na yadda."
END.
Page 65.
*********** ************
_____ Da idanu ta bisa har ya isa wardrobe ya sanya kayan aikin sa, sannan ya juyo ya kalleta.
" Wannan kallon fa, ko duk gajiyan suna ne?."
"Sai ka ce Naman twins."
"To ai naga duk kin gaji ne, kuma nima twins nake so gaskiya." Ya faÉ—a ya na É—ago fuskanta sai ta sakar mai da murmushi, sannan ta ce.
" Allah ya ba mu."
"Ameen Mu Pretty Sk, faÉ—a min ko a kunne ne?."
" Me ne?." Ta mai tambayan tana gyara zaman ta zuwa jikinsa.
"Kullum ƙara kyau ki ke yi, menene sirrin ne?." Dariya ta ɗan yi tana aiyana ta yadda za ta sanya ya faɗa mata abun da ta ke maradi.
" Kai ne sirrin ai, kana kula da ni sosai, sai dai na ce Alhamdulillah, Baby na Dan Allah ka faÉ—amin wani abu mana."
"Ina jinki."
"Waye ya tona asirina har kuka kama ni?."
" Oh Pretty Sk abu baya wuce a gunki wai......"
"uhm uhm uhm uhm."
"A'a ni kar kimin shaƙwaɓa ki hani fita, i promise idan na dawo zan faɗa miki." Murmushi ta yi sannan ta mike tsaye, tare suka yi breakfast sanna ya wuce, sai misalin 10am ta shiga gidan suna dan yin aiki, a parlour ta haɗu da Meerah, part ɗin ta suka shiga dan kaso wasu kaya.
Wanke kayan cikin nama suke yi su, Beauty,Kandy, Sakeenat da Meerah, su kuma Beasty,Hasty, da Husty suna yankan nama ne.
"Bayan Fatima sai waye mai juna biyu a cikin ku, shurun ya yi yawa fa." Meerah ta faÉ—a sai suka kwashe da dariya.
"Beasty, Hasty, da Husty Allah ya basu saura mu." FaÉ—in Kandy sai Beasty ta ce.
"A'a ba dai ni ba ko?"
"Ke mana."
"Ai kema kina da shi." Beauty ta dalla ma Beasty hararan wasa, sai Meerah ta ce
" To menene abin jin kunya dukkan mu mata ne ai, Allah dai ya raba lafiya." "Ameen" suka haÉ—a baki sai Meerah ta kuma ce wa.
" Kyanshi Hasty da Husty ku haifo twins rana É—aya."
"Wallahi kam."
"Su kandy an iya bada amsa ai, saura ke da Sk ai." Sakeenat dai murmushi ta yi dan calculation ta ke yi, a yau ta ke so jin labarin Baban yaya a baki mutane hudu, Zaki, Ramlat, team of ladies da Meerah.
"Auntyn Meerah, ki ba mu labarin soyayyan ku da His Excellency, dan jiya munga love." Dariya suka sa sai Hasty ta ce.
" Gaskiya kam a bamu labari."
"Beauty ku gyara na dinga hangen Ummee ammee da kyau."
" To uwar son story." Beauty ta faÉ—a sai Meerah ta ce.
"Gaskiya ni bamuyi wani soyayya ba dan ban iya ba, shi kuma Yayanku Haidar, lallaɓa ni yake yi, sai bayan munyi aure ne muka sha love, wata dai ta ba mu na ta."
" Da Fancy na nan ne toh da ta bamu dan ita uwar love ce." FaÉ—in Hasty sai Meerah ta ce.
"Naman tweens ba tanan da ita ma ta bamu labari......."
"Tab Baban yaya ina ya iya soyayya, hatta abokinsa ba ya bari mu wani sha love balle shi ace yanayi."
"Kai Kandy, ai irinsu wallahi sunfi iya soyayya." Sakeenat ta saki murmushi dan anzo in da ta ke so.
" Ku dai barshi da sanin System." FaÉ—in Husty sai Beauty ta ce.
"Ke dai bari, ai wannan yadda ku kasan al'jani, da munyi abu take ya ke sani."
"Sai na tina rayuwar baya, kaman fa ya dasa mana bi diddigi, komai mukai take ya ke sani, hmmmmm munji jiki wallahi." Husty ta kaina tana tina da yadda suka kwashe da Babban yaya. Sai Sakeenat ta ce.
" Kunji daÉ—i kam, dan samun mai kula da mutum haka ai da daÉ—i...."
" Banda kalan na Baban yaya, dan dai baki san shi bane Aunty Sk, wallahi mun ci uban mu, ai Baban yaya Boss ne, shi yasa muke ce mai Boss."
"Kandy ina ranan da kika je birthday É—in class mate É—inkin...."
"Beauty bar tina min, hmmmm abu kaman wasa yanzu komai ya wuce."
"Haka ne, komai lokaci ne ai." Sakeenat ta faÉ—a bayan ta gama auna zancen su akan mizaji. Bayan sun kammala Sakeenat da Meerah suka je part É—in Meerah dan duba Small Ammee ko ta farka, ba ta farka ba dan haka suka zauna dan su huta.
" Auntyn Meerah wai da gaske haka Babban yaya ya ke, na ganshi kaman ba zai yi zafi ba."
" Hmmmm be da zafi amma akwai tsauri akan ladies, yadda Haidar ke faÉ—a min ya ce sam be damuwa, matsalan sa É—aya shine rashin zaman gida, yau yana nan gobe ya bar gun."
"Wai maybe yana yin work na shi ne?". Sk ta furta da fatan ta samu ƙarin bayani agunta.
"Eh to online business da aikin bank yake yi, na san dai zai zama mai matsayi because ya san system sosai." Daga nan suka can za hira zuwa wani daban. Bayan ɗan lokaci suka koma bakin aiki. Hajiya ce ta ɗauki yaji da ke cikin ƙaramin farin rober ta ce.
" Sasakee, ungo wannan É—an kai ma Me jego." Murmushi ta yi dan jin yadda ta kira ta don ita ce kadai mai kiranta da haka, amsa tayi sanan ta nufa part É—in Babban yaya, ko bayyan ta ba Ramlat É—in sai ta É—auki Hussain tana kallon sa.
"Wancan ya fi wannan son barci, duk time ɗin da na leƙo wannan idonsa biyu na ke gani."
" Haka suke dan ma bai yawan kuka da abin ba sauƙi."
"Aunty Ramlat kin san wai har yanzu wannan mugun na raye, yanzu na tina zan koma gidan na duba wani abu akan sa." Ta kai nan tana kallon fuskan Ramlat da ke latsa waya, yadda ta yi fata ne sai ta ga yana yinta ya sauya sannan ta ce.
"Wai Rash?."
"Abin da mamaki ko."
" Sosai ma kuwa, amma ta ya kuka sani?."
"Bincike dai, amma ba Rash ba fa, wani ne Harun da muke bincike a kansa, ɓarawo ne so an ce ya mutu ashe ƙarya ne." Take ta ɗan saki ran ta sanan ta ce.
"Wayyo, ai na za ci Rash ne, Allah ya shirya mu gana É—aya."
" Ameen, Bara na koma kar suce na tsaya." Daga haka ta miƙa mata shi sannan ta fice..
**************** *****************
Misalin 4:23pm, a hankali ta fara buɗe idanunta, p.o.p shine abin da idanunta suka fara gani sai ta kalla gefe da gefan ɗakin, Fancy fa ke zaune ta miƙa tare da nufota ta na ce wa.
"Alhamdulillah, Alhamdulillah kin farka, Airah sannu ya jikin?." ta faɗa tana taimaka mata ta zauna da kyau. " Bara na kira Doc....." Ta katse magana ta sakamakon riƙo hannunta ta karfi Airah ta yi, sannan ta fara magana a natse kuma a hankali irin na marasa lafiya.
"No need, ki kaini gun Ramlat yanzu."
"A'a, Doctor zan kira ya ga kin fark...."
"Fatima Please, muje yanzu akwai abin da zan ce mata ne."
"Ba ki da lafiya, a ina ma kika san ta."
"Bazan iya magana ba kawai yanzu dan Allah." Take hawaye suka wanke fuskanta, cikin matuƙar da burgewa Fancy ta rungumeta sannan ta ce.
"Mu je." Da ka ganta kasan ba ta cikin isasshen lafiya, dan tafiya ma da ƙyar da take yi, a haka su lallaɓa har haraban Asibitin in da Fancy ta yi parking motarta, ko bayan sun shiga ga ɗau hanya kuka mai ciwo Airah take yi wanda ya yi mugun ba Fancy mamaki, Fancy Kan ta fita ta kira number A.A ta ce mai ya biyo bayan su. Ko a lokacin da ya fito da mamaki yaga sun shiga mota har ta bar asibitin cikin sauri ya sauka daga stairs sannan ya shiga na sa mota tare da kiran Fancy amma ba ta ɗaga ba, har kira biyar ya yi sai ya haƙura tare da ci gaba da bin su.
END
Page 67.
*************** ***************
RASH
______________ Shuraim da Adamsy ne suka sauka a mota, a hankali Adam ya ke tura shi a keke ya na mai magana cikin raÉ—a-raÉ—a.
"Boss, a halin yanzu Spider ya isa can, ya ce tawaga ta zama cikin shiri."
"Ku yi komai yadda ya da ce, zuwa 5pm zamu fita."
"Okh sir."
Tin daga ne sa ƴam matan suka yo kan Babban yaya, Kandy kuma ta ƙarasa kusa da Adam suna ɗan hira, Sakeenat da ke kusa da Meerah kallon su kawai suke kowa da abin da take aiyanawa a ranta.
"Baby kira Auntyn ku kice ta zo muyi hotan tarihi da babies." Babban yaya ya faɗa take Baby ta yi cikin gidan dan cika umarnin sa, ba su ɗau lokaci ba sai ga Ramlat ta fito sanye da cikin wani lifaya ja mai kwalliyan ɓaki, kusan ja yana haske fararen mata, take ta haska gurin dan ba ƙarya Ramlat akwai kyau mai suna kyau. Adam ne ya ɗauke su hoto harda su Aunty duk sun fito, hatta Mama Zulaikha ta zo yau ma. Bayan sun gama ne aka koma videos cikin raha suke komai. sec 1, sec 2, sec 3 zuwa sec 10, take get ɗin gidan ya buɗe motoci uku suka shigo haraban gidan, sannan mai gadi ya kulle get ɗin. Kowa ya bi motocin da ido dan ganin su waye a ciki, A.A da ya fi han zari ko motan bai kashe ba ya fito yana nufan motan Fancy da take son daidaita parking ɗin ta, a parking lot sai ɗayan motan ba ban san ta waye ba....................
(Hmmmmm bara mu É—an huta koh, kaman duk mun gaji.............).
***************** *****************
Air Force Base
_________ Shuru babu mai motsi acikin su biyar É—in da ke parlour, Dad wanda yake gun aiki aka kira shi ya dawo, Maa da ke zaune ta yi tagumi, Hajiya, Yunus da Yusuf suma suna zaune sunyi jugum, dan sun zo ne akan suga Hafsat sai suka riski mummunan labarin da ya sa me ta, ba musu suka yafe mata, Maa ta sha kuka akan haka dan gani ta ke koma menene laifin ta ne akan kabarin Hafsat.
"Allah ya kyauta, kuma ya yafe mana gana ɗaya, bara mu ta fi." Hajiya ta faɗa tana miƙawa, su ma twins haka, sai Dad ya ce.
"Mun gode Hajiya, Allah ya sa ka da alkhari, mun gode sosai."
"Ayya babu da muwa." Har Motan suka raka su, bayan sun koma cikin gida, Maa ta ɗauki wayan Hafsat ɗin tare da cire sim ɗin ta ɓalla, tinda hauka ya sami Hafsat take riƙe da wayarta, ɗazu kam a kaita kira Allah ya so ta ɗauka, ita ce ta musu kwatance gidan bayan sunyi waya da jami'an bakin get base shine suka samu damar shiga.....
____ "Wannan unguwa akwai kyau, ga tsaro É—an ko ina ga sojoji nan." Hajiya ta faÉ—a a daidai suna barin cikin base É—in.
"Aifa ai su a security suke, yanzu Milinium muka nufa koh?." Yunus ya tambaya dan shi ke driving sai Hajiya ta ce.
"Eh, kaimu muga yara, Hassan."
"Na'am." Yusuf ya faÉ—a ya na maida hankalin sa ga su É—an waya yake latsawa, shi kuma Yunus ya juya kan motansa zuwa gidan su Babynsa.
"Karka sa abu a ranka fa, dan Allah komai ya wuce."
"Hajiya wallahi ya wuce, da ta na nan ne to sai mun shiga coat, ta sanni ta san waye ni, amma by now ya wuce."
"Yauwa yaro na."
****************** **************
Hajiya da Twins ne suka fito a cikin motan dake bayan na A.A, ya tare hanya babu daman su gyara na su parking ɗin dan haka suka fito, ganin jama'a gidan suna tsakar gida ya sa suka nufe so da fara'a. Kafin su fara gaisawa Fancy ta fito daga motarta tana ƙoƙarin zagayawa ɗaukan ɓangaren dan taimaka ma Airah.
"Matar Yaya lafiya waina." A.A ya faÉ—a yana isa gabanta.
"Kwada da kazo taimaka ta fito daga cikin motan, ta bi ta ruÉ—ani da na kawota nan gidan." Ta faÉ—a tana buÉ—e murfin motan baya dan anan ta Airah ta kwanta.
Ganin kaman ba lafiya ba yasa su ka É—an matsa kusa da Fancy suna tambayan lafiya.
"Airah mun zo ki fito." Fancy ta faɗa sai ga Airah ta fito, da fuskan A.A ta fara cin karo take fuskanta ta ƙare haɗewa, hannunta A.A ya rige ya na ce wa.
"Airah, lafiya wai? Jikin ki babu kwari, muje na maidaki hosbit......" Hannunta ta fizge tana ce wa
"Waye kai? Kyaleni."
"Waye, waye ni....." Ya faÉ—a da wani irin murya dan ya harbo jirgin, Airah ta warke daga cutar da ya ka mata. Kafin ya kuma magana ta nufa Ramlat da gudu ta rungumeta tana kuka ta na ce wa.
"Ra...ra..ramm..lat, Ramlat....." Sai luuu ta suma, take suka hau salati, da gyara aka É—auke ta aka cikin gidan ta ida, A.A dai mutuwar tsaye ya yi, Fancy da Ramlat su ma kaman jikin su ya mutu murus da sauran mutanen da ke tsaye.
"Kifayaty kin santa ne?."
"A'a, ni ta tsora ta ni wallahi, Allah yasa lafiya dai." Ramlat ta faÉ—a tana tura Babban yaya zuwa cikin parlour.
_______ "Ƙanin miji mu je ciki." Fancy ta faɗa tana yin gaba, take ya bi bayanta, sai dai shi bai ƙarasa cikin babban parlourn ba ya tsaya cak, badan komai ba, sai dan ganin.................... (Kar naja rai koh 🤗 .)
______ sai dan ganin......... AlÆ™alamina ya karye gaskiya âœï¸, Bara na siyo sabo....... Bye guys. Karku manta kuna tare da Pretty SK ce âœï¸âœï¸âœï¸âœï¸âœï¸.
Page 68.
*********************** ********************
____________ Fuskoki biyu ya gani a guri ɗaya, saurin da fa kansa ya yi tare da furta duk kalmomin da ke bakin sa, "Lokaci ya yi." Ya furta a hankali yana ƙara ta ku zuwa in da zai zauna, gana ɗaya ya rasa sukuni sai faman bin su yake da idanu, Mama Zulaikha da Sakeenat, ba ma wacce yafi kallo kaman Sakeenat, dafa kansa yayi yana ƙaro dauriya.
_______ an samu ta farka da salati a bakinta, A.A shine kan gaba a gurin É—agota daga kwanciyan, dan ya za ci ta koma gidan jiya ne.
"Airah, baki da lafiya, muje asibiti yanzu."
"Malam waye kai? Bar ta ɓamin hannu." Ta fizge hannunta sai Fancy ta ce.
"Airah wannan Mijin ki ne, Abdullahi ne....."
"Fatima." Ta faɗa tana miƙewa tare da nufan Ramlat da duk motsin Airah ta sa ma ido.
'Ramlat na dawo, Ramlat ɗinkin ta dawo, ƙawata ko baki gane ni bane." Ganin Ramlat bata motsa ba ya sa ta sake ta ta nufa Sakeenat ta na kuma ce wa.
"Uhmmm ya na sunan ki, ku kalla ko muna da banbanci, ke ma baki ga ne ni ba, yauwa Sakeenat, eh Sakeenat sunan ki koh." Sk ta daga kai kawai batan ta fahimci inda maganar na ta ke dosa ba.
"Naga kowa na bina da ido ne, wai lafiya kuwa kumin baya ni na gane." Ta durgushe a ƙasa tana kuka, kowa dai ido ya sa mata, A.A ne ya nufe ta ya ɗagota yana ce wa.
"Airah, natsu na ce ki...."
"Waye kai?, Waye kai?, Kar ka kuma ta ɓani na faɗa maka."
" Ko dai ta samu matsala ne a kanta?." Fancy ta faÉ—a cikin É—an da burce wa take, His Excellency da Zaki suka shigo cikin main parlour É—in, komai ya mai da idon sa ga su, take Airah ta nufi Zaki da gudu ta rungumesa ta na cewa.
"Idan kowa ya manta ni, nasan banda kai Mu A. Asad." da sauri ya raba jikin sa da na ta yana kallonta cikin mamaki, duk da A. Asad da ta faÉ—a ya shiga brain É—in sa ya ce.
"Ki na hauka ne za ki ta ɓani haka, wace ce ke?." Dam Dam, ƙijinta ya buga, baya ta ja sannan ta ɗurƙushe gwiwowinta ta kafin ta fara magana taji an dafa kafaɗarta cikin sauri ta ɗago, sai suka haɗa ido da Ramlat.
" Miƙa tsaye, share hawayen ki, faɗa min a ina kika sanni?." Take kanta ya kuma sarawa sai ta dafe kan, Ramlat hannunta ta sa ta riƙon hannunta, take Airah ta kalla hannunta, a kallo ɗaya ƙirjinta ya yi mugun bugawa badan komai ba sai dan kallon hannunsu a tare da ta yi, komai kaman gizo ya ke mata, hannunta ta fizge da ƙarfi ta na kallon hannuta sannan ta janye hannunun rigarta ta na kallo take ta kalla ƙafarta nan ba ba ƙarya gani tai ta fi Ramlat haske, dan haske na ta ba ma irin na Nigeria ba ne, ita da tasan kanta a Black colour.
Babu wanda ya kuma magana sai kallonta ake yi da mamakin gaske, nema neme ta shiga yi a parlour ta na ko hangan mirror ta nufa tana kallon kanta, a kallo ɗaya sak da ta dafa ƙirjinta dan ganin halitta ta sauya fiye da tinani.
"Airah, wai lafiyan ki kuwa? Me ke faruwa ne?." Fancy ta faÉ—a kamar ta yi kuka, sai Airah ta kalleta ta ce.
"Fancy dole ku ka sa ga ne ni, ni kaina ban gane kai na ba, jibi jikina ya canza, dan Allah wa zai min bayani, kaina kai....kaina...." Take ta kuma zuɓewa a jikin Fancy. Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un.
Bayan hours 1 É—aya.
************** **************
____________ A firgice ta buɗe idanunta tana kiran sunan Allah, sai ta ji an da fata, kallon wacce ke gefan ta tayi 'Ramlat' take ta sakar mata murmushi, ba ɗan drib ɗin hannunta ba da ta rungume ta, sai tai ta ɗaga mata hannu, Ramlat ta miƙa sannan ta zauna a gyefan gadon ta na ce wa.
" Sannu ya jikin?."
"Alhamdulillah, Pure white! What is happening to me? Why has my skin changed from black to this?" Ta faÉ—a tana nuna hannunta da jikinta.
"That's enough, my head is already stressed. Are you trying to say you're Ramlat?"*
*"Hmmm, my namesake... I can't remember anything clearly. Please, where is my aunt that looks like Rabi? And my father? I know they'll recognize me. Take me to them. The only thing I remember is the car I boarded yesterday on my way to Mama's family’s wedding. Do you know what happened to my skin?" Ta faɗa tana nuna hannunta."
"Ramlat ina kika shiga ne tsawon lokaci mai yawa? Sam na kasa yadda wai ke ce, sam babu alaman da ya nuna ke ce, amma naji a raina ke ce, ina zuwa." Ta furta ta na miƙewa tsaye sannan ta fita daga room ɗin, sai a lokacin Airah ta ga ne ashe asibiti ne, ba ta jima da fita sai ga ta ita da ƴan gidan su, sannan da wanda a kallo ɗaya ta ji sam ta tsane sa balle da yake yawan taɓa mata jiki. Idon ta ne suka sauka akan Sakeenat sai hawaye ya gangaro daga idanunta, gyara zama tayi sannan Fancy ta ce.
"Ƙanin miji ka mata bayani, kan mu a kulle ya ke sosai, kai ne kawai za ka iya warware wannan case ɗin, sam cikin mu ba musan mene faruwa ba." Shuru yayi sanann ya ɗan taka zuwa gabanta sai ya furta.
"Airah, Monceur É—in kine fa....."
"Waye kai Please?." Ta kuma wurga mai tambayan tana mai da kanta ga Sakeenat da ke tsaye gefan wata mai maka da ita again, shuru ta yi dan shine abin da zai fi mata akan ta yi magana.
"Airah wannan Mijin ki ne fa." FaÉ—in Fancy bayan É—akin ya É—au shuru.
"Miji, Fancy wai hauka kike ko me, wait natina ashe Fancy ce, Uhmmm Hasty da Husty na san ku kuna sona ai, ba kwa ƙyamata Please ku fitar da ni a cikin duhu dan Allah." Ganin idan bashi ba, ba bu mai warware wannan case ɗin, kafin ya furta wani abu sai Aunty ta ce.
"Doctor Abdullahi, me ke faruwa, wace ce Airah? A ina kasanta? ta ce ita ce Ramlat É—in mu, Please ka ma explain ko ka faÉ—a in da iyayen ta suke da mu nemo su, mu kuma ku koma gida."
"Gaskiya zancen ki, ke Fancy a ina kika santa?." Fancy ta kalla Momcy tukun ta ce.
"Matar shi ce." Ta faÉ—a tana nuna A.A.
"Muna jinka a ina ne gidan su Airah."
"Ya isa, wannan dai da kuke gani itace Ramlat É—in da kuke magana, ita ce dai sak wancan yarinya, ita ce dai." Ya kaina ya na nuna Sakeenat.............
END
Page 69.
****************** *************
_____________ "Bara na baku ainihin labarin wanne A.A da wace ce Airah." A.A ya faÉ—a yana mai fargaban kar Airah ta dena son shi, amma bara dai ya gama faÉ—i. Kowa shuru ya yi dan ya na son yaji labarin, duk su 10 ne, Ramlat, Fancy, Aunty, A.A, Husty, Hasty, Sakeenat, Mama Zulaikha da Momcy, sauran sun zauna a gida.
Labari na
A.A - Abdullahi Anas chul, haifaffen ɗan Kaduna ne, Ni ne ƙarami gun iyayena, na taso cikin gata sangarta da wadata, Mahaifiya ta wato Maa, ta sangartan da ni fiye da misali, ban damu da ilimin addini ba sam duk da ina zuwa saboda Yayana Muhammad dake tilasta min akan naje, ni mutun ne mai son shagala da duniya, yau ni ne wannan club ɗin gobe wannan, nakan sha shisha da giya wani lokacin, ban taɓa na daman wani abu ba saboda iyayena sun tsayamin, amma ban taɓa zina tinda nake, a baya ban taɓa tsammanin akwai ranan da Ni zan faɗa soyayya, dan ni ban kula ko wacce mace. A qata rana bayan na sha nayi ta tul, na shiga mota ta dan na koma gida daga club, a hanya ta wani babban iftila'i ya faru dan accident ɗin da ban taɓa gani ba na ci karo da shi......." Sai ya yi shuru tare da kallon Airah wacce itama ta zuba mai idanu kaman sauran mutan ciki. Ci gaba da magana ya yi cikin taushin halin sa.
" Banyi au ne ba, wasu matasa sun tawo a cikin napep ga gudu, nima na danno gudu, haka wata babban mota ma haka, ba na ce nasan me ya faru ba dan ban cikin hayyaci na, na wayi gari ne na ganni a wani ɗan garamin gida, bacin na miƙa tsaye da ta hangi rigata a gyefe guda na sanya sanann na fita waje, wani ɗan dattijo na su zaune a tsakar gidan, da ganina ya miƙe tsaye ya na mun Barka da fitowa. Bayan na natsu ya bani labarin hatsari ne ya kafku sosai, ni da mata ne kawai iska ya kaɗamu wani gangare hanyar da ya sada ƙauye su, shi ya tsince mu sannan ya kawo mu nan dan ba mu kulawa, ashe har kwana biyu nai a doguwar suma, bayan matarsa ta dawo shine ta kaini ɗakin wacce suka kira da Mata ta, hankali ya mugun tashi da na ga yadda da take, ba tare da tinanin komai ba na ɗauke ta d taimakawan su nafita da ga wannan unguwan, na kaita Asibitin mai kyau, bayan kwaje-kwaje aka ce sai an mata aiki dan gefan fuskanta ya lalace, daga ƙasar waje aka zo aka wanann aiki daga bi sani na kaita aka sauya mata fuska sannan aka bata wasu ƙwaya wanda take mutum kan sauya kala, haka akai mata aiki a brain, 8 month tana kwance ina jinya ta....." Sai ya tsagaita tare da kuma kallonta, sam ba zai iya karanta komai dan gane da ita ba. Sai kawai ya da sa.
"Tin bayan ranan da nakaita asibiti wallahi wallahi ban taɓa jin ina son ka sance da kowa ba sai ita kawai naji na kamu da soyayyarta, dan haka da na koma gidan wannan Baba na faɗa mai ni ban santa ba amma ina son na taimaka mata, take yace to na aurenta, na ce bansan ko da auren wani a kanta ba, haka dai muka tsaida musu, a ranan aka ɗauramin aure da ita bayan na biya sadaki, domin gasgata ni ga ma su nan." Yana faɗin haka sai ga bayin Allah nan sun shigo, ƙara jaddara magarsa suka yi, da gode ma A.A dan ya maimake su sosai, yanzu haka yaran shi maza biyu ɗaya yana karatu ɗaya kuma ya samar mai aikin soja, kuma sun bar gidan nan ya musu sabo. Baban ne ya faɗa haka.
" Ko bayan faruwar abin jami'ai sunyi bincike a in da aka ce wasu matasa sun sake wata budurwa sai tsutsayin ya afku. Duk sun mutu, su biyu Allah ya tsaratar.."
"Mama wannan itama Æ´ar ki ce." Sakeenat ta faÉ—a tana isa gaban Airah, sai ta rungumeta, tana kuka.
"Ramlat ashe mu twins ne, ashe....."
"Sakeenat ba a nan ba, ki bari ta samu hutu Please." Aunty ta katseta da faɗin. Ramlat da hannunta ke cikin na Airah ta ƙara matsawa tare da sumbatar shi. Mama Zulaikha itama ta matso ta rungume Airah wacce ake ce ita ta haife ta, tayi ko kwanto kafin ga rungume ta amma bayan ta rungume ta take ta gasgata ƴar tace sai ka ta da ga wannan ta bon a hannunta haka kuma ga wani abu a saitin wiyarta sak irin na ta, safan gun tayi ta sake rungume abarta.
*************** ***************
7:30pm suka dawo gida, anan Mama Zulaikha ta ga Hajiya wacce sam ba su haÉ—u ba, sun yi murna da ganin juna haka haka taga sirikarta harda yaranta twins, wanda suka dawo bayan magrib dan su wuce. Allah ke nan sam ba ta kawo nan kusa zasu haÉ—u ba sai gashi.
Kafin Pazars su dawo ko wacce ta wuce zuwa gidan ta, Mama Zulaikha itama ta wuce da Abbuu ya zo ɗaukan ta, ta so Airah ta bi ta amma Ramlat ta ƙi yadda. hatta Meerah ta yi farin ciki da bayyana Ramlat ɗin. A part ɗin Baban Yaya suka raba ɗare kafin Meerah da Sakeenat suka bar gidan. suna fita Airah ta kalla Ramlat ta ce.
" Pure white, abu na cin rai na, wai yanzu Zaki ya yi aure, ya aure Æ´ar uwata?." Ta faÉ—a cikin taushin hali da fatan ace wani Zaki ne ba Saurayinta ba.
" Ki ya ƙuri, abu yafi 1yr yanzu, be yi aure ba sai bayan kin fi wata 8 tukun ya yi, sabon Aure ne wanda bai jima ba. Dan Allah kar ki tashi hankalin ki kinji......"
"Ya yi aure. Zaki na ya aura wata, Za...." Sai kuma sannan ta miƙe tsaye ta ce. "Na rasa shi wai !, Inaaa sam ina son sa, babu kowa acikin nan sai shi." Ta nuna zuciyar ta. Sai ta nufi in da zata kwana kafin ta shiga ta ja jakkanta, ta na kam shiga ta garƙame ƙafan. Zama ta yi jikin gadon ta sa ka sukuni da walwala. Misalin 1:21am na dare ta kunna wayarta, saƙon ne ya far shigowa a jera kuma duk na mutum ɗaya wato Monceur 💖, buɗewa tayi amma na ƙarshen kawai ta karanta.
*** Daga ni mijinki Airah, ina miki so na gaskiya, dan Allah dan Allah kar ki ce za ki gujeni, ki sani ni bazan taba gudun ki ba insha Allah, ki ɗauki duk lokacin da kike so ki huta acikin familyn ki amma ki kulamin da kanki....***** Ji tai kaman ta fashe da kuka, sai kawai ta shiga contact take ta fara sanya number da ta mai wani mugun hadda, saɓo ta tura kamar haka.
" A. Asad, kayi aure, ka manta da ni, Allah sarki, ya zanyi da dakon soyayyar ka da ke cin zuciyata...." ta tura tana mai jiran reply sai kawai taga ya kira ta. Take ta dauka.
Zaune yake ya kasa barci tinda Sakeenat ta gama bashi labari, barcin yaƙi zuwa sai ya koma bedroom ɗin sa amma sam barcin ya guje shi, ba komai ya ke tinawa ba sai rayuwar su ta da, ya zo ace zai iya auren ta amma ina a yanzu babu aure a tsakanin su. Ganin sms ɗin ta sai ya kira, take ta fara kuka wanda ya ke ji har cikin zuciyar sa.
"Ramlat is okay, Dan Allah ki shuru kinji." Ya faÉ—a shima kaman ya yi kukan, sai da yi mai isarta sannan ta yi shuru. sai ya dasa da ce wa.
"Har yanzu wai kina sona?."
"Har abada." Ta faÉ—a ta na share sabon hawayen idanta.
"Ki na da aure ai......."
"Ya sakeni wallahi ban son sa, bansan auran kowa in ba kai na." Sai kuka abinka da uwar kuka.
"Innalillahi kin san ban san wanan kukan koh? Sai da safe tin da ba za ki yi shuru ba." Take ta sassauta kukan sai ya ci gaba da magana.
"A kullum ban da maradi sai na ga kin dawo, na jira na jira, daga baya na fidda rai nai aure amma a kullum kina cikin rai na....."
"Ka aure ni in dai da gaske har yanzu ka na so na."
"Hmmmm dan ba kiji yadda ƙirji n yake bugawa ba ne, matsalan a yanzu babu aure a tsakanin mu." Ya faɗa da duk ka dauriyan sa sai ta ce
"Ba aure mai ya sa?."
"Saboda ina auren Æ´ar uwanki kuka uwa É—aya uba É—aya......"
"Na gode." Tana faÉ—in haka ta kashe kiran tare da kashen wayan. A na shi side É—in ya san haka zai faru, da shi har ita babu wanda ya rintsa har gari ya waye..
END.
Tab ana abu, Ke Airah ai da auren ki kuma shi A A ya mutu a kanki sosai, haka kuma Zaki ya na ƙaunar Sakeenat amma duk da haka akwai sauran ɗanɗanon First Love AIRAH 🥰..
Ko ina Rash ya ke da tawagar sa ........ Mudai je akwai tafiya fa.
Page 70.
************** *************
__________Gari na waye wa Ramlat ta koma jikin ƙofan Airah ta fara bugawa, sai ta ga ashe a buɗe ƙofar take, shiga ta yi sai ta hangeta zaune tsakiyar ɗaukin, da sassarfa ta nufe ta tana ce wa.
"Why? Ba ki yi barci ba na sa ni, Airah ya kamata kisan komai ya wuce." Ta faɗa tana da fa ta, miƙewa ta yi tsaye ta ce.
"Ya wuce, ban san a kuma magana, shike nan." Ta faɗa tana ƙaƙalo murmushi, duk da Ramlat ba ta yadda ba amma sai ta basar suka ci gaba da harkokin su amma sam jikin Airah a mace ya ke.
***************** **************
___________ Bata buƙatar tambaya ta san waye Zaki, tin a kallo ɗaya ta fahimci yana cikin damuwar da ta barshi a ciki. Bed ɗin ta hau tare da daura kanta akan cinyar sa, ta na ce wa.
"Faɗa min menene matsalan." Ta faɗa tana wasa da yatsun hannunsa, a rayuwar su babu ɓoye ɓoye dan haka bai ja dogon magana ya ce.
"Na ka sa barci, sannan Airah ta kira ni a daren jiya, shin ni na zama azzalumi kenan tinda har na cuce ta, na kasa aurenta, sam na kasa barci saboda damuwa ta ishe ni." Murmushi Sk ta saki dan ta san dawari zan cen. Sai da ta gyara kwanciya ta yadda take kallo fuskan sa ta ce.
"Babynah sam baka yaudara kowa ba, ba ka cuci Æ´ar uwata ba, ina so kasa wannan a ranka, a yanzu zan iya baka shafa É—aya tak idan ka na so."
"Why not, ina jinki Jaririyatah."
"Ka sa mu kai da ita ku zauna kuyi magana ta fahimta, insha Allah itama za ta fahimta."
"A'a bazan iya kallon cikin idanun ta ba......"
"Ban sanka da tsoro ba Zaki, be a man nan." Ta faÉ—a da sigar wasa dan sai da ya yi murmushi, sai ta kuma ce wa.
"Idan kuma ba ta yadda ba kasan mai ya kamata ka yi?." Sai ya kaÉ—a kai Ita kuma ta koma ta bayan shi yadda baya iya ganinta sai ga É—aura kanta a kafaÉ—ar sa sannan tai maganan cikin wani salo amma iyanka a baki dan ta san waye Zaki
"Sai ka sake ni ka aur......." ta sauri ta rufe mata baki tare da ce wa.
"Kul na ƙara jin wannan maganar, akan menene zan sa ke ki."
" Baby in ba haka ba babu wata hanya ai." Da hannun sa ya sa ya zagayo da ita saitin sa sai ya ce.
"Kalla cikin idanuna ki maimaita abin da kika ce." Cikin idon ta kalla babu kyaftawa, na tsawon sec amma ba ta ce komai ba sai can ta ce.
"Karanta saƙon da kake gani a cikin wannan idanun nawa." Ba tare da ya ƙyafta ba ya ce.
" Zallar soyayyar mijinki na ke gani."
"Good, shin kaga wani tsoro a ciki."
"No, sai dai na ga fargaba kaÉ—an." Murmushi ta yi sai ya kuma ce wa.
"Ni fa mai kike iya gani a cikin idanuna."
"Ban iya ganin komai sai tsabar gajiya da barci, gashi ina so na sanya ka babban aiki yanzu."
"Kan ki tsaye My Queen, faÉ—a na cika aiki."
"Yauwa so nake ka goyani muje kitchen, sai ka haɗamin abinci bayan na ƙoshi, sai na karaka gun ƙanwata dan ni ce Yaya."
"Baby son girma koh, shike nan, hau." Babu musu ta hau sannan suka nufa kitchen....
*************** **************
________ Ko bayan ya koma gida part ɗinsa ya shiga tare da rufewa, sai Fancy ce ta faɗa ma su Maa komai da ke faruwa, sunyi sunyi da ya fito ya musu ƙarin bayani amma yaƙi fitowa, gari na waye wa suka kammala komai, Dad, Maa, Fancy da M.d suka shirya sannan suka fito da sun so su tafi suka ɗai, sai A.A ya ce shima zai je. Tam kar Airah shima haka ya kwana bai yi barci. Mota biyu suka yi sannan suka nufa gidan su Fancy.
************* *************
________ Adam ne ya kalli Spider ya ce.
"Kai posting É—in sannan ta tabbatar komai ya yi daidai, sai kai Skiddo Oga ya ce work É—in ka ya yi sosai, a taro tawaga zuwa gobe.
" Ba case, yanzu zan tura ma kowa saɓon." Faɗin Skiddo yana cin Shawarma.
"Allah ya saka ma Boss, har yau na rasa ta ya zan nuna godiya ta gare shi."
"Hmmm kwanda ku, nikam zan iya cewa saboda ni ya za ma RASH, dalilin iyaye na, gashi ya zama shugaban taimako, na yi imani da Allah aikin da Shuraim ya ke gaba ɗaya Nigeria babu mai kwatan sa. ina g kwanda ya fito da ainiyin sa wa muta ne dan a gyara ƙasa."
"Haka ne Adam, fatan mu da mu riƙe ƙannan sa da kyau." Skiddo ya faɗa yana kiran wata number, bugu biyu aka ɗauke sai ya ce "Gobe za a dawo bakin aiki, a faɗa ma kowa."
" Masha Allah gamu nan tafe." Daga haka ya katse kiran ya na duban Spider ya ce
" Ka dubi yadda rayuwa ta yi da mu, mu marayu ne amma Shuraim ya mana gata sosai, na yi rantsuwa da Allah babu wanda zanga zai cuce shi na tsaya sai ƙarfina ya ƙare."
"Insha Allah." Spider ya faÉ—a da kakkausar murya.
**************** *****************
____________ magana ce ta kai har gun Pazars, Pazar Q dan haka ya nemi da aka kira Abdullahi Ustaz da Mama Zulaikha, dan su Maa sun iso, haka Zaki da Sakeenat, sai su Ramlat da Airah, ba su jima da haÉ—uwa ba Mama Zulaikha suka iso. Bayan an gaisa, Pazar M ya ce
" Yanzu ba wani abu ne ya tara mu anan ba face sulhu tsakanin Ramlat ko in ce Airah da Abdullahi, dan Allah ku bani a ron hankalin ku, a yanzu dai shi Abdullahi ya na son da ki koma gidan sa tinda ba sakin ki ya yi ba, dan ku ci gaba da rayuwar ku cikin aminci." Ya faÉ—a yana kallon Airah wacce kowa na gun ita ya ke kallo. sai ta buÉ—e baki a hankali ta ce.
" Dan Allah za ku iya bani dama da na yi magana da Ya Umar cikin sirri." take fuskan A.A ta haÉ—e fiye da tsammanin dan yaji shine wanda zai aureta dan ya biya sadakin ta.
"Ki tambaya mijin ki dan shi ke iko da wanna." Ta ke ta maida idon nata kansa sai ta ga ya haÉ—e fuska, maimakon ta tambaye sa sai tace.
"Zan so na fara da kai." tana faɗin haka ta miƙe sanann ta shiga wani ɗan ɗaki daga gefan parlour, ba musu A.A ya bita, dan shima ya na so suyi magana.
A zaune ya sa me ta kan kujera dan haka ya zauna a gefan ta sannan ya ce.
" Airah......"
"Akan meye bai faɗa min gaskiya ba?, Ashe kai kanka baka san wacce ni ba amma ka zauna da ni, harda aure na, hmmmm yanzu ka sa ke ni a lalama kawai dan bazan......." Bata ƙarasa ba ya yi saurin haɗe bakin su guri guda yana zubar da kwalla, sai da yasan ta haɗiye sauran magana tukun ya cire bakin sa sannan ya riƙe hannunta ya ce.
"Airah wallahi wallahi ina sonki ina ƙaunarki, amma idan kika umarci da na sake ki zanyi, ina da kishi akan ki, ko da wasa ban yadda kifi minti uku da Umar ba." Sai ya miƙe tsaye, hannu ta sa ta riƙo hannunsa tare da kallon fuskan sa na ɗan lokaci, ba komai ne ya haska a kanta ba sai abu biyu, imagine yadda ta ya sadaukar da komai na shi a kanta, be sonta ba amma ya nemo mata lafiya, sannan rayuwar su ce ta baya ta haske a cikin kanta, rasa abinyi ya sa ta rungume sa ta na ce wa.
"Ya zanyi? Ji nake Ya Umar kawai na ke so, faÉ—a min yadda zanyi...."
"Ya isa, ki natsu da kyau kinji, ba zan yadda ni kaina na cuce ki ba, amma ki sani kina ɗauke da ciki na, ki kula bara na kira miki shi." Be bari ta ce komai ba ya fice, ji tai jikinta ya mutu, haka dai ta jaa ƙafarta ta zauna akan kujera sannan ta faɗa kanta da hannu ɗaya, ɗaya kuma ta sha cikinta.
Tare ta suka shigo, bayan sun zauna, sai ta É—ago ta kalle su, Sakeenat da Zaki, wanda sun yi matukar match.
"Ƴar uwa, matso kusa." Take ta matsa kusa da ita, kallon juna suke yi kaman yau suka fara haɗuwa.
"Kallon kai na nake yi, hmmmm Allah na gode ma, shin za ki iya faÉ—a min wannan bawan Allah yana kula min da ke yadda ya kamata?." Sunyi mamakin jin abin da ta faÉ—a dan baka suka yi tsammani ba sam. hawaye ne suka gangaro a fuskan Sakeenat dan sai ta ji wani iri, É—aga kai ta yi.
"FaÉ—a min dai, idan akwai abin da ya ke miki tin yanzu na sa ni."
"Babu." ta faɗa sai ta miƙe tare da fice wa da sauri ta na kuka. Ko da ƴan Parlour suka haka sai suka ce kar kowa yaje, amma zuciyar A.A har ta rayomai ce wa 'Airah ta sa Umar ya saki ƴar uwarta ne'.
________ sun dau lokacin sai ya kalle ta ya ce.
" Bayan lokaci mai tsayi kin bayyana, Alhamdulillah, Ramlat ki ya femin wallahi ban yaudare ki...."
"Kar ka damu Ya Umar, wallahi ya wuce, ina ji a raina haka Allah ya so, ba mu isa mu sauya ƙaddan Allah ba, ina so ka rike ƙanwata da kyau kaji."
"Hmmm insha Allah, kin ya femin kenan?."
"Ba komai, ya kamata na ci girma akan ka."
" Ta ce ita ce babba ke ma haka to waye ni kam."
"Haka ko a ido ai ansan ni ce. Ya Umar."
"Na'am ka najin wani abu a ranka ga ne da ni?." Sai da sauka a in da ya ke sannan ya matsa kusa da ita amma akwai ta zara a tsakanin su ya ce.
" Eh, na kasa fassara yanayin."
"Nima haka ne amma mu sa a ranmu, ƴan uwanta ka ce kawai, harga Allah na haƙura domin a yanzu Doctor ke faɗamin ina da juna biyu, rabo kenan mu ƙaddara rabo ne duk ya kawo haka."
"Insha Allah........" Kafin ya kuma magana sai ga A.A dan ya kasa haƙuri, sannan ya ji hiran su na ƙarshe. yana shigowa ya kalla Umar ya ce.
"ÆŠan Uwan ka ta yani neman yafiyarta kaji." Murmushi mai ciwo ya yi dan harga Allah sai ya ji kaman kishi ya ke yi amma ya danne komai ya ce.
"Kar ka damu, ƙanwata mai yawan yafiya ce, ta yafe ma amma kamin alƙawarin kula da ita kaji."
"Insha Allah, Zan kula da ita." Rungume juna suka yi, Zaki ya bar É—akin cikin É—an É—auriya, A.A ya kalla Airah ya ce.
"Airah ki....."
"Monceur dai." Ta faɗa ta na murmushi, sai ya riƙe hannunta sanann ta kuma ce wa.
"Da gaske yanzu anan akwai baby." Ta nuna cikin ta sai ya ce.
"Eh, za ki bini muje gidan mu." Sai ta É—aga mai kai. Tare suka fita suka tadda kowa yadda suke.
" Fatan kun sulhunta kan ku." Abbuu ya faÉ—a sai Airah ta É—aga masu kai. Komai murna ya shiga yi don ba son ace an yi saki. A gidan suka wuni sai gurin yamma suka wuce dan sai da suka je gidan Maman Rabi, suma aka basu labari, harda kuka Maman Rabi tayi sannan suka rabu nan ma A.A ya ba su kuÉ—i sosai.
END.
Page 71.
**************** **************
_________ Baban labarin da ke trending a yau shine : Rash ya dawo, da sabon salo dan ya bayya kuma ya umarci duk ɗan Nigeria mai ƙofari da ya turo saƙo a wata number nan take za'a bi mai haƙƙi.. kowa labaran ya ke duba wa aka waya. Beauty da itama ke zaune a gefan Beasty ta ce.
"Beasty yanzu wai duk kisan nan ashe Rash taimakon ƙasa ya ke. amma idan jami'ai suka kama shi fa? Kin san halin ƙasar nan."
"Hmmm ai yanzu asirin shuwagan nin mu ya gama tonuwa kodan haka za su ƙulla mai sharri sosai."
"Allah dai ya biya shi, amma yana cikin matsala tin da naji ance anƙaro jami'ai akan case ɗin, kuma President ya zauna da Governor's akan haka." Kafin Bauty ta ce wani abu sai Kandy ta shigo dan ita yanzu ta dawo daga gurin aiki.
"Sannu kin shawo hanya fa."
"Kedai bari Beauty, kin san yau mun sha wiya kuwa, rahota aka ce mu nemo akan Rash, yanzu haka zan kammala abin yi ne, na zauna dan duba wasu abu."
"Wai sannunki, ashe yanzu Rash mutumin kirki ne? Imagine ashe taimakon mu ya ke yi."
"Kedai bari Beasty, sai ma kinga channel É—in mu yau, rahoto ne kowa da na shi."
"Ina Zubee ta kawo miki drink ki É—an sha. Zubee, Zubee." Sai ga Zubee ta fito da sauri.
"Aunty Beasty ga ni."
"Kawo ma Kandy abu mai sanyi." Take ta nufi kitchen sannan ta kawo mata pop cola da glass cup, sai ta amsa ta na cewa.
" Ya school fatan karatun ba bu wiya." Sai Zubee ta zauna ta na ce wa.
"Alhamdulillah gaskiya, makaranta ya yi, sai dai Aunties akwai dokiki next week za mu yi matriculation."
" Dan Allah ki maida hankali, su kansu Uncle's É—inki za su yi alfahari da haka."
"Insha Allah Aunty Beauty."
"Idan kuma akwai assignment da baki ga ne ba ki tun tuɓe ni."
"An gama Aunty Beasty."
************* ************
Bayan sati É—aya
_______ a yau za ta koma school, shirya wa ta yi dan karta ɓata ma Fancy lokaci, tana gama shiri ta kalla A.A da ke bin ta da kallon ƙauna, yau ba zai fita da wuri ba dan haka yana kwance abin shi.
"Monceur zan ta fi." Ta faɗa ta na ɗaura niƙaf, sai ya ce.
"Please take care kinji." ÆŠaga kai ta yi sannan ta fice tana kashe mai globe dan barci ya ke ji sosai. Bayan dawowanta wata sabuwar soyayya suke mai tsafta da kula da juna.
Tana saukowa ta tadda Maa ta shirin shiga kitchen, gaisheta ta yi ta amsa cikin kulawa sannan Airah ta ce.
" Maa ai Fatima ta kammala break fast."
"Masha Allah, Allah ya muku albarka." 'Ameen' sai Maa ta koma É—aki, zama ta yi dan jiran Fancy.
* "Baby 8:00am zan shiga lecture fa, kuma Airah na jira na." Ta faÉ—a kaman tai kuka sai ya sake hannuta sannan ya ce.
"Ni ma ai 8:00am ina da class, kawai kallon kyakkyawar fuskar ki na ke yi."
"Baby please."
"Okh kiss me." Ba jira ta mai peck a kumatu sannan ta fice, shi kuma ya kalla agogo 7:38am, kuma text zai ma wasu, cikin sauri ya É—au car key ya fito, motan su Fancy na fita shima ya bi bayan su.
_____ ko bayan da ya farka, wanka ya yi, sannan ya yi breakfast É—in da ta aje mai, sai 10am ya bar gidan a lokacin har Dad ya fita Maa ce da wata Rashida mai aikin gida.
************* **************
________ Tin a daren jiya suka iso Saudiyya, a yau kuma Abbuu ya zaga da su cikin babban burinin Saudiyya, su kansu cikin nishaÉ—i suke, sai bayan la'asar suka koma gida, da a hostel za su zauna Abbuu ya ce sam, tare za su zauna dan suma koma wa za suyi, dan haka suka dawo jiya, abin da ya ma su Pazars daÉ—i É—aya a in da Abbuu ke koyarwa anan makaranta su Baby aka sanya su.
************** *****************
Meerah da Sakeenat ne tsaye jikin ƙofar gidan Ramlat, ba su jima ba ta buɗe suka shiga, ɗauke ta ke da Husaini da ke faman kuka, Sakeenat ta amshe shi tana jijjiga shi.
"Ina Hassan hala ana sana'ar barcin koh." Meerah ta faÉ—a tana ajiye small Ammee kan sopa.
"Aikam tin ɗazu ya ke barci, gaskiya ki faɗa min menene sirrin, naga Ammee kullum fresh ta ke ƙarawa ne, ga ta ɓulɓul." Sai suka yi dariya sannan Sakeenat ta ce.
"Nima haka na tambaye ta, tubar kalla kullum sai za ma wata babban mace ta ke." Sai suka kwashe da dariya. Hira suka wuni suna sha abin su, sai suka wuce, Ramlat da duk ta shiga da muwa saboda Shuraim ya ƙi barin wanann aiki, jiya har faɗa suka yi akan haka dan haka ya fice yau da wuri, ganin kar mala'iku su tsine mata dan faɗa sukai sosi har da kuka ta yi. Wayarta ta ɗauka ta kira number sa, 3 miss call ta mai amma bai ɗauka ba kuma bai bi kiran ba.
_______Sakeenat tsaki ta ɗan ja, domin ta samu ta ɗauko number Babban yaya sannan ta haɗa da na Ramlat, so ta ke ta ji wayan da za suji and duk kiran da zaiyi za ta datsa dan ta ji. Jin Earphone ɗin kunnin ta na ƙara sai ta gyara zama ta na cin popcorn abin ta.
_______ÆŠaukan kiran ta yi da sallama sai ya amsa.
"Baby uhmm uhmmmm ni uhmmmm."
_____ Jin hakan sai Sakeenat ta cire a kunnin ta aje a gefen ta. ( Hmmmm Sakeenat Allah ya shirya, ashe akwai sense Awwwnnn 💓, kunsan akwai mu da hankali wallahi.)
"Ina jinki." Ya furta sai ta kuma kwantar da murya ta ce.
"Ka de na so na koh?."
"Ni ban ce ba......"
"To me yasa kamin faÉ—a, ka sa ni kuka, nifa maraini ya ce." Sai ta fashe da kuka dan tina Ammee.
"In kin gama kukan ki kirani." Daga haka ya katsen kiran, jitai takaici ya mata sosai, sai ta shiga contact, number da ta sanya 'My Yaya for ever' shi ta kira nan ma ba'a É—auka ba.
_______ Sakeenat ta duba kiran sai ta ga ya katse, saita abu ta yi sannan ta koma Parlour ta hau kallon T.V abinta.
________ kwanciya ta yi sai ga kiran ya shigo da farin ciki ta É—auka ta na share hawayen ta.
" Yayana ƙara na kawo maka." Ta najin sai da ya saki ɗan murmushi sannan ya ce.
"Tom ƙanwata ina jinki."
"Dama mijina .....mi..ji...." Sai kuka, rarrshin ta ya shiga yi sosai, har ta yi shuru, sannan ya ce.
"Kimin bayani so that na baki sharawa kinji." Labarin faÉ—an su ta bashi tsaf ko abu É—aya bata manta ba, bayan ya gama ji sai ya ce.
"Da fari ina mai baki haƙuri a madadin shi, bara na faɗa miki abu ɗaya, kinga mijinki mutum ne mai son taimako, ki natsu ki kalla komai da idanun basira, kyanshi ki dinga taimaka masa da shawarori akan haka, ƙasa gaba ɗaya yake taimako, ko bakyaso ne?"
"Ina so."
"To ki dinga mai addu'a dan Allah. Shike nan ko a kwai wani complain É—in."
"Eh, dama ni ka kira shi ka ce mai karya kuma zuwa da bindiga gida, jiya na gani na tsorata sosai."
"Hmmm me ya kaiki É—akin sa, bana ha na ki shiga ba."
"Eh yaya kawai dai na É—an shiga ne."
"Karki sake kinji."
"Tom, Nagode a huta lafiya." Daga haka ta katse kiran. Take ya kuma kira da É—auyan number, haka suke idan ya mata abu to É—ayan number ta ke kira ta faÉ—a mai komai har shawara ya ke bata sai kuma su koma dayan number.
"Ina jinki." Ya faÉ—a bayan ya daga, ita kanta sai da ta yi mamakin sa amma ta basar ta ce.
"Ka ya ƙuri."
"Naji, komai sai kin kai ƙara na koh?"
"Uhmmm to ai laifi ka yi ne."
"Kin kyauta, fatan kin É—au shawaran Yayanki."
"Eh na É—auka."
"Na lura kina ji da Yayanki fa."
"Sosai ma kuwa, baya min faÉ—a shi."
"Ohh shike sangartaki kenan."
"Yep, kuma ya ce in ka kuma ɓatamin rai za ku haɗu." Sai sukai dariya gaba ɗaya.
"Kin iya drama, aiki na ke yanzu zan kira zuwa anjima."
"Dan Allah Yayana na ke so ya zo yau."
"Lallai ma, bakya son Mijin ki kenan."
"Uhmmm ni dai ban ce ba. Bye." Ta faɗa tana kashe wayan sai ta kifa kanta akan pillow take Hassan ya farka dan haka ta miƙa ta ɗauke sa.
END.
Page 72.
**************** ****************
K.K G.R.A
__________ Sai yau na ta saƙon motan ya iso, itama irin na su ne, hawa tai suka ɗan ɗana, sai suka dawo gida, itama kamar Husty ta fara attending class.
"Hajiya na fi Hasty iya driving mai kyau."
"Wai Hussaina ai ni na kuma hawa motan ki sai wani ikon Allah, kaɗan ya rage ranan ki ƙarasa ni." Hajiya ta kaina ta na tina ranan da suka fita.
"Hajiya haka ake fama da ita, shi yasa nima ban yadda na hau motan ta, akwai ganganci."
"Haba Hasty ai da ne yanzu kuwa na canza, driving na ke cikin kulawa."
"Ai da kulawa shi yasa naga har motan ki ta fara ƙoƙewa and Babban yaya sai da ya miki magana."
"Uhmmmm nikam Bara na shiga ciki na kwanta." Ta miƙa ta shiga part ɗin ta.
"Husty manya." Hajiya ta faÉ—a tana mai da idonta ka T.V.
************** ************
_________ Meeting room É—in ya dau shuru saboda jawabin da shugaban gayya ke yi wato His Excellency Haidar.
"Maganar gaskiya, manyan shuwaga bannin ba su da haÉ—in kai, na lura da haka, ya kamata ace an nemo Rash an saka mai da halacci amma mene wai an bada dokan gani da harbi akan sa, menene shawarorin akan haka dan yanzu zan shiga meeting da jami'an tsaro." Ya kai nan ya na kallo mutanen gurin sai wani ya É—aga hannu sannan aka bashi permission sai ya ce.
"His Excellency ya kamata mubi komai a natse Rash mutum ne mai wayo da sunada, ba zai yadda a kamashi cikin sauƙin ba, kawai dai a yi yadda president ya zartar." Sai Da shima ya ce.
"A ganina mu yi yadda ka ce Sir, fatan sa'a."
************ ************
_______ " Sir a yau kawai mun samu saƙo sama da dubu 1, Nigeria sai a hankali." Adam ya faɗa yana kallon saƙon nin kowa da na sa matsalan.
"Mutum 20 a kullum ya isa, ki tashi ku koma gida dare na yi, nima yanzu zan wuce." A tare suka fito sannan suka hau mota suka bar wannan gidan da yanzu ya sha gyara fiye da daa.
________A haraban gidan ya tadda Aliyu da Zaki, bayan ya isa in da suke zaune shima ya zauna, ba su É—au lokaci ba suka bar hiran tare da shigewa gidajen su.
Da sallama ya shiga part É—in sa, ganin ba kowa a Parlour ya zauna, bai jima ba sai ga ta ta fito cikin dogon hijab, kusa da shi ta iso sannan ta ce.
"Rash ne ko Yayana?. " Sai da ya yi murmushi sannan ya ce.
"Rash na can, yanzu yayan ki ne, Shuraim." Sai ta saki murmushi mai sanyi tana zama daga gefan sa.
"Ina kewanki, ina yaran su ke?."
"Sun yi barci ti ni ai."
"Kifayaty ina son ki sosai da sosai."
"Nagode Yayana, nima ina son ka."
"Kin biya da tikwicin yara maza har biyu, kai Alhamdulillah kullum na tina wai ni ne mai yara sai naji wani sanyi na ratsani."
"Ba komai, fatan ba ka jin yunwa dan yau na ce kar a ko."
"Why?." Ya faɗa ya na kallon fuskanta mai wani sheƙi.
"Kawai dai, mu kwana da yunwa."
"A'a wallahi sam, ni a ƙoshe na ke muje kitchen ɗin." Kafin ta fara musu ya ɗauketa suka nufa kitchen ɗin.
________ Da Meerah har Small Ammee sun yi barci, gyara musu kwanciyar ya yi, sannan ya ɗauka system ya hau ɗan dube dube cikin dare, a yanzu ya samu sauƙin sosai dan wasu ayyukan Rash ke aikatawa.
_______ Neman ta ya shiga yi bayan ya fito wanka amma bai ganta ba, ko ina ya duba amma ba ta babu labarin ta, harya fara tinanin ko dai ta fita ne, sai ga ta ta fito a bayan labule, haÉ—e rai ya yi dan yasha ne manta sai ta saki murmushi ta ce
"Sorry Baby wasa ƴar ɓuya na ke so muyi." Kwafa ya yi ya koma room ɗin sa, sai ta bi bayan shi, tana shiga ko ya ɗamƙota, kunninta ya ɗan murɗa hatta saki ɗan ƙara.
"Auuchhh."
"Ban san kalan wasan nan."
"To ni na, uhmmm shike nan, ba zan kuma yi da kai ba." Ta faɗa ta na ruba baki, ya na sakin ta sai ta fice daga ɗakin, shareta ya yi ya gama shirya barci sannan ya dawo Parlour, T.V ya kunna dan a ƙoshe yake, ko da yana jin yunwa ba zai ci ba sai ta rarrashe shi, ita kuma sai an ce ta ke yin abu, ko haƙuri wani lokaci sai ya ce tukun ake bashi.
Tana kallon sa ta window yadda ya ke shashshan ƙamshi, dariya ma ya ba ta, dan haka ta miƙa da sauri kaman wacce aka kira, ba tatsa a Parlour ba ta nufi kitchen, dama kaman ta san haka ta ƙi yin girki so ta ke ta musu indomie ganin haka ta dafa guda ɗaya shafshaf, sannan ta soya egg, sai kaman ƙamshi abincin ke yi, fita Parlourn ta yi ta zauna a kujera da ke gefe guda ta fara ci a natse, saboda neman rigima ta miƙa ta ɗauki remote sannan ta mai da channel ɗin Zee world 'Barr Anu' shi ake yi, ƙara volume ta yi, shikam bai ce ko ƙala ba, ta ci gaba da cin indomie ta na kallo, guri ko da ba abin dariya bane sai ta yi. Zaki ya cika ya yi fam, sai ya miƙe tsaye, waje ya fita, take hutan nepan ta ɗauke, shuru ta yi duhu ga shi wayarta na ɗakin bincike, kuma ba ta ƙaunar duhu, da wiya kaga rauninta sai kun mungun sabo, rauninta ɗaya duhu sam ba ta juran zama a ciki.
______ bayan ya cire hutan gidan sai ya koma ciki amma ta ƙofan kitchen ya shiga, hangen ta ya yi zaune a in da ya barta ta na kiran sunan sa da cewa.
"My husband ka na ina, an É—auke huta wayana ya na kitchen, please ka shigo ka aramin na ka hasken." Murmushi ya saki sannan ya tawo cikin sanÉ—a ba tare da ta ji sound ba, amma kafin ya aikata abin da ya yi niyya sai ya ji ta ce.
"Kana kusa, amma ta ina ka shigo?, ƙamshin turaren na gab da n...." Sai wai, wato mai gadi ya fito ya gyara hutan, juyowa tai ta ganshi tsaye sai ta marairaice fuska ta ce.
"Tsora ta ni za ka yi da koh."
"Mun ɓata, ba ruwa da ke."
"Shike nan, ruwan juna da juna." Sai ya matso tare da ɗago fuskan ta ta kalleshi, ƙyafa idanu ta shiga yi kaman ƴar baby, ya ce.
"Yaushe za ki girma? Yaushe idan kika ma mijin ki abu za ki ba shi haƙuri?, Yaushe ne idan ya faɗa abu ko bai miki ba za ki yi na'am da shi?."
"Ai haka nake, kaima sheda ne."
"Ke wai?."
"Garantee Nawan 🥰,, sanan me ya kamata na yi kuma ina yi, irin rayuwar matan zamanin daa akwai ni da biyayya."
"Shut-up, ai in zance ne kinfi kowa iya tsarawa kaman mai waƙe."
"Uhmmm to ni me na yi?."
"Ba ki komai ba, yunwa na ke ji."
"Sai dai ka ci break banyi girki ba wallahi."
"Dalili?." YafaÉ—a ya na sakin fuskanta sai ta ce
"Yau ni kallo na sha, na manta zan yi girki ne."
"Ya yi kyau, yanzu kije kimin tuwon shinkafa miyan agushi." Waro ido ta yi sai ta kalla agogo 9:23pm, marairaice fuska ta yi sai ta ce.
"Dan Allah Baby na ma indo....."
"Tuwo na ke so, kefa akwai biyayya na san yanzu za ki min ai, rayuwar ki na burge ni komai irin na mutanen da kike yi." Ya kai nan da sigar wasa, miƙewa ta yi ta shiga kitchen, da ido ya bita dan tafiya ta ke tana bubbuga ƙafa. Tin da ta shiga ba ta fito ba har sai da ta kammala dan ma akwai komai a ƙasa, duba wayarta ta yi har 10:41pm ta yi, ɗauko tuwon ta yi wanda cin mutum ɗaya ta yi haka miyan haka. Kallo ya ke yi sai ta ajiye mai sannan ta nufa bedroom ɗin ta amma kafin ta shiga ta ji ya ce.
"Dawo ba ki kammala ba." Kaman ba zata juyo ba sai ta dawo, ta bi ta haÉ—e rai.
"Oyaah feed me Madam." Kaman ta kurma ihu haka tai sai ta zauna ta É—auki spoon sannan ta fara ba shi, 4spoon ya yi ya ce.
"Na gode, na ƙoshi." Kallan tuwon ta yi dan ko kwata bai ci ba, kuka ta fashe da shi kaman an mata wani abu.
"Baby menene?."
"Gyale ni, na ma abu ka ƙi ci, kasan wahalar girki kuwa....." Sai ta ci gaba da kukan, hannu ya sa ya riƙota ya ce.
"Sorry wasa na ke miki ban na ci, jeki wanka." Miƙewa ta yi ta wuce, shikuma ya ci gaba da kallon sa dan ya ƙoshi ɗin.
END
Page 73.
******************** *****************
BAYAN SHEKARA HUDU.
_____________ Lokaci ya jaa, rayuwa ta sauya sosai, abubuwan masu daɗi da akasin haka sun faru. bara mu dubi zuwa kowani ɓangaren dan ganin wani sauyi aka samu ko akasin sa.
***** Milinium City, Rhyneo estate *******
_______ Ma sha Allah tin da ga waje na fara ganin sauyi ba na wasa ba, ko da na shiga cikin gidan haka nan ma, main Parlour na shiga, cikin Sa'a na datta kusan kowa na gidan, harda ƴam mata uku wanda sai da nayi da gaske na ga ne su, Baby, Karis, Butter, sun ƙara girma ma sha Allah kyau da cikin halitta duk ta gama bayya a jikin su, Pazars na gani wanda duk girma ya ƙara kama su sosai, ƴar yarin ya na ga kyakykywa ta fito d gudu daga wani ɗaki, ta na riƙe da bindiga na wasa, Parlour ta iso ta ce.
"Aunty kin ga twins?, Yau sai na harbi Hussain." Sai da suka yi dariya dan yadda ta yi maganan cikin hausar ta, Aunty da itama ta É—an sauya ta kalla small Ammee ta ce.
"Du ba su dai, ba kiga Aunty's É—in ki ba ne, gaishe su."
"Tom, ina kwana, ina kwana, ina kwana." Ta gaida su Baby dan ba ta san su ba, fiiii ta gudu ta bar gun.
"Ina ga wata Police É—in za mu yi." Pazars Q ya faÉ—a yana murmushi dan sun shan drama, sai Hajiya ta ce.
"Ku shiga ku huta, zuwa anjima za suka duk sun iso." Suka amsa sannan suka shiga part É—in su wanda sukai kewan sa sosai, shekara uku ba wasa ba, ko gida ba su waiwaya ba sai yau.
***** Air Force Base*****
__________ Idanuna ne suka sauka a kan wacce har na mance da ita wato Hafsat, riƙe ta ke da mopar ta na mopping, wayarta da ke ringing ta ɗauka ganin number tsohon mijinta ya sa ta ɗauka, bayan sun gaisa ya ce.
"Hafsatu yanzu na dawo da ga Kano, kuma Alhamdulillah ta ke su Yaya Bashir suka ɗaura mana aure." Kukan murna ta shiga yi, sai ta katse kiran, ta ma rasa ina za ta sanya kanta dan murna, tun bayan samun lafiyarta ta dawo gida, sai dai ba ta samu Maa da Dad ba duk sun koma ga Allah, cikin ikon Allah su Fatima suka tarbe ta cikin kula, haka suka fara sabuwar rayuwa duk da ta na cikin wani hali, dan ita ma Halima ta rasu, dan ciwo yaƙi ci yaƙi cinye wa. da sauri ta ake ta nufi part ɗin Fancy, knowing ta yi sai ta ji muryan Airah.
"Yes Coming." ta shiga da murnan ta É—an a yanzu sune Æ´an uwanta, sai dan gin Dad wan suke garin kano, kuma can ta tura Muktar.
Ganin yadda ta shigo ya sa Airah da Fancy kallonta sai Fancy ta ce
"Aunty Hafsat lafiya?."
"Lafiya har yanzu ba ku gama shirya wa ba?."
"Mun gama, yanzu za mu wuce, amma faÉ—i abin da ke bakin ki." Airah ta faÉ—a suna mai da hankalin su gareta.
"Yanzu Muktar ya kira ni, wai an É—aura daga zuwa tambaya."
"Kai ma sha Allah, gaskiya na ji daÉ—in wannan albishir É—in."
"Na gode Ummu-Affan (Fancy 😳)"
"Amarya, Amarya, Allah ya bada zaman lafiya, bara muyi sauri mu dawo dan akwai meeting akan shagali bikin nan."
"Hmmm Ummu-Arif kenan, to sai kun dawo." Sai ta bar É—akin, Fancy ce ta kalla Arif da ke shan barci ta ce.
"Ummu-Arif ɗauke shi muje, kinga Affan na barci a mota, badan su Butter na a nan zan barta wallahi." Daga haka suka fita zuwa coumound, motan Airah suka hau, suka ɗau hanya, Arif Fancy ta riƙe wanda ke kama da A.A, da fari mace ta haifa sai ta koma ga Allah, ita ma a lokacin ya haifa Affan, sai bayan dan lokaci ta kuma haifan twins, mace da namiji, Arif da Anam, still bayan wata biyu macen ta rasu, yanzu dai Arif shekaran shi ɗaya da rabi, shi kuma Affan Shekara 3.........
***** K.K GRA.******
_________ Motan Husty ce akwai mai dan haka nan suka shiga, suka É—auki hanya zuwa gida, su biyu a gaba Hasty da Husty sai bayan wanda yara biyar na gani É—aya na barci jariri yaron Hasty Ameer, kafin shi, a rana É—aya suka haifi twins, Hasty mata, Husty kuma maza, su ma shekaran su uku, sai kuma Hasty ta kuma haifan na miji wanda watan shi hudu da kwana biyu, su ma Hajiyar su ta rasu bayan haihuwan Ameer da sati biyu, sun sha kuka fiye da zato mutum, hatta Meerah sun fita shiga yaya ni a bayyane amma dai kowa ya san Uwa Uwace.
_________ misalin 1pm suka isa babban gidan na su, cikin murna aka tare be su, zaune suke a suna shan hira sai ga su Beasty, Beauty, Kandy, Beasty da Beauty sun haifa yara mata suma shekarun su 3, Beasty Æ´arta mai suna Ramlat, Beauty kuma Maryam ta sanya ma É—iyarta, Kandy ce kawai ba ta haihuba sai dai tana É—auke da tsohon ciki wanda akai scanning twins ne.
Gidan ma sha Allah ko ina yara ne ƴan dugwi dugwi sai wasa suke yi, bayan sun huta Ramlat ta shigo part ɗin, tin daga nesa na hangi irin sauyawan da ta yi, ta yi wani mugun kyau, ta yi free haka ta yi ƙiba daidai. Zama ta yi suka hira sai ta kira Small Ammee, bayan ga zo ta ce.
"Kira min Æ´an biyu." Da gudu ta koma haraban gidan ta kira su, da yake sune manyan a maza sun tara yara suna wasa, Ammee na zuwa suka ka mata dan dama ta sa su kuka É—azu, duka suka mata dan su akwai cika fuska sosai, za ka za ci sun girme ta, ita kam uwar kuka sai ta fashe da kuka. A haka suka shiga main Parlour É—in.
"Small Ammee waya ta ɓa ki.?" Kandy ta faɗa sai ta ce.
"Twins ne suka duke ni."
"Ban hana ku taɓa ta ɓa, yayar ku ce fa." Ramlat ta faɗa tana haɗe musu fuska, da da yake Hussain shine rama kunya sai ya ce.
"Mom tin da zu take dukan Hassan ni kuma ta ji ƙani, na mata gargadi (magana yaro ne) sam ba ta ji ba, shine muka mata dukka."
"Innalillahi haka ka zama Hussain." FaÉ—in Husty.
"Wannan ai baya jin, shi ne ya gado manyan ido ashe na rashin kunya ne." Kafin Momcy ta kulle ba ki ya ce.
"Ni kowa ma ga na, wallahi ko." Ya yi kwafa ya na barin gurin.
"Abdulraheem zo nan."ya na ji Ramlat na kiran sa ya fice.
"Hmmm wallahi za ka shigo hannu ai, Hussan ma za kaje gidan Uncle Umar ka kira Maman Triple."
"To sai na goyo É—aya?." Smalla ta faÉ—a sai Hassan shima ya ce.
"Mom ni ma na É—auki É—aya?."
"Eh kuje." Kafin ta kuma magana har sun fice.
"Allah ya shirye ku, Butter kuje ku ɗauko mata yaran, dan Sakeenat ba iya ɗaukan jarirai uku za tai ba." Su ukun suka fita, da yake unguwan akwai tsaro su Ammee har sun shiga, a tsakar gidan suka ga Sakeenat da abin turawa wanda yara jarirai uku mata ke kwance a ciki sai aka rufe saman saboda rana. Gaisheta suka yi ta amsa sannan suka jera, ita ma sai yanzu Allah ya bata, tashi ɗaya ƴan uku mata, Airah, Amrah, Afra, koya ya yi murna balle Zaki, aikam Sakeenat ta ga masoya hatta Mama Zulaikha sai da ta zo a lokacin, ta sha gata sosai, kuma har yanzu ta na samun kulawa, ƴan aiki biyu aka kai mata, tayi arba'in dan haka ta fara fita sama sama, da ƙafan da Zaki ya mata suka shiga sai ga su a gidan su Meerah, shiga suka yi nan fa gidan ya ƙara kaurewa ya hira, ga yara masu kawo complain da masu kuka, ƴan uku ne a gidan sun sha girke girke sosai.
Misalin 5pm Meerah ta dawo a wata arniyar mota wanda Yusuf da Yunus suka siya mata, sai ta kyautar da nata wanda Haidar ya siya mata. Yanzu ba ta zuwa aiki sai lokaci lokaci takan leƙa, yau ma babban abu ne ya kaita. da farin ciki ta isa gurin matan gidan, ta zauna suka da sa hira, Small Ammee ta zo da gudu ta hau jikinta ta na ce wa.
"Police station kika je?."
"Ba sannu sai tambaya, nan naje."
"Tom nima yau zan kama Hussaini za ki kulle shi koh."
"Me ya miki?."
"Duka na, dan na harbe shi."
"Ban ha naki wasa da bindigan ruwa ba, ni wallahi na ƙosa a koma hutu, kun ishemu." Da ga nan suka sauya sabon hira, sai bayan isha'i suka watse, dan nan da sati biyu bikin three ladies, Butter lecture ne a school ɗin su, amma a Nigeria iyayen shi suke, Babu kuma wani Balarabe ne a can Saudiyya ya ke, sai Karis ita kuma a Saudiyyan suka haɗu amma a London ya ke, baban shi ɗan United States ne, mamarsa ce ƴar Nigeria.
END.
True love may be hard to define,but the signs to read true love can be clearly seen in every loving relationship
Page 74.
************* ***********
***** RASH*****
________Tin shekarun baya ƙungiyar ta bayyana, ƙungiyar Rash wanda a duk faɗin Nigeria ake magana, a yanzu ta zama group ma fi daraja sosai, bayan dogon bincika hatta shugaban ƙasa ya ba su sanya hannu akan aikin su, aikin gaskiya da gaskiya suke yi, gaba ɗaya unguwan ba mai shiga sai mai son ganin Rash, kowa na ƙasar son ganin sa suke, amma baya bayya nuwa hatta jami'an sa wanda sunfi sama da dari uku babu wanda ake ganin fuskan sa domin wani fuske suke sanya wa mai fuskan biri, gaba ɗaya fuskan ke rufewa.
Kamar kullum yau ma tawagar R.1 suka dawo shugaban ta wagan shine Damuwa R.1 (Adam), tawar Skiddo A.2, tawagar Spider S.3, sai tawagar Madaa (a cikin members ne aka zaɓe shi saboda jajirce wan shi.) Shine H.4.
Sauka sukai a jerin motoci wanda a yanzu idan sun fita har binsu ake yi, yadda kasan jami'an polices haka suke, kuma cikin sanye da uniform iri ɗaya, mutane matasa da waya suna fatan ganin su a cikin wannan group ɗin na ƙasa.
"Damusa, na za ci sai gobe za ku dawo."
"A'a Spider, ai muna gama Meeting da Tsohon shugaban ƙasan Algeriya mukai juyo."
"Okh, muma jiran Boss muke yi." Kafin ya ce wani abu sai ga Rash nan ya fito, sai da na ƙara goge idanuna sannan na kuma kallon sa, ba za ka ce Rash ɗin shekara hudun baya ba ne, saboda wannan Rash ɗin yafi wancan komai da komai, ya ƙara girma da faɗi, gemun na nasa ya cika sosai, girma da kamala sun bayyana sosai a jikin sa. ta ku ya je kamar wani namjin ɗawisu, har tsakiyar Parlour ya kawo, sannan ya zauna, Barka da fitowa suka mai sai ya ɗaga musu kai sannan ya na latsa kiran number Ramlat, bugu biyu ta ɗauka sai ya ce.
"Yau dai zan cika miki burin ki." Ban ji mai ta ce ba, sai dai murmushin da ya yi sannan ya katse kiran, kallon su ya yi sai ya ce
"Muje." Daga haka suka fito dukkan su, su hudu ne suka hau mota É—aya, sai wasu moto biyu suka sa na su a tsakiya. Ba su tsaya a ko ina ba sai gidan su Shuraim. Gaba É—aya mutanen gidan ne, dan yanzu masu huce wa ke niyyan tafiya da tini sun wuce amma Ramlat ta ce su jira Baban yaya. Ramlat ya kira sai ga su mutanen gidan sun fito dan ta ce su firfito. Sun dai ga motoci uku a tsakiyan gidan, hatta Zaki da Aliyu suna gida, Zaki ne ya kalla Sakeenat, murmushi ta sar mai, dan tintini ta shaida mai waye RASH.
Mutanen ciki ne suka firfito sanye da wannan fuske ga uniform mai É—auke da tambarin Rash. Kowa zaro idanuwa suka yi dan ganin wa'innan sai Aliyu ya matso.
"Rash Members, Fatan ba wani ne ya muku abu ba."
"Eh His Excellency." ÆŠaya ya faÉ—a. Take masu tsaron gidan suka rirrige bundugu, dan ma Ramlat ta ce idan wasu motoci sun zo banda bincike an san da zuwan su shine suka bari suka shiga.
"No, ko aje makaimai, me ke tafe da ku?." Kafin wani ya yi magana sai maza uku suka fito suma sanye da fuske É—in, daga nan shima jagaba ya fito, a tsakiya ya tsaya, suna ganin shi suka san shine Shugaba domin shi ne da uniform kuma fusken sa da banbanci da na sauran. A cikin mamakin Æ´an gidan ke kallon wanann tawagan, hannu Boss ya a kan mask É—in ya cire. Take suka waro idanuwa ganin Babban yaya a tsaye. Mamaki da firgici ne ya bayya ga fuskokinsu.
"Babban yaya, kai ne..... RASH." Aliyu ya faɗa cikin haɗo kalmomin da ƙyar, ɗaga kai ya yi sannan ya yi taku zuwa hudu, ya ce.
"Ni ne Rash, ban so bayya muku amma Ramlat ta sanya ni, bayan yin dogon tinani na ce bara yau na bayya a gare ku." Pazars Q ne ya matso gab da Shuraim ya ce.
"Shuraim ne?, To ai Shuraim baya ta fiya..."
"Baba ni ne, Shuraim kuma Ni ne Rash."
"Dan Allah mu shiga cikin Parlour." Ba musu kowa ya koma ciki. Rash ne ya ce.
"Da fari ina neman gafaran ku, dan na ɓoye muku asalin waye ni, a gaskiya sama da shekara biyar ina wanan aiki, kafin na fara ni dama jami'i ne. Ba komai ya sa na zama Rash ba fa ce, Abokina Adam." Ya faɗa ta ke Adam ya cire fusken da ke fuskan shi, sam ba suyi mamaki ba dan sun san za su ka sance tare dama.
"A lokacin baya Adam ya na rayuwa cikin kulawa iyayen shi, wata rana aka shiga cikin gidan don yin sata, ma su satan suka kashe Maman shi da Baban shi, a lokacin muna tare da Adam, ko bayan na sauke shi a mota da ya shiga, sai yaga gidan a buɗe, take hankalin sa ya tashi, tare muka shiga ciki, sai mai abin da muka tadda ba bi kyau, an musu fashi, an sace musu abubu da waya sannan an kashe mai iyaye, mun kai ƙara amma ba doka, sai ce wa suka yi, ma su irin wanann ta'asar a ƙasar nan suna da yawa. Kun san yadda na ke ji da abokina kuwa, ina son sa sosai, ko da nake jami'i na nema shuwagan nina su shiga maganar amma kowa na taɓa sai ace na bar maganan, da ga lokacin na ke da wani nufi a ƙasar nan, bayan lokacin da na tara hujjoji sosai, na yi plan aka na zama gurgu haka na ci gaba da bincin, ina fita ƙasashen waje amma ba sosai ba, ina cikin ƙasar nan, ganin idan ban yi maganin komai da kaina ba to bazan ji daɗi ba domin a binciken na ga no abubuwa da yawa akan ƙasar nan shine na ƙudirta za ma RASH." Sai ya yi shuru sannan ya da sa.
" Cikin ɗan lokacin na haɗa da karu masu rai da lafiya, training sosai na koya musu, sannan da kishin ƙasar su, a cikin su ina da amintattu sune Sunusi da Mubarak." Take suma suka cire mask ɗin su, Beasty da Beauty suka waro idanu sosai.
"Ina fatan ban muku laifi ba." Babu wanda ya iya magana a cikin su ma sai mamaki. Ramlat ce ta nufe sa ta rungume shi, sai kuka ya kwace mata.
"Is okay, shike nan ko."
"Uhm." Sai ta sake shi take sauran ladies suma suka zaga ye shi cikin murnan. Meerah da Sakeenat ne kawai ba su je ba, hatta su Momcy sun ji daÉ—i. Bayan sun É—au lokaci sai Pazar R ya ce.
"Ka ci gaba da taimakon ka, Allah ya biyaka, sannan wannan ga zama sirri kunji." Daga haka taro ya watse, masu tafiya gida suka huce.
_______ bayan sun iso a Parlour suka yada zango, da su da yaran su, ita kuma Kandy gaba É—aya labarin ya sa duk ta É—an rikice, Adam ne ya É—in ga rarrashina ta.
"Ba komai ya wuce, ina jin ciwo a nan." Ta faɗa tana nuna ƙasa cikinta, kafin ya ce wani abu, sai ta fara birgima ta na jin wani azaba na ziyar tatta. Su Beasty da ke kusa suka nufeta cikin sauri. Beasty da ma aikinta ne, ta na kallon ta tace.
"Na ƙuda ne, ya zo gab."
"Wata takwas ne fa." Adam ya faÉ—a cikin ruÉ—ani.
"Ai twins ba sa yin 9 month, dole suke raba watannin, in ma 8 kowa 4 ko 10 kowa 5." Ɗakin Zubee suka shiga dan ta yi aure tini, cikin sa'a ta haihu lafiya, twins ne namiji da mace, asibiti suka je dan tantance lafiyan su, alhamdulillah komai ya zo cikin sauƙi. Zuwa safiya nan gidan ya cika dan ganin yara, Aunty ce ta yi ma Kandy wanka sannan suka roƙa ta zauna kaman yadda ta ma su Beasty. Ba yadda ta iya ta zauna.
END.
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=r_t
By
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶ âœï¸âœï¸
Page 75
************ ************
__________ Rayuwa haka dai ya ke ta tafiya.
babu wanda ya san waye Rash. A yau ne ake ɗaura aure su Baby ma sha Allah, hatta Abbuu ya zo, haka su Maryam, Hajara, Zainab, da itama sai yanzu Allah ya bata ciki, bayan ɓarin da ta dinga sha, amma yanzu alhamdulillah dan cikin ya shiga 7 month.
Biki aka sha mai sunan biki, amare da Æ´an uwanta sun sun sha kyau, amma banda Kandy dan tana gida, har kuka ta yi wai sai ta zo amma su Pazars sun hana.
Biki ya yi sai godiyan Allah, hatta Hafsat wacce sati É—aya kenan da tarewa, kuma rayuwa suke cikin jin daÉ—i.
Amare ukun sun sha kyau na ban mamaki, kaya iri É—aya suka sanya, doguwar riga ce irin ta larabawa fuskansu ne a waje kawai kuma riga babba ce, shigan mutum ci suka yi, dan yanzu suke gani su ce ba daidai ba, sun haddace hadisai masu yawa, sun karantu iya karatu.
Misalin 4 na yamma aka kwashe amare dan duk ba bu mai zama a ƙasar.
Gida sai ma sha Allah can na hangi Ramlat da Baban yaya sun haÉ—u iya haÉ—uwa, taku suke kaman basa tafiya, twins ne ke gyefan su sai suka bada wani style na daban, haka su Aliyu, sun sha kyau sosai dan kowa anko suka yi da familyn sa.
Duka duka anan alÆ™alamin rubuta na zai tsaya âœï¸, ina fatan yadda na É—auka zai Æ™ayatar da faÉ—akar sosai, ina miÆ™a godiya mai yawa ga wanann Æ™ungiyar na wa J.A.W, da Uwar É—akin mu wato Maman Ihsan.
ALHAMDULILLAH.
ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Daga ta ku har kullum
PRETTY SK ce âœï¸âœï¸âœï¸ Godiya ga dukkanin yabo sun tabbata ga ubangiji talikai mamallakin sammai da Kasai Allah .
tsira da amincin Allah su Kara tabbata ga fiyayen halita annabi Muhammad (s. a. w)
*godiya mara iyaka*
GA dumbin mabiya litattafaina a Duk inda kuke cikin kasar Allah.
ina matukar alfahari daku ina kaunarku kmr yadda kuke kaunata.
“I will succeed. Not immediately. But definitely.†in shaa Allah.
✽‌»‌≿â”༺🌹﷽🌹༻â”≾»‌✽
Anas b. Malik (R.A) reported that Messenger of Allah ï·º thus told him:
*"When a non-believer does good he is made to taste Its reward in this world. And so far as the believer is concerned, Allah stores (the reward) of his virtues for the Hereafter & provides him sustenance in accordance with his obedience to Him."*
ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا عَاصÙم٠بْن٠النَّضْر٠التَّيْمÙÙŠÙ‘ÙØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù…ÙØ¹Ù’ØªÙŽÙ…ÙØ±ÙŒØŒ قَالَ Ø³ÙŽÙ…ÙØ¹Ù’ت٠أَبÙÙŠØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù‚ÙŽØªÙŽØ§Ø¯ÙŽØ©ÙØŒ عَنْ أَنَس٠بْن٠مَالÙÙƒÙØŒ أَنَّه٠ØÙŽØ¯Ù‘َثَ عَنْ رَسÙول٠اللَّه٠ﷺ *"Ø¥Ùنَّ الْكَاÙÙØ±ÙŽ Ø¥ÙØ°ÙŽØ§ عَمÙÙ„ÙŽ ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ©Ù‹ Ø£ÙØ·Ù’عÙÙ…ÙŽ بÙهَا Ø·ÙØ¹Ù’مَةً Ù…ÙÙ†ÙŽ الدّÙنْيَا وَأَمَّا Ø§Ù„Ù’Ù…ÙØ¤Ù’Ù…ÙÙ†Ù ÙÙŽØ¥Ùنَّ اللَّهَ ÙŠÙŽØ¯Ù‘ÙŽØ®ÙØ±Ù Ù„ÙŽÙ‡Ù ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ§ØªÙÙ‡Ù ÙÙÙŠ Ø§Ù„Ø¢Ø®ÙØ±ÙŽØ©Ù ÙˆÙŽÙŠÙØ¹Ù’Ù‚ÙØ¨ÙÙ‡Ù Ø±ÙØ²Ù’قًا ÙÙÙŠ الدّÙنْيَا عَلَى طَاعَتÙÙ‡Ù* " .
References: Sahih Muslim 2808
� ?cX僆茀$æ¡ï¿½æ¬”凸W鸜竊甛厘预�,d衺n+NUm.}ï¿½æ« è‘„å¿¾g渽展家腅é–题�洄┉�9K å’•æ—±é¹ç²§ç©½å¢šZ� �驼xx�19Læ£7s@熮e3i `{èœkル
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Sakeenat Abdullahi.
Oum marleekha ðŸ˜ðŸ¥±ðŸ¥±ðŸ˜….
Bayan lokaci mai tsayi, abu zuwa uku sun faru, ciki kuwa akwai samun natsuwan Sakeenat dan zuwa yanzu ta falwala ma Allah tare da É—aukan dangana, a wani gida take zaune wanda yake kusa da invda take aiki a ce wanta ba za ta koma gidan su ba, gidan su biyu ne kawai daga ita sai É—akin ma su gidan, sannan ta ziyar ci gidan su Ramlat har sun gaisa da Maman Rabi ta so su haÉ—u da Babanta amma ranan ba ya gida, sannan zuwa yanzu bincike take yi sosai akan RASH É—an yanzu ji take idan ba ta yi sanadiyyan kama shi ba ruhinta ba ze samu salama ba.
Sai ɓangaren Aliyu Haidar wanda abin da ya zo da shi sa bo ne kuma tsari me kyau, in da ya umarci bincike akan duk makarantun da suke na private da a karya farashin kuɗin school fees, haka kan abinci komai sai da ya yi ragi a kai, sannan akan titina shima ya magance matsalolin da yawa idan mutum kuma ya ƙetara hanyar da ba nashi ba sai ya biya ta ra mai tsoka. sai makarantun government ya sa aka sauya mu su malaman harta asibiti duk sai dai ya yi bincike akan yadda ake kula da muta ne, idan ya ga abin da be da ce ba cikin ɗan lokacin ya ke gyara gurin, duk da hakan ya ja mai baƙin jinin gun wasu sannan farin jinin a gun talakawa.
*************** **************
Air Force Base
Kowa ya san dokan da ke cikin wannan unguwa, duk mutumin da ze shiga cikin unguwan dole sai an binciki waye, sannan idan kai baƙo ne dole wani na cikin Base din shi ze Kira ya sanar da amincewan ka wani ze zo, ko ka fito ka ɗauki mutum, akwai tsaro sosai dan tin daga bakin babban get din za ka fa ra cin karo da sojoji, motarsa ce ta danno kai tare da kutsawa, tin da suka hangi wannan motan ƙiran Rolls Royce baƙi, tin kafin ya iso bakin gurin suka buɗe mai get din ya shige da mugun gudu, sun san dai AA ne be da hankali sam koɗan yana ganin Mahaifinsa ya na da matsayi sosai a fanin siyasa, be bin doka ko kaɗan shi dai.
cikin yanki ya nabda daɗi sosai dan be da yawan muta ne ga wadatan bishiyoyi, sannan ga ginin dukkan unguwa kala ɗaya ne sky blue da fari hatta napep din unguwan haka suke, Direct wani babban gida ya shiga bayan ya yi parking ya zuro ƙafafunsa waje sannan ya bayya, matashi ne dogo me kimanin 27yrs, ba fullatani me hasken fata ta manya idanu, gashi da gashi irin na fulanin usuli wanda yake kwance tsab, yana sanye ne da ƙananan kaya wanda su ka hau fatan na shi, a kallo ɗaya za ka sheda rashin natsuwa sa, rashin wadatanciyar ibadah, babban parlourn gidan ya shiga hannunsa ɗauke da wayansa, yana shiga ya tadda babu kowa a parlourn dan haka ya nufi part dinsa bayan ya koma ya ɗauko wani blanket a nannaɗe, yana shiga ɗakin nasa ya warware bargon a kan makeken bed din shi, take macce ta bayya kwance a sume, tsaki ya ja sannan ya dauko wani allura tare da yi mata a hannun, kallonta yake yi sosai duk da fuskanta duk ya sha bandage ta ko ina, infact yana tinanin harta brain dinta sai a hankali, ya ra sa meyasa yake jin haka daga gareta, ya na da ƴam mata da yawa amma be taɓa jin yanayin da yake ji akan wannan yarinyar ba wacce take a matsayin matar sa.
**************** **************
Zuwa yanzu Shuraim da Kifayaty sun zama ɗaya domin kuwa har Allah yasa sun samu rabo, dan cikin har ya kai wata 3, ita Meerah kuwa na ta ya kai 5 mounth. Shuraim na ba ta matuƙar kulawa in dai yana gida dan yanzu weekends kawai ya ke yi a gida be da lokaci sosai, amma a haka suke ta gudanar da ƙauna abinsu.
Sannan shuraim ya ne mi Auran ƙanwarsa ga abokinsa wato Kandy da Adam in da Pazar R yace " ai shi kan shi ya na da iko da ƙannan na sa." dan haka ya ba shi ita, kan cewa nanbda 5 mounth za'ayi bikin tare da Fancy wacce soyayya ta ƙullu tsakanin ta da M.D malamin makarantar su, Shuraim ya yi bincike ya ga ba shida damuwa sannan ya amince, sai su tweens wanda suma Allah ya ba su twees Yusuf da Yunus wato ya yayyanin Meerah wanda sun taɓa zuwa gidan anan ne suka haɗu, aikan suka ma Meerah magana ta ko shiga musu hanya har suka amin ce.
END.
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿.
[7/1, 17:27] sknt6428: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Page 34.
**************** ********************
"Salon RASH ya sauya sosai, ya de na kisa, sai dai datsan bankunan manyan muta ne a ƙasar nan, mun kasa ka ma shi sam, a yanzu zan cen da na ke muku tin watan nin baya da muka samu makama guda ɗaya amma kafin mu cin ma ƙudirin mu ya riga ya goge page din dan tashi za mu bi diddiginsa." Zaki ya kai ƙarshen maganan yana zama a meeting room din sai Ramlah ta miƙa, ta na sanye da hijab din ne har zuwa gwiwa, sannan ta fa ra da ce wa
" Muna mai ba da haƙuri akan komai ace mutum ɗaya tak ya gagari rundunar mu, abin da mugun kunya, hatta jama'a zagin mu suke akan wannan case din, ina son na bada wani shawara akan wannan case." Gaba ɗaya muta nen suka ƙara ba ta natsuwar su. abubuwa ta furta wanda gaba ɗaya duk sun yadda sannan aka ta shi. Zaki ne ya fita zuwa haraban station din in da ƴan jaridu ke ta jiran futowansu, take suka kewaye shi kowa yana gefo mai tambaya, sai bayan da suka yi shuru sannan ya ce
" A yau ne mu kai zama na ƙarshe akan RASH....."
" Kun samu nasaran kama shine?." Wani É—an jarida ya katse shi da sauri.
"A'a mun dai yanke ce wa daga irin wannan rana mun aje case din RASH tin da babu wani ci gaba acikin aiki."
" Aganinku wannan ba abin kunya ba ne ga dukka jami'ai na Æ´an sanda?." Wani ma ya sa ke cillo tambaya, shi be san yawan magana, yana da damuwa a rashi sosai, kafin ya yi wata magana sai Meerah ta ce
"Wannan ba jami'ai suka yanke hukunci ba saƙone da ga sama......"
" Kun dai ga za?."
" Eh, ko za ka da sa ne?." Ta ƙura ma wanda ya katse ta, daga haka suka bar gurin suna jiwo abubuwan da suke ta cewa a bakin motarsa suka tsaya tana mai ce wa
" Please Zaki kadinga addu'a In sha Allah za ta bayyana." kai kawai ya ɗaga mata sannan ta huce zuwa motarta wanda ake ɗaukanta shiga ta yi suka bar wajen, shi kuwa ko da ya shiga nabsa motan zama ya yi ya kasa driving din tinanin in da Babynsa take ya ke, kuma wani hali take, wanda yanzu kusan 2 mounth ne da ɓa cewarta. tafiya tayi zuwa kano gurin dangin Maman Rabi to ta dai hau mota sun tafi amma can ba ta isa ba, hankalisu ya tashi sosai, da kowa ma an bincika amma ba'a ganta ba, a hankali ya ta da motar tare da nufan gida, yana shiga part dinsa ya fara zuwa ya yi wanka sannan ya koma parlour acan ya tadda kusan kowa na gidan sunata hira, zama ya yi a gefe guda yana duba wayansa da yaji shigowar saƙo tin ɗa zu, Sk shine sunan daya bayyana a saman saƙon sai ya buɗe lokaci guda "Hey Zaki, na sa mo wani makama akan RASH, zan so ko zuwa dare ko da safe na ganka." Be san dalili ba amma aduk lokacin da yake tare da Sk ya kan ji ya rage damuwa akan Ramlat, reply ya yi mata sai yaji muryan Fancy a kusa da shi ta na mai magana.
"Uncle Umar ga abinci." kaman ya yi banza da ita sai kawai ya amsa ba ta re da ya ce komai ba,
" Ya ka mata ka ci karya wu ce."
" Ok." Ya furta ma Aunty wacce ke ta kallon sa, duk ya sauya acikin lokaci
" Zaki, ban daÉ—e da gama kallon news ba, meyasa kuka bar wannan case din haka?." Cewa Pazar R, dan dukkan su suna daga gefe guda.
" Saƙo ne daga manya akan mubar case din yanzu shi yasa, akwai wasu cases ɗin a gaban mu."
" Amma haka za'a bar mugun iri a duniya." cewan Pazar M, sai shima Pazar Q ya ce
" Hmmm Allah ya yi mana maganin sa." dukkansu suka amsa da Ameen. Sai da aka kira magrib ya fita.
******************* *******************
Sam ba ta yanani mai daɗi kwana biyun nan, ga ɓacewar ƙawarta, sannan mahaifiyar su Allah ya yi mata rasuwa, a lokacin har asibiti aka kaita dan ta shiga tashin hankali ma ra misaltawa, sannan tin daga wannan lokacin yanayinta ya sauya sannan ga tina wani abu shima daya addabe ta
Tinani
Zaune ta ke bayan sun dawo asibiti kan suman da ta dinga yi, sannan a nan ne aka ce tana É—auke da juna biyu, shuru ne ya ratsa parlourn na su sannan Shuraim ya ce
" Kifayaty na yadda da ke tin ba yau ba, nasan kina so kisan dalilin da yasa na ke nuna ni gurgune. Shin kin san dalili?." Tai saurin girgiza kanta dan tana son ta sa ni, kuma tana yawan tambaya shi amma be ce mata komai, sannan ya faɗa mata abu a kunne, wanda take bugun nunfashinta ya tsaya na wani lokaci, sannan take ɗan farin cikin na ta ya ƙare, take hawaye suka fara sintiri akan fuskanta sannan ta zabura ta miƙa tsaye tana girgiza mai kai, Rintse idanunta ta yi tare da toshe kunnuwanta, sannan ta durƙushe agurin tana mai kallon tsoro, amma me Hausa sun ce tsakanin mata da miji sai Allah, a take kuma a lokacin ya kuma faɗa mata dalilan sa da hujjojisa, anan ne ya samu ta natsu tare da ce wa
" Yanzu kai ne RASH?, ina sonka amma gaskiya bazan....." da sauri ya haÉ—e bakinsu guri guda shima yana mai zubar da kwalla.
" Ba zan iya rabuwa da ke ba har abada."
" Kamin alƙawarin ka de na kashe rai." yaji maganar na ta a ba za ta, be da wani option sai ya amince, kuma be sa ke kashe rai ba dan hadisai ta jawo mai sannan ta yi mai wa'azi..
Cigaba
Furzar da iskan bankinta ta yi sannan ta miƙe ta shiga kitchen dan yin giki saboda yau Shuraim ze dawo dan yau Saturday. Sai yamma ta kammala fried chicken rice da yam ball, tana gamawa ta shiga ɗakinta ta yi wanka da sallan magrib, tana zaune har aka kira isha'i sannan ta gabatar sannan ta koma gaban mirrow tana kallon yadda duk ta rame sannan ta ƙara haske, riga da wando na Pakistan ta sanya sannan ta koma parlour tana kallo a colours TV.
END.
[7/2, 06:19] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 35.
**************** ****************
Be so fita ba amma haka ya fice bayan ya hangi Fancy da wani mutum suna hira a akan wasu kuje wanda ake zama ashe iska, har ranshi yaji daɗi da ta fita a harkansa kuma ya na mata fatan alkairi. Be tsaya a ko ina ba sai wani ƙaramin gida a waje ya a jiye motan na sa sannan ya shiga gidan, madaidaicin ne wanda ya siya ma SK dan bincike, ɗaki biyu ne a gidan daga na me gadi da matarsa sai ɗayan wanda a can take, key yasa ya shiga parlourn wanda be da wani kaya da yawa, zama ya yi kan kujera yana kiran numbern ta, kafin ya kiran ya katse ta fito daga ɗaya da ga cikin ɗakunan biyun da yake gani, suna haɗa ido ta sakar mai murmushi shima ya maida mata yana ambaton Allah a ranshi, sanye take cikin riga da wando wanda kusan kayan ta sune duk ka, wando palazo ne baƙi sai white shirt mai gajeran hannu, sannan tayafa Black vail akai, bayanta ya bi suka shiga ciki tana gaida shi ya amsa, baban ɗaki ne mai ɗauke da kayan aiki su na'urori da abubuwa da yawa na aikin su.
" Sir zauna ka gani." ba musu ya zauna sannan ta janyo wani system tana latsawa da sauri sauri
" Da alama RASH ya mance ya bar mana babban alama, kaga ɗazu misalin 3pm wannan account din da aka kwashe kuɗin Abubakar Samir a TAJ bank wancan week din, kimanin miliyan 2, to shine ɗa zu ya tura ma wannan account din budu dari 8, wanda da na yi bincike na gane account na gidan marayu, sannan duk bayan wata ya kan tura musu kuɗi." Takai ƙarshen maganar na ta tana kallon Zaki da ya ke tinani akan maganar, sannan ta ci gaba da ce wa " Gobe sai kaje ka ƙaro binciken dan ina da tabbacin zamu sa mu wani alama, ba zan bar RASH ba, dole muka ma shi."
" In sha Allah." Daga haka suka dan yi wani hira sannan ya huce zuwa gida.
****************** ***************
Unguwan babu yalwan gidaje sosai, can na hangi wani baban gida wanda tin daga waje za ka san gidan ya kai ace mai gida, babban get ne kalan dari blue, haka launi gidan ma, compound din muta ne sun kai 15 wanda suke sanye da Uniform iri ɗaya kuma bana sojoji ba sannan bana polisawan ba, dari blue ne Uniform din sannan duk suna dauke da bindigu a hannun su manya manya, sannan har ta bayan gidan nan ma akwai wasu guards din, babba ne gidan sosai, can ƙafafuna suna kai cikin bababn parlourn din, wanda anan na ga Adam, Sunusi Skiddo, da spider, hira suke yi a tsakanin su suna cin gashashshen naman rago.
" Nan da wata biyu komai ze ƙare zamu samu freedom, nima zuwa lokaci zan ne mi soyayyan yarin yar nan." faɗin Skiddo sai Adam ya yi murmushi dan ya tina wacce yarinya yake magana wato Beauty
"Haka ne Allah ya nuna mana."
" Ameen amma ni ma gaskiya zanso amin hanya a Familyn Boss, duk kunmin wayo fa."
" Hahahaha to ko ni ba ta san ina sonta ba, gaskiya Adamsi ka mana hanya mana."
" Karku damu, kai Spider sai dai mu ba ka beasty dan ita ce bata da tsayayye a cikin su 6 din, dan sauran ukun ba sukai aure ba."
"Ai ni ko ma wacece in dai ƙanwar Boss ce, so nake na kwatanta halaccin daya min akan abubuwa da yawa."
" Haka ne ai Allah ya saka ma Boss, mutun ne mai kyakkyawan zuciya ga tausayi....."
"Masheƙin kuma ɓarawo." RASH ya furta yana gama sauka da ga 5 steps din da ke gurin na kwalliya, a tare suka miƙa dan ba susan ya fito ba, taku ya fara cikin natsuwa da kamala, yana sanye da gajeren wando ne sai ƙaramar riga, hannunsa dauke da mug na tea, zama ya yi sannan ya ce
" Wato ku ƙannaina kuke so ku aura, hmmmm hakan ya yi kune amintattuna na san ku na yadda da tarbiyyan ku kuma kusa ranku a inuwa." take ya ciro wayansa tare da kiran wani number bugu biyu aka ɗauka a speaker ya sanya wayan sannan ya musu nuni da su zauna sannan suka zauna
"Ina wuni Baban yaya." cikin É—ari É—ari ta furta sannan ya ce
"Lafiya Hauwa'u, ina Hajara?." Beauty ta kalla Beasty tana mata alama da ta matso aikan ta matso tana ce wa
" Baban yaya ga ta a gefe na."
" Tom kuna jina." da sauri suka amsa da 'eh' dan suna tsoron kar ace wani abu suka yi
" Acikin ku akwai wacce take da saurayi ne?." Tambaya ta yi masu wani banbara kwai haka ko da ma suna da ai cewa zasu babu aikan haka suka ce, sai dai ya yi murmushi dan yasan aikwai É—in kawai kwarji yake musu, sannan ya ce
"Na mu ku mazajen aure, sai dai ba yanzu za ku haɗu da su ba amma ku kula." daga haka ya katse kiran, ai kuwa su Adam murmushin su ne ya ƙara faɗaɗa sannan suka mai godiya, miƙewa ya yi ya ce
"Ban san godiya kun san haka, Adam shirya mu wuce." É—akinsa ya koma ya shirya sannan fito, tare da Adam suka fita sannan su Spider na take musu baya, ko da isan su haraban gidan gaba É—aya mutanen gurin suka sara mai wasu na buÉ—e get, hannu kawai yake É—aga musu har fuce a gidan.
******************* ***************
" Yanzu wai Baban yaya shine yace mu ku ya tsaɓan muku mazajen aure?."
" Hmmmm ke dai bari Kandy."
" Ai ni na zaci wani abun na yi har na ce ni Hauwa'u yau zan sha bugu." dariya suka kwashe sai Karis ta ce
" Kuce mu na da shagali a ce family of ƙanƙara za a aurar da classic babies har guda biyar, akwai abu fa."
" Gaskiya kam akwai wasan Naira."
" Baby wani Naira, sai dai dollars $." dariya suka kwace dan Butter yadda ta faÉ—a dollar din harda alama da hannu yasa suka yi dariya.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/2, 13:26] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 36.
****************** **************
Kamar kullum akan keken yake Adam na turashi har main parlourn, nan ya samu Hajiya da Mom, za ma ya yi suna dan hira shi kuma Adam ya fice, be wani jimaba ya shige part dinsa.
Kallon take ta ji an shigo sannan ta san waye a hankali ta juwa manyan idanunta zuwa garesa, yana dai kan keken nan, yana mata murmushi, a ranta tana ai yana shi ko akan keken handsome ne, balle ma da taga ya miƙe ya sauke ƙafafunsa ya ta ko gabanta.
"Sannu da zuwa." Abin da ta furta kenan tana kauda kanta daga kallonsa
"Sam bakya kewar mijinki koh? Ace kwanana 5 bana nan amma banga kina zumuÉ—i gani na ba."
" Hmmmmm kason ina yi kuma ina ƙaunarka amma komai dole na rage har nan da ɗan lokaci."
" Shike nan amma ki rubuta ki aje wata rana za ki yi alfahari da wannan RASH É—i....."
" Shuraim ka ke ba RASH ba, wai ma mene ne meaning din RASH din nan?." Sai bayan daya zauna sannan ya ce
"Da fari ban san sunana ya za ma sunan yana kama da Shuraim sai kawai a ciki na haÉ—a RASH, amma a yanzu zan iya ce wa R.A-RAMLAT, S.H-SHURAIM...."
" Hmmmmm ba banza ba ka zama RASH, yanzu dai ka ajeshi a waje, shuraim kawai nake buƙata yanzu."
" Tom an gama shine yanzu." ya fada yana riko hannuta.
" Na san ka yi wanka kafin ka fito, muje ka ci abinci toh."
" Toh Maman Baby, fatan yana lafiya?."
" Uhmm lau yake abinsa."
" Toh bara na kammala cin abin ci sai na duba lafiyan shi." abinci ta ajemai ya buÉ—e ya fara ci da Bismillah, sai bayan da ya gama saf, sannan ta ce
" Fuskarta ta namin yawo a kwanya, tinaninta yana hanani sukuni, kewarta nake yi sosai." sai ga hawaye sun zubo mata hannunsa ya sa ya shere mata yasan dole ya da me ta saboda sun shaƙu sosai da Ramlat, gashi saura sati ɗaya bikinta sai ya ce
" Kin san ba cikakken lafiya kike ba, bansan wannan hawaye kinji, Ni kaina na dage da bincike amma bansa sa'a."
"Ni wallahi ko gawarta na kwammaci na gani na huta nasan ta koma ga Allah, amma yanzu ban san ko wani hali take ba halamaaa......." hannu yasa ya toshe mata baki sai ta yi shuru amma har lokacin hawaye na zuba daga idanunta.
Hmmmmmm ba muyi komai ba fa dan yanzu labarin ze fara na da citta------------
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
******************** ****************
" Kin san mu na da nisa bara na huce yanzu, jinai inason na zo na ganki ne, gobe ma still babu school sai Monday bazan iya hana zuciya abin muradin ta ba." Dariya Fancy ta yi tana miƙewa, har mota ta rakasa sannan suka yi sallama ya wuce. Direct sai Air Force Base ya nufa, security na du ba shi suka sara mai sannan ya shige, be tsaya a ko ina ba sai cikin gidan su, da sarsarfa ya shiga cikin parlourn, Dad da Maa ne zaune suna hira, sallama ya musu suka amsa fuskanshi ɗauke da yataccan murmushi, zama ya yi sai Maa ta ce
"Daga gurin budurwa ka ke koh?." sai dai ya sosa kai sannan ya É—aga ma ta kai
"Kayi min maganan auren, kuma na yadda ina so kaban address din ta domin na yi bincike akan tarbiyyan yarinyar." faÉ—in Dad yana mai kallon Muhammad.
"Ai Dad Æ´arinyar Æ´ar mutum ki ce, kuma familynta sanannu ne, imfact kai kasan Mahaifin ta."
" Uhm M.D go ahead."
" Sunanta Fatima Abdulrasheed Ƙanƙara, wato ƴa ga abokan aikinka Pazar M da Pazar B, sannan ƙanwa ga gomman hajar nan Aliyu Haidar ƙan....."
" WHAT ! mene? ƴan family of ƙanƙara ka ke magana kai kasan abin da ke tsakanin da ƴan gidan nan kuwa?." Dad ya fura a zafafe yana miƙewa tsaye, Maa har ta fara jin ƙanshin mulki na kusanto Babban yaron na ta amma mijinta ya kyawo wani zance na daban, ita gaskiya yarinyar ta yi mata, dan ta na son haɗa iri da masu hannu da shuni a ƙasar nan.
" Alhaji a ganina bangai aibun haka ba, matsalan ku daban haka soyayyan su daban....."
" Maa wallahi hatta iyayen yarinyar sun karɓe ni da ƙima, ko da na na ce musu ni ɗan Anas Chul ne sunji daɗi ba su nuna komai ba a fuskokin su."
" Oho ni dai na faÉ—a ma ka, ka m canza shawara tin da wuri." Daga haka ya haye stairs sannan ya shiga room disa tare da kiran wani number budu biyu aka É—auka.
"Chul ya ka je gida"
"Askira ba wanne yasa na kira ba, shin kasan wai M.D ƴar ƙanin Abdulmajeed yake so ya aura." na cikin wayan sai da ya yi gyaran murya sannan ya ce
" Ƙanƙara family wai?."
" Hmmm su fa."
" Hahahahaha ka ce hanyan matsalanmu ta kawo."
" Kamarya Askira?" Fuskan sa da matuƙar mamaki yake sauraran abokin na sa, sannan a dai dai lokaci ya gama zayyano mai abin da ya zo kansa, take na ga Child ya saki murmushi, sallama suka yi sannan ya koma Parlourn yana tafiya cikin sauri sauri sai ya ji Muhammad na ce wa.
" Maa Please ki taya ni roƙansa wallahi na makance akan soyayata ita ma haka ......"
" Na yadda." a tare M.D da Maa suka kalla Dad wanda ya zauna a in da ya tashi, sannan yaƙara tabbatar mai yana mai ɗaga kan sw alaman eh, Maa murmushi ta sa ki tana jin daɗi a ranta, har ta hango yadda zata sheda ma ƙawayenta. Sarai tasan Chul sannan ta san mugun halinsa, ta san tarko ze yi da yarinyar da aka kira da Fatima.
" Meke faruwa ne?." suka jiyo tambayan daga sama, sun san wane ne Auta ne, dan haka dukkansu suka kalla saman suna mai sakar mai murmushi. tafiya ya so ma yi cikin wannan takun nasa mai É—aukan hankali, har ya iso parlour din sannan ya zauna.
" Auta ai É—azu danaga motan ka na san ka dawo ban san na zo na ta kura maka shi yasa na barka dan kahuta." cewan Maa, sai Dad ya ce
" Yaushe za ka tafi London din ne?."
" Jibi zan wuce, kuma a ƙalla zankai wata 8 zuwa shekara ma
" muryansa mai sanyi da É—aÉ—i ya faÉ—a hakan yana kallon yayan shi.
" 1year, no shi yasa tin ba yanzu ba na ke maka magana akan auren Salma yanzu kenan har sai ka dawo za ayi?."
" Eh Maa."
"Gaskiya ban so haka ba ya kake so na yi da Aminiya ta ?."
" Is not my business." sun san halinsa sam be da mutumci wasu lokutan, miƙewa ya yi ya shiga kitchen jim ya fito ɗauke da Flacks na ruwan zafi ya koma ɗakin na sa.
"Yaron nan sam be da hali, shi yasa nafi sonka M.D, be bin magana na hmmmmm." faɗin Maa tana miƙewa ta shige part dinta. Dad da MD ne suka hada ido sai Dad ya ce
" Uwa da É—anta baruwan mu da shiga tsaki."
" Aukuwa Dad, na gode sosai da amincewar ka." Ɗaga kai Dad ya yi. Sannan kowa ya shiga saƙar zuci.
Ya na shiga ya kulle ƙofan sannan ya shige bedroom can ya hangi bugun nunfashinsa, gadon ya hau yana ƙare mata kallo sai ya saki murmushi sannan ya kai bakinsa kunnanta ya furta wasu kalamai wanda tin da yake be taɓa furta ba kowa ba.
" I love you Airah." sannan ya yi ma ta peck a kumatu, yana mata fatan samun lafiya cikin gaggawa..
END.
[7/3, 12:05] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 37
*********************** **********************
Zaune suke a É—akin mai girman gaske, su biyu ne kawai suna kallo juna tare da sakin ma juna murmushi.
"Gobe zan sa a kashe sactaryn Aliyu dan haka ka shirya zuwa next week kaine za ka za ma sectary, daga nan sai mu fara tinanin yadda za mu kawar da shi."
" Haka ne Chul amma zan so kafin nan mufara cusa ma sa baƙin ciki a ransa, ka ga munyi nasara sosai watanin baya, ya rushe makarantun mu, ya gini hosbital da makarantu sannan asibitin ka nan ma sai da yasa aka kulle....."
" De na tunanin Askira, yanzu dai nan da wata 5 ne bikin daga nan sai mu cimma komai, na san yadda zanyi da É—ana kawai zansa Maa taje gurin boko ta sa a juye mai tinani."
" Harna fara hango fuskokin Pazars, wai ina A.A ne?."
" Gobe zebar ƙasar nan, kasan shi ai wai akwai wani abu da ya keso yaje ya yi ne, narasa yadda zanyi da shi, gaba ɗaya yadda kasan ba jinin Chul ba."
"Sai haƙuri ai, Maman Salma ta faɗamin wai sai ya dawo za'a tsaida bikin na shi shi da Shaleleta (Salma)."
"Eh Allah ya haÉ—a kan na su, kaga zuwa lokacin ai na san ta kammala karatun ko?."
" Eh ta kusa saura kaÉ—an ai." Daga haka suka canza hirar tasu.
******************* *******************
Misalin 10:15am ya isa wani babban gidan marayu me suna TRUE CARING ORPHANAGE wanda yake cikin gari. Baban ogan gurin ya samu suka tattauna amma be samu yadda yake so ba, domin su dai tura musu kuɗi kawai ake yi ba tare da sunsan wane ne ba, harta yaran da suke rayuwa a gidan ya ɗan bincika ko zai samu wani yasan wani abu akan Rash amma ina haka ya gama ya fito yana ƙare ma marayun gurin kallo, mutane sosai ne a gurin, wasu na wasa wasu aiki wasu kuwa karatu, aciki sunada ɓangare mai yawa hatta ɓangare karatun akwai, na musulmai da arna, yana wuce wa, mutumin dake zaune da glass ya cire tare da ciro wayansa ta kira wani number, bugu biyu aka ɗauka sai ya ce.
" Ina son ku haÉ—ani da Shugaba." Daga cikin wayan aka ce.
"Bara mu haɗa ku riƙe waya." shuru ya yi har aka kira number Rash, connecting aka yi sai mutum min ya ce
" Shugaba barka da safiya, Baba sule ne shugaban gidan marayu, jami'ai ne suka zo tambaya akan ka yanzu, na nuna musu ban san komai akan ka ba shine jami'in ya wuce."
" Toh, idan akwai abin da kuke buƙata kasanar ma Skiddo." Yana kaiwa nan ya kashe kiran na shi, sai Skiddo ya ce
"Akwai abin da kuke buƙata ne?."
"A'a komai akwai muna godiya."
"Go de ma Allah." sannan ya katse kiran, shuru ya yi yana mai kallon yaran da ke wasa agurin, aran shi yana gode ma Allah daya turo musu Rash, dan tin da ya fara taimakon su rayuwan su ta faru, ya na yi masu komai, shi ya sake musu gini, ya yi makaranta a gyefan filin da ya siya a kusa da gurin, ya turo musu malamai, abubuwan daya yi musu ba su da adadi, amma har ran shi be son kallon da mutane suke mai na mugu dan Rash bawan kwarai ne, kuma ya na fatan yaÉ—uwa da shi.
END.
[7/3, 18:39] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 38.
******************* *********************
"Sk yanzu akwai wata makaman ta da ban ne.?" Sk da tinda ya shigo ya ce babu sa'a ta yi shuru tana mai tinani sai ta ce.
" Gaskiya yanzu babu."
" Amma kin san mene ne?." ta É—ago idanunta tana kallonsa ta ce
" No sai ma faÉ—a."
"Akwai abin da na ke so na gane akan Rash, bincike nake so kifaramin akan RASH din amma ba......" jin wayanshi ya fara ringing ya sa ya katse magana yana daukan number Meerah.
" Aslm Meerah." sai ya yi shuru yana sauraren ta sannan ya ce "Ya Allah, wannan RASH din wannan bawan wai a ina yake ne?, Shike nan." Daga haka ya katse kiran yana da fe kansa.
" Lafiya mene?."
" RASH."
" Me kuma ya yi?." Ta faɗa tana sauke nunfashi dan yanzu har jira ta ke ace ya yi ka za ba ta shakkan jin komai dan baƙaramin hatsabibi ba ne.
" KuÉ—i kimanin miliyan 15 ya kwashe a bank, ta ce yanzu za ta turo mana komai."
" Ok." Daga haka ta miƙe ta shiga madaidaicin kitchen dinta wanda babu kaya da yawa aciki, futowa ta yi ɗauke da cup da plate ta ajiye a gaban shi.
" Inaso na ga ka cinye komai anan, na ba ka 5mnt, kuma time din ya fara daga yanzu." kallonta ya yi sai ya É—auka wayansa, take ta fizge sannan ta haÉ—e rai fiye da yadda fuskan na ta ya ke.
" Sauran minti 4 da sec 45." jin haka yasa ya É—auki cup din ya kai baki sannan yayfara cikin doya da kwai yana korawa da lemon tea, idonsa na kan agogo.
" Done." ya furta yana kallonta, murmushi ta saki dan haka suke yi in dai ya zo ta ga alamun be ci abinci ba haka take mai kuma ya ke ci.
" Duk ka rame, Ni kaina ina cikin damuwa da ɓatar ta, hatta wayanta da muka gano a ta dha yana wajena, da zaran na ƙalla sai naji kwalla a idanuna." Ts miƙa mai wayan na shi, maimakon ya amsa sai ya riƙe hannunta ya na ce wa
" Na gode, ban san meyasa ba idan ina tare da kai komai na wa can za wa yake yi."
" Nima haka ne kamin abubuwa da yawa a rayuwa ban san da me zan sa ka maka ba, na so na zama silan kama wannan dodon da ke addabar ƙasar nan, amma na kasa Zaki."
" Ina ƙaunar ki Sk." tin ba yau ba ya kan ce mata yana ƙaunarta sai tayi mai murmushi hakan yau ma ta ka sance.
"Na roƙe ki wata alfarma." ya samu leɓansa da furta haka badan ya san me kuma ze ce ba, da kai tayi mai alama, kuma ta natsu tana sauraran shi.
" Kusan wata uku kenan, idan zuwa yanzu na yi wani auran nayi ma Ramlat adalci kuwa?."
" Aganina ba ka yi ba gaskiya, dama dai ya kai wata 5 haka zuwa shekara shine kamata adalci." Ta furta kanta tsaye, sai yaji daÉ—in maganar na ta.
" Toh idan har nan da zuwa wata biyar babta dawo ba za ki aure ni, ki maye gurbin ta a gareni.?" Tambayan ta doki cikin kwayanta sannan ta zauna gefan sa ta ce.
" Da ba kai bane tsaf zan iya wanke mutum da mari, tsaf zan kalli cikin idon sa na ce sam wannan be da ce ba, amma kai ne, babban gatan ga ta na bazan ce a'a ba amma zanyi addu'an kafin lokacin ta bayyana."
" Bakya sona ko?."
" Hmmmmm Ƙaunarka kawai na ke." Daga haka ta shige bedroom ɗinta, lumshe idanu ya yi, yayi Istikara kan wannan lamarin amma Sk ita kaɗai yake gani shi yasa ya zaɓi faɗa ma ta ha ka.
************* *****************
Air Force Base
Jigum jigum suka yi dukkansu su biyar ɗin suke zaune, Dad, Maa, M.d, sai mata 2 wa'inda a kallo ɗaya za ka ga tsananin kama su da Maa, dan ƙannanta ne, ita ce babba sai Hafsa da Halima, amma ta girme su sosai, tsakanin su shekara biyu ne, Hafsat 26 sa'ar A.A sai Halima 24. Tin suna yara suka dawo gurin Maa da za ma dan iyayen su sun rasu, ta riƙe su tsakani da Allah dan ita kaɗai mahaifarta ta haifa sai ta mutu, gurin Hajiya Baraka ta taso cikin kulawa a lokacin Baraka na da shekara 18 amma ta koma ma Maa mahaifiya, da yake yarinyar ƙanwar Mahaifarta ce, bayan wani lokaci sai kawai ta auri mahaifinta ko a lokacin Maa na da shekara 8, sannan ba ta haihuwa har Maa ta yi aure dan sun fidda tsammanin za ta haihu.
" Yaron nan wai me ke damunsa ne? Tin jiya ya bar giɗan nan kenan, na ra sa ya zanyi da Auta wallahi, yanzu ya wuce London din kenan babu sallama?." Maa kaɗai ke ta zazzaga masifarta ita kaɗai babu wanda ya ce ƙa la, dan duk yadda A.A ya za ma ta na da sa hannu dan ita ba ta kwaɓa ma yaro balle shi.
" To ya za muyi sai addu'a kawai amma be kyauta ba gaskiya." faÉ—in M.d sai Hafsat ta ce
" Allah ya tsare mana shi." dyaga haka ta gyara veil É—inta wanda da shi ta shigo gidan sannan ta nufi part din su ita da Halima.
" M.d je ka kwanta dare ya yi." a tare shi da Halima suka miƙe tare da barin gurin. Sannan Dad ya ci ga ba da ce wa.
" Tinda ya ce mana ze tafi ai yayi ƙoƙarin ma, hala yanada babban aiki a can din ne."
"Hmmm Alhaji yaron nan maganin shi zanyi da wuri, kafin ya dawo zan sa ka daura mai aure da Salma, sai na ga ta tsiya."
" Maa duk yadda ki ka ce ai."
END
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/3, 19:27] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 39.
**************** **************
ROYAL HOSPITAL WHITECHAPEL RD, LONDON E1, 1FR, UK
Sanye yake cikin kayan likitoci, shi da wani doctor ne suke magana cikin yaren turanci.
*"Mr. Alexander, you know I didn’t specialize in matters of the brain, that’s why I brought her to you, because I trust your professional experience."
" Mr. AA don't worry." Daga haka ya mai da fuskan sa kan Airah wacce ke kwance, nunfashi kawai take saki a hankali. Fucewa ya yi ya koma masaukinsa wani hotel da ke opposite da asibitin.
*******************************
BAYAN WATA BIYAR
A yau ne aka ɗaura auren ƴammata shida daga Familyn ƙanƙara, Hassan, Husaini, Fatima, Khadijah, Hauwa'u da Hajara. Har dar da Zaki shi ya aure Sk bi sa tsayawan Pazars da Aunty, An sha shagali na kwana bakwai, sai dai akwai abubuwa da ke kewa da wasu acikin ƴam matan wanda ba su sa ni ba. Zuwa yanzu Ramlat da Merah sunyi nauyi sosai. Taro ya tashi lafiya sai dinner daza'a gabatar kafin ko wacce a kaita gidan auren ta.
************* ***************
Tsaya wa baku labarin gurin taron ɓata lokaci ne, amare na gyefe guda haka angwaye ma. hatta Babban yaya yana zaune daga gefe guda, shagali ya kai shagali, amare sun so su sha rawa amma babu dama Babban yaya ya hansu sa kewa. Hatta Gomna guda da wasu manya manya mutane sun halacci wannan taron.
" A ganina ba sai ka hukunta su ba ka barsu da halinsu dan Allah Baby." Ramlat ta faɗa da sigar roƙo, Shuraim da ke kallon ta ya ce.
" Karki damu Khadijah, Hauwa'u da Hajara kawai ne, banda Fancy a cikin su dama banda twins."
" Please."
" Hmmmmm na É—an watan ni ne kawai." Daga haka ta bar magana.
Misalin 10pm aka tashi sannan motoci suka ɗauki amare. Kandy a iya saninta ta san iyayen Adam sun rasu dan Babban yaya shine ya tsaya mai akan komai. Ita aka fara kai wa wani ƙaramin gida mara fasali, gidan zaman mutum ɗaya ne, Babban yaya shi ya musu kayan ɗaki, dan haka ba suje ganin gida ba sam. Ƙawaye sai ƙananun magana su ke, dan ace wan Kandy babu country da be je ba sai gashi an kawo ta gida wanda babu nepa aciki. Layi ɗaya ne tsarkin su da Hauwa'u zan iya cewa kwanda gidan Kandy ma dan ita Hauwa'u gidan ba ruwa sai well sannan ba nepa, ƙananun ɗaki biyu, kitchen da ba yi duk suna waje. a layi ɗaya suke da Hajara, dama dama na ta dan ita get ne a gidan amma ciki kuwa sai a hankali, amma bayinta na ciki sai dai ita ma babu nepa babu ruwa har rijiya babu. Kowa abun ya ɗaure mai kai ganin yaƴan manya amma sun ƙare gidaje marasa fasali
Alhamdulillah Fancy cikin gidan su Chul aka ajeta, gida mai rai da lafiya, sai dai uwa uba shine in da aka kai Twins wato gidan su Meerah KK GRA..
Tin a mota Meerah da Ramlat ke ta dariya ƙasa ƙasa har aka mai dasu gida, part din Ramlat meerah ta zauna suna yin dariya san ransu, sun san ba komai yaja musu haka ba sai tsabar raina Ramlat da su ka yi suna ce mata ƴar talakawa, harta a gaban friends dinsu suna wulaƙanta, shi kuma Babban yaya ya na son ya koya musu darasi me kyau. Yaso harda Fancy amma ita ya barta, abin da be sani ba shine ita Fatima Allah ne da kansa zai nuna ma ta ishara.
Aunty da wasu ne suka kai Sk sabon gidan da Zaki ya siya a gefan na Familyn ƙanƙara, cikin aminci suka barta sannan su Aliyu aka raka ango gurin amarya.
************* **************
Unguwar mai dabino
Gidan Kandy, kuka take yi kaman ta yi hauka, yanzu wai a wannan gidan za ta rayu, tina abin da Babban yaya ya ce musu É—a zu da rana tayi "Ni Shuraim a yau mun aurar da ku kuma ina mai janyo hankalin akan aure dan kunsa shi aure bautan Ubangiji ne, ko da wasa kar naji complain akan ku, duk in da Allah ya kai mutum ya yi hakuri dan yafi wasu, ba zan É—auki yaji da mata ke yi ba haka saki duk wanda ta sa aka saketa to ta ne mi wani gidan, sai dai in da babban dalili ne." Sa ke rushewa ta yi da kuka, tana mai jiran Adam, aikuwa can sai gashi cikin manyan ka ya, abokansa na wucewa ta cire mayafin na ta sannan ta ce
" Ya Adam bangane ba, me na ke gani? Ina ne nan?." Har ranshi wannan hukunci Babban yaya ya yi mai tsauri, duk da darasin rayuwa yake son ya musu amma be so ta haka ba.
" My sweet Kandy, wannan shine gidan da na mallaka, na so na ne mi haya amma banda kuɗi duk a lefe suka ƙare."
"So kake ka ce anan zanyi rayuwa, babu fanka babu AC. How?."
"Kandy sa ta kikeso na yi ne ko mene?....."
" Ina kuÉ—inka? Duk aikin da kake da Babban yaya ba'a biyan kane?." Dariya yake son yi amma ya haÉ—e rai ya ce
" Ni É—an rakiya ne, kuma nasiya fili ai karki damu zanyi gini soon." Kuka ta ci gaba da yi mai sauti, sai ya ajiye ledan É—aya sannan ya buÉ—e É—ayan dan guda biyu ya shigo da shi,
" Kinga shi yasa na siyo mana fitila me chargi, a cike yake ma." ya faÉ—a yana kunnawa take hasken sa ya bayyana dan dama wayarta ta kunna flashlight.
" Ya zanyi na shiga uku na, Ya Adam meyasa ba ma faÉ—amin ba ko Pazars na tambaya su baka wani gida amma nan sam be yi ba."
" Khadijah ke ba yarinya ba ce, idan kina so na to idan kuma ba kyau sona, auran ai ba dole bane kuma......" da sauri ta toshe mai baki da hannunta wanda ya ƙawatu da zanen lalle mai shegen kyau sannan ta ce.
" Shike nan naji kasan ina sonka dai." Ya daga kansa, Rungume ta ya yi yana ƙara ƙaunata, har shi ze so ta sauka akan ƙyaman talakawa, ze so ta dawo yadda ya ke fata da Babban yaya.
**************** ********************
Abin da ya faru a gidan Kandy shi ne ya faru a gidan Hajara da Hauwa'u, gashi sun kamu da soyayyan Skiddo da Spider, haka suka kwana suna kuka, tare da jin babu daɗi akan ƙaddaran da ya faɗa musu.
END.
[7/4, 17:53] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 40.
******************* *****************
Air Force Base
Zaune take cikin babban mayafi, tana tsugunne ne a gaban wacce ke amsa sunan Uwar mijinta da ƙannanta biyu, sai mijinta a gefe, tamkar ba ita ce wacce suka taɓa zuwa dan gaishe ta ba, ta dinga rawar ƙafa akansu ita da Fancy da Beauty ne suka zo a lokacin. Tin da M.d ya kirata tun daga murya sa taji ya sauya mata dan cikin taushi yake mata magana amma ɗa zu kamar ba shi ba. sannan tin data fito zuciyarta ke ci gaba da bugawa sannan balle da Maa ta fara furta.
" To a wannan gidan dai dokana ne ke aiki sai na Auta wato ƙanin mijinki, idan na ce abu to ba'a mu sa wa, kije ki kwanta yanzu gobe misalin ƙarfe 7am ki fito kisame ni dan jin dokokin na wa da fara aiki da su."
" In sha Allah Hajiya Maa." Daga haka M.d ya É—a gota suka nufi part din su, suna shiga ya ce.
"Please Fancy love, ki bi uwata sau da ƙafa kinji." baƙara min haushi ya ba ta ba dan haka ɗaga kai kawai tayi, shi kan sa be san meke damun sa ba, za ma ya yi yana da fe kansa, sai ta ce.
" Ba ka da lafiya ne?."
" A'a lafiya na ke kawai naji kaina na ɗan min ciwo ne." ya faɗa yana riƙo hannunta, ido cikin ido suke kallon juna, irin kallon soyayya nan kallon ƙauna, kallon me isar da zazzafan saƙo.
*************** ******************
Sallah suka idar sannan ya kama kanta ya yi mata addu'a wanda ya zama sunnah ga ko wani ango, abubuwa akan addini ya tambaye ta kuma cikin natsuwa ta ba shi amsa, har rashi yana mai farin cikin samun ta a matsayin mata, ya na da kyakkyawan yaƙini akan ta domin kuwa ya na so ya haskaka rayuwar ta da haske me yawa, ya wanke wannan duhun da ya ke cikin rayuwarta. Bayan sun ci abinci sai ta kalle sa ta ce.
" Na tina Ramlat baiwar Allah, haÉ—uwan mu uku kawai amma sai nake ji kaman jini na ce ita, komai na mu É—aya, murya, jiki, tsayi abu biyu kawai na iya fahimtar banbancin mu shine na fita zafi dan ta fini tsoro, sai yawan sakin fuska dan ko da yaushe murmushi za ka ta nayi."
" Haka ne, na so da muka koma gurin Babanta ya ce kema ƴar sa ce sai dai ya ce shi Matarsa mace ɗaya kawai ta haifa, baiwar Allah ba ta ƙarewa."
" Ina mata addu'an idan tana raye Allah ya bayyana mana ita, idan kuma ta rasu Allah ya haskaka makwancinta da Rahman Allah." Sai suka haÉ—a baki suka ce 'ameen'. Sannan suka shiga faranta wa juna har Allah ya basu ikon mallakan juna, jini ya gauraya, sunnah ta afku cikin tsarin shari'an addini.
(Daga pretty SK 😠Amare fatan Alheri, sai na zo cin chinchin da dubulam 😋)
******************* *******************
" Allah sarki Abbuu, Allah ya sanya alkairi." shuru ta yi tana sauraran na cikin wayan sannan ta kuma ce wa
"Shike nan tin da ka sanar musu, yauwa a huta lafiya Abbuu." Daga haka ta katse wayan tana jin farin ciki a ranta, Abbu ya aura wata baiwar Allah a saudiyya dan watansa 4 da koma wa can dan ƙaro ilimin addini kuma yana koyar da ƴan sanawiyyah (ss Islamic level).
**************** ***************
Unguwan me dabino
Tsaye take jikin window tana hange matan da suka yi layi a bakin rijiyan gidan suna ɗiban ruwa, mamaki take yi yadda ta ga mata duk cikin yanayin ƙazanta, ga kwata daga gefan rijiyan, tana so ta fita dan shiga kitchen ko tea ta haɗa, amma ta kasa fita koma wa bedroom ta yi tana mai jin kaman ta koma gidan su, kwance yake yana barci hankalinsa kwance, tsaki taja a fili tana kallon Sunusi mijinta, tana son sa tana ƙaunarsa amma sam ba ta san talaka ba ne sai jiya da aka kawota ace kamar ita Beauty amma ya za tayi haka Babban yaya ya so ai, zama ta yi gefansa ta ɗauki wayanta, take ta shiga contact ta kira Beasty. Bugu biyu ta ɗauka, gaisawa suka yi sannan suka hau wa juna jaje gashi Babban yaya ya umarci ko meke faruwa kar su kira kowa a gida. Beasty wacce ita yanzu Mubarak Skiddo ya ga ma ɗibo mata ruwa a ɗan wani fanfon maƙotan su.
"Ni beauty babban matsalan shine girki wallahi ban iya ba, ya zan yi?."
"Beasty kenan ai sam mun cu ci kanmu, muna kallo Twins suka dage da koyan girki, mu dai sai ce wa ai gidan Naira zamu gamu ai." taji hawaye ya gangara mata,
" Hakan nan za mu daure ko ya ya ne mu girki, na kira Kandy ita ma abun babu da ma." Daga haka suka katse kiran na su.
END.
[7/5, 14:27] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 41.
******************* ********************
Air Force Base
Sai 7:30am ta samu barchin ya bar idanunta, miƙewa ta yi dan ita abin da Hajiya Maa ta ce ma ta, da sauri ta zura hijab dinta ta nufi stairs, a Parlourn ta hangi Maa da Halima, gaishesu ta yi amma basu amsa ba, cikin kakkausar murya Maa ta ce
" Wato ke Æ´ar iska in ce 7am kifi to sai 7:30am, kika shanyani kamar wat
ta dabba."
"Hajiya Maa Please ki ya ƙuri, makara na yi." Ta furta dan a samu lafiya kuma ɗan jiya ta shigo gidan.
" Ki ɗaga mata ƙa fa yau dan Allah amarya ce da." ce wa M.D yana sauko wa daga stairs, ta ra sa gane me ke faruwa a gidan wai meyasa haka ne, jiya ta zo gidan amma ba ta shiga a sa'a ba sam. Hawaye ne ma su zafi suka gangaro mata ta share tanajin dokokin Maa gareta.
" Girki safe, rana da dare ke ce, mu ɗauke miki shara amma wanke-wanke ke ce, kowa da abin da yake son ci dan haka list ne abinci kowa ya kan ja mark ne da daddare akan abin da yake son ci da safe, a ƙalla 8am agama breakfast, 1pm na rana, sai 6:30pm na dare." Jita yi zuciyarta har ta tsinke akan wannan dokan, shikam M.d yana ji a ranshi babu daɗi amma sam babu daman ya ce ƙa la.
" Yarinya ta kin ta shi lafiya?." Da sauri ta ƙalla Dad wanda tin ba yau ba, ta san shi, a da can har gidan su yana zuwa, murmushin da ya yi mata ne ya sa ta ɗanji release. Zama ya yi yana kallon Maa ya haɗe rai.
"Amarya ce fa ya ka mata kibarta ta huta na wasu lokacin ko ba haka ba."
"To in ta huta na yau wa zak girka mana abinci dan tin jiya na sallami larai mai mana girki." ƙarara yya fahimci Maa ba ta ma ra ba da ita, shi kuwa M.d yana daga gefe kaman saƙaƙo ko tari baya yi.
" Shike nan zan shiga amma zan so na masu me ta ya ni dan ban iya girki ba, ba na yi a gida, karatu shine......."
"Ashe da aiki, ba ki iya girki ba?, Maa karna makara na wuce." Halima ta miƙe ta fice.
" Lallai ma, shiga kitchen din ganinan zuwa." Daga ta miƙe ta nufi in da take sa ran nan ne kitchen ta shiga, ita za ta iya rantsewa ko ɗauka abu ba ta yi a kitchen sai dai ta aika su Baby, ta so ace ta daure ta koya girki dan wata uku me koya musu girki ta zo ta yi, amma ba ta ta ɓa zuwa ba. A parlour kuwa Dad ne ya kalli Maa ya ce
" Ya yi wuri Maa ina laifin kibari ta yi 1 week, dan Allah kibari ta shaƙu damu na wani lokaci dan komai ya tafi yadda ya da ce."
" Shike nan kai M.d ja ta ku nufi part din ku, amma 1 week kawai na ba ta." har ranshi yaji daÉ—i dan haka ta sauri ya shiga kitchen, ganinta a tsaye tana zubar da kwalla yasa ya rungumota ta ba ya ya na ce wa.
" Muje É—aki." hannunta ya ja har suka ratsa Maa da Dad suka shiga part dinsu.
" Me ke faruwa da ni ne?, Shin dama Maa ba ta sona ka aure ni? Meyasa na ke ganin tsana ƙarara acikin kwayan idanunta?." Ta jero mai tambayoyin ta na fizge hannunta, shi kanshi be san mai ze ce ba sai kawai ya zauna kan sopa ya kulle idanunsa.
******************** **********************
RHYENO ESTATE MILLINIUM CITY
Gida har yanzu a cike yake dan yau wasu duk za su wuce, Aliyu da Meerah ne na hango a gefan Main parlour suna magana ƙasa ƙasa, saboda kar su da me mutanan da ke kai da kawo.
" Please da naje zan É—auko na dawo."
" A'a ki dai aika driver kawai, kin san kin shiga watan haihuwa, so kike ki haifamin Baby a mota, shekaran jiya kin fita haka jiya sannan yau ma, ni dai a'a gaskiya." HaÉ—e giranta ta yi tana gyara gyalen doguwar abayanta tana ce wa.
" Na bar magana ma, shike nan ka yi tafiyar ka kawai, ina wani ni sa nan da K.K Hajiyar mu ce ta ƙirani ɗazu , kuma zan sa matar Babban yaya ta rakani." Ganin ta dage kuma koya hanata sai ta je dan ta yi niyya, amincewa ya yi tare da fice wa da ga gidan.
Ta san Babban yaya ba ya nan dan haka ta nufi part din Ramlat, a parlour ta same ta tana cin Indomie, gaisawa suka yi dan yanzu da ba ta zuwa ko aiki kusan anan take wuni su sha hira.
" Da gyar ya barni, zuwa Azahar sai muje."
" To shike nan ni dama na faÉ—a mai." Hira suka shigayi suna yi suna dariya, sai ga Hajiya ta shigo, gaisheta suka yi ta amsa sannan ta ce.
" Meerah in babu damuwa za ku iya biya wa gidan Fatima dan kai mata saƙo tin da han ya ce in ya so su sauran tin da nasu gidajen da nisa sai na aika mu su na su."
" Karki damu Hajiya zamu kai dukka, kaman na ji Aunty Hajjo za ta ganin É—aki koh?."
" Eh su uku suke so suje dan ba su je ba jiya gashi gobe za su koma ƙanƙara."
" Su shirya kawai muje dukka tare." cewan Ramlat, cikin É—an nishaÉ—i Hajiya ta fice dan sanar ma sauran.
END.
[7/5, 14:18] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 42.
*** *** *** *** Sai da suka yi Sallan Azahar su ka ɗau hanyan K.K, da ya ke mota biyu suka yi harsu Baby sun haɗu dan su ma jiy ba su je ba. Suna isa me gaɗi ya buɗe musu ƙofa suka shiga dan a waje suka bar motocin, gidan an ƙara gyara shi saboda auran Twins ɗin, akwai ƴan mutane nan ma sosai, gaishe da kowa suka yi aka zauna aka gaisa, sannan amare Hasty da Husty suka fito cikin shiga iri ɗaya dan akwai walima ƙarfe 4 a gidan. Masha Allah ɗakin su sunyi kyau komai na su iri ɗaya sai da colours akan sauya wani, manyan parlourn me ɗauke da two two bedrooms, hatta Yusuf da Yunus sun zo an gaisa. Sannan Baby ta ba su saƙon Hajiya da Momcy sannan suka ɗauki hanyan gidan Fancy, ko da suka isa babban Get din Unguwan sai da aka kira gidan su Askira din sannan aka bari suka shiga. Suna isa suka fiffito suka shiga babban gidan. Tin a compound din za ka san giɗan ya ci ace gida, duk da be kai kyau ɗin na su Meerah ba amma yafi na su girma. a parlourn suka sauka in da Maa ta dinga rawar kai da su kaman ba ita ba, hatta Amarya Fatima abin ya ba ta mamaki yadda ta ga Maa na yi mata cikin mutane. Kowa sai jin daɗi ya ke ganin Fancy ta yi sa'ar Uwar miji mai sonta kaman su Twins ɗan Hajiya na ƙaunarsu. Ko ina sun ka shiga kuma ma sha Allah sannan suka ba ta na ta saƙon suka fice. Fancy dai ta na kallonsu ta balcony har suka wuce. Jita yi Maa na kwaɗa mata kira, da sauri ta koma parlourn.
" Maa ga ni." ta faÉ—a da É—arÉ—ar dan har yanzu ba ta ga ma fahimtar in da Maa ta ke ba.
" Uban wa zai tattare parlourn, kin san mai aiki ta wuce, in za ki daure ki daure ki koya aiki cikin ɗan lokaci, dan nan da 1 week za ki amsa girkin gidan nan, kwanda ki koya dan ba za mu ci mara daɗi ba." Ranta a ɓa ce ta tattara komai tana aiyana yadda za'ayi nan da 1 week ta iya girki. ayyana yadda za su kwasha ƴan kallo ta ke a gidan nan, dan in dai rashin mutumci ne an ba ta a ward dan hatta Kandy ma ta sa ra mata.
******************* *****************
Unguwar mai dabino
Tinda motarsu ta shiga unguwan, su Karis ke ne man ba'asin in da za su, a wani gefan ƙaramin gida suka yi parking in da har yaran unguwa sun za ga ye motoci biyun suna kallo, da yake ta kan layin su Hauwa'u suka fara shiga, duk da taimakon driver da ya kai dan da shi a masu kai amare jiya.
Gidan Hauwa'u suka fa ra shiga in da tsakar gida ma su ɗiban ruwa a rijiya sun gama hargitsa ma ta, kuma Mubarak ya ce baya son ƙazanta dan haka ji take kaman ta yi ihu ha ka dai ta ɗauki tsintsiya ta hau shara wanda rabon da tayi har ta mance, jin sallaman ƴan gidan su hakan ya sa ta sa ki broom din ta nufa ƙannanta da ƴan uwan su. da ƙyar parlourn ya ishe su, dan ƙarami ne kujera biyu ne kawai ya ɗauka. Mubarak ya fita tin safe sai ƴan uwan wa in da suke ɗan leƙowa a na ta mata san barka duk da ma wasu gulma, Haushi da ta kaici duk ya kaita ƙarshe, Karis ce ita ma da abun ya kaita ƙarshe ta ce.
"Beauty wai anan za ki rayu? Impossible sai ka ce ke ji."
" A gaisheki, no light, no water, and see the place ko masu aikin mu gidajen su is better than this house." Butter ta kai aya tana gyara zamanta akan gadonta dan su hudu suka shiga ciki.
"To menene a ciki, ai shi aure bautan Allah, wata rana sai labari."
" Baby ban san me yasa kanki kullum a doɗe ya ke ba, Babban yaya kaɗai na ke tsoro da wallahi yau zan ko ma gidanmu, ku kalli wannan tsinannen gidan, bazan iya rayuwa a ciki ba." Daga haka suka dinga jajanta ma ta tare da zayyana mata yadda gidan su Twins da Fancy ya ke. Basu jima ba suka gangara motansu zuwa gidan Beasty, nan ma sauka suka yi, Baby ta yi Knocking sai Beasty ta zo ta buɗe tana fatan ba ƴan school dinsu ba ne dan ɗa zu wasu suka zo harda yin video abin ya ɓa ta mata rai sosai.
" Sannun ku da zuwa." ta furta tana rufe gidan, su Hajiya Hajjo, Aunty Yalwa da Baabaa Harira suka amsa cikin sakin fuska sannan suka shiga cikin ɗakin na ta, yana da girma na ta dan ya ɗauke dukka kujerun ga bayinta a ciki ha ka kitchen ma, sai dai gidan ginin ƙasa ne irin na da, sannan da a basto aka yi rufin gidan. Nan ma ba su juma ba suka bar gidan bayan ta gama shan kuka a gaban su Karima wai ashe Sunusi cutar ta ya yi gashi Babban yaya ya ce babu sa ki babu ya ji. Su dai su Ramlat da Meerah sai kallon da murmushi suke yi.
Kandy nan ne gidan ƙarshe da suka yi niyyan zuwa, shiga suka yi, ya-salam abin ka da uwar ganda gidan nan yadda ma su ɗiban ruwa suka lalata haka ta barshi, ciki su ka shiga suka zauna da ya ke Kandy akwai faɗin rai da zurfin ciki, sam ba ta nuna wa su Butter damuwanta ba duk da sun ga haka daga ƙwayen idon ta dan sunyi ja sosai...
Har sun ɗau hanya dan sun fito kan baban titi, sai Ramlat ta ne mi su ɗan sauke ta ta gai da Maman Rabi duk da sai an shiga layi na biyu, babu musu suka je tare da Meerah suka shiga, Maman Rabi da ke jajjage a turmi, ta shin fiɗa mu su ta barma suka zauna, gaisheta suka yi ta amsa sannan suka kuma ma juna jajen ƙawarta wacce a yanzu ta kai wata 8 da ɓa cewa. sallama suka yi mata suka fita, jikinsu ya yi sanyi sosai dan da ta na nan da harda gidanta za su je. Ana kiran magrib suka isa gidan na su amma sai suka leƙa gidan Zaki dan ba lalle su kuma fitowa ba, cikin fara'a Sakeenat ta tarbesu dan tin safe Baby ce kawai ta shigo mata, daga ita sai Zakin ta. Ba su jima ba suka fito suka shiga na su gidan kowa ya yi part din shi dan hutawa.
END.
[7/5, 14:18] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 43.
************* *****************
a ckin watannin baya abubuwa duk sun faru a ɓangaren RASH kuwa, har sau biyu aka kusa kamashi amma ya zulle, hatta da tsan bankunan yarage yi yanzu, sai dai ko ya yi a ɓoye ya ke yi baya bayyanawa a duniya, duk da in dan a ɗauki gawan ana gane kisan RASH domin duk kisan da ze yi yakan manna stam na wani star mai ɗauke da kalmomi 4 (Rash). Harkokin sun bun ƙasa a yanzu ya haɗa kai ne da wata ƙungiya na safaran miyagun kayan ma ye da sai da matan Nigeria zuwa wa su ƙasashen, kimanin wata 2 da shigarsa daban ke nan wanda ya haɗa da wasu manya mutane a ƙasar Nigeria sannan da wasu ƙasashen, amma ba su ta ɓa ganin fuskar shi ba imfact Skiddo shike halarta duk wani meeting shi kam yana daga gida ya ke kallon komai ta cikin ƙaramin na'urar da ke glass din Sunusi Skiddo. A yau ma wani meeting din yaje wanda a garin Legos aka yi kusa da border, get aka buɗe mai, bayan sunyi parking suka fito, Skiddo wanda ya sha baƙaƙen kaya hatta fuska shi a rufe yake, ta ku yake cikin natsuwa shida jagororinsa a ƙalla sun kai mutane 30 dakkansu ɗauke da bindigu, kuma sunyi wani style gurin tafiyan har sai da Skiddo ya shiga babban fadar Rash din sai suka juya zuwa in da suke zama. Da Sallama ya shiga Adam da ke kallon haraban gidan ta cikin cc tv camera,, ya amsa sallaman sannan sai Adam ya ce.
" Wannan takun fa mutumina?" Dariya ya yi ma ra sauti ya na ce wa.
"Takun Uban da ba kenan Damusa (Adam)." Dan haka suke ce mai wani lokacin.
" Gaskiya zaman na ku ya bada citta, kai da RASH ya ce kar kaci komai a can shi ne har da shan drink sannan ka ci kaza." Faɗin Spider ya na za ma gefan Adamsi. shuru Skiddo ya yi dan ya tina an ce kar ya ci komai dan mutanen gurin ba abin yadda ba ne, shikam Adam tina yadda suke kallon Video din ya yi, dan janye ƙyallen bakinsa ya yi ya ci kaza har da bar baɗa yaji sannan ya kora da Laziza drink.
" Boss ya ga video É—in?." Yya tambaya jikin shi ya yi sanyi, sai Spider da Adam suka kwashe da dariya sosai dan yadda Skiddo ya koma kaman abun tausayi.
" Dariyan me kuke yi?." Sukaji muryan Rash daga ƙofan ɗakinsa sai suka sassauta muryan na su, sannan Skiddo da yake a tin zire ya ce.
" Boss wai dan na ci Kaza da lemu shi ne suke min dariya wai za mu haɗu da kai." Sai da ya zauna a su kuma suka miƙe amma yana musu wani kallo duk suka zauna. Hannu ya miƙa ma Skiddo alaman clap da sauri ya miƙa saka yi clap tare da murmushi sannan ya ce.
" Ai da be ci ba za su zarge shi, shi yasa na ɗaura Skiddo a cikin ku saboda shi wani lokacin be jiran umarni na, da Spider ne sai ya kira ya ne mi permission, kai kam Adam cin ne ma ba za ka yi ba kwata kwata." sai suka kalli juna suna kallon Skiddo da yake ta wani shash shan ƙamshi.
" A din ga kula da ni, dan ni na musamman ne." Skiddo ya faɗa ya na miƙewa sannan ya kuma ce wa.
"Naman ya yi daÉ—i fa na so na tambaya a wani restaurant aka yi sai na share kawai."
" Me ya hana ka tawo da shi ragowan na ka tin da na ga ba ka tauna ƙasusuwa ba." cewan Spider da sigan tsokana sai Adam ya ka ma da ce wa.
" Uhmmmmm yaro kenan, wani abun sai yara ko Sunusi?.."
" Haka ne Damusa." da yake duk sun girme Skiddo din sai ya haÉ—e rai dan shi akwai san girma kaman gya re.
"Mutumi na zo kusa da ni gyalesu." muryansa mai daÉ—i ya furta cikin sanyi sanyi, kusa da RASH ya zauna dan shi kaÉ—ai ke haÉ—a kafaÉ—a da shi banda su Adamsi dan su ko yace su zauna ba sa iya haÉ—a kafaÉ—a da shi.
" Yaya Rash next week za mu haɗu a ƙasar Chadi yanki zufl cikin hotel din Dream Hotel, room number F27." murmushi duk kansu su ka sa ki dan jin abin da Skiddo ya ce dan da ma wannan rana suke jira.
" Shike man ku zama ready kawai, ku tafi gidajen ku, dare na yi kuma kun barsu ba security, zuwa gobe ina son ko wacce a samu a maƙala mata securitya ɓoye."
" In sha Allah, amma ina son na ce wani abu." Rash ya yi ma Adam alaman yana jinsa sai ya ci ga ba da ce wa "Baban yaya, Kandy da gyar ta iya barci a gidan jiya dan Allah a sassauta mu su....."
" Ni ma haka ne, dan har ruwa na fita na É—ibo da safe, ban masan ya ta yi ba ta dai ce min ba ta iya girki ba, nima ban iya ba amma haka na mana Indomie sai dai me sai da ya koma kaman fate." Sai da Rash ya yi dariya, abin da ya kan yi wiya kaga ya na dariya sai murmushi.
" Skiddo kwanda kai, Ni ai fito wa na yi na bar ta da bread." FaÉ—in Spider, sai Rash ya kallesu ya ce
" Taimako na za kuyi ina son na inganta rayuwansu cikin aminci, duk da ina ƙaunar su amma ina son su san talauci sosai, daga yau abincin gargajiya kawai za kuce kuna so kuma kubasu umarnin su yi, ban san ku nuna mu su tausayawa domin ganin tausayanku ba zai jijiga su ba, wata uku kawai na basu kafin nan ku kanku za kuji daɗin ha ka, matsalan Fancy amma ina son ita na tura mata ɓoyayyen guard, dan nasan wannan gidan akwai matsala dan Chul akwai shi da rigo." Daga haka suka dan tattauna ka ɗan sannan suka wuce, tare suka je ra har ko wanne su ya shiga na sa gidan da zullumi ya suke.
END.
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 44
*************** ***************
" Ya Adam a haka zan rayu? wallahi ka sauya min, ina son rayuwan hutu da jin daÉ—i, friends di na sai zuwa gulma suke yi, gaskiya da sake." Kandy ta kai aya tana kallon sa da ke zaune a gefanta sannan ya ce.
"I'm sorry Sweet-kandy komai zai wuce amma ki de na ɗaukan kanki a wata, yanzu nan gidan mijinki ne can kuma na Pazars ne, da wannan gidan za ki yi tinƙawo da alfaha...."
" Allah ya tsare ni Yaa Adamsi, ko abinci na ka sa ci a gidan nan, gashi kasan ban iya girki ba kuma sai da na tambaye ka, i need ordinary maid idan minyi aure."
" Shike nan zan sa mo miki amma kibari ki kwana biyu tukun."
" Hmmmmm Allah ka dube ni, da rayuwa......"
" Khadijah!." ya daka mata tsawa sannan ya ci gaba da ce wa "Menene ai bin gidan nan?, Na gaji da rarrashin, Babban yaya zan kira na fa......" Jin ya ce Babban yaya ya sa hantar cikin ta ka É—a.
" Ya Adam ni ban ce ba, amma ya zan yi wai dan Allah ka dubi....." Janyo ta jikinsa ya yi yana lallaɓan ta, abin ka da uwar sangarta sai faman sauke ajiyan zuciya ta ke kaman ya buge ta.
" Kandy ni talaka ne, ban da kuɗi banda wadata, amma ina son ki duk da kinfi ƙarfina tin da gashi kin raina in da na kawo ki." ya faɗa ya na haɗawa da murmushi dan ya san ta na son sa sosai.
" Kai ma ka san ina son ka, zan zauna a haka kuma zan yi ma biyayya in ha Allah." Sai ya É—aga mata kai, sannan ya janyo ledan da ya shigo da shi, hannunsa na kewaye da ita, a haka ya buÉ—e sannan ya ciro abu ya na ce wa
" Dubi abin da na si yo ma na." Ta É—ago tana kallon abin da ke hannunsa, Power bank ta gani 50000ml, kuma full charge.
" Kin ga na siya ma na duk da ban gama haɗa kuɗin sa ba, so na ke mudinga bin komai a natse, da na samu kuɗi nan ga ba zan sa ma na nepa, sai in miki bohold daga nan sai sola kinji, da ba bi sa ni gidan gaba ɗaya zamu sauya ma." Ta ra sa me za ta ce, shin farin ciki zata yi ko ihu za ta sa, wayanta da da ma ya kusa ɗaukewa ta jona, sannan suka je kitchen, kwai suka soya suna hira sannan ya suka ci da bread din safe, da gyar ya samu ta ci abinci shima ya ci kaɗan dan a ƙoshe ya ke, hira suka ta ɓa da shan soyayya sannan suka yi barci.
*************** ***************
Shi ma Skiddo ko da ya shiga, kuka ya ga tana yi abin har dariya ya ba sa, da yake Beasty akwai ɗan tsafta kitchen din ta da bayin ta na ciki, duk ta wanke, ta gyara harda sa turare ta ba ɗe, ko ina, ga kitchen ɗin an zuba uban kayan abinci, da gyar ta samu tayi jollof spaghetti na manja dan searching ta yi shi ne ta bi komai, ba laifi a bakin ta yi daɗi amma a ido sai haƙuri ɗan ta caɓe sosai.
" Queen kukan me kike yi ne.?"
"A ce ina Amarya amma ka fice tin safe sai yanzu, nai ta kiran number ka ba ta shiga, ga dare ya yi haka na zauna a tsakar gida sai na ga wata mage ta akan katanga shine na shigo....."
" Wayyo Queen ki ya ƙuri kin ji, ba zan sa ke da ɗe wa ba. Yanzu dai ga Power bank sai kidinga charge tin da nan ba'a wani samun huta." amsa ta yi tana mai godiya dan ita sam ba ta da raini kaman yayarta Hauwa'u, amma akwai bincike da kure mutum, a palourn ya zauna ita ma haka ta zauna ta na aje flask ɗaya, ya san ba ta iya girki ba amma be son kwasale ta ya ce.
" Amarya da girki wa ya sa ki? Fisabilillah."
" To tin da Ango ya fice ai dole na samar ma kaina abin da zan ci." a ƙoshe ya ke amma ya amsa taliyan wacce ke ta tiriri, a kallo ɗaya ya ga jakwalkwalon ta, murmushi ya yi har ze aji ya ta ce.
" Ban ga ne ba, ai na san ba ka so na shi yasa ba za ka ci abinci na ba." Sai ta sa kuka saurin É—auka ya yi ya É—aura kan table ya na jujjuya fork É—in hannun sa, share hawayen ta yi ta zuna akan table din sannan ta amsa plate É—in " Kulle idanun ka." Yba musu ya kulle sai ta kai abincin bakinsa ai kam a natse ya amsa yana taunawa a hankali, sai ya ji ya yi É—anÉ—ano a baki, ai kuwa a haka har ya cinye plate din, leather water ya sha.
"Wato girki queen a ido subuhanallah, amma a ba ki Alhamdulillah." Murmushi ta yi sai aka ka wo nepa, take unguwar aka hau Nepa! . sai suka kalla juna suka kwashe da dariya.
*********** ************
Zau ne su ke kowa rai a ɓa ce, dan tin da ya shigo Beauty ke neman maganan sa dan suyi dambe har ɗammara ta ci abin ta, wai ita akan me ye zai kawota gida kaman kejin dabbobi, yadda ya fita haka ya dawo ya ga gidan, sai ma tsakar gida da ya ci uban dau ɗa, shi kansa zai so ta yi hankali kafin nan da wata ukun, be bi ye mata ba ya yi kwanciyarsa, ita kam ko Power bank din daya ba ta anan ta ajiye ta na ta faman huci, chinchin din da su Baby su ka kawo mata shine ta ci ta ƙoshi abinta. ganin zaman ban za ta ke ya sa ya shiga ɗakin ya kwanta gefansa, har barci ya ɗauke ta.
END
[7/5, 14:19] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 45.
After eight days
***************** *****************
ROYAL HOSPITAL WHITECHAPEL, RD. LONDON E1, 1FR, UK.
______ "Doctor A.A, you can go now. Everything about your discharge has been completed." Wani bature ya faɗa yana miƙa ma AA file, amsa ya yi ya mai godiya sannan ya kalla ƙofan toilet din da yaji alaman buɗewa, a hankali ta futo daga ciki tana goge fuskanta da alaman wankewa ta yi, kallon kallo suke yi da juna sai kuma ta sakar mai murmushi ta ke yaji hankalin shi ya kwanta, za ma ta yi gefan gadon ta na ce wa.
" Na shirya za mu iya wuce wa." yaune karo na uku da ya ji muryanta mai daɗi, kallonta take yi yadda y aga duk ta rame saboda watannin data yi cikin doguwar suma, a ƙalla wata 8 da sati biyu kenan, kuma Alhamdulillah ta dawo nomal sai dai komai na brain dinta ya goge, fita suka yi cikin natsuwa suka shiga hotel din nan dan dama ya kwashe komai na su ya mai da, Room F13. suka shiga, za ma ta yi a kan gado tana bin ko ina na bedroom din da kallo dan komai sabo ne a idanunta, hatta fararen fatan da suke yawo a ko ina na garin.
" Ba ra na sa mo mana abinci" kai kawai ta É—aga mai ya fice, tafiya yake yi cikin farin ciki mara misaltawa ya rasa da me zai kira da wannan al'amarin, tina abin da doctor Alex ya ce mai ya yi 'Idan har kana so ta tina komai na rayuwarta ta baya dole ta dinga ganin manya manyan abubuwan da suka same ta na rayuwanta na ba ya, idan tana yawan gani komai za ta tina kaman mahaifarta, ko wani kalma da ta sa ba faÉ—a da ba ta labaran rayuwata da dai sauran su.'
"Ina har abada ba zan bari ta tina ita wace ce ba." ya furta a fili yana shiga restaurant din hotel din.
Kallon kanta take yi a mirro, budurwa doguwar kyakkyawa fara ƙal, mai zubin surar jiki dai dai wadaita. ji yake kaman ba ita ba, an ce mata komai na kanta ya goge sai ɗan abin da ba'a rasiaba, yanzu an ce brain dinta ta koma na yara dan empty take, sai wanda ta fara gani wai shine mijinta wanda ta ji ana ce mai Doctor AA. shigowan shi ya sa ta kai idanunta kansa, ya na da kyau fiye da misali, dogo wanda ya fita tsayi, gashi kaman zubin ƴan ƙasar nan, ga wannan baƙin gashin na sa sai shining ya ke, za ma ya yi yana miƙa mata abinci da yake yunwa take ji, amsa ta yi, sandwich ne ji ta yi ɗanɗano be ma ta ba amma haka ta ci dan yunwa sosai ta ke ji.
*"Nigeria,"* ya amsa yana É—ago kai daga kallon screen É—in wayarsa.
*"Ni ma ina da 'yan uwa a can?"*
*"A'a, ke ba ki da kowa sai ni."*
*"Toh, I want to learn the language everyone here is speaking, ni ban iya sosai ba"*
*"Just get better first, I’ll enroll you in school soon."*
*"What is school?"*
*"It’s a place where you’ll learn how to read and write."*
*"Oh, so what did you say my name is?"*
*"Airah."
*" Meaning?."
" Mai daraja ko wacce take da haske mai kyau."
*"Okh and you, what’s your real name?"*
*"A.A."*
*"A.A? I don’t understand." Ya sauke numfashi, yana jin gajiya da tambayoyinta, sai ya ce:
*"Abdullahi Anas. That’s enough questions for today, okay? We’ll continue tomorrow." Daga kai ta yi tana bitan duk abin da tattauna yanzu.
**************** ********************
Air Force Base
Tin asuba ta fita zuwa kitchen sai yanzu 10am ta kammala komai shine ta shiga dan ta huta, kwanciya ta yi dan jikinta duk ya yi tsami, babu laifi zuwa yanzu har ta fara sabawa, wahala sha take kaman me, kuma ba ta da ikon mu sa umarnin kowa a gidan, rayuwa take kaman ƴan aiki, dan har gyaran gidan ita ce, a da Dad ta sha yana son ta ne amma zuwa yanzu ta fahimci shima ba ya ƙaunarta, gashi M.d ba ya iya komai akan haka sai dai ya yi ta ba ta haƙuri kawai. Har zaman gidan ya ishe ta amma a duk lokacin da wasu suka zo gidan sai Maa ta yi ta nuna ma ta ƙaunarta, har ta kwammaci rayuwa irin ta su Kandy na talauci akan wannan rayuwan da take yi, dan har ɗa rama ta yi shuru ta yi tana ta wasiƙan jaki sai taji an banko ƙofar parlour na ta, ta san Maa ce dan haka da ƙyar ta miƙe ta fita, a parlour ta samet a tana haɗe fuskan kaman hadari, tsugunnawa ta yi ta ce.
" Maa ga ni, me kike buƙata?." Kaman ba za ta ce komai ba sai ta ce.
" Na ji ban sha'awan Rice and beans ne, ina son É—an wake kaÉ—an sai custard da akara."
" Ba ra na watsa ruwa sai na....."
" Yunwa na na ke ji, dalla tashi." Ta ƙarasa cikin tsawa sai ga hawaye a idon Fancy ya gangaro, fita ta yi ta nufi kitchen tana shiga ta share hawayen tare da yin shu'umin murmushi ta na ce wa.
" Wallahu kun gama mora ta daga yau sai dai ni na more ku, sannan zanga idan za ki iya cin abincin na wa." cikin sauri ta yi komai dama ba ta iyaba gashi ba ta yi niyya ba, tana gamawa ta kai daining sannan ta sanarma Maa, da yake yunwa take ji da gaske sai ta je ta zauna, sannan ta kalli komai, custard din yellow ne zar alaman be ji ruwan zafi ba kaman ƙullu ha ka yake duk da ta sanya milk amma be can za colour, akara din kuwa waken ko niƙuwa a blander be yi ba ya wani iri hakan nan, sai shi dan wanke wanda shi nomal ne amma ya yi mugun tauri, shuru ta yi ta rasa abin ce wa, wayanta ne ya fara ringing tana dubawa ta na new number WhatsApp voice call ne, accepting ta yi ta kai kunne ta, jin muryan auntan ta wanda tin da ya tafi be kira ba, a maimakon su gaisa ta haushi da faɗa, miƙewa ta yi ta dhige room din ta. Ganin haka Fancy ta wuce na ta ɗakin tana ai yana da Maa ta ce wani abu ta sun kwashi ƴan kallo. tina wayan da suka yi Babban yaya ta yi.
(Kuka ta ke yi, ta faÉ—a mai komai, abin da ya ce ma ta shine ya faranta mata sosai * Fatima kar ki za ma shashasha ma na, ke fa mace ce na yadda da tarbiyyan da muka ba ki, ke kanki za ki iya gyara gidan auran ki, ki natsu za ki samu mafita*. A cikin kalaman sa ta É—auki haske.
***** "Ban ga ne ba? ba za ka dawo ba ka ce?." FaÉ—in Maa ta na É—an hu ci,
" A'a zan dawo amma 1 week zan yi domin aiki ya main ya wa."
" Ina yawan fa ɗa ma ka, da ka dawo nan ka fara aiki, menene amfanin asibitin ka, ga ma na ƙawata Maman Salma in baka son na ka."
" No Maa kawai kibar maganan. Next week zan zo du ba ku."
" Toh naji ya maganar Salma?." tana fatan ya ce ya amince sai dai ya ce.
" Maa kibar maganan salma sam yarinyar ba ta min ba."
" Kamar ya Autaa....." Ƙit ya kashe wayan, ta bi kiran amma offline, tsaki ta ja tana jin ta ƙoshi ma ga ba ɗaya dan ba za ta iya sa komai a bakin ta ba.
END.
[7/5, 14:19] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 46.
******************** ********************
Malali
Baban gida ne mai kyau dai dai, mota ce ta yi parking ta ke wata budurwa ta bayyana, ba duguwa ba ce can amma ba laifi tana da tsayi, skin din ta me duhu ne amma saboda shan gyara da hutu sai glowing yake yi, wando crazy tasa sai riga ƙarami me dogon hannu, ga uban attach wanda ya zubo a kafaɗarta, a kallo ɗaya za ka sha ba musulmai ba ce sai dai in kaji an kira ta dq SALMA. shiga gidan na su ta yi ta na aje jakkanta kan kujera tana cire hill shoes din ta, za ma ta yi kan kujera ta na latsa wayanta sannan ta kai kunne.
"Jubby yaushe za ki dawo?." Ana ba ta amsa a cikin wayan ta katse tana ajiye wayan, sai ga Æ´an mata biyu sun nufota suna mata barka da zuwa.
"Aunty Salma me kuke buƙata.?" Duk da wacce ta ce ma Aunty ta girma salman sai ta ce
" Ku je ban buƙatan komai a yanzu
" Daga haka suka bar gurin cikin sauri sauri. tsaki ta ja tana nufa party din ta. tana shiga ta ba je kan makeken bed din ta ta hau bancin asara dan tin 5pm sai 9pm ta tashi, wanka ta yi sannan ta sanya kayan barci fitowa ta yi tana kallon Hubby wacce ta je zaune ta ja duba file.
" Hubby kin dawo?."
" Eh Salma tin ɗa zu,na leƙaki kina barci ai."
" Okh Hubby, Dady ya shigo kuwa?." Wanda aka kira da Hubby ta É—ago fafaren idanunta wanda suke cikin farin glass, kallonta tilon Æ´arta ta yi wanda ita ce komai na ta ta ce.
" Ya dawo amma ya É—an fita ne."
" Hubby ina son wasu kuɗaɗe Please." Ta haɗa hannayenta na ba roƙan Hubby din, shuru ta yi tana mamakin kashe kuɗin Salam ko 1 week ba ta yi da tura mata 3 hundred thousand ba, ta rasa me ke kanta kwana biyun nan.
" Me kika yi da kuÉ—in da na tura miki five days back?."
" Hubby kawai in zan samu toh in babu na kira Dady na.'
" Ba zan b ada ba." Tafada cikin haÉ—e fuska dan sam ba ta son yadda Æ´ar ta ta ke mata magana,
" Ƴa ta na wa kike buƙata?." Da sauri ta kalli Dady wanda shugowansa kenan, da sauri ta nufesa kaman wata yarinya ta rungume, cikin ƙauna ta ce.
" 100k ne fa kawai Dady."
" Don't worry my only one daughter."
" Sannu da zuwa Abu-salma."
" Yauwa Ummu-salma." haka suke kiran junan su har wasu ma kance haka.
" Me yasa kake ƙara san garta Salma ne?."
" Kamar ya É—an ta tambaya kuÉ—i, ni fa gaba É—aya dukiya ta Æ´a ta ce Salma Nura Askira."
" Na sa ni amma kashe kuÉ—in ya yi yawa." ita dai Salma shuru kawai ta yi dan in dai kanta ne sun sa b jayayya.
" Ki barta ta huta da kuÉ—in Baban ta, ban san ki na shiga abin da babu ruwan ki." System da files din ta, ta É—auka ta wuce É—akin ta a fusa ce.
"Dady ban san kuna samun misunderstanding a tsakanin ku."
" Hmmmm za ta sauka ai, oya check your phone." wayarta ƙiran iPhone 16 ta du ba, da sauri ta duba ganin 500k ya sa mata, fa sa ihun daɗi ta yi, tana rungumesa sannan ta shige part dinta da sauri, tana shiga ta ta kira ƴan team dinsu, ta sanar da su ta samu kuɗin. Daga haka ta yi kwanciyarta cikin nishaɗi.
**** "Ban son kina shiga rayuwarta, ke doctor ce, ni ɗan siyasa kuma ɗan kasuwa duk dukiyan mu ta Salma ce kawai,ki yi ƙoƙarin faranta mata."
" Sam ka kasa fahimta ta shin ka san yanzu ƴan mata da samari wanda suke samun kuɗi shaye-shaye suke yi a ɓoye, sai ya ci yaro sai iyayen su ke sa ni, kafin ka ce wani abu ƴan hanji sun sa mu matsala ko wani abu haka."
" Mun san Æ´ar mu ai." Daga haka ya shiga toilet É—auke da towel, hawaye ne ma su zafi suka zu bo mata sannan tana ta furta 'Astagfirullah' a cikin ranta.
************** ***************
KK GRA
" Hajiya yau za muga ko da gaske kike yi akan za ki banban ce Hassana da Husaini." faÉ—in Husain (Yunus),
" Ha ba na gane ku balle ma su." Take suka fito Hasty da Husty cikin shigan Abaya Black sunyi rolling da vail kaman hijab, su kansu Twins din sai dai suka ce ma sha Allah ganin yadda suka yi matuƙar kyau. dayake kullum sai Hajiya ta ce ai tana gane su. Abin da ko su Yunus da gyar suka fara banbance su.
" Wannan ita ce Husaina sai ga Hassana." Ta nuna su, sai suka yi dariya, da ya ke muryan su da É—an banbanci ita Husty ta na magana da slow sannan magana É—aya biyu sai ta yi english, amma Hasty ba ta cika yi ba sai in ta je school ko suna wani hira haka, Husty ta ce
" Wow Hajiya, ya kika ga ne cikin sauƙi ha ka?."
" Ha ba aiku yara ne abu biyu na rige kuma da shi na ke ga ne ku."
"Explain more..." a tare Yusuf da Yusuf suka faÉ—a hakan sai Hajiya ta ce.
" Yadda kuke suka haka suke, Hassan ko ka yi murmushi ba ya amsan fuskanka haka Hassana take, fuskan ku be da fara'a me yawa, kuku ma yana amsan na ku fuskan wato murmushi."
" Kaji baiwa malam...." Yunus ya faÉ—a fa sigan wasa sai Hasty ta ce.
" Ba komai kwanda mu nuna mu manya ne a ko ina " Sai suka yi dariya sannan Husaina ta ce.
" To Hajiya sai kuma ne ne kike me ne.?"
" Uhmm, launin ku ya É—an banbanta sannan giranku ma haka, shike nan." Hajiya ta kai nan tana kai colanut bakin ta. Zama suka yi duk kansu su na ta hira da cin abinci kwanin burgewa. Hajiya fatanta Allah ya basu Æ´an bibbiyu su ma, dan har ranta take son Hassana da Hussaina saboda sun ba ta respect kaman mahaifiyar su.
END
[7/7, 18:34] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 47.
***************** *******************
"My Pretty SK, yanzu kin ga ki na daga É—akinki za ki dinga komai da ya dan ganci binciken." Zaki ya faÉ—a yana kunna socket din da zai ba dukka na'urorin gurin huta, Sk da ke É—auke da wani Flash ta jona ta na ce wa.
" Haka ne, so now I need ......" Ta katse magana saboda ganin wani paper me ɗauke da kalmomi hudu na babban maƙiyin ta wanda take ne ma ruwa a jallo, dan shi ne sanadin rasa ƴan uwan ta 'Rash' shine ta rubuta ta na ta har haɗa sunaye ko zai fito da asalin sunan wannan mugun amma ta ka sa.
"Pretty zuwa yamma na ke son ki haɗa komai da komai a kan list ɗin." Ɗaga kai kawai ta yi ta na ganin ai aikin ko 1hours ba za ta ɗauka ta na yi ba, tare suka kammala haɗa komai, anan ɗakin yana aiki tana feeding na sa breakfast, miƙewa ya yi ta mai rakiya har bakin get, da yake motan shi na Abuja ya tsara nan da sati ɗaya za su je tare da Pretty dan gaisheta ƴan uwan sa na can ɗin, da yake yanzu motan da yake amfani tsohon na Aliyu ne, shi yasa ya shiga gidan, safiya ce yawan cin ba su ta shi ba. Babban palourn ya shiga bayan jami'ai sun gaida shi. Babu kowa dama haka ya yi tsammani, za ma ya yi ya na son tina jiya wa ya ba key ɗin motan daya dawo duk da sai da Aliyu ya ce ya barshi amma yaƙi kuma be son ɗauko motan station ne. Shuru ya yi sai ya tina Aunty ya ba dan ita ya samu a compound ɗin jiya, ga time na ta tafiya dan yanzu 7:23am kuma ya na son ya yi wani muhimmin aiki ne kuma zai je coat akan kai wani me laifi. wayansa ya ciro kafin ya fara latsawa sai yaji Butter na gaida shi, ya amsawa ya yi da sakin fuska.
" Fadila har an shirya school É—in?."
" Eh Uncle Zaki." Take Baby da Karis suma suka fito cikin shirin Uniform iri É—aya, suma gaishe shi suka yi ya amsa yana mai kallon wayan sa sannan ya ce.
" Fatan kunyi breakfast ko?."
" Eh lunch za mu ida haÉ—awa mu sa a lunch back." Suna kawai nan suka shiga kitchen dan juye jollof spaghetti wanda yake kan huta. dan yanzu girki abin da zasu ci suke yi da kansu umarnin Babban yaya, tin basu iya komai ba amma da taimakon Baby wacce ke koyowa a gurin Ramlat. Butter ce ta zu ba mu su a babban flask, sai Karis ta farfasa boil eggs guda shida, a wani roba me huji-huji ta sanya, ita kam Baby snack ta ke zu ba wa a gefan basket da zasu tafi da shi, take suka ji horn na mota fitowa suka yi a lokacin har Zaki ya huce. Motan suka hau suka nufi school, a yanzu shirin Waec suke.
*************** ***************
Kallon ƙafarta ta yi wanda duk sun kumbura duk da duk bayan magrib suna za ga ye gidan ita fa Ramlat, duk ta yi duhu dama ba haske gareta ba, sannan ta yi wani ƙira amma kyaunta ƙaruwa ya yi.
" Omry da kinji wani yana yi Please ki yi gaggawan faɗa mutanen gidan." Murmushi ta yi mai dan kullum abin da yake ce mata kenan idan ze fita. Tsugunnowa ya yi saitin tulelen cikin na ta sannan ya sunba ce shi, daga haka ya fice dan bayan ya ma ta addu'a. Yana fita ya haɗu da su Pazar M da Pazar R suma sun fito, mota ɗaya suka hau direct sai office anan kuma kowa ya huce na sa ɓangaren. Tin daga ne sa ya hango Askira wato sabon sactary dinsa, a tare suka ƙarasa babban office din Gomna, Aliyu na za ma ya ce.
" Ga wannan list din na ga ma tsarashi kuma yadda na ke so komai ya tafi a tsare." Askira ya amsa yana karanta paper sannan ya ce.
" Sir an gama." Da ga haka ya fice abin sa, Aliyu miƙewa ya yi yana kallon haraban cikin compound ɗin wanda tin da ya shigo ya hangi wasu mata su uku daga gefe sun rakuɓe, ganin ɗaya daga cikin jami'an sa ya nufeta yana koransu irin na rashin imani haka, Telephone ya janyo yana dan na kiran number Askira, bugu biyu ya ɗauka yana mai miƙo gaisuwa.
" Ina da ga be ne yanzu haka, ina hange wasu mata su uku, a turosu office di na."
" Sir ba wajanka suka zo ba, É—aya daga cikin su ce take son ganin yaron ta dan É—aya ne daga cikin jami'an tsaron gidan nan, amma ba mu gan shi ba, an tambaya abokansa su ka ce tin shekaran jiya be zo ba." Askira ya kai nan yana mai fatan Aliyu ya yadda, sai dai me kafin ya gama firar zuciya ya ji ya ce.
" Turo su." Daga haka ya katse kiran yana kallon su, dan har sun fara tafiya, baya jin wannan ne ya kawo su, domin last week ma yaga fuskan É—aya ta zo ta huni a filin gurin. Ganin an kira me korasu ya sa ya koma ya zauna yana É—auka home phone na sa tare da kiran Omry, amma hatta katse ba ta É—auka ba, sai a kira na biyu ta É—auka da sallama ya amsa yana mai sakin fuska.
" Maman Babyna."
" Na"am Baban baby, ya aikin toh?."
" Alhamdulillah, ya jikin na ki?."
" Lau mu ke, Ramlat na miƙo gaisuwa."
" Ina amsawa."
"Za ta ji, ita ma Sk haka dan gata gefe na."
" Ma sha Allah ki ce nan aka zo hira yau, ba ra zan kira ki bye take care please dear." kafin ta amsa ya ba da umarnin shigowa, ya aje kiran sannan ya kalli wanda ya kawo mata ukun ya yi mai nuni da ya fice, gurin za ma ya nuna musu duk suka zauna suna mai jin daÉ—in yau dai sun ga His Excellency Aliyu Haidar. Duk da su ne manya amma su suka gaishe sa sai ya mai da mu su gaisuwa.
" Ina son na ji lafiya tin ba yau ba na ke ganinku a gurin nan."
" Yallaɓai wata ɗaya kenan kullum sai mun zo amma haka muke koma wa watara su koremu wata rana su haɗa da duka, amma haka muke dawowa dan san ganin ka." ɗaya takai nan sannan ta tsakiyan ta ce.
" Mu ƴan tsaunin da wa ne, wanda ke cikin Rigasa, muna cikin mawiyacin hali, muna neman taimakon ka Yallaɓai." sayi ta hau kuka, gyara za ma ya yi yana ce wa.
" Karku damu inajin ku."
" Yallaɓai ka san damuna ta kama ƙasa, mun yi shuke-shuke a gaba ɗaya filayenmu, wata biyu baya, wasu jami'ai da manyan mutane suka kawo mana ziyara, bayan sunyi mana kyaututtuka sai babban cikinsu ya ce mana, ya na so mubar tsakanin dawa domin ze gina Company agurin ne." Takai nan tana nun fasawa sannan ta da sa " ya ce ya bamu sati biyu, da muka yi gardama akan ba za mu bari ba saboda nan ne duniyar mu kuma munyi shuka, take ya sa wani ya babbaka gaba ɗaya gonan na mu." Sai kuka ya kwace mata, sannan ɗaya ita ma ta da sa da ce wa.
" Abu kaman a Film, Yallaɓai duk wanda ya ƙalu balan ce su to ka sh eshi su ake yi, rayuwa acan yana bamu tsoro." sai da ya sauke kwaron numfashi sannan ya ce.
"Yanzu ku faɗamin sunan unguwan, zan so na bincika amma kun tuntuɓa shugaban da ke wakiltan arean na ku?."
" Yallaɓai har dashi a cikinsu, sannan da wasu manyan Mutane." Shuru ya ratsa sanann ya amsa location dinsu, kuɗi ya basu me ya wa da cewan gobe zai shigo ko ya turo, Huce wa suka yi suna fatan da su samu sauyi a rayuwansu. rufe idanuwan shi ya yi yana jin babu daɗi.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/8, 06:07] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 48
**************** *****************
Opposite ROYAL HOSPITAL WHITECHAPEL, RD. LONDON E1, 1FR, UK.
Taxi ce ta yi parking a bakin baban hotel din, fitowa ta yi daga ciki ta na mai biyan me Taxi kuɗin sa, ya amsa ya wuce, cikin hotel din ta shiga direct room din su ta shiga, wanka ta yi sannan ta yi sallah, addu'oi ta shi ga yi yadda A.A ya koya mata, tana gamawa ta miƙa ta kunna TV tana mai kallon wani Nigeria Film Rich mom and poor mom. tana jin wayarta ta kira sallan magrib, a cikin app din V-muslim dan ba masjeed a kusa da su. Bayan ta idar ta ɗauki sabuwar wayanta ƙiran Galaxy A05, data ta kunna ta hau internet dan yi assignment din ta. tana cikin yi aka buɗo ƙofan, A.A ne ya shiga bakinsa ɗauke da sallama, amsawa ta yi tana mai miƙewa ta nufesa da murmushi, rungumesa ta yi yadda suka sa ba, sai a lokacin ya buɗe bakin sa ya ce.
" Fatan kina lafiya?."
"I'm fine Monceur." sai ya riƙon hannuta suka ƙasara cikin palourn, zama suka yi, ta taimaka mai gurin cire safan ƙafan sa, tare suka shiga bedroom sai ta fito bayan ya shiga toilet danyin wanka, da yake ba irin ƙananun hotel ba ne, wannan ya na da komai a ciki, mutum ba ma zai ce hotel ba ne in dai kana cikin room. Bayan ya fito tare suka yi sallan isha'i sannan mai kawo mu su abinci ta kawo, ci suka yi suna hira kwanin sha'awa, ɗago idanunta ta yi ta kalli AA, ƙura mai idanunta ta yi tana ƙare mai kallo, kyakkyawa ne sosai, duk da be da yawan fara'a da surutu, gashi iya rayuwarta da shi taga ya na fa halaye na gari. taimaka mata ya yi suka yi sauran assignment dinta dan ya sa ta a wa ta makaranta anan din, ba University ba ne kawai school ne akayi dan ƙarin ilimi, kuma Alhamdulillah dan daga shigarta ta kware da English kuma irin na UK. Dan kafin suyi hausa yanzu su kan ju ma. Sai bayan da suka kwanta a bed ya ke mata albishir da ce wa nan da 1 month za su koma Nigeria ta ga familyn shi kuma ba zasu dawo UK ba. ita ce ta fara barci wanda kanta ta ɗaura kan ƙirjinsa, shi kuma yana kallo fuskarta, a hankali ya za me daga gadon, miƙewa ya yi, ya kunna globe take madaidaicin haske ya gauraya bedroom din, mirrow ne daga gefansa tsayawa ya yi yana ƙare ma kansa kallo, ji yake tamkar ba shi ba, wai A.A shine ya faɗa soyayya, ya yi aure ba tare da sanin kowa ba, rayuwan sa a yanzu ya mugun sauya, kaman ba shine ke rayuwa cikin ɓata garin yara ba, kaman ba shine shagalan duniya ya sa be ɗaukan mutane da daraja, kaman ba shine me shan abin da addininsa ya yi hani ba wato Alcohol, kaman ba shine ya yi sanadiyyan mutuwan mutane da yawa ba, amma tin da ga ranan da Airah ta shiga rayuwarsa duk ya sauya, ta mai dashin kamilin mutum mai yawan bauta ba tare da sanin ita Airan ce ta can za shi da soyayya ta ba. A yanzu abu ɗaya yak e tsoro shine idan ƙwaƙwalwan ta ya dawo, mai yuwa ta na da saurayi ko aure..... "Inaaaa" ya yi saurin katse zuciyar sa da wannan tunanin, yasan shi ya fara saninta a matsayin mace, yana fatan da ta samu ƙaruwar ciki ta haihu kafin komai na kwakwalwanta ya dawo...........
END.
[7/8, 06:07] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 49
***************** **************
Air Force Base
"Maa wai dan Allah yaushe za mu je gun malamin nan, ya ka mata tin yanzu mu san abin yi, daga tafiya ta wai ya yi aure, Maa a gaskiya ko wan can ta fita na shiga ko naje a matsayin kishiyar ta." FaÉ—in Hafsat tana kallon Maa, sai Maa ta ce.
" Kar ki da mu Hafsat, ba ra gobe ta yi za muje da rana, ni kaina ina son na ga duk kan ku kunyi aure, ke Halima wai har yanzu baki gama tsara wannan yaron da ki ka ce kin so?."
"Maa yaron ya ƙi bani hankalinsa, gashi a yanzu ba ya Kaduna ma, na ji an ce yaje Bauchi dan can ne family house na su ya ke."
" To abin da zai faru dukka mu ukun zamu je muji me Malam Bulala zai ce." shuru ya ratsa parlour, sai murmushi ne ke sauka akan fuskan Hafsat wacce take ji kaman har ta auri saurayin na ta ne wanda take son sa, ji take kaman wannan shine auranta na farko ma, dan ma wan can 5month kawai suka rabu da shi.
"Yunwa na ke ji sosai fa." faÉ—in Halima sai Hafsat da ke latsa waya ita ma ta ce.
" 9:45am amma ƴar iskan can ta ka sa kammala breakfast." kafin Maa ta ce wani abu sai Fatima ta fito daga cikin kitchen ɗauke da plate a hannu ɗaya sannan ɗayan hannun tana riƙe da waya ta na chart da ƴan uwanta wanda suka haɗu a group dinsu, hira suke yi kwanin jin daɗi, dan a yanzu har zuciyoyin su sun salula akan maganan talauci dan sun yi haƙuri su kuma sun falwala ma Allah, gashi ita Fancy da ke cikin dukiya amma a ban za, sannan har Ramlat sun kira sun ba ta haƙuri kuma ta haƙura, Beauty ce ta rubuto
'Fancy ki dai bi a hankali, na san ki wani lokacin ba kya aiki da lissafi ba ki san mai ze je ya dawowa' kafin ta fara typing har Kandy ta turo sticker na tinani, murmushi ta sa ki sai taji Maa na magana ta na ce wa.
"Ke wai ba ki da hankali ne ace goma saura baki kammala breakfast ba dan ma yau Sunday." hatta hau step 1 sai ta dawo ba ya ta ce.
" I'm sorry Maa, wallahu tin É—azu na kammala ya na kitchen....."
" Uban wa zai kawo kan dining É—in?." FaÉ—in Hafsah ta katse Fancy ta ce.
"Duk uban da ke jin yunwa, mtwwws." ta ja tsaki tare da haurewa sama, tana jin Halima ta fara masifa ta banko ƙofan ɗakin ta, Indomie da fry egg ne ta haɗa ma kanta, ci take sunata hira abin su. A parlour kuwa Maa cikin fusata ta da Katar da Halima wacce ke ƙoƙarin bin Fancy.
" Hmmm Halima bar ta, mu karya sai mu yi mata hukunci." daga haka Hafsat ta shiga kitchen dan fito da abincin da suka umarci ta yi, da mamaki ta ƙarasa ciki ganin babu alaman an yi wani girke-girke a ciki, dan ita wainar flawer da tea ta ce ta na so, ita kuma Halima yam, egg and pepper suop and bread sai Maa custard da Bons. da sauri ta koma palourn ta kirasu, a tare suka shiga kitchen wanda babu komai a gurin dan sun sha za su zo suga kulolin abincin, babban tukunya suka gani a gefan gas, halima ta buɗe sai sukaga Macronnie fari, sannan gefansa soyayyen oil ne. in ran su ya yi dubu ya ɓa ci. su ukun suka je bakin ƙofar ta suka fara Knocking, ta na jin su sai da ta kammala cin tukun ta miƙe tana vioce da ce wa "Jama'a sun iso bara na ji dasu ina zuwa." Daga haka ta a je wayan tana buɗe ƙofan, ko a fuskokin su ta san sun shaƙa kafin su yi magana ta ce.
"Yaji ku ke ne ma?."
"Barkono mu ke ne ma." cewan Halima tana ta muzurai, sai a lokacin Maa ta buɗe bakinta ta fara magana cikin ɓacin rai.
"Wato ke gaki mara kunya, mu na zaman jiran breakfast ashe kina zaune a kitchen ɗin dan hulaƙan ci, ma za ki fito ki koma, na biki 30mnt da ki kammala komai ko ranki in ya yi dubu wallahi sai ya ɓa ci."
" Maa wai ya kike mata magana a hankali ne, kyen shi mufara ma ta shegen duka tukun." ce wan Hafsat, sai Fancty ta saki shu'umin murmushi ta na ce wa.
" To ai ni in ba ku sa ni ba ku sa ni, da ne na girkin gandun, na san ki na da hannu Bismillah ko wa ya shiga ya koya, balle ke Hafsat maybe shiyasa aka sako ki, baki iya girki ba. "Hafsah da ranta ya kuma ɓaci ta janyo Fancy wacce ke tsaye ko ge zau ba ta yi ba, hannunta ta ɗaga da niyyan ta mareta sai Fancy ta rige hannun ta na ce wa.
" Kul Hafsat, wallahi karki so ma, kaf cikin ku babu mai buguna ya zauna lafiya, banza kawai." Take Halima ta matso dan su yi mata duka sai Maa ta dakatar da su da ce wa.
" Karku duketa, muje mujira M.d daya ajiye ta, yau ta sa ni a gidan ubanta za ta kwana."
" Bara na je na fara haɗa kaya na, Allah ya sa ya dawo da wuri." daga ha ka Fancy ta koma ɗakinta tare da banko ƙofa, tsaki ta ja ta na ce wa "Uban wa ke tsoron saki.", za ma ta yi ta ko ma koma online suka dasa hira da cewan gobe dukkansu za su zo gidan na ta.
---------- "Maa wai meyasa ba ki bari munyi mata shegen du ka ba?."
" Halima ke yarin yace, tin da Maa ta hana akwai abin da take shirin aikatawa ne."
" Shi yasa ba na wasu abubuwan a gaban Halima saboda har yanzu ke yarin ya ce, kubari gobe ta yi kusha kallo, ko in ce anjima."
"Yanzu Maa ya zanyi? yunwa nake ji." Halima ta ƙarasa cikin ɗan shaƙwaɓa sai Maa ta ba Hafsat umarni da ta yi musu order, cikin jin daɗi ta yi order din amma sai nan da 20mnt za su kawo.
" Gobe za muje Malali bayan min fara zuwa gidan Malam Bulala."
"To Maa." suka amsa a tare, Halima wacce tafi kowa jin daÉ—i, ta tashi ta shiga bedroom din ta, wayar ta ta ciro ta kira numbern Salma, budu biyu Salma ta É—auka cikin magagin barci sai Halima ta zauna a dressing mirrow ta na mai ce wa.
" Salma gobe za mu zo, kin ga ba wani wahalan ki yi raping kwayoyin nan dan ba Maa, ki dai tanadar min da ya wa kawai, dan kwana biyun nan ban yi charji ba ji nake kaman ba ni ba." Daga cikin wayan Salma ta ce.
"Ƙawata kenan, ba ki da matsala, akwai story amma sai kin zo."
"Okh kina barci ban san na dame ki, sai kin ganmu gobe din."
"Okh Haleemzee." Daga haka ta yanke kiran tana shigewa toilet danyin wanka.
End.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/8, 18:37] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 50.
***************** *****************
Unguwan mai dabino
___________ Ranta a haÉ—e take kallon sa shi kuwa ko ajikin sa, hannu ya sa ya amsa wayan sa a hannunta sannan ya ce.
" Madam ba zan kai dare ba na yi alƙawarin."
" Ba wani amma ce min ka yi ai ba za ka ko ina ba, shine ka shirya wai za ka fita ."
" Sorry Sweetie, My Sweet Kandy ta, kiran Babban yaya ne shi yasa."
" Okh, karka manta da fura da nono irin na jiya."
" Allah ya kawo kuɗin, zan siya mi ki, kar ki yi girkin dare da ni." hannunsa ta sa ki dan sun kai ƙofa in da zai fita, a hankali ta ce
" Me yasa kar na yi dai?, Ba ya yin daÉ—i koh?."
"Haba ai da ne baki iya ba amma yanzu kin kware ai, ba Maman zul-yadain na koya miki ba."
"Uhmm yanzu su snacks za mu fara ma."
" Kandy ki fara kwarewa a jollof dai." murmushi suka yi ma juna sannan suka rabu, maimakon ta kwanta kaman yadda ta sa ba, sai ta hau gyaran ko ina sannan ta kwanta tana jiran Maman Zul-yadain.
************* ************
"Ka manta wannan." faɗin Beauty tana miƙa ma Skiddo wanda ya ke amsa waya kuma ya na tsaye dan amsan jakkansa ta baya. amsa ya yi sannan ya sauƙe wayan daga kunne ya ce.
" My Haulat ba ra na je in kinga ban kira ki ba to kiyi girki amma in na sa mu da ma zan siyo mana."
" Toh Allah ya tsare, Please take care of yourself to me." Murmushi ya sa ki mai sanyi sannan ya fita daga gidan, har za ta shiga ɗaki sai ta fasa ta shiga kitchen, soya doya ta fara yi wanda zata yi breakfast, sai masu ɗiban ruwa suka shigo, cikin da ra ha ta musu iso, dan a yanzu ba ta damuwa, rayuwa ta ke ta riƙe Allah kawai da auranta.
" Maman takwara, idan takwara ta dawo makaranta dan Allah ta zo na aika ta siyan kayan miya." FaÉ—in Hauwa'u tana fito da wanke-wanke tsakar gidan daga gefe guda, Matar da ta yi ma magana ta ce
" To shike nan, za ta zo Allah yasa karta tsaya wasa idan an tashi."
"To Ameen dan takwaran akwai son wasa kaman me." suka yi dariya,a haka har ta gama ɗiban ruwan, ta ɗi ba na ƙarshe kenan sai Beauty ta ɗiban mata soyayyen doya ta sa mata a leda ta ba ta, ta amsa da godiya tana hucewa har ranta take jin daɗin mu'amala da Hauwa'u dan akwai kyauta, gashi ba ta da rowa, ta dai san ta sauya ba yadda aka kawo ta ba dan a lokacin ko kallan su ba ta yi, sai ta kulle gidan ta hana ɗiban ruwan, amma daga baya sai ta can za, ta lura in dai ta san mutum ne take sakin jiki da shi..
********************* *********************
__________ "NEPAAAAAA." Gaba É—aya unguwan ta dauka dan an kawo hutan lantarki, da gyar ta buÉ—e idonta dan wani mugun barci ne ya É—auke ta, ganin hutan lantarki yasa ta tashi t ajona wayan ta da power bank, sannan ta fita parlour ganin Almajirin ta na zaune daga bakin get din gidan ta ce.
" Shazali yaushe ka zo?."
" Aunty tin É—a zu, na gama É—iban ruwan ai."
" Okh yanzu ka je gidan yayata ka ce ta ba ta power bank na yi ma ta charji."
"To." Shazali mai kimanin shekara 11 ya tafi dan zuwa gidan Beauty, ko da yaje ya gaida ta, ta amsa cikin sakin fuskan dan ta san Beasty ce ta aiko shi, saƙo ya faɗa ma ta sai ta ce.
" ka ce mata na ba da a nan maƙota kawai, sannan ka ce mata gobe ne, kar ta yi halin na ta." Shazali ya amsa da "To.", sai da ta ba shi abinci ragowan na jiya ya ci sannan ya wuce, faɗa ma Beasty abin ta ce ya yi, sai ta yi murmushi tana ti na gobe shine zasu je gidan Fancy sannan halin ta shi ne barcin safe.
END.
*****ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ****
[7/9, 10:36] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 51
**************** ******************
__________________ "Yanzu duk kansu ne a nan." Zaki ya faÉ—a yana É—a ga papers É—in da ke kan desk, sai Sakeenat ta É—ago Idanun ta da ga kallon computer, wanda take operating cikin kwarewarta.
"Eh su ne, yanzu abin da ka ke zargi ya tabbata a kan Rash."
"Amma ya shiga hatsari sosai, dan babu wanda zai iya fahimtar abin da mu ka fahimta mu."
" Haka ne amma zan tura mai secret sms."
"Na ƙa gu na haɗu da shi." ya faɗa ya na koma wa kan sopa.
"Ni kai na ina son ganin shi, ina son nasan wanene shi." Zuciyar ta ɗaya ta faɗa hakan ba tare da tasan maganan ya da ki zuciyar Zaki ba dan mutum ne shi me kishin gaske, sam ba ta lura da yanayin sa ya sauya ba sai da ta miƙe daga in da take ta kalle sa.
"Baby what's wrong?." Ta tambaya ta na zama gyefan sa, be kula ta ba haka be kalle ta ba, aka karo na biyu ta da fashi tana kuma ce wa.
"Lafiya?." Kafin ta ce wani abu ya sa hannunsa ya cire na ta hannun da ta dafa sa, Ita dai a iya sanin ta ba ta yi komai da zai sauya mood ɗin sa ba, miƙewa tsaye ya yi sai ya koma parlour, ganin haka sai ita ma ta bi bayan sa, zaune ya ke amma sai ti na kalaman ta yake yi.
"Daga yau za ki bar wannan aikin na ki na bincike." Ya faÉ—a da kakkausar murya, sai ya dawo ainiyin Zaki na gurin aiki.
" Baby ban gane ba? Wani aikin zan de na?."
" Abin da na ce kenan." sai ya nufa ƙofan fita har ya buɗe ƙofan ya ji ta na ce wa.
"9:10pm dare ya yi ina za ka je?."
" Ni kaina ina so na gansa, ina son na san wanene, hmmmmm." abin da ya ce kenan ya banko ƙofan da uban ƙarfi bayan ya fita, murmushi ta sa ki dan ta fahimci in da zance ya dosa wato kishi ya motsa. miƙewa ta yi ta kunna T.V ta sanya wani shiri da ta ke bibiya a Star Life TV.
___________Ya na fita ya shiga giÉ—an su Aliyu, gaishe shi guard suka din ga yi ya na amsa wa har ya shiga main parlour, Hajiya, Momcy da Mom ne ke hira cikin ra ha abin su, gaishe su ya yi suka amsa sai sannan ya zauna a gefan Mom dan sunfi wasa da ita.
" Ango Ango, idon ka ke nan ?." cewan Mom sai da ya sosa kan sa kafin ya ce.
" Mom wani ango kuma, ai mun tsufa mu kam."
" Tin da aka yi bikin nan sau biyu Amarya ta shigo ta gaishe mu fa, why ba ka barin ta ta shigo?." Hajiya ta kan nan tana kallon Zaki, kafin ya yi magana Momcy ta ce.
"Ai da an yi mai magana sai ya ce tana aiki ne babu lokaci, wa ya mutu wa ya tashi."
"A'a Momcy ba ha ka ba ne, amma gobe za ta zo In sha Allah."
"Allah ya sa da gaske, yanzu ma mai ya hana ku zo tare?." Mom ta tambaya sai ya ce.
"Ta yi barci ne." Sannan ya miƙe dan tambayoyi ne zasu yi ta mai kan an aiko su, hannu ya miƙa ma abokin sa wanda ya fito tare suka yi musabiha.
" Ba ra mu shiga ciki."
" Ashe gun aboki ka zo ba gaishe mu ba."
" Mom a'a, yanzu zan dawo ai, zan duba Meerah an ce ba ta jin daɗi." Daga ha ka su ka shiga part din Aliyu, za ma suka yi a kan sopa sai Aliyu ya miƙe ya shiga kitchen bayan dan lokaci ya fito ɗauke da babban plate, ajiwa ya yi akan center table ya na ce wa.
" Yau za ka ci girki na fa."
"His Excellency da kan sa ya ke girki, wow."
"To ya zanyi sai haƙuri ai Madam ba lafiya jiya sai da mu ka je asibiti amma Alhamdulillah." Kafin Zaki ya yi magana sai ga Ramkat ta fito, tafiya take da ƙyar saboda nauyin ciki, sanye take cikin hijab blue har ƙasa amma a kallo ɗaya za ka ga ne kumburan ta da tayi da duhu, sai da ta zauna da taimakon Aliyu, sannan Zaki ya yi mata ya jiki, ta amsawa ta yi ta na sakin murmushi wanda iya fuska ne kawai dan ba ta jin daɗin jikinta.
"Haidar ka san zargin mu akan Rash gaskiya ne." Ramlat ta za ro ido ta ce
" For real Zaki?."
"I'm very sure." yadda Sakeenat ta faÉ—a mai haka ya zayyana mu su, shuru ya ratsa gurin sai Aliyu ya ya ce.
"Ikon Allah, wane ne wannan Rash ɗin, ka ce ta tura mai saƙon sai mu jira mu ga abin da zai ce."
" Ya dau babban kasada da rayuwan sa."
"Allah ya sa mu da ce, yauwa Aliyu gobe sunday muna da meeting da president Bola Ahamed Tunubu a Abuja, zan bi flight amma dole na ɓa ta lokaci, sannan ban san zuwa na fiso na tura a ɓoye." Take ya ba Zaki labarin wa'inda suka zo ɗazu office din sa sai Zaki ya ce.
"Allah ya kai mu zanje, dan gobe ina free " Daga haka suka dinga hira har Meerah ta shiga dan yin barci, sun jima ba su haÉ—u sunyi hira sai yau.
" Kai wai har 11:10pm ya yi." FaÉ—in Aliyu yana duba wayan sa, sai a lokacin Zaki shi ma ya an kara duk da so ya ke ya yi dare sosai.
"Bara na je, na bar Æ´ar muta ne a gida ita kaÉ—ai."
"Gaskiya kam duk da akwai get-man amma be ka ma ta ba." Da ga haka su ka jera har main parlour, sannan Zaki ya ce.
"Ka ga koma abin ka, zan É—an gai da Aunty kan na wuce." Daga nan kuma suka yi sallama ya koma part É—in sa, main parlour É—in babu kowa sai Aunty wacce ta fito daga part É—in ta, a duk lokacin da ya ga Aunty cikin farin hijab sai ya ga sak Mahaifiyar su dan ita ma'abociyar farin hijab.
"Auntynah, Mamanah." ya faÉ—a yana isa gaban ta, za ma suka yi a akan kujera É—aya, sai ya É—auka kan sa kan cinyarta ya na ce wa.
" Ina kewan Mama."
"Nima ha ka Asad." Ta ke kalman 'Asad' ya sa Ramlat É—in sa ta faÉ—o ma sa duk da kullum ita ya ke gani a tare da Pretty Sk.
" Allah ya gafarta mu su, Baba da Mama." sai ya yi murmushi.
" Ameen ƙanina." Hira suka ɗan yi suna yi tana sosa mai gashin kan sa, a haka har Pazar Q ya fito daga part din su yana ce wa.
" Daga ɗauko min drink sai na jiki shuru, ashe Zaki ne ya riƙe ki."
" Ya Allah, I'm sorry Baban Baby wallahi na sha'afa ne." Ta faɗa tana so ta miƙe dan tini Zaki ya ɗaga kan sa daga cinyar ta.
"No bar shi har na sha wancan ai." Ya zauna ya na kallon su sai kuma ya ce.
"Sai na ga kaman Zaki yana so ya fiki kyau ne."
" Uhmmm ai na fishi, dan har yanzu angon cin ne be sa ke shi."
"Aunty ango kuma, kin dai san ko a É—a na fiki kyau sosai balle yanzu, dan ma ban hutu kaman ke da hmmmmn, Ni bara na wuce ma "
"A'a zauna abin ka ni na shige ba ra na je na kwata." Faɗin Pazar Q ya na miƙewa, sannan ya wuce, sai Aunty ta ce.
" Kafi Mama kyau koh?"
" Ni awa, Mama ta fini ma na." Ya yi saurin ba ta amsa sai ta saki murmushi sannan ta ce.
"Kuma ka ce sak na ke da Mama, to ni ban fahimta ba?."
"Aunty É—an kama ne kawai ku ke yi."
"Kai wai lafiya 12:04pm ka na nan?, dare ya yi sosai fa."
" Ok bara na wuce, ai nasan tayi barci ti ni." Jin hiran su Baby ya sa suka kalli in da suka fito, ta ƙofan ɗakin Babban ya suka fito, gaishe shi suka yi ya amsa sai Aunty ta ce.
"Sai yanzu ku ka ga ma karatun?."
" Eh Aunty, ba ra mu shiga, good night." FaÉ—in Karis, sannan suka shiga part din su, Butter ce ta kashe globe bayan ko wacce ta hau bed É—in ta, sai Karis ta ce.
" Allah yasa gobe muji alheri akan JAM result."
"To ameen, kin ga idan mun ci sai mu roƙa zamu je gidan Fancy idan Pazars za su bar mu."
"Haka ne Allah ya kai mu, kin san karatun yau ya ta shi kai na."
" Baby muna ɗaya nifa har kunya-kunya Aunty Ramlah na dinga ji." sai suka kwashe da dariya dan ti na yau fiƙihu suka yi sun sha dariya, da yake yanzu kullum suna part ɗin ta dan koyan karatu da girki, da Baby ce kawai ke zuwa daga ba ya su ma su ka fa ra zu wa, kuma suna matuƙar jin daɗi karatun balle na yau.
______ "Hadith ne duk da ya na da rauni, (Manzon Allah (S.A.W) ya ce: Miskini ya ce! Miskini ya ce!! Miskini ya!!!. Sai Sahabbai su ka ce : Wa man ya Rasulullah?. (wa ye). Sai Manzon Allah (s.a.w) ya ce: Almar'atul lati laisa laha zawjun, walau ka nat ganiyyatun minal maaa).. Baby wallahi aure akwai daraja sosai, marta ban matar aure da ban da na budurwa, ga Bonus na la da. Karima da ki ran kwaɗa kwalli ki sha turare, ke kin ƙure kwalliya, kin ya fa ƙaramin Vail kin fita, wallahi duk haram ne, babu kyau, amma ni kam, ko a yanzu ace na ran kwaɗa kwalli wa Babban yaya na sha turare, ke idan ma Swimming dress na yi, la zan samu sosai fa." Sai da suka kwashe da dariya, Ita kam ko a jikinta ta kuma ci gaba da misalai, wani su yi dariya, wani kuwa su yi murmushi. Barci ne ya ɗauke su dan sun gaji ba laifi.
END
Daga Sakeenat Abdullahi.
[7/9, 19:51] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
'
*Page 52.
A parlour kuwa, Zaki ne da Aunty suka yi sallama sannan ya koma gidansa. Ya saka key ya buɗe parlour ɗin, sai ya tarar da babu kowa, sai T.V da ke aiki. Ya kashe shi, yana addu’ar Allah yasa ba barci ta yi ba.
Da yake a É—akin shi suke kwana, sai ya fara shiga, amma bai ganta ba. Ya wuce ya yi wanka, bayan ya fito ya sanya PJmas. Ya shiga É—akinta, sai ya hange ta kwance cikin bargo. Ya murmusa sannan ya zauna a bakin gadon.
Ya so dai yazo ya ganta tana jiran sa ta ba shi haƙuri, amma sai yaga barci take sha. Shuru ya yi, sai yaji ta motsa. Ta rungume shi ta baya, bakin ta kusa da kunnensa tana ce wa:
> “Bazan iya barci ba alhalin Babyna na fushi da ni. Fushin ka kan janyo min tsinuwan Allah da Mala'iku. Wallahi ba da wata manufa na faÉ—a ba. Kai ma ka sa ni, a duniyar nan banda wanda nake so sai kai. Kai kaÉ—ai ne Zakin Zaku na, masoyi abin so na.â€
Har ransa ya ji daÉ—in wannan kalaman. Ya rike hannayenta yana ce wa:
"Ba komai, kawai raina ne ya É—an sosu. Please, ki rinka kula da kalamanki. Kinsan ni mai kishi ne.â€
> “Insha Allah, Baby. Kishi ai halal ne. Manzon Allah ya ce: *‘Wanda bai da kishi ba, ba zai shiga Aljanna ba.’* Sannan ina so ka janye kalmanka akan aikina, ka ji?.â€
> “Shike nan, ya wuce. Matata abar Æ™auna ta.â€
Daga nan ta zagayo gaban sa. Kallon ta yake yi cikin ƙauna mara misali. Suka koma ɗakinsa, bayan sun zauna sai ta ce:
> “Bari na kawo ma ka abinci nan.â€
> “A’a, Alhamdulillah, na ƙoshi,†ya faɗa. Sai ta dawo baya tana ce wa:
> “A ina ka ci abinci?â€
> “Gurin Meerah.â€
> “To ni wallahi ban yadda ba! Ina jin yunwa, na ƙi cin komai ina jiranka. Amma shine... uhmm uhmmmm.†Ta faɗa tana kifa kanta a gado, ta fara kukan shaƙwaɓa.
> “Ya-salam! Daga cewa na ƙoshi sai kuka? To ya ƙuri, My Pretty,†ya faɗa yana ɗaga ta daga kwanciya. Ya shiga rarrashinta har ta yi shuru. Ta ɗauko abincin, duk da yana ƙoshe, sai da ya ci don zaman lafiya.
*********************** ******************
RASH
_____________________Cikin wannan gidan na sa motoci guda uku su ka fito black suka É—auki hanya har suka hau kan titi, motan gaba da ba ya dukka matasa ne masu sanye da kaya kala É—aya, kuma ko wannen su a bayan rigan sa sunan mamallakin mai sanye da shine sai harafi É—aya a cikin sunan RASH, wani A, wani H haka dai suke, Airport suka nufa gaba É—aya su goma sha shida ne (16), privet jet suka hau ba su sauka a ko ina ba sai Abuja, suna sauka a airport motoci da yawa suke jiran su, ha wa suka yi sai wani babban gida suka nufa, motoci bakwai ne suka yi parking a haraban babban gidan fitowa suka yi wanda a cikin su har da Shuraim, shiga su kayi wasu kuma suka tsaya a compound É—in, gidan sai ma sha Allah, komai ya haÉ—u, ga É—akuna ma su masifar yawa, wani room su ka shiga wanda na'urori ne kawai a ciki nan suka je suka hau aiki a ciki, Rash kam zama ya yi a wani kujera ya fito da wayan sa yana kiran number Ramlat, bugu uku ta É—auka, a hankali yaji sanyaryar muryan ta, ta cikin wayan.
" Ina kwana." sai da yaja fasali tukun ya ce.
" Lafiya, kinga ban dawo ba koh?."
" Uhm fatan Lafiya?, Ina ta kiran number ka baya shiga."
" Ina wani babban aiki ne, kuma zuwa gobe zan gama daga nan zan dawo ainiyin Shuraim É—inki."
"Ma sha Allah, Allah ya taimaka, dama haka nake so da fata, dama ina so na ce muna asi......"
"Asibiti koh" ya yi saurin katse ta sai ta yi murmushi sannan ta ce.
" Hmmmm na manta ashe da Rash na ke magana."
" Hmmmm mai a ka samu?."
" Mace ce so pretty, mai kama da Haidar, yanzu ma ya wuce."
" Ma sha Allah zan kira shi nasan yana ta ne mana a waya." dyaga haka suka kammala wayan, sai ya katse tare da kiran Aliyu, sai da kiran ya kusa katsewa tukun ya É—auka, bayan sun gaisa Aliyu wanda shigan sa office kenan yana shirin wuce wa Abuja ya ce.
" Ameen, na gode, na so Baby boy ne na sa sunanka amma girl ce, ka za ɓan min wani suna zan sa mata Baban yaya."
" Karka damu ka sa ko wanne, idan kai ba ka da za ɓi, ai ita Meerah tana da shi."
" To shike nan, Babban yaya inaji a jiki na kana cikin ƙoshin lafiya amma ban san yadda ka ke ni sa da ni, dan Allah kabar wannan aikin da ka ke yi ka dawo gida, haka Pazars kullum cikin complain suke, ace a week sau ɗaya kake kwana wani week ɗin ma ba ka kwana."
" Shikenan zan duba."
" Yauwa My big bro, na gode da aikin da kamin a kan wan can ƙauye, ina jin labarin nasan kai ne amma ban gane abu ɗaya ba, sun ce mutane da yawa cikin kakin sojoji, ka za ma soja ne ba mu sa ni ba?."
" Zan kira ka anjima." Ya katse kiran yana sauraran abin da Skiddo ke ce wa.
"Sir Rash done." Aje wayan ya yi yana nufan systems É—in, bayan sec 10 yana kallon sunayen asibitocin da ke kan system É—inta sai ya sa ki murmushi ya ce.
" Ka haÉ—a dukkan su sannan da locations na su."
"Okh Sir." Adam ya faɗa, koma wa ya yi ya zauna yana tina abin da ya faru jiya, da ya ke ya dasa na'ura a office ɗin Aliyu a haka yaji komai akan abin da ke damun su. kuma be ɓa ta lokaci ba dan take suka je suka magance komai, harta mutanan da suke da sa hannu ya yi maganin su.
END
[7/10, 14:39] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 53.
************** **************
SALMA CONSULTANT CLINIC
Babban Hospital ne wanda ya ke da manya-manyan likitoci, ƙwararru masu sanin aikin su, ko daga haraban Asibitin za ka fahimci na masu kuɗi ne dan tsala-tsalan motoci ne ke cike da compound ɗin. akwai ma'aikata sosai, ga cleaners ta ko ina, sannan ko ina sai ƙamshim hypo yake. baban office ɗin shugaban asibitin wanda shima ya haɗu, wata ƙaramar nurse ce ta shiga cikin bayan ta yi Knowking kuma an ba ta umarnin daga na ciki. "Yes coming." gaishe da wance ke duba wasu files ta yi, sannan ta kuma magana ba tare da matar ta ce wani abu ba.
" Doctor an kammala, za ki iya zuwa ki ganta." Da hannu ta yi mata alama sai ta wuce nurse ɗin, miƙewa matar ta yi tana gyara glass din idonta, ɓangaren masu Haihuwa ta nufa, Room 15 ta shiga, mata huɗu ne a ciki, gaisheta suka yi ta amsa cikin sakin fuska.
" Ya jikin na ki?." ta tambaya wacce ke kwance a kan bed É—in na marasa lafiya.
" Doctor Alhamdulillah."
" Allah ya raya."
" Ameen, yaushe za kuyi discharge din mu?." FaÉ—in Ramlah wacce ke zaune gefan Aunty da Hajiya.
"Tin da jikin da sauƙi zuwa an jima za mu sallame ku." Daga haka Doctor ta wuce sai Hajiya ta ce.
" A kira su Mom da Momcy ace ba sai sun zo ba, tinda an juma za mu koma kawai."
" Okh ba ra na faÉ—a musu." Aunty ta faÉ—a ta na kiran number Momcy.
"Kema nan da watan gobe ko jibi za mu kawo ki." cewan Hajiya ta na duban Ramlah wacce ita ma cikin na ta ya fito sosai.
" Na kammala haɗa ruwan." Tare suka kalli ƙofan restroom in da Sakeenat ta fito, miƙewa Meerah ta yi ta shiga bayin dan yin uzuri, dama ruwa aka sa Sakeenat ta haɗa mata, matsawa ta yi jin Baby ta ce.
"Gaskiya babyn nan akwai kyau wallahi, ni dama ta ba ni." Dariya suka kwashe sai Aunty ta ce.
" Ke ma sai ki ƙoƙar ta."
" Barta ta sha abin wasa ne." Hajiya ta faÉ—a sai Ramlat ta ce.
"An ya su Karima za su sa me mu kuwa, da a kira ace musu gobe sun zo gida kawai."
" Haka ne, gobe su Hauwa'u sun zo zai fi musu."
************** **************
AIR FORCE BASE
Dukkan su mutanan gidan ne zaune a parlour, shuru suka yi dan jira abin da M.D zai furta.
"Maa ki yi mata duk hukuncin duk wanda ki ke so, amma banda maganar rabuwa." Bai jira ta ce komai ba ya fuce dan zuwa makaranta dan ya na da class 8:30, Maa wacce ranta ya yi mugun ɓaci, ta so tin jiya agama komai amma M.d be dawo da wuri ba. ga nin mijin na ta ya fice ya sa ta miƙe tsaye ta na ce wa.
" Maa, aure na da M.D babu saki a ciki, watanni na yi a gidan nan amma akwai abubuwan da na fahimta akan ku."
" Dan kinga ana miki da wasa, to wallahi ba tsoron ki muke ba." take Hafsat ta ruƙo hannun Fancy wacce ke tsaye, ko a ido an san tsaf Hafsat za ta ma Fancy duka du ba da yanayin jin su, amma abin ku da mai baki sai Fancy ta ce.
" Hmmmmm, ina jin baki taɓa kwana a station ba, idan kin fasa taɓa ni, dalla sake ni." ta fizge hannun ta sannan ta kalli Maa ta ce.
"Karr ku za ci kallon ku kawai na ke yi, nasan komai har da zuwa gurin bokan da za kuyi infact har ta M.d kin mai, na sa ni, kallon ku kawai na ke." daga haka ta haye sama É—auke da flask din Breakfast É—in ta, wanda yau ma sun sha za ta yi musu ne, har ta Dad haka ya fita dan shi sauri ya ke yi ne.
"Ki kira Zulai ta dawo bakin aikin ta." faÉ—in Maa tana zama, maganar Fancy ta daki kan ta.
" Maa ki ba ni umarni da na ci uban ta."
" Mu ci dai Hafsat, ni wallahi so na ke mu gana mata azaba."
"Ku yara ne, idan ba ka iya kama ɓarawo ba to shi ya ka ma ka, mu bi komai a hankali, yanzu ko Tea ne musha sai muje gurin Malam daga can muje Malali." basu suka fita ba sai 10:12am, direct giɗan Malam Bulala suka je, ba su jima ba ya sallame su, bayan ya basu magunguna guda uku, na farko wani ruwa ne wanda zata haɗa da turaren ta sai ta shafa, kar ta yi ma kowa magana sai shi wanda aka yi aikin a kansa, na biyu kuma da zaran sun fara magana sai ta kai mai abun sha sannan ta sanya wannan garin a cikin, na uku kwalli ne wanda Halima ce za ta sanya sannan ta tabbatar haɗa ido da wanda take so, take komai zai yi dai dai..
**************** ****************
Bayan driver ya kai su asibiti direct É—auko Beasty, Beauty da Kandy ya yi sannan suka nufa gidan Fancy, a mota suke hira kwanin sha'awa. Karis ce ta ce
" Sisters, Aunty Ramlat akwai mutum ci, kun ga yadda muke kwasan ilimi a wajenta kuwa."
" Ma sha Allah sai ku da ge, kun ga mu da muka raina ta sai Allah ya nuna mana ishara da auran talakawa." faÉ—in Beauty sai Baby ta ce.
" In sha Allah." Ta window ta kalli motan da ke bin su, Bugatti ce white wanda take hange Husty ke driving sai Hasty gefan ta tana latsa waya, a ta baya kuwa Butter ke kwance ta na barci. Ko da suka isa babban get É—in Air Force Base, suka tadda Fancy tsaye jikin wata babban mota wanda har yau ba ta san mai shi ba wai yana UK, ita dai É—akin Maa ta shiga ta É—auko key shine ta fito, bayan an gama bincike motocin suka shiga cikin babban unguwan. bayan sun yi parking a babban gidan suka shiga ciki.
Su tara ne dukkan su sun sanya Black Abaya dan haɗa baki suka yi. sunyi kyau dukkan su, duk da irin muhallin da wasu ke rayuwa amma babu ƙarya jiki yana cin mai daɗi, lafiyayyen girki Fancy tayi musu suka ci suna ta santi,
"Wai Fancy ke ki kai wannan girkin kuwa?." Butter ta tambayi Fatima sai ta yi murmushi ta ce.
" Ai yanzu na za ma expect."
"Mu ma yanzu mun dage da girki sosai." Cewan Kandy, hira suka sha sosai suna mai taya Fancy da addu'a akan Maa.
" Result ya fito, yau da safe muka duba." Dukkan su hankalin su ya koma kan Karis wacce suke jira suji score din su.
" Ni 187, Butter 180 sai Baby 210." Murna ne ya cika su ganin sun samu score mai kyau balle Baby.
END.
[7/10, 14:39] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 53.
************** **************
SALMA CONSULTANT CLINIC
Babban Hospital ne wanda ya ke da manya-manyan likitoci, ƙwararru masu sanin aikin su, ko daga haraban Asibitin za ka fahimci na masu kuɗi ne dan tsala-tsalan motoci ne ke cike da compound ɗin. akwai ma'aikata sosai, ga cleaners ta ko ina, sannan ko ina sai ƙamshim hypo yake. baban office ɗin shugaban asibitin wanda shima ya haɗu, wata ƙaramar nurse ce ta shiga cikin bayan ta yi Knowking kuma an ba ta umarnin daga na ciki. "Yes coming." gaishe da wance ke duba wasu files ta yi, sannan ta kuma magana ba tare da matar ta ce wani abu ba.
" Doctor an kammala, za ki iya zuwa ki ganta." Da hannu ta yi mata alama sai ta wuce nurse ɗin, miƙewa matar ta yi tana gyara glass din idonta, ɓangaren masu Haihuwa ta nufa, Room 15 ta shiga, mata huɗu ne a ciki, gaisheta suka yi ta amsa cikin sakin fuska.
" Ya jikin na ki?." ta tambaya wacce ke kwance a kan bed É—in na marasa lafiya.
" Doctor Alhamdulillah."
" Allah ya raya."
" Ameen, yaushe za kuyi discharge din mu?." FaÉ—in Ramlah wacce ke zaune gefan Aunty da Hajiya.
"Tin da jikin da sauƙi zuwa an jima za mu sallame ku." Daga haka Doctor ta wuce sai Hajiya ta ce.
" A kira su Mom da Momcy ace ba sai sun zo ba, tinda an juma za mu koma kawai."
" Okh ba ra na faÉ—a musu." Aunty ta faÉ—a ta na kiran number Momcy.
"Kema nan da watan gobe ko jibi za mu kawo ki." cewan Hajiya ta na duban Ramlah wacce ita ma cikin na ta ya fito sosai.
" Na kammala haɗa ruwan." Tare suka kalli ƙofan restroom in da Sakeenat ta fito, miƙewa Meerah ta yi ta shiga bayin dan yin uzuri, dama ruwa aka sa Sakeenat ta haɗa mata, matsawa ta yi jin Baby ta ce.
"Gaskiya babyn nan akwai kyau wallahi, ni dama ta ba ni." Dariya suka kwashe sai Aunty ta ce.
" Ke ma sai ki ƙoƙar ta."
" Barta ta sha abin wasa ne." Hajiya ta faÉ—a sai Ramlat ta ce.
"An ya su Karima za su sa me mu kuwa, da a kira ace musu gobe sun zo gida kawai."
" Haka ne, gobe su Hauwa'u sun zo zai fi musu."
************** **************
AIR FORCE BASE
Dukkan su mutanan gidan ne zaune a parlour, shuru suka yi dan jira abin da M.D zai furta.
"Maa ki yi mata duk hukuncin duk wanda ki ke so, amma banda maganar rabuwa." Bai jira ta ce komai ba ya fuce dan zuwa makaranta dan ya na da class 8:30, Maa wacce ranta ya yi mugun ɓaci, ta so tin jiya agama komai amma M.d be dawo da wuri ba. ga nin mijin na ta ya fice ya sa ta miƙe tsaye ta na ce wa.
" Maa, aure na da M.D babu saki a ciki, watanni na yi a gidan nan amma akwai abubuwan da na fahimta akan ku."
" Dan kinga ana miki da wasa, to wallahi ba tsoron ki muke ba." take Hafsat ta ruƙo hannun Fancy wacce ke tsaye, ko a ido an san tsaf Hafsat za ta ma Fancy duka du ba da yanayin jin su, amma abin ku da mai baki sai Fancy ta ce.
" Hmmmmm, ina jin baki taɓa kwana a station ba, idan kin fasa taɓa ni, dalla sake ni." ta fizge hannun ta sannan ta kalli Maa ta ce.
"Karr ku za ci kallon ku kawai na ke yi, nasan komai har da zuwa gurin bokan da za kuyi infact har ta M.d kin mai, na sa ni, kallon ku kawai na ke." daga haka ta haye sama É—auke da flask din Breakfast É—in ta, wanda yau ma sun sha za ta yi musu ne, har ta Dad haka ya fita dan shi sauri ya ke yi ne.
"Ki kira Zulai ta dawo bakin aikin ta." faÉ—in Maa tana zama, maganar Fancy ta daki kan ta.
" Maa ki ba ni umarni da na ci uban ta."
" Mu ci dai Hafsat, ni wallahi so na ke mu gana mata azaba."
"Ku yara ne, idan ba ka iya kama ɓarawo ba to shi ya ka ma ka, mu bi komai a hankali, yanzu ko Tea ne musha sai muje gurin Malam daga can muje Malali." basu suka fita ba sai 10:12am, direct giɗan Malam Bulala suka je, ba su jima ba ya sallame su, bayan ya basu magunguna guda uku, na farko wani ruwa ne wanda zata haɗa da turaren ta sai ta shafa, kar ta yi ma kowa magana sai shi wanda aka yi aikin a kansa, na biyu kuma da zaran sun fara magana sai ta kai mai abun sha sannan ta sanya wannan garin a cikin, na uku kwalli ne wanda Halima ce za ta sanya sannan ta tabbatar haɗa ido da wanda take so, take komai zai yi dai dai..
**************** ****************
Bayan driver ya kai su asibiti direct É—auko Beasty, Beauty da Kandy ya yi sannan suka nufa gidan Fancy, a mota suke hira kwanin sha'awa. Karis ce ta ce
" Sisters, Aunty Ramlat akwai mutum ci, kun ga yadda muke kwasan ilimi a wajenta kuwa."
" Ma sha Allah sai ku da ge, kun ga mu da muka raina ta sai Allah ya nuna mana ishara da auran talakawa." faÉ—in Beauty sai Baby ta ce.
" In sha Allah." Ta window ta kalli motan da ke bin su, Bugatti ce white wanda take hange Husty ke driving sai Hasty gefan ta tana latsa waya, a ta baya kuwa Butter ke kwance ta na barci. Ko da suka isa babban get É—in Air Force Base, suka tadda Fancy tsaye jikin wata babban mota wanda har yau ba ta san mai shi ba wai yana UK, ita dai É—akin Maa ta shiga ta É—auko key shine ta fito, bayan an gama bincike motocin suka shiga cikin babban unguwan. bayan sun yi parking a babban gidan suka shiga ciki.
Su tara ne dukkan su sun sanya Black Abaya dan haɗa baki suka yi. sunyi kyau dukkan su, duk da irin muhallin da wasu ke rayuwa amma babu ƙarya jiki yana cin mai daɗi, lafiyayyen girki Fancy tayi musu suka ci suna ta santi,
"Wai Fancy ke ki kai wannan girkin kuwa?." Butter ta tambayi Fatima sai ta yi murmushi ta ce.
" Ai yanzu na za ma expect."
"Mu ma yanzu mun dage da girki sosai." Cewan Kandy, hira suka sha sosai suna mai taya Fancy da addu'a akan Maa.
" Result ya fito, yau da safe muka duba." Dukkan su hankalin su ya koma kan Karis wacce suke jira suji score din su.
" Ni 187, Butter 180 sai Baby 210." Murna ne ya cika su ganin sun samu score mai kyau balle Baby.
END.
[7/11, 17:40] ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ..............: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 54.
BAYAN KWANA SATI BIYU
************* ************
Federal High Coat
Office no.13, zaune suke su biyu suna shan soyayya, sai Hafsat ta ce:
"Barrister in dai a shirye ka ke to zuwa Friday ba sai a É—aura ba." ta kai nan ta na mai fatan jin abu me daÉ—i daga bakin sa, amma sai dai aka sin hakan ta ji ya furta.
"Bar Hafsat ni kai na hankali na a tashe ya ke saboda ban aure ki ba, wallahi ji na ke kaman idan ban aure ki ba zan iya mutuwa."
" To mai zai hana auran na mu?." Ta yi tambayan ta na kallon cikin kwayan idonn sa, sai daya sauke a jiyen zuciya sannan ya cire glass É—in idon sa ya ce.
"Hajiya, ta hana ni maganar aure, ta ce ban isa na yi ma matata kishiya yanzu ba......"
" Wannan wani zancen banza ne." bakin ta ya furta hakan sannan ta miƙe tsaye daga sopa, gyalan ta ta ɗauka ta fita, office ɗin ta ke gefan wannan ta shiga, zama ta yi, jikinta a ma ce, tin washe garin da ta yi yadda Malam din su ya ce, ta yi yadda ya ce aikam washe gari suka fara soyayya da shi, sai dai ta na son su yi aure da gaggawa. Ringing wayanta ta fara yi, ta kalli screen din ganin 'MY MAN' ta ja tsaki sannan ta ɗauka, muryan sa mai taushi da natsuwa da ke kashe zuciyanta ya ce
" Idan ki ka yi fushi da ni ya zanyi? ba zan iya rayuwa babu ke ba Hafsat, dan Allah karki gujeni ina ƙaun...."
" Idan kana so na, to ka aure ni nan da kwanaki biyar....." Shi ma ya katse ta da ce wa
" Hajiya ba za ta bari ba..."
" Ka saki matar mana." ta na faɗin haka ta katse kiran sannan ta saki shu'umin murmushi, tattara kayanta ta yi ta wuce gida. A hankali ya leƙa tagar office ɗin, motanta ya hanga ta fita a coat ɗin, miƙewa ya yi jiki ba bu ƙwari sai ya tsaya ya na mai ciro wayan sa, number da aka sanya 'Hasty' ya ƙira, bugu uku ta ɗauka ta na kai kunninta, sallama ta yi ya amsa sai ya ce.
" Hajiya Hassana mata ga yaya na Hassan, daga ke ba bu ƙari a cikin zuciyar sa." dariya ta sa ki ta na ce wa.
" Wannan duk tatsuniya ce, ya aikin?."
" Komai nomal yanzu ta wuce."
" Hmmmm da ni ta ke wasan, sai ka han zarta nan da 35mnt zai farka kuma zai buƙaci wayar sa."
" Nan da 20mnt In sha Allah za ki gan ni." da ga ha ka ya kashe kiran ya na tattara komai na yayan shi wanda yau a nan ya zauna dan wasa da hankalin Hafsat.
(Toh fa???)
****************** *****************
_______*Zaune suke a cikin parlour jikinsu duk ya mutu, sakamakon abin da suka kalla yanzu, wato manyan-manyan asibitoci goma sha biyar daga jihohi daban-daban. A daren jiya aka konasu, abin mamaki shine ko rai daya ba rasa ba, sannan a gaba daya in da aka kona an ijiye babban banner wanda ke dauke da sunan RASH.*
"*Innalillahi wa'inna ilayhi raji'un, wai wannan wani irin mugun mutum ne." fadin Hajiya sai Momcy ta ce.
"*Allah ya isar ma masu hakkin su, kinga har da Asibitin da Meerah ta haihu.*" Jimami suka din ga yi, Meerah dake kwance a sopa, ta mike cikin sauri-sauri ta shige part É—in ta, hannun ta wanda ya sha lalle suna dan sunyi babban shagalai wanda yarinya ta ci suna Surayya, amma suna ce mata small Ammee sabo da sunan mariganya Maman su Babba yayye ne. Wayanta ta dauka ta na latso number Zaki, wanda jiya ya dawo daga Abuja.
"Umar ka ga abin da ke faruwa kuwa? " ta faÉ—a bayan ya É—aga kiran.
" Eh yanzu na ke shirin fita sai Sakeenat ta ke nuna min a waya."
" Dan Allah kuyita tatara hujjoji akan komai, ina ji a jiki na akwai wani abu a ƙasa ayi bincike akan asibitocin."
" Shike nan zuwa dare zan leƙo da hujjojin." daga haka suka yi sallama.
____________ Zaki kuwa kallon Sakeenat ya yi wacce ke jiran ta ji mai zai ce,
" A tattara hujjoji sannan ya ba tun saƙon da ki ka tura."
" Okh, ya je amma no reply." ta faÉ—a ta na É—aure mai igiyan kalminsa.
" Ka san kuwa asibitin da aka haifa
a small Ammee har da shi."
" Menene sunan shi.?"
" SALMA CONSULTANT CLINIC." ya jin jina kai sannan ya ta rakasa har ya shiga sabuwar motarsa, sai ta koma É—aki, kwanciya ta yi ta É—an yi barci kafin nan brain É—in ta ya yi refresh sai ta hau kan na'ura.
END
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 55.
*************** ***************
"Kai ne ka aikata wannan aikin?." Ramlat ta yi tambayan ta na kallon Shuraim da ke kan kekensa, a hankali ya kalli fuskanta da babu wasa ta haÉ—e kaman ba ta san menene walwala ba, ya ce.
"Ohhh Kifayaty kin san Ban san tambaya koh."
" Na sani amma mai suka yi?."
" Sirri ne." da ga haka ya shiga part ɗin sa akan keken, shiru ta yi ta rasa mai ya ka mata ta yi, ganin ya fito cikin sauya kayan jikin sa sannan ya nufa ƙofan da zai sa da shi da main parlour, kafin ya sa hannu ya murɗa handle ya ji ta ce.
"Babban yaya." hakan yasa ya juya direction É—in sa ya kalle ta, ita kam ta ci gaba da ce wa.
"Dan Allah, Rash ya bar gangan jikin ka, aikin da ka ke yi mai kyau ne, amma babu wanda ya sa ni, dan Allah ka kiyaye ba zan iya rayuwa babu kai ba, kar ka cutar min da kan ka dan Allah." Duk da nauyin cikin ta amma a haka ta tashi ta shiga bedroom É—in ta cikin gudu-gudu murmushi ya sa ki mai tarin ma'anoni, shi ko mutuwa zai yi sai dai ya mutu amma ba zak bar wannan aikin ba, zai ma iya ciwa salon ne zai sauya zai bayyana ma kowa amma babu wanda zai iya kashe shi, amma zai rage ka sa da.
______________ Karis na ganin Baban yaya ta miƙe ɗan guduwa ɗakin su amma taku biyar ta yi ta ji wannan muryan ta sa na.
" Kiramin sauran kuzo." sai da ta haÉ—iye miyau sannan ya juyo ta gaishe shi amma bai amsa ba sai ta kuma ce wa
"To Baban yaya." Room ɗin ta shige, shi kuma ya tsaya a gefan kujeran da Aunty ke zaune, gaishe ta ya yi ta amsa cikin sakin fuska, sai ga Hajiya ta fito da ga part ɗin Haidar dauke da baby, amsan ta ya yi yana gaida Hajiya ta amsa sai ta shiga kitchen, da yake kowa kwarji Shuraim ke ma sa babu mai wani zaman hira da shi ko wasa da dariya, shi ɗan serious at all the time, bayan sun fito su ka zauna kallon baby ya yi wacce ke kama da ƙaninsa kuma kama da ɗan sun biyo Pazar Q ne.
"Ina kwana Yaya Shuraim." su kai gaida shi, da idanu ya bi ƙannan sa ukun wanda ya jima bai gan su ba sai yau.
" Bilƙis je ki parlour na, jikin TV stand za ki ga wani leda ki ɗauko min." ta amsa ta na nufan in da ya aiketa, ba ta dau lokaci ba ta fito ɗauke da wani leda aje mai ta yi ga ban sa sannan ta koma in da ƴan uwanta ke zaune, wayan Aunty ne ya shiga ruri dan haka ta ɗauka ta na ba su guri,
"Na ga result É—in ku sannan jiya waec result ya fito." gaba É—aya addu'a suke yi a cikin ransu.
" Allah yaso ku , kuma kun so kan ku, gaba ɗayan ku kunyi kokari sosai, Allah ya ƙara basira." cikin farin cikin da ya wanke fuskokin su, suka amsa da 'Ameen'.
"Karima kin ba Fadila 2 month dan haka zo ki sanya hannu a ledan ki ɗauki abu ɗaya a ciki." Da dan sauri ta matso ta sanya hannu tare da ciro wani abu da aka yi raping, sannan ya umarci Fadila da ta ɗauka sai Bilƙis, kowa kallon abin yake wanda yake kaman gift harda flower, Bilƙis na ta pick ne, Fadila Sky blue sai na Karima orange.
" Kowa ta buÉ—e na ga." ai kan ya gama maganan sun fara warware raping É—in, Karima da ta riga su han zari idanuwanta ta zaro, suma haka dan sun kammala buÉ—ewa, waya ce dukka iri É—aya Galaxy A05, amma ko wacce da kalan jacket É—in ta, sai Sim pack wand duk ya sanya sim É—in, sai kuÉ—i rafan dubu-dubu, sun ma rasa mai za su ce da sauri duk suka ajiye suka nufesa rungumesa suka yi suna mai godiya.
"Ku karya jaririyan kunji." ya furta ya na murmushi, a ransa ya guÉ—ira sauya rayuwar sa na gida, ya na so ya dawo kaman Haidar.
" Mun gode, Mun...."
" Kun san ban san godiya koh, In sha Allah da ga yanzu za ku ji daɗin rayuwa da ni, tin da kun dawo yadda na ke maradi, zuwa nan da 3 month za ku fara zuwa makaranta amma ba'an nan ba a Saudiyya za ku ƙarasa karatun, burin ku karatun nursing amma kun san me na ke so ku cimma?." da sauri suka amsa da "a'a" gabansa suka zauna suna mai jiran su ji abin da zai furta, sai da ya gyara kwanciyar Small Ammee sannan ya ce.
"Ina da burin na ga kun za ma malamai akan addini, so nake ku karanci Islamic, kun yi hadda kun yi already da wasu littattafan, so na ke a kaiku can kuƙara bun ƙasa karatun na ku."
" Babban yaya na amince dan ni ma zan yi alfahari da za ma na Malaman addini." faÉ—in Baby sai Karis ta ce " Ni ma na aminci In sha Allah za mu dage." sai suka kalli Fadila wacce bata yi magana ba,
" Idan bakya so babu dole zan iya kaiki U.S dan ki yi na ki karatun likitancin." Babban yaya ya furta sai Fadila ta ce
"A'a Babban yaya, ina so, ji na ke kaman mafarki na ke, wai da kai muke hira akan rayuwan mu." sai kuka ya kwace ma ta, sai da ya sauke a jiyan zuciya sannan ya ce.
"Na sallame ku, and ku shirya gobe za'a kaiku hutu wani gida, wata 1 za ku yi sai ku harhaÉ—a kayan ku." suka amsa sannan suka shige Room É—in su, murna duk ya cika su, sun rasa ina zasu sanya ransu dan murna, har sun cire hijabs É—in jikinsu suka mai da sannan suka fita kowa ni part sai da suka je suka nuna musu, Hajiya, Mom, Momcy, Aunty, Meerah, Ramlat sannan suka je gidan Zaki ita ma Sakeenat suka nu na mata.
***************** *************
_________ "Gaskiya Babban yaya yana ji da ƙannan sa fa." faɗin Sakeenat wacce ke kan kujera ta tsaya da duba saƙon da ya shigo ta na kallon wayoyin na su,
" Bamu number ki Aunty SK." Karanto musu ta yi suka yi saving sannan suka koma gida san su ba ta guri ganin aiki take yi, Idanu ta zaro ganin saƙon da ta tura ma 'Rash' an yi reply da 'mun gode amma ku sa ni Rash baya neman taimako gun kowa sai Allah, kuma nan da kwana biyu zai bayya ma kowa.' abin da ta gani kenan, ai babu shiri ta janyo wayarta ta kira number Zaki, bayan ya amsa ta sanar mai da reply din sannan ta ce "Akan asibito cin kuwa ko sanne da mugun aikin da ake yi a ciki, a zahiri babu wani hujja amma a baɗini akwai abubuwa da yawa, SALMA CONSULTANT CLINIC ne kawai na gano na su, akwai wasu magunguna da suke amfani da su wanda babu sa hannun Nafdac a ciki, kuma ana zargin shugaban asibitin da safaran jarirai."
"Ya-salam zan kira zuwa anjima." Kashe wayan ta yi, tana godiya ga Allah ya turo mu su Rash.
End
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/13, 06:32] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 56.
**************** ****************
Malali
____________ Motar Hafsat ce ta yi parking a bakin get É—in gidan su Salma, ba su san me ke faruwa ba amma sun san babu lafiya, ciki suka shiga bayan sun gaida mutane maza da mata a cikin gidan kaman ana wani taro, sai dai taron kowa ya gani yasan ba na lafiya ba ne saboda fuskokin jama'ar gurin babu annuri. Ganin mutane da yawa a part É—in Maman Salma sai Hafsat da Halima suka shiga na Salma, Salma ce kaÉ—ai kwance kan babban bed É—inta, hawaye na sauka a fuskanta, ganin su Halima ya sa ta tashi ta zauna, Halima ta matsa gaban ta tare da ce wa.
"Salma me ke faruwa ne a gidan nan?." wani sabon kukan ne ya kwace mata, sai da suka rarrasheta sannan ta faÉ—a musu.
" Baba na ya rasu sanadiyyar accident zuwa Abuja, É—azu aka kawo gawarsa."
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un." Hafsat da Halima suka furta a natse sai ta kuma ce wa "Kafin a faɗa mana rasuwar mun wayi gari da Asibitin Momy na ya ƙono ƙur mus." Salati suka dinga yi suna jin tausayin Salma dan mahaifi babban bango ne na rayuwar ɗa, haka jigo ne mai ƙarfi, su ma sun ɗanɗana wannan raɗaɗi.
________ A part ɗin Doctor kuwa ta suma yafi sau biyar, da ƙyar ta samu hankalin ta ya kwanta, ta rasa ina za ta sanya kanka, komai baya ma ta daɗi, a ce abu biyu a lokaci ɗaya, duk da dukiyan da ke asibitin bai da me ta ba kaman mutuwan Askira.
_______Dady da wasu manyan-manyan mutane ne cike da babban haraban gidan dan ba su jima da dawo wa kai sa makwanci, hatta His Excellent Aliyu Haidar Abdulqadir sun halacci wannan jana'izan, Dady wanda ya ke ganin abin kaman a mafarki, dan jiya sun yi sallama amma sai gawan sa aka kira yaje ya ɗauko, mutuwa ta farar ɗaya ya yi, babban mota ce ta bi ta kan tasu motan, ta ke Askira da driver su ka mutu bayan sun yi fata-fata dan ko kallo ɗaya ka musu ba za ka ƙara ba, babu abin da yafi tsorata Dady fa ce sanadiyyar tafiyar Askira, sun yi plane ne da yaje Abuja gurin wani babban boka, gashin kan His Excellent Aliyu suka ɗauka za suka kai ayi tsafi da shi..
(Allah ya kyau ta, ya kare mu da mugun É—abi'a da mutuwa akan hanyar da bai da ce ba---- Ameen ya Allah.)
******************** ****************
ABUJA
_________ Cikin gaggawan ta gama shiryawa, a parlour ta gansa, kallan shi ta yi ta ce.
" Dear na gama." bai ce komai ba ya ɗauki trolley ya yi waje, bayan sa da ta bi da ido ta ƙare mai kallo, bayan sa tabi ta shiga mota take motan ta hau tafiya.
" I'm sorry da ɓata maka rai, ɗan......"
" It's ok, yanzu direct Kaduna za mu je, kin ga ke kinyi barci, nima ki bari na yi yanzu."
"Okh." ta furta ta na sakin murmushi dan ta na jin wani sanyi a ranta, ba ta san mai ya sa ba amma har ga Allah ta na jin wani irin abu haka a cikin jikinta tin da suka shigo Nigeria a jiya.
**************** ****************
KK GRA
_________ 9:23pm, babu wanda ya tan kasa, kira na 8 kenan amma ba ta shiga number, Hasty ce ta ƙalla Husty sai ta yi ma ta alama da ido, take ta miƙe ta shiga part ɗin ta, kunna wayarta tayi tana zama kan sopa, take wayar ta hau ringing sai da ta saki shu'umin murmushi sannan ta ɗauka.
" Alhamdulillah." Yusuf ya faɗa da ƙarfi dan jin babynsa ta ɗau kiran, zama ya yi gefan Hajiya ya na ce wa, "Hajiya ta ɗauka ta ɗauka, Assalamu alaikum." Hasty da abu biyu ya haɗe mata dariya da kishi, ta na dariyan tarkon da suka yi mai sannan kishin kuma ta na tinanin ashe haka ya ke ma waccan ƴar iskan wato Barrister Hafsat.
" Yusuf." yaji ta furta, duk da number ta ce sai da ya kuma kallo sa bo da jin muryan kaman ba na ta ba.
"Mai ya sa mi voice na ki.?"
" Mura na ke yi." Hasty ta furta ta na gyara kwanciyar ta akan sopa tare da rage murya.
" Okh, ya kike ya yau?." Ya furta har jikin sa ya na rawa.
" Am fine what of you?."
" Steady, yanzu kin ganni kusa da Hajiya, dan Allah ki gaidata kin ji, kuma ki roƙe ta na aure ki kin...."
" Wait Yusuf, kasan mene ne?."
" A'a Queen, in ba za ki iya gaida ta ba babu damuwa kinji." ya furta da dukkanin gaskiyar sa, ba Hasty ba haryta Hajiya, Husty da Yunus sunji mamakin abin da ya faÉ—a.
"Ni zan ce ma wannan matar dalla gyaleni da maganar ka ba dai ka na so na ba."
" Sosai ma, wallahi i love you."
"Ina son gobe da kai da matar ka kuje Saudiyya, so nake ko izu 30 ka haddace a kan ka sai mu yi aure."
"Hadda kuma, ai na hadda ce Alqur'ani." Husty ta dai-dai kan ta sannan ta kuma magana.
" Eh na sani so nake ka dawo farko, kuma da wa su takaddun, zuwa lokacin sai muyi aure abin mu."
" Hakan ya miki."
" Sosai ma."
" An gama gobe zan tafi."
" So nake in kaje karka ƙirani har sai randa ka dawo, so na ke ka dawo Shaikh."
"Hajiya kin jifa, na faÉ—a miki ustaziya ce." ya kai nan ya na mai da wayan kunne, Hajiya dai dai ganin ikon Allah suke.
" Ka tafi da Hajiya maybe before ku dawo ta so ni."
" Insha Allah, sai dai ba zan iya tafiya gobe ba in ban gan ki ba." ta ke zuciyar Hasty ta buƙa sai dai jin abin da Husty ta ce ya yi ma ta daɗi dan wayan a speaker ya sanya
"Aure na ko gani na wanne kafi so?."
"Auran ki."
" Fine, good bye." daga ha ka ta katse kiran, jingina kansa ya yi jikin kujera ya na dafa kan na shi sai ya ce " Hajiya ina son Hafsat, bazan iya saɓa ma umarnin ta ba, gobe zamu je saudiyya, zanyi ma wani abokina waya yanzu da ya shirya min komai." Babu wanda ya tan kasa har ya gama, sannan ya miƙe ya shiga part ɗin su, da Idanu suke kallon juna, Hajiya har ranta ta kejin babu yadda za ta yadda ya aura yarinyar da ya ke so, ti na abin da Malam Zakari mai maganin Hausa da yazo ɗa zu ya ce musu "Sihiri ne ya ke wayo a gangan jikin sa, idan kuna neman lafiyansa to abu uku za kuyi Insha Allah komai zai yi dai-dai, na farko, a yi ne sa da shi, yadda karma su haɗu da wacce ta yi sihrin, na biyu ya yawaita karatun Alqur'ani da wasu Addu'oin, na ƙarshe shine ruwan zam-zam, kullum a dinga mai addu'a a ciki sai ya sha, babban matsalan ba musan da mene ne aka yi sihirin ba amma insha Allah in ku kayi yadda na ce za'a dace..'
" Hajiya gobe sai ta fiya, dama na gama shirya kayan ki, idan da akwai wasu abu da kike so sai ki faÉ—a." Hasty ta faÉ—a cikin sanyin hali sai Hajiya ta ce.
" Ban san na ga kin shiga damuwa, zo." tayi mata alama da hannu, miƙewa ta yi ta nufa sai ta rungume ta, take kuka ya kwace ma ta, Hajiya ba ta rarrashe ta har ta gaji da kukan dan kanta, sai da ta yi yadda ta ke so tukun ta yi shuru, Husty ta yi tsaye da ga gyefan Hajiya tana sauran kukan Hasty wanda ya ke karya mata zuciya sannan ta ce.
" Hasty ki yi haƙuri, daɗin abin munyi maganin komai cikin sauƙi." ta kai nan tana murmushi dan ti na ɗazu da suka sanya number ta a wanyan Yusuf sannan suka yi saving kaman yadda ya yi na Barrister Hafsat, sai sukai deleting bayan sun yi blocking ɗin ta.
" Yanzu Sim ɗin sa kawai ya rage na cire na ba Husain, bara na duba shi." da ga haka ta miƙa ta shiga part ɗin su, sauke a jiyan zuciya Hajiya ta yi tana mai ce wa.
" Koma wace ce Hafsat É—in nan, ba yarin yar aure ba ce sam."
" Gaskiya kam, abin haushin ba ta biyo hanya mai kyau ba....."
" Wallahi Husaina ba yadda ma zan bari Yusuf ya yi ma Hassana kishiya yanzu, ba ta yadda zan yadda."
" Allah ya sa mu dace, yanzu Hajiya mu kaÉ—ai za ku bari?." FaÉ—in Husty sai Hajiya ta ce.
" Eh mana, ko dan wan can Æ´ar iskan dole ku tsaya dan Yunus ya koya mata darasi."
End
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
[7/13, 12:13] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 57.
********************** *******************
Malali
" Hafsat ki ba ni key É—in motar ki, ku bi Dady zuwa gida ni anan zan kwana." Maa ta faÉ—a cikin sanyin jiki sai Halima ta ce.
" Ni ma anan zan kwana saboda na É—auke ma Salma kewa, Hafsat ta tafi kawai."
" A'a gobe ma wuce duk kan kawai." Hafsat ta faÉ—a ta na gyara zaman ta, sai Maa ta kuma ce wa.
" Shike nan ba ra na ce ya tafi, ku fito kuci abinci toh." da kai Halima ta É—aga, sai Maa ta fita, Salma da ta fito wanka É—aure da towel sai mayafi ta ce.
" Gaskiya na ji daÉ—i, ni har gobe ba zan bari Halima ki ta fi ba."
" To mai zan miki anan É—in.?"
" Kawai dai, kin san kaf familyn mu banda ƙawa, gidan nan gaba ɗaya babu age mate ɗin na kinga."
" Gaskiya ko sati É—aya ta miki, gobe sai ta yi ma Maa magana." Hafsah ta furta ta na kuma mai kira na biyar amma duk abu É—aya ya ke ce wa, an yi blocking É—in ta.
****************** *******************
Air Force Base
___________ Da ikon Allah ya isa gida, dan har yanzu mutuwan bai wani sa ke sa ba, parlour ya shiga bayan ya fito daga motan, babu kowa kamar yadda ya yi tsammani, Room É—in sa ya shiga bayan ya yi wanka ya fito dan samun abin da zai ci, a kitchen ya samu Fancy sai ya ce ta kawo mai abinci, takaici ya sa ta kasa magana sai Indomie ta samu ta yi mai ta kai mai parlour.
" Dady Ina su Halima?." Fancy ta tambaya ta na jiran ya ce ga in da suke ta bi bayan su.
" Suna gidan rasuwa, sai gobe zasu da wo."
" Waye ya rasu?." M.d ya furta bayan ya gama sauka da ga stairs.
" Askira." kusan suman tsaye M.d ya yi ya na mai ƙara furta sunan 'Askira', Dad ya ɗago idanunsa ya yaƙara tabbatar mai da 'eh', salati M.d ya shiga yi a fili, Dad ya bashi labarin komai, mutuwar ta bigesa sosai hatta Fatima wacce ba ta san waye ba amma ta ji mutuwar.
" Allah ya jiƙan sa, na za ci sun dawo ne dan na kammala girki, na shiga yanzu na ga babu duk ka flask ɗin."
" Babu! to wa ya É—auka, ko dai kin manta ne?." M.d ya yi maganan ya na kallon Fancy sai ta ce.
" Haba da hannuna na zuba amma kafin na dawo na ga babu, na za ci sune ai, ka duba......"
" Wait.. kodai an shigo gidan ne?."
" Dad sai a rasa mai za'a ɗauka sai Abinci, kawai ki sake du bawa dai." ta kaici ya sa Fancy ta yi shuru sai suka ji magana kaman daga sama, cikin zazzaƙan muryar sa da lafazi
" I'm sorry ban san na ki ba ne, ni na É—auka." gaba É—ayan su kallon sa suke yi cikin mamakin yaushe ya shigo gidan, a hankali ya sauka ya na gyara agogon hannun sa.
" A.A yaushe ka dawo?."
.
" Dama surprise zan muku, ɗazu na shigo, bro na ga kayi ƙiba ne." Murmushi M.d ya yi ya ce.
" Gaskiya da ka faɗa mana mu tarbeka sosai, kai ne ai kayi ƙi ba sosai."
" Ina wuhi Dad." Ba Dad ka É—ai ba harta M.d sai da ya ware idanu, wai A.A ne ke gaishe da Dad yau.
"Me naji ka ce A.A?." Dad da yake jin kaman ƙunnuwan sa sun yi mai ƙarya ya tambaya sai A.A ya riƙon hannun Dad ya ce.
" A.A É—in da, daban da ne da na yanzu, Dad na sauya fiye da tinanin ku, na dawo yadda zaku yi alfahari da ni." Dad rungume Auta ya yi ya na zubar da kwalla mai tarin ma'anoni masu yawa, A.A wai shine ya ke mai magani cikin taushi da na daman abubuwan da yake mai, M.d ma hawaye ya share ya na jin dama Maa suna nan ya san sai tafi kowa farin ciki. a hankali ya raba jikinsa da na Dad ya sa hannun sa ya share hawayen da ke zu daga idanun Dad.
" Ban san kana zubar da kwalla kaji." sai ya kalli Fancy wacce ke kallon sa, murmushi ya sakar mata ya kuma ce wa. "Amaryar mu ce?."
" Ina wuni." Fancy ta furta duk da tana jin haushin kwashe mata flask da ya yi É—an lafiyayyen girki ta yi.
" Ai in na amsa na yi rashin kunya kina matar yayana ai ni zan gaishe ki, ina wuni." A.A ya yi maganar ya na miƙewa sannan ya ta ka zuwa gaban ta.
"Alhamdulillah." ta furta da gyar dan A.A irin mutane ne masu yi ma mutum kwarji a kallo É—aya.
"Gaskiya Yaya ka iya zaɓe, she looks innocent, beautiful, wow me sunan aunty ta wa?." Ya kalli M.d ya mai murmushi, M.d da yake ganin abin da A.A yame yi kaman a mafarki ya ce.
"Fatima."
" Wow Fatimatul zahra'u, suna mai matuƙar daraja, sunan ɗiyar manzon Allah." Suka amsa da 'saw'
" Ban ga su Maa da su Hafsat ba."
" Suna gidan su Salma, mahaifinta Allah ya yi mai rasuwa." Dad ya furta annurin fuskansa na É—auke wa, take shima AA annurinsa ya rage.
" Subunahllah, Allah sarki Allah yajikan sa."
" Ameen ya Allah."
********************* ********************
_____________ Tun safiyar yau suka kammala komai misalin 10:12am mota ta ɗauke su, su dai nasu ido kawai dan wani saɓon unguwa sukaga an kaisu, ko bayan sun shiga babban gidan wanda sukai ta kallon coumound ɗin gidan mai kyau sosai, bayan sunyi parking Baby ce ta fara fitowa sannan suma su Karis, fuskokin su ɗauke mamakin nan ina ne.
" Sani nan ina ne wai?." Butter ta yi maganan ta na kallon driver, sai ya ce.
" Oga ne ya ce na kawo ku na wuce, ni kai na ban sani ba gaskiya." fitowa ya yi ya firfito musu da kayan su, ba yadda suka iya babban ginin da ke tsakiyan haraban wargajejen gidan suke kallo, door bell Karis ta danna, sai su kaji an amsa, suna tsaye har aka aka buɗe, wata ƴar yarinya su ka gani sa'ar su tsaye tana gaida su, ta ce su shigo dan ta san da zuwan su, jikin su a mace suka shiga dan ita yarin yar ko ganinta ba su taɓa yi ba, ma sha Allah parlour ne wanda yake ɗauke da three seaters na kujeru, amma duk da haka akwai space a parlour, a haka suka zazzauna a kujerun, sai wannan yarin yar ta shiga musu da kayan su wani ɗaki.
" Ko dai munyi ma Babban yaya laifi ne shine ya kawo mu nan dan ya hora mu?." Karis ta faÉ—a idon ta cike da kwalla, sai Baby ta ce.
" A'a in sha Allah ba ha ka bane sister." Kafin Butter ta ce wani abu sai wannan yarin ta dawo parlour ta na murmushi sannan ta zauna daga gefan su ta ce.
" Yanzu zasu dawo, kafin nan mai za ku ci?."
" A'a Alhamdulillah a ƙoshe muke." ce wan Butter, babban TV da ke aiki ne aka sanya wani shiri mai daɗi, dan haka suka mai da hankali gurin kallon wani Nigeria Film me suna Treasure in the sky.
END.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 58.
___________ "Honey, sai ka sauke ni a nan."
Ba tare da ya ce komai ba, ya yi parking sannan ya É—ago idanunsa yana kallonta. Hannunsa ya kai kan nata, tare da ja da rigarta, yana cewa:
"Don Allah ki yafe abin da su Maa suka miki. Suna gidan mutuwa amma babu Allah a ransu."
"Honey, kar ka damu, ya wuce, wannan Black car É—in Babban Yaya ya ce na hau."
"To, don Allah ki kula da kanki. Idan za ki dawo, ki kira ni please, sai na zo na É—auke ki."
"In sha Allah, Honey. I love you."
"I love you too." Ya sunbaci hannunta, sannan ta sauka. Ta ɗan yi tafiya kaɗan sannan ta shiga ɗayan motar. Sai bayan da ya ga motar ta hau titi sannan ya ɗauki nasa hanya. Tunani iri-iri ke yawo a ransa—har na abin da Maa suka yi wa Fancy. A gaban mutane suka tozarta ta da cin mutumci. Bai taɓa ganin ta zubda kwalla ba sai yau. Hijabi fari ne ta sa, suka zo ba mata manja. A hanya ya tsaya ya siya mata wani. Addu'o'in da yake yawan yi ne yasa yanzu baya jin daɗin halin su Maa balle yadda suke wa Fatima.
*************** ***************
"Ashe za ki iya tafiya ki bar ni, Hasty?"
Sai ta fashe da kuka tana rungume Hassana.
"Yanayi ne, amma da bazan iya ba, da zarar komai ya wuce zan dawo." Sannan ta saki ta, ta ja baya. Tun da suke tare suke rayuwa – dai dai da kwana gu ɗaya suke yi, sannan ba sa iya yi ba tare da juna ba. Idan ɗaya na rashin lafiya, tare ake kwantar da su. Allah ya ga ba za su iya rayuwa babu juna ba, shi yasa har ya ba su ƴan biyu kuma gida ɗaya.
"Menene abin kuka? Kun ga yanzu sai ku sha amarci ke da Husain."
"Amarci kuma, Hajiya?." Sai sabon hawaye ya zubo, Husain ne ya riƙo ta ya saka ta cikin mota sannan suka bar gurin. Shi ma zuciyarsa a karye take, ɗan uwan sa guda, wata mace ta sauya masa rayuwa. Hannunsa da ke dungule ya buɗe, ya kalli SIM card ɗin Hassan. A ransa ya ce, "Dole na koya miki darasi, Hafsat kin taɓo ni wallahi."
Har bakin get É—in ya kaita. A lokacin har ta bar kukan. Dai dai nan Fancy ita ma ta sauko daga motar da ke gabansu.
"Zuwa yamma zan dawo. Babban Yaya zai sa a kawo ni gida."
"To shike nan. High Court za ni yanzu, akwai abin da zan yi a can." Sai ta É—aga masa kai, Hawaye ya kuma gangarowa daga idonta, sai ya share ta yana cewa:
"Na ce ban so. Idan kuma za ki zubar min ne, to ki tara min wallahi. Ban yadda a zubar min da su a banza ba." Murmushi ta yi sannan ta fita daga motar. Ganin ta na zubar da hawaye, Fancy ta rungume ta tana cewa:
"Menene sister? Waye ya taɓa min ke?" Ina! Sai sabon kuka. A hankali ta zame jikinta ta nufi motar Husain da ke kallon su. Kafin ta ƙaraso, ya janye gilashin window, ya san da ɗan haka. Ya yi mata murmushi yana cewa:
"Fatima koh?, Kin san ban ga ne ku sosai."
"Eh, me ka yi mata?" Ta furta, ranta a haÉ—e. Murmushi mai sanyi ya yi yana cewa,
"Ni babu ruwana. Hasty ce." Take ta tuna da abin da suka tattauna É—azu a group na tafiyar Hasty. Sai ta yi masa sallama ta koma wurin Husty. A tare suka shiga cikin gidan, shi kuma ya wuce.
Suna jin doorbell dukansu suka mai da hankali kan ƙofa. Yarinya ce ta je ta buɗe, sannan suka shigo. Su Butter suka hau murna ganin ƴan uwansu, sai hankalinsu ya natsu.
"Matar Barrister, me ya same ki?." In ji Karis—haka take ce mata.
"Sai haƙuri, Hasty ta bar ƙasan nan," in ji Fancy.
"Oh, toh. Allah ya tsare. Na manta ne ai," Butter ta furta. Take kuma aka buɗe ƙofa, mata uku suka shigo cikin ɗinkin atamfa iri ɗaya—Beauty, Kandy da Beasty. Suka hau ihu da murnan ganin ƴan uwansu kamar sun jima ba su haɗu ba.
"Wait! Wait! Wait! Wai nan gidan ku ne?" Karis ta faÉ—a tana kallon su Beauty. Sai suka É—aga mata kai.
"Ai an ce kar mu faÉ—a muku ne. Babban Yaya ne ya siya mana wannan gidan sannan ya haÉ—a mu a guri É—aya. Can na Beauty ne, wannan kuma na Kandy, sai wannan nawa."
Beasty ta faɗa tana nuna ɓangarori uku. Sai ɗaya da ke gefe, anan aka kai kayan su.
"Ma sha Allah. Allah ya saka da alheri, na muku murna, Sisters."
"Thanks, Fancy. Hmmmm, Husaina, za ki iya saki jiki da mu koh? Yadda kuka san an raba ta da ruhinta."
"Hassan ita ce numfashina, ji nake ba zan iya rayuwa babu ita ba."
"I'm sorry. Mun san yadda kike ji, sis. Dan shaƙuwarku na da ban ne."
Kandy ta kalli wata budurwa ta ce:
"Zubee, fatan kin yi arranging komai?" Da kai ta amsa sannan ta shige É—akin.
"Ina kuka samu yarinya?" Fancy ta tambaya tana cire hijabin jikinta.
"Kyauta aka ba mu ita—marainiya ce. Babban Yaya ya ba mu ita. Sunanta Zubaida. Ba ta da damuwa. Komai ka saka ta, za ta maka, g son aiki da biyayya."
"Ma sha Allah." Daga nan suka shiga duba ko ina na gidan. Irin dukiyar da aka narka ba a magana. Gida ya haɗu har ya gaji da yaɗuwa. Bayan sun gama duba ko ina, suka zauna suna hutawa. Bayan nan suka tafi dining area—wasu tsararrun abinci da abubuwan sha na musamman ne a zagaye gurin.
"Ni yaushe za ku zo min hutu? Gashi nan da É—an lokaci sai Saudiyya kenan," in ji Fancy.
"Da Babban Yaya zai yadda, ko one-one week sai mu zo," Baby ta ce.
"Mu kira shi to, mu ji," Karis ta ce tana ciro wayarta. Suka nuna mata lambarsa da aka ajiye da sunan Boss. Ta dannata, da mamaki sai ta ji yana ringing—abin da da wuya ka kira ka same shi. Bayan kiran ya katse, sai ya kira ta. D ta ɗauka, muryarsa ta daki kunnensu:
"Ina ji."
"Assalamu alaikum. Ina wuni. Da ma Fancy ce—oh sorry, Fatima ce. Ta ce tana so ko 2 days ne muje muyi mata kafin mu dawo." sai Karis ta yi shiru don jin me zai ce. Sai bayan kusan minti 2 sannan ya ce:
" Ba Husaina wayan." Da sauri ta miƙa mata, dan tana kwance a gefe ta kuma ta ƙi sakin jiki.
"Babban Yaya..."
"Hassan ta faɗa min komai. Me yasa ba ku sanar da ni ba? Ku fa ƙannai na ne, wanda nani muku kallon yara ba, Ni nan jagoranku ne. Ko wani irin damuwa gare ku, ku faɗa min kun ji? Yanzu dai na so a shigo da ku da surprise ɗin ku, sai dai na lura bakya so ke."
"A'a Babban Yaya, muna so."
"Ok, kibar damuwa, ban so, yanzu za a kawo muku."
"Mun god—"
"Ban son a godiya you know. Allah ne abin godiya, In ma godiyan ne, Auntyn ku za ku nawa, Ita ce ta sauya ni." Kafin su ce komai, ya katse kiran. Shiru ya ratsa wurin.
"Ni ban san me ya kamata mu yi ma Aunty Ramlat ba, dan mu saka mata," faÉ—i Kandy.
"Muyi mata fatan ta sauka lafiya kawai. Daga nan sai mu shirya mai za mu yi."
Misalin 6:10pm, bayan sun gama shirin tafiya, sai suka ji motoci na shigowa gidan.
"ÆaÆ™in yamma kuka yi ne?" Butter ta faÉ—a.
"Ko dai su Ya Adam ne?" Karis ta ce, sai Kandy tace.
"Anya? Let’s go and check."Daga nan suka fita zuwa compound. Da idanu suke kallon matasa hudu—kowanne ya fito daga sabuwar mota mai ƙyalli, dukkan ƙira Bugatti.
"Assalamu alaikum."
"Wassalamu alaikum. Boss ne ya aiko mu."Ɗaya daga cikinsu ya miƙa key ya ce:
"Wannan na Madam Hauwa'u." Beauty ta amsa da mamaki. Sai na gefensa ya ce:
"Wannan na Madam Husaina." Kandy ta amsa mata domin su ba su fito ba. Haka suka ba su, sannan suka wuce.
Da gudu-gudu suka koma É—aki suna cewa:
"Mota! Mota Babban Yaya ya siya mana!"
Gaba ɗaya suka fito—Beauty, Beasty, Kandy, Fancy da Husaina. Kowa ta shiga nata, suna dubawa a ciki kowa ta samu takardu, sannan suka duba.
Fancy da Husaina su na makaranta (HND). An gama komai. Fancy Polytechnic wanda ke opposite da Air Force Base. Husaina kuma a Malali, kusa da gidan su.
Beauty, Beasty da Kandy sun kammala karatu. Kandy Journalist ce a AIT TV. Beauty karatu ta yi a Fashion and Design, ta kaddun wani shago ne a wani plaza. Beasty kuma za ta haɗa aiki da karatu—likita ce ƙarama, za ta fara aiki a wani babban asibiti, daga nan kuma ta ƙara ilimi a fannin lafiyar mata.
End.
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ ᴡʀɪᴛᴇʀ'ꜱ ᴀꜱꜱá´á´„ɪᴀɪá´É´ (á´Š.á´¡.á´€)💪
ʀᴜʙᴜᴛᴜ ʙᴀɪᴡᴀ á´„á´‡ ᴅᴀɢᴀ ᴀʟʟᴀʜ, ᴊᴀᴊɪʀᴛᴀᴛᴛᴜ É´á´‡ ᴋᴀᴡᴀɪ ᴋᴀɴ ɪÊá´€ á´€á´Ò“ᴀɴɪ á´…á´€ ᴡᴀɴɴᴀɴ ƙᴀꜱᴀɪᴛᴀᴄᴄɪÊᴀʀ ʙᴀɪᴡᴀ ꜱᴜ ꜱᴀᴜÊá´€ ᴛᴜɴᴀɴɪɴ ᴀʟ'á´œá´á´á´€ ᴄɪᴋɪɴ ꜱᴀᴜƙɪ.âœï¸
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
ĎĂĞĂ ĂĹƙĂĹĂМĨМ РŔĔŤŤŶ ŚĶ
✿◡‿◡✿ [Sakina Abdullahi] ✿◡‿◡✿
typing....
Page 59.
************** ***************
Driving back home, take yi a natsa har ta isa gida. Ta shiga part É—inta kai tsaye, ta gabatar da sallah sannan ta dawo parlour. Ganin fes ko'ina an gyara, ta yi mamaki sosai. Ta leka kitchen, ko za ta ga mai aiki, amma babu kowa. Sai ta dawo parlour.
Take aka buɗe ƙofa aka shigo – Halima, Hafsat da Maa ne. "Wato sai yanzu suka dawo," ta raya a ranta. Ta ɗauke kanta daga kansu, ta mai da hankali kan TV.
"Baki iya gaisuwa ba ne?" Hafsat ta faÉ—a cikin isa.
"Ban iya ba, Hafsat Ai na ga kin iya sallama." Fancy ta amsa a da ke.
"Yarinya nan ba ta da mutumci fa." Halima ta furta tana cire gyalenta. Sannan ta kashe TV É—in da ke aiki, ta yi magana da zafi zafi :"Ai kina da TV a part É—inki, sai ki koma can. Masu gida sun dawo."
Fancy da takaicin abin da suka mata ɗazu ya dawo ƙal a ranta, kawai ta tsinka ma Halima mari har sau biyu. Hafsat yake tayo kanta. Nan fa suka hau fada sosai. Maa dai tana kallon ikon Allah. Sun jibga juna babu laifi, balle Hafsat – har bakinta ya fashe. Fancy kuwa duk ta ta sha yaƙushi dan Hafsat akwai farce masu tsayi.
Da yake window ɗin glass ne, ganin M.D ya a batanan gidan sai Fancy ta saki shu'umin murmushi. Kafin handle ɗin ƙofa ya yi ƙara, ta zube ƙasa tana kurma ihu:
"Don Allah ki yafeni, Maa ki ɗauki za ta kashe ni. Wayyo Allah!" Ta na kuka da ihu. Su dai ido suka zuba mata. Sannan suka lura da wanda ya shigo – M.D ne. Nan suka fahimci in da zancen ya dosa.
"Hafsat, kina hauka ne? Uban me ya sa ki dukan matata?" Ya furta cikin fushi, sannan ya ɗago Fancy daga ƙasan. Sai ya tsinka ma Hafsat mari ta ke ma ta buɗe baki tare da nufansa.
"Uwarka ce ta sanya ta! Akan wannan kake maran ƙanwata Muhammad? Kana hauka ne? Za ka bugata akan wannan yar iskar? Wai da me take taƙama ne? Ita ɗin wata tsiya ce.".
"Maa, babu ruwanki a ciki. Tunda kina kallo za ta kashe min mata kuma tana É—auke da juna biyu, salan ta zubarmin."
Maa ta buɗe baki tana maimaita:"Juna biyu?." cikin sauri Muhammad ya ɗaga mata kai ɗan ƙara tabbatar da hakan.
"Wannan hayaniyan fa dan Allah, mutum shi ba zai huta ba wani lokaci in dai yana gidan nan."Suka ji saukar muryar A.A. Maa da su Halima suka yi mamakin ganin sa.
"Auta, yaushe ka dawo?" Maa ta faɗa tana kallon shalelen ɗanta cike da so da ƙauna.
Sai da ya iso gabanta sannan ya ce:"Maa, jiya na dawo. Na yi kewarki sosai." Ta riƙe hannunsa, suka zauna."Allah sarki. Ashe za ka dawo. ni kam har na cire rai, Yaya kake?"
"Lafiya, Maa."
"Shine ka kasa faÉ—a mana dawo wan ka? Uhmmm Sirikin ka Allah ya rasu." Ta kai nan maganar tana kallon Muhammad da fushi tare da dalla mai harara.
"Maa, na sani ai, Sun faÉ—a min."
"Shine ba ka zo ba?."
"Ai na yi masa addu'a."
"Ayya. To ai ko Doctor ka je, ka ma ta’aziyya. Sannan ka ga Salma. kar kaga yadda ta ko ma baiwar Allah duk ta sauya."
"No, Maa. Ni fa ki daina haÉ—a ni da Salma. ba zan aure ta ba." Take ta saki hannunsa, annurinta ya É—auke.
"Ban gane ba. So kake ka ce ba za ka aure ta ba? Why?"
"Because I have a wife. I'm a married man."
Ba Maa kaÉ—ai ba, har sauran na parlour jin zan cen suka yi daga sama. Hatta Dad da ke saukowa ya tsaya.
"Me? Ban gane ba. Ka yi aure da iznin wa?" Maa ta tambaya da faÉ—a.
"Eh, na yi aure, da iznin kaina."
"Enough!" Maa ta faɗa da ƙarfi. A.A ya juya, ya nufi stairs da sauri. Sun yi zaton ba zai dawo ba, sai gashi ya dawo da hanzari, wata kyakkyawa yarinya na biye da shi.
Fara ce É—al, doguwa, tana da kyau sosai. Sanye take da doguwar riga ta material, tana kallo kamar baturiya, balarabiyya ko shuwa-arab.
"Baturiya ka aura?." Hafsat ta tambaya, amma bai ce komai ba.
Bayan sun gama sauka, A.A ya ce:"This is my Dad and my Mom, then my brother, his wife, and my sisters."
Ya nuna mata su duka. Sai ta saki murmushi, ta gaishe su:
"Good evening Dad, Good evening Mom and all together."
"A.A kana hauka ne? Wa ya É—aura maka aure da kafira?"
"I'm Muslim. My name is Airah Abdullahi." Airah ta faÉ—a da mamakin yadda ba su san ta ba.
"Innalillahi. Abdullah ka cuce ni? me zan faÉ—ama Doctor da Salma? Next Friday mai zuwa zan aurar da ita ko kana so ko ba so, yadda zaka yi da wannan kai ka sani."
"Hmmmm. Never! Ba zan auri wannan yarinyar ba, Kuma in baki sani ba, Maa, ki sani yanzu, Salma tana shaye-shaye. Salma tana bin maza. Salma na—" abin da ba ta taɗa yi masa ba shine yau ta mai, mari, Hannu ya ɗaura a gurin sannan ya ce:
"Na san haka zai faru. Ba zan zauna a cikin gidan nan ba. Wuce wa zan yi, zan bar muku gidan."
"Auta, kul! Koma É—akin ka, ja matar ka ku tafi." Dad ya faÉ—a cikin fushi da tausayi. Hannun Airah ya ja, suka koma É—akinsu.
"Ya nuna bai son Salma. To ki haƙura mana."
"Haba! Ai wannan cin fuska ne." Ta ja jakarta, ta nufi É—akinta...
END.
ðð—¿ð—²ð˜ð˜ð˜† ð’ðŠ
Page 60.
**************** **************
___________ "Why? Why?" Zaki ya ja da baya daga in da taron jama’a ya cika wajen. Zuciyarsa cike da rudani, ya buɗe motarsa ya shiga amma ya kasa tuka ta. Ya dafe kansa sannan ya zaro wayarsa ya kira Sk, Pretty a ɗauka bayan bugun biyu.
" Wai abin da nake ganin a live, is true?."
" Eh Pretty, imagine Rash ya kashe kansa, ga ba ɗaya hujjojin na daga gefan babban motan, sannan ga gawan sa ya ƙone ƙurmus abin ba bu daɗi sam."
" Wayyo Allah."
" Ina zuwa zan kira ki an jima." daga haka bai ce uffan ba, ya kashe wayar. Ya jingina da kujerar motar yana shakar iskan wake.
**************** **************
__________ "Ina alfahari da kai amma waye ka kashe last? na san wani ka kashe."
" Wani pastor ne?." Daga haka ya miƙe ya shiga part ɗin sa, da ido ta bisa kawai. yana shiga ɗakin sa ya kwanta kan bed da latsa wayan da ya ciro a cikin aljinun sa, take kiran Skiddo ya shigo bayan ka katse sai ya kira.
“Sir, done,†ya faɗa cikin girmamawa. bayan sunyi sallama wa juna.
“Good,â€
"Boss mun god....."
“ Enough, Ku tabbatar komai ya taxi nomal kamar yadda na tsara.â€
“Understood, boss.â€
Yana kashe wayar ya juya zuwa matasan da suka fi dari uku da ke zaune a wata unguwa ta sirri. Ya ɗaga murya da ƙarfin.
“Ku tashi!.†Suka miƙe kamar sojoji.
“Yau ƙungiya za ga je huta, da zaran kunji kira to ku amsa, ko wa anan Boss ya zaɓa muku abin da ya da ce, jami'an mu mutane 50, ku an baku hutun sati biyu, mutane 150 wanda Boss ya kuɓutar in ma a prisoner ko a wani gu, duk ya ba ku aikin yi, a ciki akwai mutane 50 wanda ya tura karatu zuwa ƙasar waje, ko dai da nasa a yanzu kuma zamu cika umarnin sa idan har laifuka suka yawaita dole mu dawo, wake tare da ni?." take suka hau faɗin.
" Mune! Mune!! Mune!!.".
******************* ******************
Gaba É—aya wannan babban labarin shike treading a gaba É—aya yinin jiya da yau, sannan mutane da yawa sun yi farin cikin wannan al'amarin na mutuwan Rash.
" Yanzu mai ya kamata mu aikata?" faÉ—in His Excellent sai Zaki ya ce.
" Komai ya ƙare ai, sai dai mu mai fatan alheri sannan Allah ya sa ka mai, ya ce ci ƙasar nan."
" Haka ne da bai kashe kansa ba da mu zamu wanke shi a gaban duniya." Meerah ta faÉ—a ta na gyara kwanciyar Small Ammee, sai Pretty Sk ta ce.
" Ba ma wannan ba, shin mai yasa ya ƙona kansa? Why? Da fari mu ma har yanzu bamu da tsayayyen in da za mu sa me sa balle mu ce ko yaga mun sani ne ya gudu, than ba wanda ya san shi balle ace a na neman ransa"
" Haka ne maganar ki, amma tin da kowa ya yadda mu ma mubar zan cen kawai."
" His Excellent shike nan, bara na ta ka maka." su biyu suka fita sai Meerah ta kalli Sakeenat ta ce.
" Yanzu duk wahalar bincikenan ya tashi a banza, koma waye Rash mutum ne na daban gaskiya."
" Sosai Maman baby."
" Allah ya kyauta."
" Ameen ya Allah."
****************** ***************
Air Force Base
Rayuwan giɗan yanzu sai a hankali kullum cikin rikici ake yi balle da Airah ta kulla ƙawan ce da Fancy, kullum suna tare har school ɗaya suke dan anan A.A ya sanya ta, kamar kullum a sabuwar motan Fancy suka zuwa, yau ma daga schoo suke, bayan sun shiga ciki kowa part ɗin ta ta shiga, Fancy ta fara sauko wa dan neman abin da za ta ci, tana cikin soya plantain sai Airah ta shigo, tare suka kammala sannan suka ci a dining area. Sosai jinin su ya zo ɗaya sannan Fancy na koya mata abubuwa da yawa, Airah ta rasa dalili da ya sa take jin kaman ta san fuskan Fancy a cikin brain ɗin ta amma a duk lokacin da ta matsa a kwakwalwanta akan ta tina sai kanta ya hau ciwo.
" Maa ki yadda da ni, ƙawance kawai muke yi amma bana shan........"
" Halima shuru ki bari mu shiga É—aki mana, kin san ba mu kaÉ—ai ba ne." Maa ta faÉ—a da É—a ga murya, Part É—in Maa suka shige, Fancy da ta bisu da ido ta saki É—an murmushi da bai kai zuci ba, ba dan komai ba sai dan yadda rayuwa ke gwara Maa yanzu, a gun mijinta babu daÉ—i haka yaran ta sannan su sirikan ta, kuma ga dukkan alamu Halima ma tayo wani tsiyar dan yadda ta ga sun shigo abin ba daÉ—i.
Shuru ne ya ratsa madaidaicin parlourn, a karo na biyu Maa ta kuma sauke ajiyan zuciya ta na kallon Halima wacce take zub da hawaye.
" Halima." ta furta cikin sanyi, hakan ya sa Halima ta É—ago jajayen idanunta ta ce
" Na'am Maa."
" Ki faÉ—a min gaskiya, shin ke ma kina shaye-shaye kaman Salma sannan da bin maza."
" Maa ni ƙawance kaɗai muke yi, ban san ta na wannan halin ba."
" Gobe za muje asibiti, fita ki bani guri." da sauri ta bar É—akin, Maa jin gina kanta ta yi jikin sofa ta na fatan kar ace abin da Salma ke yi ita ma Halima na yi.
********************* *******************
_________ Kwana biyu saboda rasuwan Askira ba ta zuwa gurin aiki domin kullum sai sunje, ta kan kira number Yusuf amma sam ba ta tafiya, yau ta zo aiki kuma tin safe ba ta gan shi ba, ta yanke shawaran in bai zo ba to direct giɗan shi za ta je ta ji shin lafiya. misalin 4:20 suka gama waya da Maa akan an kwantar da Salma, domin rashin lafiya ya ka mata yau, daga zuwa asibi aka ce shan manyan kwayoyi ya huda wasu jangin cikinta, sannan ta na ɗauke da juna biyu. Hankalinta duk ya tashi akan haka, knocking aka yi sai ta ba da permission sannan aka turo ƙafan aka shigo, shin sauri ta miƙa tsaye ta na kallon yusuf da ke sakar mata murmushi.
" Wai ina ka shiga ne, My Barrister?." ta tambaye shi ta na gyara vail É—in abayarta.
" Nayi busy ne and wayata tan ya faÉ—in ne, so sai da na yi welcome back É—a zu."
" Okh, ya kake?"
"Steady." ya faɗa ya na ƙarasawa zuwa gaban ta sannan ya miƙa mata file ya ce.
"I need ur signature for all this document." Ba tare da ta ce komai ba ta kammala sign din sannan ta miƙa mai amsa ya yi tare ta nufan ƙofa zai fita sai yaji ta ce.
"Yusuf." cikin murya mai rauni, zuciyarta na bugawa, ya tsaya ba tare da ya juyo ba.
"Ya maganar auren mu ne?."Shiru daga can sai ya ce:
"Hafsat... ki bar wannan yanzu. Yunus bashi d lafiya ba na cikin natsuwa." Sai ya fice, yana barin dakin da sauri, zama tayi fuskanta É—auke da damuwa mara misaltuwa.
****************** *****************
__________ A gidan suka wuni, a tare su ka shiga gidan Sakeenat ta gaidasu Mom sannan suka shiga part ɗin Babban yaya, yau ne karo na farko da Sakeenat ta fara gani Babban yaya, gaishe shi suka yi ya amsa ya na fita daga gidan gaba daya, da gyar Ramlat ta iya fitowa tsaɓar nauyin ciki, gashi ko scanning ba ta zuwa wai ba ta so babu yadda ba'ayi da ita ba, sai dai ta kanje amsan magunguna da wasu kwaje-kwajen.
" Ya jikin na ki?."
"Alhamdulillah Sakeenat, ya Zaki."
" Lpy lau."
" Ma sha Allah, barci take yi ne?." ta tambaya ta na kallon Meerah da Small Ammee
" Aikam tin É—azu ta ke yin barci, amma Namesake anya month dion Haihuwan nan bai wuce ba, at least yafi 9 month."
" Eh yafi gobe 10 month dai-dai, goben za ni hospital duk da jikina lau ya ke."
"To Allah ya raba lafiya, Sakeenat ba ra na barku, mai za ki ci yau?."
"Alhamdulillah, yau ki huta, Babban yaya zwi tawomin da shi." daga haka suka yi sallama ta wuce, duk abin Ramlat ke so Meerah na girka mata wani lokacin kuwa su Baby ke mata. a nan ta bar Small Ammee gurin Sakeenat, hira suka sha sosai, can sai Ramlat ta ce.
"Wallahi idan ina tare da ke, ƙawata na ke tunawa da rayuwar da muka yi, Allah sarki."
" Allah ya bayyana mana ita in dai tana raye, ameen, amma dan Allah Ramlat kin san mahaifiyar ta?."
" A'a, amma mahaifiya ta ce, ta santa ta ce ma na, dukka shekaran ta ɗaya 1 kawai ta yi a layin sannan babu wanda ya santa dan ba ta fita, ita ce dai takan leƙa su gaisa, to tin gun haihuwa ta rasu."
" Allah sarki na za ci kunyi rayuwa tare ne."
" Ko kaɗan, lokacin ni ina jaririya kenan, dan na girma Ramlat ƙarara da wata 1, amma mahaifar mu ta ce, sak Ramlat haka mahaifarta ta ke, kenan sak dai ke, idan na haifa mace ni zan zaɓa sunan idan kuma namiji ne to Babban yaya ne, da ba sunan mu iri ɗaya ba da sunan ƙawata zan sanya, dan ina ƙaunarta sosai."
" Ai za ki iya sa wa sai ki sanya nickname mai daÉ—i kawai."
" To, mayyuwa na sanya, Please ki ta yi nemo nickname masu daÉ—i da ma'ana mana."
" Shike nan Auntyn, zan ma duba miki na masoya na haÉ—a sunan ki da na Babban yaya."
" Wai to hakan ya yi amma mai ma'ana"
" To ya sunan Babban yaya na gaskiya."
" Shuraim."
" Nice name."
" Uhmmm ai Umar yafi wannan daÉ—i." Sai da Sakeenat ta yi murmushi sannan ta ce.
"A'a gaskiya." Hira suka É—an kuma yi sannan tayi mata sallama.
END.
age 61.
******************* ***************
_________ Fuskar Malam gaba É—aya babu annuri, kallonta ya kuma yi ya ce da ita:
“Mar’atussaliha, dole gobe mu koma Nigeria. Ƴar auta ta tana asibiti, sannan yara na biyu duk sun haihu, Hajara yaronta ya kai wata biyu, Maryam kuma wata uku, dukkan su maza kuma sunana suka sanya musu, Ina son naje na gansu, Ramlat kuma kwance take, rai a hannun Allah, domin C.S za a yi mata.†Zuciyarta ta buga da sauri, sai dai yanayin Malam ɗin bai mata daɗi ba. A hankali ta buɗe baki ta ce:
“Shike nan, amma zamu dawo nan ko?.â€
“Eh, tunda kina so.†Daga nan suka fara shiri. Ta shiga gidan maƙon ta domin yin sallama da Hajiya. A parlour suka gaisuwa cikin mutunci, kasancewar ba su daɗe da zuwa ƙasar ba. Hajiya kuma ba ta da damuwa sam, sai dai har yau ba su haɗu da ɗanta da kuma sirikarta ba domin kullum suna makaranta.
“Allah ya tsare hanya, a gaida kowa idan kin je can,†cewar Hajiya.
“In sha Allah Hajiya, ba rana je, dan jirkin safiya zamu bi,†ta amsa da "To madallah" Har haraban gidan Hajiya ta rakota kafin suka rabu. Da ta koma gida ta zauna tana kallon shiri a T.V, sai ga su Yusuf sun shigo.
“Hajiya ya gidan?†inji Hasty bayan sun yi sallama. Ta amsa mata tana murmushi.
“To ya ya zan yi, ai gobe zan biki ne. Matar da muke É—an hira da ita gobe za su tafi Nigeria. kinga ba zan zauna ba.â€
“Allah sarki. Har yau dai ba mu haɗu ba, amma in ta dawo zan je, musamman na gaida ta†Yusuf ya ce yana zama kusa da ita. Hasty ta kalle shi.
“Tare zamu yi girki yau da kai fa,†ta faɗa. Shiru yayi sannan ya ce:
“Ki huta, ni zan yi kawai.â€
“Yauwa, thanks.â€
“To ni ban yadda yarona ya yi girki ba,†Hajiya ta faɗa da sigar wasa.
“Uhmm uhmm uhm, ni dai wallahi a’a Hajiya,†Hasty ta furta tana bubbuga ƙafa, ta miƙe ta shige bedroom. Dariya suka sa..
***************** *****************
FRONTIER CONSULTANT CLINIC
________ zaune yake a ofishinsa yana duba agogo, ya ga saura minti ashirin time É—in operation. Ya É—auki waya ya kira lambarta, amma har ya yi miss call uku ba ta É—aga ba. Daga bi sni sai ga kiran na ta, cikin sauri ya É—aga.
“Ina kika ajiye waya ne? Na san dai yanzu kun koma gida ai.â€
“Sorry, wanka na shiga yi ne.â€
“Okay, ya home É—in?â€
“Alhamdulillah, Monceur kasan menene?†ta rage murya, kaman me raɗa.
“ Sai kin faɗa."
"Won’t you scold me if I tell you something?"
"No, go ahead. I'm listening."
"Earlier when we got back from school, that your sister Barrister, insulted me. Honestly, I don't tolerate disrespect, that’s why I avoid people’s matters, because I have little patience." Sai ta yi shiru shi kuma ya ɗan saki murmushi mara sauti sai ya ce.
"What did you do to her?"
"I gave her three slaps, then warned her seriously."
"Hmm, aren’t you afraid she might retaliate?"
"Never. Honey, I’m feeling hungry. Uhmm, I’ll go to the kitchen now."
"Okay. I need one peck."
"Ummaath. Take care, please..
Bayan kwana É—aya.
************** ***************
“Sir, komai ya kammala. Sign ɗinka kawai ya rage,†ya ajiye wasu takardu. A hankali Haidar ya duba takardun sannan ya sa hannu. Ya ɗago ya kalli saurayin:
“Nuruddeen, in the next five minutes, get ready. We're heading to a village near Jaji. Assemble the team and pack the equipment, take everything to its proper place.â€
“Okay, Sir,†saurayin ya amsa. sannan ya fice, Haidar ya bi shi da ido. Yaron akwai biyayya, ji yake kamar Askira ne babban matsalar shi tun da ya rasu komai ya koma nomal, harta Chul yana mai biyayya da bin tsari ya da komai. Ya ce “Alhamdulillah.†A kullum idan matsala za ta ɓullo, kafin ya yun ƙura sai ya ga an riga an magance ta.
************ **********
Tun da safe ta kammala aikinta, zama ta yi tana duba wani app na sunayen musulci da ma’anarsu, take zuciyarta na raya mata: “Mai zai hana na haÉ—a sunan Babban Yaya da Ramlat? Sai na samu suna mai daÉ—i da ganan sai na duba ma'anarsa.â€
Ta É—auki takarda, ta rubuta Shuraim da Ramlat. Ta duba haruffa bibbiyu, har sai da ta samu “Shura.†Ta ce, “Shura ai sunan sura ne.†Daga nan ta fara na Ramlat, ta rubuta “RASHU.†Sai ta ce, “Gaskiya bai yi mana ba, bara na cire U.†take ta goge harafin sai idonta ya sauka kan sunan “RASH.â€
Zaro idanu ta yi, ta kuma kalla. Sai kuma ta dubi Shuraim. Ta haÉ—a kalmar Rash a cikinsa. Shiru ta yi, sai ta É—auki wayarta, ta kira Zaki, amma bai É—auka ba. Nan take kiran Meerah ya shigo, ta É—auka.
“Assalamu alaikum.â€
“Wa’alaikas salam, Sakeenat. Muna asibiti yanzu, mun samu twins maza daren juya, ki shiga gidanmu ki ku tawo da su Mom da abinci.â€
“Ma sha Allah! Amma ai da baku faÉ—a min da wuri...â€
“Ke dai ki bari. Hankalin mu ya tashi. Yanzu haka jini ake Æ™ara mata don ta zubar da jini sosai.â€
“Subhanallah! Ga muna zuwa.â€
Nan da nan ta shiga gida domin shirya kayan atafiya..
*********** ************
_______ Yau lecture ɗin ya yi zafi sosai. kai ma ciwo yake mata. Ta duba agogon hannunta 10:12am. bai jima ba lectural ɗin ya fita, ko note ɗin ba ta gama ba, ta yi snapping a waya ta fice, ta rasa mai ya sa ko da yaushe sai maza sun tare ta, wasu ko tace tana da aure sai su ƙaryata, kun san farar mace, mai tsayi hmmm sai ma sha Allah, haka yau ma wasu sai da suka tare da bakin class ɗin su, amma ta wuce ta naji suka biyo ta, can kuma suka koma ganin ba za ta kula su ba, can ga hangi Fancy tsaye da wata ƙawarta, ko da ta ƙasa gaisawa suka yi sannan ya shiga mota dan jiran ta, nan da nan Fancy ta shigo motar ta na cewa
"Na jiki shiru, a raina na ce, ko Oga bai barki ba ne."
" Ai ina shiga class na kira shi, sai ya ce ba bu damuwa." Sai da motan ta hau kan kwalta sannan ta fara gudu, dan so take ta riga su Kandy ganin twins, Meerah ta kira da safe ta ke faÉ—a mata, ba É—an text ba da ba ta je ba school ba.
*************** **************
_______ Tin a jiya suka iso, sannan giɗansu Zainb ta sa a gyara sosai, hatta girki ta yi musu, bayan sun iso, ita da Muhsin suka je da daddare suka gaidashi Abbuu, da yake yana da mota shiya ɗauko har asibiti a safiyar yau, sannan ya ce an jima zai zo ganin yara ɗan yasan akwai mutane sosai. Babba ne ɗakin haihuwar, Ramlat da barci ya ɗauke ta sannan jinin na ta shiga jikin ta wanda ake ƙara mata, Shuraim ne ya bada na shi, Bayan su shiga gaishe shi su Aunty suka yi ya amsa cikin walwala da ɗan damuwa ganin ƴar sa kwance, jarirai aka bashi ya amsa cikin ƙaunar su, jarirai ne amma kamarsu ɗaya sannan abin Allah komai ɗaya ya yi sai ɗayan ya yi, har ta kwanciya kusan iri ɗaya suke yi, nan fa sai ga su Kandy, Beauty, Beasty, Karis, Butter, Baby da Zubee, Dan har kayansu sun ɗauko wai zasu taya Ramlat raino.
Suna da yawa amma babu me magana saboda a na so ta samu hutu, A A ne ya shigo ya kuma duba jikin na ta sannan ya fita, bayan yayi É—an nisa ya shiga wani É—akin, Maa, Halima da Hafsat ne ya gani suna zaune jigum-jigum.
" Result ya fito ne?" Ya faÉ—a ya na gyara class É—in sa sai Maa ta ce.
" Nan da 10mnt za mu koma Lab ɗin." Kafin ya ce wani abu Doctor da Salma sun fito daga restroom, kallo ɗaya ya musu ya fice dan bai ma san ganin Salma, shi duk iskan cin da ya yi sai ya ga ta fishi don shi baya neman mata amma ita kam za ta nemi mutum kuma ita ke biya. Zama Salma ta yi da ƙyar dan duk ta fita hayyacinta, ta yi duhu, ga rama da ta yi, Halima duk a tsora ce ta ke akan result domin tana shaye-shaye amma bada yawa ba sannan ita babban ƴar bariki ce, dan ta zub da ciki sau uku ba tare da sanin kowa ba.
" Maman Muhammad, kin ga yadda rayuwa ta mai da ni koh?, tuba nake ga Allah babu dare babu rana, hmmm alhaƙi ƙwiƙwiyo ne ga aya ina gani akan rayuwata, domin ni kaina ina ɗauke da ciwon zuciya."
"Nasa ni kibar damuwa dan Allah, ki na da ni zan gyara rayuwar ku in sha Allah."
"Momyna ki yafe min dan Allah, wallahi na gane kuskure na in sha Allah daga yanzu zan za ma mai miki biyayya." Salma ta kai nan tana rushewa da kuka mai ciwo, hatta Halima sai da hawaye suka zubo mata, ita fatan ta É—aya ace ba ta É—auke da HIV dan taga alamomi da yawa na ciwon akan ta.
END.
Daga alƙalamin pretty SK.
[6/12, 1:34] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 62
*************** ****************
A hankali ta buɗe idanunta, sannan idanun suka sauka akan ledan jinin daya ƙare, ƙoƙarin miƙewa ta ke sai Aunty da Hajiya suka taimaka mata har ta zauna, a hankali ta ke bin ƴan ɗakin da kallo, suna da yawa sosai, a hankali ta kalli maccen da ke kallon ta fuskanta sanye da niƙaf tana mata sannu, sannan ta kalli mahaifinta, murmushin ƙarfin hali ta sakar mai sai ya miƙe ya nufota.
" Ramlat ya jikin."Â
" Abbuu Alhamdulillah." ta faɗa ta na riƙe hannunsa.
“I see the babies, may Allah keep you safe and bless them. Two babies are a great blessing from Allah, so be thankful.â€
“Alhamdulillah. Thank you. When did you arrive?â€
“Last night. Your mother and I came,†ya faɗa yana nuna Zulaihat, sai ta kalle su ta yi murmushin sannan ta kalli Zainab.
" Daure kisha wani abu Æ´ar nan." Mom wacce ba su jima da zuwa ba ta faÉ—a.
" Momcy ina Sakeenat?." Meerah ta tambaya tana miƙa Hassan gurin Butter.
" Muna shigowan haraban asibitin nan, ta ce ta na zuwa wai za ta amso saƙo."
"Okay. Baby, do you see how beautiful the babies are?."
"How can babies be beautiful? Look at me, am I not beautiful, Aunty?" Karis ta faÉ—a tana kallon Aunty sai tace
"Definitely, my dear niece. Leave them. Even Babban yaya agrees, you’re the most beautiful."
"Honestly, not me! If Karis is prettier than me, then I'm in trouble," Beasty ta faÉ—a take suka kwashe da dariya.
Hasty ce ta kira Husty Video call ita ma ta ga yara ma sha Allah, yara wa'inda suka ci Hassan Abdulrahman sai Hussain Abdulraheem dan É—azu Babban yaya ya raÉ—a musu, ganin ba ta tashi ba ya sa ya É—an fita.
****************** *****************
___________ Tin shigowar su asibitin ta hangi Babban yaya ya na fitowa daga ciki, ta rasa mai yasa yaji ta na son ta É—an biyeshi dan a tsakanin É—a zu zuwa yanzu tinanin sa ta ke yi, tasan ba shine Rash ba amma ta na zargin sa.
"Momcy ku shiga bara na amso saƙo." ta faɗa haka ta na miƙa ma Mom Basket ɗin hannun ta, amsa suka yi sai ta dinga kallon Babban yaya har ya shiga wata mota, driver daya kawo su ta bashi umarnin ya bi motan da ke gaban sa, cikin kwarewa driver ke bibiyan sa, bayan sun shafe tsawan lokaci suna tafiya har dai ya isa wata unguwa sannan motar ta shiga wani babban gida, sai ta juya ta dawo asibiti, bayan ta sallami driver sannan ta fara ta ka wa haraban asibitin wanda ke da yalwan jama'a.
************* ***************
___________ "Bara na fita na shigo da Fancy wai ba ta gane gurin ba." Meerah ta faÉ—a sannan ta nufa waje bayan ta ajiye Small Ammee gurin matar Abbuu.
*************** ***************
________ "Excuse me, Maa and the others will soon be back, let me quickly check on some patients," Salma replied, without much softness in her voice, tin da aka kwantar da su Momynta ke duba wasu a cikin asibiti, hijab ta sanya sannan ta fita ta na fatan su Maa su dawo daga Lab komai ya tafi nomal.
************* **************
_________ Tin da suka sauka a mota, Airah ta matsa ma Fancy da ta fara rakata gurin A.A, ba yadda ta iya, haka ya sa ta rakata a waje ta tsaya ita kuma Airah ta shiga, a zaune ta gansa ya na aiki a system.
" Have you arrived." Be É—ago ba ya furta É—an ya san tana hanya zuwa.
"Yes, I came to get my medicine."
"What’s bothering you?"
"I feel headache and a little dizzy." He quickly looked at her, standing up in concern.
"Subhanallah! Since when have you been feeling like this?."
"Uhmmmm, since the morning," ta faɗa tana ƙara sawa kusa da shi.
"I’ll take your blood for testing. look at your skin, it’s turning yellow, and your eyes have a bit of redness. now, let me call a nurse..."
"Okay, but let me walk Fatima to see the babies. I’ll come back to the test, I think it’s malaria."
"Ok you can go?."
"Uhmmmm, go ahead, please, take care of yourself." Sai da ya É—an taka mata sannan ya koma ciki.
_______"Sorry sis, I stopped you." ta faÉ—a tana isa gaban Fancy
"No, babu damuwa, yanzu Aunty Meerah nake jira ta fito dan kaimu room din, ya baki medicine ne?."
" Wai idan mun gama za'amin text."
" Gaskiya kam, dan kin sauya sosai kodai-kodai." tai murmushi ta na shafa cikin na ta. Hannu Meerah ta É—ago musu sai suka isa gunta.
" Cewa na yi hawa na uku, amma ina kuka tsaya."
" Sorry Aunty duk na ƙosa na gansu, na san su Baby sun iso."
" Tin É—azu ma." suka jera suna hira, bayan sun gaisa da Airah.
" Nace ba." a tare suka ƙalla matar da ke magana, ta ke fuskan Meerah ya faɗa ɗa murmushi.
" Laa Doctor ina wuni."
"Lafiya lau, ina baby girl."
"Ta na lafiya, kin dawo nan asibitin ne?."
" Eh, waye ba lafiya?."
" Uhmn wannan sister tawa ce aka ma C.S, ta haifa twins maza."
"Ma sha Allah, wani room ne na zo ganin babies?."
" Ai gashi can mujera kawai." daga haka su huÉ—u suka jera. sai Fancy ta É—an raÉ—ama Aira
"Wannan ce friend É—in Maa, Doctor, Maman Salma."
" Oh, to ba tana idda ba."
"Maybe wani abun ne ya kawota nan."
_________ Tana tambyan É—akin haihuwa kenan ta hangi Meerah da Fancy sai wasu, sannan ta hanji in da suka shiga.
******* Cikin jin daÉ—i da murna, Fancy ta ga yara sannan aka ba Doctor itama ta musu fatan alkairi, Airah da ke tsaye bayan sun gaisa da kowa, brain É—in ta ya shiga tsalle kaman zai fita, dan mutanen da take gani sai suke mata gizo a cikin kanta, amma ta É—aure ta zauna.
Mama Zulaihat da ke jiran Malam ya dawo su wuce dan É—akin ya cika da mutane sosai, idonta ne ya kai kan Airah wacce ta kifa kanta akan cinyarta, sai kuma ta mai da kan Zainab da ke mata magana.
" Assalamu alaikum." Sakeenat ta faÉ—a ta na shigowa.
" Ke wai ina kika je? Kin san kira na wa Zaki ya miki?." Hajiya ta faɗa ta na miƙa mata wayan ta, sai ta ce
" Na É—an tsaya ne kawai."
" Yayi kyau ai kyamai explain, kusan 40mnt da kiran sa." Faɗin Meerah. Doctor ta ɗago kai ta ƙalla Sakeenat, take gabanta ya faɗi ganin wannan yarinyar a karo na biyu, ta nufo ta amsan Hassan ta yi a gun Doctor itama ta na kallonta.
" Ya sunanki?."
"Sakeenat." ta faÉ—a ta na zama a gefan ta, Doctor É—in jikinta a mace yake, jiran Ramlat ta ke dan an ce Momcy na gasa mata a toilet. Jim Sakeenat ta aje wannan ta nufa in da É—ayan jaririn ya ke.
"Ɗan na ga Hussain." ba ta kalleta ta fara miƙa mata Hussain ɗin sai dai mai idanunta ne suka kalli yarin yar, a matuƙar tsoro ce ta. da sauri ta miƙe tana ƙare ma Sakeenat kallo, kowa na room ɗin sai kallon ta suke dan yadda ta miƙe ɗin ma abin kallo ne.
" Wacece ke." Jin irin tambaya da matar ta yi mata yasa ta miƙa ma Zainab yaron ta ce.
"Kin san ni ne?." take ta fizge niƙaf ɗin fuskanta, ba Sakeenat kaɗai ba kowa sai da ya miƙe ganin fuskan Mama Zulaihat, tsayi, kama, skin colour iri ɗaya sai dai ana kallo an san Zulaihat ba yarinya ba ce dan za ta haifa Sakeenat.
"Zulaihat." Doctor ta faɗa da ƙarfi mai haɗe da firgice da tsoro, Zulaihat ɗin ta kalli mai magana wanda sai da take tayi baya-baya, Momcy tayi saurin tare ta fe cikin faɗin.
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un. Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un, innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un.'
Doctor Mariya ita ma zaunar da ita a kayi sannan suka kalli juna, ita dai Sakeenat jin gina tai da bango, a karo na biyu ta ga mace mai kama da ita sai.
______ Momcy da Ramlat ne suka fito suna tambyan lafiya, sai a lokacin Airah ta ɗago taga mai ke faruwa dan tini ta yi nisa da tinani, fuskokin uku ta gani a jere, Mama Zulaihat, Sakeenat da Ramlat, ihu ta sa wanda kowa ya mai da ido kanta sai ta tafi luuuu ta faɗi ƙasa.
Ana wata ga wata, abu sai addu'a kawai, dan Abbu na shigowa yaga faÉ—in Airah, shi ya kira Doctor's suka tai maka mata amma ina ta shiga doguwan su, ko da A.A ya ji, hankali ta she ya nufa room É—in da aka kwantar da ita, abu biyu sun haÉ—e mai, dan Halima an gano ta na É—auke da HIV, sannan Maa ta suma amma bata farka sai dai ana sa mata drip.
Â
__Â After 1 hour __
Babu mai motsin a ɗakin sai ƙafan fanka da kuka small Ammee, Doctor Mariya ce ta miƙe da ƙyar sannan ta nufi Mama Zulaihat da ta rufe idanunta sai hawaye ke zubowa, durgusawa Doctor ta yi sannan ta haɗe hannunta tana ce wa
"Dan Allah ki yafemi, ji nake alhakin ki ne keta bi na, tin ba yau ba nake neman ki amma ban sameki ba, na sani na miki......" Sai kuka ya kwace mata sannan ta ci gaba da ce "A lokacin duniya na ruÉ—ata fiye da tinani mai tinani." kowa dai kallonsu yake yi, sai Abbu ya ce.
" Mar'atussaliha me ke faruwa ne? Sam ban gane in da kuka dosa ba, wace ce wannan matar?." sai a lokacin ta É—ago, jajayen idanunta ta kalli Abbu ta ce.
"A lokacin auren mu na ɓoyema ai niyin labarin aure na, badan komai ba sai dan ba na so tinawa da wannan rayuwan na har a ba da." Sai ta mai da idonta kan Doctor ta ce "Ban mutu ba, Allah ya yi ina da tsawan rai a gaba." Bara na baka labari na
  Labari
--------- cikin dare naƙuda ta ya tashi, a napep ɗin maƙocin mu aka kaini wani ƙaramin asibiti, aka bani gado, a dokan su ba'a zama da majinyaci dan haka, Malam (mijina), ya koma gida da niyyan washegari zai tawo da kayayyakina, bai so ta fiya ba amma nurses fin nan suka sa ya wuce, alluran aka min wanda ni kai na ban san na menene ba, haihuwar fari ce ko ya ye ne ina buƙatar wani a kusa dani, ciwo sosai na keji a kowa ni sassa na jiki na, bayan na ɗau lokaci a haka sai na ji muta ne sun shigo, ban shedi su waye ba sai naji suna ce wa.
" Doctor Mariya munyi mata alluran sannan mun kwada lafiya lau ta ke."
" Yauwa yanzu kuje room 17 Aminity, ki ce ma Hajiya mun samu kidney ɗin, ta shirya tiyata yanzu." da ga nan ban kuma jin su ba sai bayan wani lokaci mai tsayi, na ji na dawo dai-dai amma jikina ya na min ciwo sosai, ko bayan na buɗe idanuna ni kaɗai na gani sannan babu cikin nawa gashi babu motsin kowa a kusa da ni, ta ɓa cikina nayi in da na ga ɗinkin guri biyu, komawa nayi na kwanta dan motsi ma wahala ya kemin, ban san dalilin ba amma ko da wasu suka kuma shigowa na kasa motsi sai dai abin da na ji suna faɗi ya sa na ɗauke wuta
" Allah sarki, baiwar Allah nan abin tausayi, gaskiya Doctor Mariya ba ta É—a tausayi in dai akan kuÉ—i ne, da wanne za ta ji c.s ko musanya mata kidney."
"Nurse Harira abin takaicin ma na wata wacce na ke zatan tafi 50yrs, aka sanya mata."
"Duk talauci ne ya kawo haka fa, mijin ya bani tausayi da ya bar nan yana kuka tare da baby a hannu."
"Hmmm Allah ya isar mata kawai, amma abu bai yi daÉ—i ba, mu kan mu muna cikin hatsari dan idan kalma É—aya ya fita mune." Da ganan sabon hawaye wa gangaromin take na suma bayan na fara, mutane ne uku na gani a biyu da kayan nurses sai É—aya da kayan gida amma ta sa lab-coat.
" Ya jikin." da kai na amsa mata sannan na ji tace "Harira É—auko wannan injection É—in P.I.D."Â
"Okh." har ta kai ƙofa sai ta juyi ta ce "Doctor Mariya P.I.D A1 ko A1q."
" A1q." Da ido na bisu sannan a hankali na ce.
" Ina mijina?."Â
"Bai zo ba, sannan ina miki ta'aziyyar Æ´ar da kika haifa ta koma ga Allah." Rintse ido na yi sannan na ce.
"Doctor Mariya koh?." Matar da nake kallo ta ɗaga min kai, sai na ce "ina buƙatar wayana?"
"Sorry babu dama ki bari zuwa anjima." Ganin basu da niyyan ba ni wayan sai na yi shiru, daga nan ban kuma farkawa ba sai bayan sati ɗaya, in da na tsinci kai na cikin birnin Saudiyya, gurin wata baiwar Allah, ita ke bani labarin yaron ta ne ya tsinci ni a cikin bola, da yajin ina da rai sai ya tawo da ni Saudiyya, daga nan na ci gaba da rayuwa a can cikin ciwo a haka har aka kai ni asibiti a ka sauyamin sabuwar ƙoda. ***** Sai kuka ya kuma ƙwace mata, a hankali Abbu ya buɗe baki ya ce.
" Me ya sa baki nemi mijin ki ba?."
" Ta ya zan ne me shi, rayuwan wahala nake yi a gidan, sam bai damu da ni ba, a ce mai na mutu, shine ya tafi da Æ´ar da muka haifa, ai sai ya nemi gawata ko." Kowa jikin sa yayi sanyi balle Doctor, a hankali ta ce.
"Nasan na yi kuskure dan Allah ki yafemin, Please, sannan ina ji a jikina wannan Æ´ar ki ce." É—aga ido ta yi ta kalli Sakeenat dake zubar da kwalla, sai a lokacin Sakeenat ta buÉ—a baki ta ce.
"Ni ba Æ´ar ta ba ce." take ta basu labarin rayuwarta dana Ramlat wacce har yau shiru abu ya kusa rufa shekara.
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un." Abin da Doctor ta faɗa kenan sannan ta miƙe da ga tsugunne, gaban Sakeenat ta tsaya sai ta janyo ta sannan ta duba hannunta, take wannan tambarin ya bayyana ya ƙara girma da kyau, duk da ta na da duhu amma gashi nan ya yi raɗau, rungume ta tayi ta na cewa.
" Wallahi ƴar ki ce wannan, na aikata babban zunubi a rayuwata a cikin manya-manyan shine wannan mugun aikin da na miki, twins mata ki ka haifa, Hassana ta na da wannan alaman a hagu sai Hussaini mai wannan alaman a hannun dama, ni na hana a ba mijinki dukka saboda na san ba zai iya raunon su ba, sai na ba ɗaya daga cikin nurses da ta kai ta gidan marayu, sai dai aka kawo min labarin tayi accident, na zaci har da jaririyan ne ta rasu...." , sai saɓon salati daya cika gurin, take Doctor ta zuɓe a gurin, nan hankali ya kuma ta shi, abu mafi razar da su shine, bayan minti biyar a lokacin da wata Doctor Shamsiya ta sadanar da su rasuwarta Doctor Mariya.
************ *************
_______ Ganin har gitsin ya yi yawa, ya sa duk suka wuce zuwa family house ɗin ƙanƙara, dan abin ya shafi Mama Zulaihat da Sakeenat, sannan ance musu kar kowa ya dawo saboda suna damun mara sa lafiya, nan da kwana uku sai su dawo ɗaukan Ramlat ɗin.
______ Maa suma dare na yi su ka koma gida dan ba ta farfaɗo da wuri ba har ankai ƙawarta makwancinta, rayuwa kenan, duk ciwon da Salma ke ji sai ta ji ta dawo lau dan mutuwan ya dake ta sosai, ta sha kuka kaman ranta zai fita, haka Halima ma.
Itama Hafsat da ta dawo da ƙuncin soyayyan Yusuf, gashi Boka ya ce in ba'ayi sa'a ba zai dawo kan ta , to duk a ruɗe take gashi gidan nasu ya hargitse, duk ta shiga damuwa sosai.
End.
Daga alƙalamin pretty SK.
[6/12, 2:46] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 63.
************** *************
_____ Fancy ce zaune gefan Airah, sai A.A da ke ƙara duba jikin ta.
" Matar Yaya kije gida kawai, ai ina nan karki damu."
"A'a ƙanin miji, ni na janyota nan dan Allah ka barni na kwana."
"To ai kinga in kika koma da safe sai ki tawo mana da abubuwan da muke buƙata, dan ta shiga doguwar suma, amma wai su waye ta gani ne haka?." ya ƙa ra sa maganan cikin jimami.
"To kawai miƙe wa tayi sannan ta yi ihu shike nan, da ya ke muna da yawa bana ce ga wanda ta ga ni ba."
"Hmmmm okay." sai ya fita, ba yadda ta iya haka zuwa 10pm, M.d ya zo ya É—auke ta a motar ta.
**************** ***************
____ Nan ma su biyu ne kawai, Ramlat da Meerah dan an yi an yi ta wuce gida Aunty ta zauna ta ƙi yadda, dan haka suka bar ta.
" Yanzu fa shike nan Doctor Mariya, Allah sarki, Allah ya jiƙanta da Rahma."
"Ameen ya Allah, abu kaman wasa da ka zubewa, takwara wallahi gani nake kaman mafarki, Allah sarki Sakeenat, Allah ke nan." Sai ga hawaye a idonta, sharr sharr, hannu ta sanya ta share sannan ta shiga toilet, da ido Meerah ta bi ta É—an ta san ta tina Ramkat ne.
************ *************
_____ Tin bayan da suka koma gida kowa ya shiga jimami sosai, sannan aka watse, Kandy,Beauty,Beasty da Zubee su ka wuce gida, dan su Baby sun ƙi binsu, Abbuu shima tafiya suka yi da yamma shi da Mama Zulaihat bayan ta sha rarrashi sosai, haka Sakeenat ma sai da Zaki yazo tukun ya samu ta natsu.
**************** **************
SAUDIYYA
Hajiya tin 9:00pm ta yi barci, su biyu ne zaune a parlourn suna hira amma hankalinta sam ba ya jikinta domin gida kawai take tinani, gashi matar Boss ta haihu za ta so a yi suna ta nan.
" Baby what's wrong?." Sai da ta É—an firgita dan unexpected ta ji muryan na sa.
" Nothing Dear, take your medicine, and start with Bismillah be for you drink." Ta faɗa ta na miƙa mai ruwan zam-zam daya sha addu'oin karya sihiri. amsa ya yi sannan ya yi yadda ta ce ya sha, ya na ga ma wa ya miƙe da niyyan shiga bedroom sai kuma ya zauna yana sakin phone ɗinsa ƙasa sannan ya dafe kansa, yana faman kiran sunan Allah, a ruɗe take tambayan sa.
" Dear what happen?". Bai ma san ta nayi ba, addu'a ta fara tofa mai cikin ikon Allah cikin minti biyar sai ya fara atshawa sai da ya yi sau bakwai a jere sannan ya kalleta ya ce.
" Menene a cikin kai na wanda yau aka ya ye min, na ji kaman an cire min blanket mai zafi a cikin kai na, wait..... why are you crying." ta san waraka ta zo dan an ce sau uku in kasha an gama, kuka ta fara yi sannan ta shiga ɗakin Hajiya, barci take yi amma Hasty ta fara bubbuga ƙafarta a hankali ta na ce wa.
" Hajiya! Hajiya!! Hajiya tah Please wake up, Hajjaju." cikin kuka take magana sai Hajiya ta farka ganin irin kukan da take yasa Hajiya ta watstsake ta na miƙewa sannan ta ce.
"Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un, Hassana me ke faruwa? Wa ya mutu? Ko jikin Hassan ne?." ba amsa sai ta rungumeta sannan ta ce.
" Hajiya Hassa...." Sai kuma ta yi shuru, amma ganin har Hajiya zuciyarta ta fara bugawa da ƙarfi ya sa kuma ce wa "Alhamdulillah ya samu lafiya, sihirin ya karye Hajiya."
" Alhamdulillah, amma shine za ki tsora ta ni haka."
"I'm sorry Hajjiyatah." Sai kuma ta saki murmushi, tin shigowar ta yake bayanta, duk yaji zan cen su. A hankali ya ta ko har zuwa gaban su sannan ya ce.
" Malama kar ki karyamin tsohuwa ta.".
" Uhmmm ai Hajiya ta ce."
" A'a sakar min wiyarta haka kawai kin shaƙo min ita." Sai ta sake ta, baki ta turo, Hajiya ta riƙon hannun ta sannan ta ce.
"Ƙyale shi, ke ce ƴata ai."
" Haba Hajiya to ni fa?."
" Tafi ka bani guri, kasan......" Sai hawaye, labarin abin da ya faru aka ba shi duk da akwai wanda yakan sani amma bai san dalilin yin shi ba. Haƙuri ya basu sannan ya ce su shirya jibi za su koma gida.
*************** ***************
Air Force Base
________ Gaba É—aya gidan babu daÉ—i, Maa tana cikin yanayi mara daÉ—i, ta so a bar mata Salma amma Æ´an uwar Doctor Mariya sun tafi da ita Bauchi, gidan sam babu daÉ—i, ko da Fancy ta dawo ta yi mata gaisuwa ba ta jira mai za ta ce ba ta wuce part É—in ta dan yanzu ita fatanta Airah ta samu lafiya.
Washegari da safe Hafsat na zaune a parlourn ta na latsa waya sai ga Fancy za ta shiga kitchen dan haÉ—a breakfast, har ta wuce Hafsat sai ta jiyo ta na cewa.
" Ki haÉ—on min lemon tea yanzu." Kamar Fancy za ta tanka sai kawai ta shiga kitchen, haÉ—a girki ta yi mai rai da lafiya, sannan ta zu ba ruwa a flask, haÉ—awa ta yi a Basket sannan ta kai motan ta, bayan ta koma kitchen É—in ta tadda ta Hafsat a ciki ta na buÉ—e-buÉ—e.
"Lafiya kuwa?."
" Lafiyar ce ta kawo haka, ina tea É—in?." Sai da Fancy ta saki murmushi irin na kin mai da kanki banza.
"Wa ki ka haifa? Wa kika aje da zai making tea for you?."
"What..?." Hafsat ta riƙo hannunta, fizge hannun ta yi ta na ce wa
"Ke dalla gyale ni, ina da aikin yi yanzu, na ga kaman neman rigima ta kike yi, so mind your self."
"Hehehehe, who are you?."
" Your Aunty." Kafin Hafsat ta kuna mai da magana, ta ji kaman an buga ma ta guduma a kwanyar kanta, ihu ta sanya mai razanarwa ta na toshe kunne, Fancy ba ya ta ja sai kuma ta nufeta ta na ce wa.
"Subuhanallah meneme?." Take Maa, Dad da Halima suka shigo a ruÉ—e dan har lokacin ta na ihu, tin daga kallon da Maa ta yi mata ta ji ajikinta tasan hala ace ta mata wani abu ne.
"Fatima me ya sa me ta?."
" Dad ni ma ihunta kawai naji." Abin da ta ce kenan sannan ta fita dan basu guri, da ƙyar Hafsat ta yi shuru sai ta ɗauke huta gaba ɗaya, da ƙyar a ka Kaita parlourn, bayan an kwantar da ita, Maa ta ɗibo ruwa aka yayyafa mata duk da idanunta suna buɗe. Dad addu'a ya fara tofa mata, amma ta ƙafe cak. Bayan sun ɗau lokaci a haka, Maa da Halima sun fara kuka, sai ta saki wani ihu sosai wanda yasa suka toshe ƙunnuwan su, take ta miƙe daga kwance ta na bin su da kallo ɗaya bayan ɗaya, sai ta fashe da dariya mai sautin kuka.
" Hahahahaha ni ce, wallahi ni ce, kalli Maa ashe ni ce fa, ke ma taɓani kiji ai ni ce ko?." ta kai nan ta na kallon Halima, Dad ne ya riƙo hannunta ya ce
" Hafsat! Hafsat!! Hafsat!!! Are you okay? What's wrong with you?." Sai Hafsat ta kallesa ta ce
" Waye kai, na ce kalle ni, ai ni ce ko, ni zan aura shi, wallahi ni ce koh haka Boka ya ce min ai." Salati suka É—auka É—an ya tabbata Hafsat hauka ya sa me ta, hatta Fancy wacce ke tsaye jikin step, jikin ta ya yi sanyi sosai.
***************** *****************
Bayan kwana huÉ—u
______ Yadda kasan ana wani babban shagali ne a gidan, sakamakon dawowan Maman twins, Mutane uku ne suka je suka ɗauko ta, Hajiya, Mama Zulaihat da Karima, ko hour ba suyi ba, suka dawo da ita dan Meerah ta gama haɗa musu komai da suke buƙata, kafin su fito suka leƙa Fancy dan ganin me jiki, sai dai har lokacin ba ta farka ba, suka ma Fancy gaisuwa da fatan ta samu lafiya.
Ko bayan sun iso gida kowa sai murya ya ke, part É—in ta sauka akan ta tadda Hajara, Maryam, da Zainab, farin ciki kaman me agunta, yinin ranan sai hamdala dan kowa yana cikin farin ciki.
Bayan kwana biyu
_____ Pazar Q, Pazar M, Zaki, Abbu, Mama Zulaikha, Sakeenat sai Hajiya, sune zaune a parlour madaidai ci, bayan ɗan lokaci Maman Rabi ta kawo musu pure water, sannan Baba shima ya fito dan wanka yake yi aka ce yayi baƙi. Koyan sun gaisa aka gabatar mai da dalilin zuwan su, ya yi mamaki ganin Zulaikha na raye amma abu na Allah, kuka ya sha sosai tare da neman yafiyansu, sannan itama Maman ta ne ma tafiya cikin ikon Allah Mama Zulaikha ya tafe tare da musu fatan Alheri. Pazar Q da Zaki suka ma Baba kyuata kuɗi masu yawa sannan suka bar gidan.
RASH
______ Zaune yake akan kujera mai juyi sai ya kalli Adamsy ya ce
"Ina jinka." taka Adamsy ya buÉ—e wani babban littafi ya fara magana.
"A yadda Spider ya bincika shine, Sunan sa Nura Isma'il, yana da yara biyu maza, matar sa ta rasu tin shekaru uku da suka wuce, yana koyarwa a wata Secondary School anan Barno, ɓata yara mata shine babban aikinsa, doka ba ta aiki akansa sam dan ya na kuɗi da manyan mutane a bayan sa." Sai ya yi shuru, sai Boss ya ce.
"Zuwa gobe na ke so aka wo min shi, ba kisa yanzu amma zamu koya mai darasi." Daga haka ya miƙe sanann ya shiga room ɗin sa, Spider da ke kallon Adamsy ya ce.
"Dole team ta haÉ—u nan dan lokaci, dan na ga alama idan ba Rash ya bayyana ba ba za'a dena wanna aikin ba."
"Hakane amma kasan ƙasar nan, sai ace za a kama shi ɗan ko a yanzu ne mansa ake." Faɗin Skiddo da ke gyefan su, sai Adamsy ya ce.
"Hmmmmm mu na da ƙarfin iko ai, Babu mai iya shiga gonar mu."
"Skiddo wai nan mu jami'ai ne koh? da wannan kakin kwanda wannan." Ya faÉ—a yana nuna tambarin Rash a jikin rigan da ke gyefan sa.
"Sosai ma kuwa dan wannan ta ce ƙasar muke.....
END
Daga alƙalamin pretty SK.
[6/12, 12:46] á‘ᖇᗴTTY ÕK âœï¸âœï¸âœï¸: https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIAION (J.W.A)💪
Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i.âœï¸
If your Mum is alive, may she have a long life to witness your success🤲
ð‘ð€ð’ð‡ ÆðŽð˜ð€ð˜ð˜ð„ð ðŒð€ð’ð‡ð„Ƙðˆ
á‘ᖇᗴTTY ÕK
Page 64.
Ranar Suna.
_______Gida ya cika sosai, mata kowa ta sha lalle da kitso, haka aka wuni ranan gidan yasha taro, rago shida, shanu biyu aka yanka, Ramlat ta sha kyau sosai, bayan an gama walima zuwa yamma ladies suka baza M.P a cikin gida, sun shashe sosai, amma banda Fancy, dan ita ba ta jima ba ta wuce asibiti, Hasty ma ta zo dan a daren suka dawo dan sun tsaya shirin ne a natse. Zuwa dare duk an watse sai mutan gida, Ladies dai su 8 wai anan zasu kwana gobe za su tafi.
Hajara da Maryam suma sun leƙo amma Abbuu tin 5pm ya ce su huce dan duk bayan two days sai sun zo. Doguwar riga less ɗinkin dogan riga ta cire dan sanya masu nauyi, bayan ta sanya mai ɗan sauƙi, ta ɗauki wayarta sabuwa da daren jiya Babban yaya ya sauya mata, kiran shi ta yi amma bai ɗauka ba sai bayan ta aje wayan sai ga kiran shi.
"Ina kaje?."
"Hmmmmm ko sallama ai kyamin, amma an fara min tambayoyi kaman É—an yaro, I'm father now." Murmushi ta yi sannan ta ce.
"Tom Baban Twins ina kaje, tin 3pm ka bar gidan nan."
"Ki ce yanzu kin samin ido, na je wani gu ne."
"Ohhh ina ke nan."
"Kifayaty zan kira ina zuwa." Kafin ta ce komai ya katse kiran, ita har ranta tasan Shuraim ba zai bar aikin kasada ba amma ta na mai fatan ya de na.
************** ***************
Air Force Base
_________ Maa ce zaune ta yi jugum tana kallon ƙanana ta Hafsat da Halima, Hafsat hauka kullum gaba yake yi, ita kuma Halima wasu mugayen ƙuraje ne ya fito mata a dukkan jikinta, su na da ƙaiƙayi sosai, ga su sunyi ruwa idan kuma ta fashe akwai azaba sosai, kallon su take cikin son gano shin itace silan wannan yaruwan ta su ko sune, da iyayenta na raye sam ba za su zo ganin wannan lokacin ba, sannan yaranta maza babu mai shiga harkan su, balle Dad da ko ɗaki ba su haɗawa, so ta ke tama kanta karatun ta natsu amma ta rasa ta ina za ta fara. Shurun ne ya katse da shigowan Fancy.
"Maa sannu da gida." Ba tare da Maa ta amsa ba Fancy ta wuce, da idanu ta bi ta tana mai son gano ai bunta amma ta kasa, Hafsat ce ta mike tsaye tana sosa kanta wanda duk ya hauka ce.
"Ke ina zuwa?." Sai ta kwashe da dariya ta na daka tsalle da hayewa stairs, Halima idanu ta buɗe idanu da ƙyar sannan ta ce.
"Maa." Da sauri ma ta nufeta ta na cewa
"Halima menene, me ke damunki?."
"Maa ki ya femin mutuwa zan...."
"Kul Halima in sha Allah za ki samu lafiya kinji." Sai ga hawaye sun wanke mata fuska, sai ga Da sun shigo shida A.A, bayan sun shigo sai ga wasu mutane a bayan su.
"Baban Muhammad kalli Halima, wayyo Allah na ban san ta mutu."
"Yi shuru, Maa kin yadda da ƙaddara ko a'a." cikin kuka ta ce.
"Na yadda."
"To muje." Kafin ta kuma magana ya ja hannunta suka shige part É—in su, A.A dake tsaye jikinsa a mace ya ce.
"Wannan ce mara lafiyan, ku ɗauke ta." Wasu mata suka dauki Halima akan wani gado, ta so tayi magana amma ta kasa sai hawaye kawai, take M.d ya sauko riƙe da hannun Hafsat, yana isowa ya ce.
" Ga ta." nan ma wasu suka riketa suka yi waje da ita.
" Allah ya sa a da ce."
" Ameen brother, Halima na ta ne guarantee."
"Hmmmmm Allah sarki rayuwa, ya jikin matarka, É—azu na shigo a kace ka fita."
" Jiki Alhamdulillah."
_______ Dad ya kalli Maa ya ce
"Muna sane da halin yaran nan, sai muka sa miki ido, domin kisan irin isharan da Allah ya musu, kina dai kallo kuma kina saurare, rayuwa sam ba gurin dawwama ba ce, ke sheda ce a yau ina ƙawarki Mariya, ba ta duniya, ke kanki baki fi ƙarfin Allah ya ɗauki ki yanzu ba." Sai ya nisa sannan ya da sa. " Aboki na tin na yarinta Askira, tin daga mutuwar sa ya gane hanyar da nabi, Allah ya so ni da rahma, ke ma haka amma kin ba sar neman shiga wata halakar kike, dan Allah ki natsu kisan abin da ya dace ki yi."
"Kai co na Bababn Muhammad, wallahi na tuba na bi Allah." Sai ta fashe da kuka, rungume ta ya yi ya na ce wa.
" Is okay, by now ki san me ya dace ki yi a rayuwa, and kin yadda da mijinki?." Da daga mai kai sai ya da sa da ce wa "Ban san ki tambaya ina Hafsat da Halima suke, dan yanzu ba sa gidan nan, amma da sa ni na kuma da yadda ta, kin san ba zan cutar da su ba, dan nima ƙannai na ne kuma yara na."
"Ina ka kaisu toh?."
" Kimin alƙawarin ba za ki tambaya kowa ba kuma ni ma kibar tambaya ta, lokaci na nan zuwa za su dawo."
"Shike nan na yadda."
END.
Page 65.
*********** ************
_____ Da idanu ta bisa har ya isa wardrobe ya sanya kayan aikin sa, sannan ya juyo ya kalleta.
" Wannan kallon fa, ko duk gajiyan suna ne?."
"Sai ka ce Naman twins."
"To ai naga duk kin gaji ne, kuma nima twins nake so gaskiya." Ya faÉ—a ya na É—ago fuskanta sai ta sakar mai da murmushi, sannan ta ce.
" Allah ya ba mu."
"Ameen Mu Pretty Sk, faÉ—a min ko a kunne ne?."
" Me ne?." Ta mai tambayan tana gyara zaman ta zuwa jikinsa.
"Kullum ƙara kyau ki ke yi, menene sirrin ne?." Dariya ta ɗan yi tana aiyana ta yadda za ta sanya ya faɗa mata abun da ta ke maradi.
" Kai ne sirrin ai, kana kula da ni sosai, sai dai na ce Alhamdulillah, Baby na Dan Allah ka faÉ—amin wani abu mana."
"Ina jinki."
"Waye ya tona asirina har kuka kama ni?."
" Oh Pretty Sk abu baya wuce a gunki wai......"
"uhm uhm uhm uhm."
"A'a ni kar kimin shaƙwaɓa ki hani fita, i promise idan na dawo zan faɗa miki." Murmushi ta yi sannan ta mike tsaye, tare suka yi breakfast sanna ya wuce, sai misalin 10am ta shiga gidan suna dan yin aiki, a parlour ta haɗu da Meerah, part ɗin ta suka shiga dan kaso wasu kaya.
Wanke kayan cikin nama suke yi su, Beauty,Kandy, Sakeenat da Meerah, su kuma Beasty,Hasty, da Husty suna yankan nama ne.
"Bayan Fatima sai waye mai juna biyu a cikin ku, shurun ya yi yawa fa." Meerah ta faÉ—a sai suka kwashe da dariya.
"Beasty, Hasty, da Husty Allah ya basu saura mu." FaÉ—in Kandy sai Beasty ta ce.
"A'a ba dai ni ba ko?"
"Ke mana."
"Ai kema kina da shi." Beauty ta dalla ma Beasty hararan wasa, sai Meerah ta ce
" To menene abin jin kunya dukkan mu mata ne ai, Allah dai ya raba lafiya." "Ameen" suka haÉ—a baki sai Meerah ta kuma ce wa.
" Kyanshi Hasty da Husty ku haifo twins rana É—aya."
"Wallahi kam."
"Su kandy an iya bada amsa ai, saura ke da Sk ai." Sakeenat dai murmushi ta yi dan calculation ta ke yi, a yau ta ke so jin labarin Baban yaya a baki mutane hudu, Zaki, Ramlat, team of ladies da Meerah.
"Auntyn Meerah, ki ba mu labarin soyayyan ku da His Excellency, dan jiya munga love." Dariya suka sa sai Hasty ta ce.
" Gaskiya kam a bamu labari."
"Beauty ku gyara na dinga hangen Ummee ammee da kyau."
" To uwar son story." Beauty ta faÉ—a sai Meerah ta ce.
"Gaskiya ni bamuyi wani soyayya ba dan ban iya ba, shi kuma Yayanku Haidar, lallaɓa ni yake yi, sai bayan munyi aure ne muka sha love, wata dai ta ba mu na ta."
" Da Fancy na nan ne toh da ta bamu dan ita uwar love ce." FaÉ—in Hasty sai Meerah ta ce.
"Naman tweens ba tanan da ita ma ta bamu labari......."
"Tab Baban yaya ina ya iya soyayya, hatta abokinsa ba ya bari mu wani sha love balle shi ace yanayi."
"Kai Kandy, ai irinsu wallahi sunfi iya soyayya." Sakeenat ta saki murmushi dan anzo in da ta ke so.
" Ku dai barshi da sanin System." FaÉ—in Husty sai Beauty ta ce.
"Ke dai bari, ai wannan yadda ku kasan al'jani, da munyi abu take ya ke sani."
"Sai na tina rayuwar baya, kaman fa ya dasa mana bi diddigi, komai mukai take ya ke sani, hmmmmm munji jiki wallahi." Husty ta kaina tana tina da yadda suka kwashe da Babban yaya. Sai Sakeenat ta ce.
" Kunji daÉ—i kam, dan samun mai kula da mutum haka ai da daÉ—i...."
" Banda kalan na Baban yaya, dan dai baki san shi bane Aunty Sk, wallahi mun ci uban mu, ai Baban yaya Boss ne, shi yasa muke ce mai Boss."
"Kandy ina ranan da kika je birthday É—in class mate É—inkin...."
"Beauty bar tina min, hmmmm abu kaman wasa yanzu komai ya wuce."
"Haka ne, komai lokaci ne ai." Sakeenat ta faÉ—a bayan ta gama auna zancen su akan mizaji. Bayan sun kammala Sakeenat da Meerah suka je part É—in Meerah dan duba Small Ammee ko ta farka, ba ta farka ba dan haka suka zauna dan su huta.
" Auntyn Meerah wai da gaske haka Babban yaya ya ke, na ganshi kaman ba zai yi zafi ba."
" Hmmmm be da zafi amma akwai tsauri akan ladies, yadda Haidar ke faÉ—a min ya ce sam be damuwa, matsalan sa É—aya shine rashin zaman gida, yau yana nan gobe ya bar gun."
"Wai maybe yana yin work na shi ne?". Sk ta furta da fatan ta samu ƙarin bayani agunta.
"Eh to online business da aikin bank yake yi, na san dai zai zama mai matsayi because ya san system sosai." Daga nan suka can za hira zuwa wani daban. Bayan ɗan lokaci suka koma bakin aiki. Hajiya ce ta ɗauki yaji da ke cikin ƙaramin farin rober ta ce.
" Sasakee, ungo wannan É—an kai ma Me jego." Murmushi ta yi dan jin yadda ta kira ta don ita ce kadai mai kiranta da haka, amsa tayi sanan ta nufa part É—in Babban yaya, ko bayyan ta ba Ramlat É—in sai ta É—auki Hussain tana kallon sa.
"Wancan ya fi wannan son barci, duk time ɗin da na leƙo wannan idonsa biyu na ke gani."
" Haka suke dan ma bai yawan kuka da abin ba sauƙi."
"Aunty Ramlat kin san wai har yanzu wannan mugun na raye, yanzu na tina zan koma gidan na duba wani abu akan sa." Ta kai nan tana kallon fuskan Ramlat da ke latsa waya, yadda ta yi fata ne sai ta ga yana yinta ya sauya sannan ta ce.
"Wai Rash?."
"Abin da mamaki ko."
" Sosai ma kuwa, amma ta ya kuka sani?."
"Bincike dai, amma ba Rash ba fa, wani ne Harun da muke bincike a kansa, ɓarawo ne so an ce ya mutu ashe ƙarya ne." Take ta ɗan saki ran ta sanan ta ce.
"Wayyo, ai na za ci Rash ne, Allah ya shirya mu gana É—aya."
" Ameen, Bara na koma kar suce na tsaya." Daga haka ta miƙa mata shi sannan ta fice..
**************** *****************
Misalin 4:23pm, a hankali ta fara buɗe idanunta, p.o.p shine abin da idanunta suka fara gani sai ta kalla gefe da gefan ɗakin, Fancy fa ke zaune ta miƙa tare da nufota ta na ce wa.
"Alhamdulillah, Alhamdulillah kin farka, Airah sannu ya jikin?." ta faɗa tana taimaka mata ta zauna da kyau. " Bara na kira Doc....." Ta katse magana ta sakamakon riƙo hannunta ta karfi Airah ta yi, sannan ta fara magana a natse kuma a hankali irin na marasa lafiya.
"No need, ki kaini gun Ramlat yanzu."
"A'a, Doctor zan kira ya ga kin fark...."
"Fatima Please, muje yanzu akwai abin da zan ce mata ne."
"Ba ki da lafiya, a ina ma kika san ta."
"Bazan iya magana ba kawai yanzu dan Allah." Take hawaye suka wanke fuskanta, cikin matuƙar da burgewa Fancy ta rungumeta sannan ta ce.
"Mu je." Da ka ganta kasan ba ta cikin isasshen lafiya, dan tafiya ma da ƙyar da take yi, a haka su lallaɓa har haraban Asibitin in da Fancy ta yi parking motarta, ko bayan sun shiga ga ɗau hanya kuka mai ciwo Airah take yi wanda ya yi mugun ba Fancy mamaki, Fancy Kan ta fita ta kira number A.A ta ce mai ya biyo bayan su. Ko a lokacin da ya fito da mamaki yaga sun shiga mota har ta bar asibitin cikin sauri ya sauka daga stairs sannan ya shiga na sa mota tare da kiran Fancy amma ba ta ɗaga ba, har kira biyar ya yi sai ya haƙura tare da ci gaba da bin su.
END
Page 67.
*************** ***************
RASH
______________ Shuraim da Adamsy ne suka sauka a mota, a hankali Adam ya ke tura shi a keke ya na mai magana cikin raÉ—a-raÉ—a.
"Boss, a halin yanzu Spider ya isa can, ya ce tawaga ta zama cikin shiri."
"Ku yi komai yadda ya da ce, zuwa 5pm zamu fita."
"Okh sir."
Tin daga ne sa ƴam matan suka yo kan Babban yaya, Kandy kuma ta ƙarasa kusa da Adam suna ɗan hira, Sakeenat da ke kusa da Meerah kallon su kawai suke kowa da abin da take aiyanawa a ranta.
"Baby kira Auntyn ku kice ta zo muyi hotan tarihi da babies." Babban yaya ya faɗa take Baby ta yi cikin gidan dan cika umarnin sa, ba su ɗau lokaci ba sai ga Ramlat ta fito sanye da cikin wani lifaya ja mai kwalliyan ɓaki, kusan ja yana haske fararen mata, take ta haska gurin dan ba ƙarya Ramlat akwai kyau mai suna kyau. Adam ne ya ɗauke su hoto harda su Aunty duk sun fito, hatta Mama Zulaikha ta zo yau ma. Bayan sun gama ne aka koma videos cikin raha suke komai. sec 1, sec 2, sec 3 zuwa sec 10, take get ɗin gidan ya buɗe motoci uku suka shigo haraban gidan, sannan mai gadi ya kulle get ɗin. Kowa ya bi motocin da ido dan ganin su waye a ciki, A.A da ya fi han zari ko motan bai kashe ba ya fito yana nufan motan Fancy da take son daidaita parking ɗin ta, a parking lot sai ɗayan motan ba ban san ta waye ba....................
(Hmmmmm bara mu É—an huta koh, kaman duk mun gaji.............).
***************** *****************
Air Force Base
_________ Shuru babu mai motsi acikin su biyar É—in da ke parlour, Dad wanda yake gun aiki aka kira shi ya dawo, Maa da ke zaune ta yi tagumi, Hajiya, Yunus da Yusuf suma suna zaune sunyi jugum, dan sun zo ne akan suga Hafsat sai suka riski mummunan labarin da ya sa me ta, ba musu suka yafe mata, Maa ta sha kuka akan haka dan gani ta ke koma menene laifin ta ne akan kabarin Hafsat.
"Allah ya kyauta, kuma ya yafe mana gana ɗaya, bara mu ta fi." Hajiya ta faɗa tana miƙawa, su ma twins haka, sai Dad ya ce.
"Mun gode Hajiya, Allah ya sa ka da alkhari, mun gode sosai."
"Ayya babu da muwa." Har Motan suka raka su, bayan sun koma cikin gida, Maa ta ɗauki wayan Hafsat ɗin tare da cire sim ɗin ta ɓalla, tinda hauka ya sami Hafsat take riƙe da wayarta, ɗazu kam a kaita kira Allah ya so ta ɗauka, ita ce ta musu kwatance gidan bayan sunyi waya da jami'an bakin get base shine suka samu damar shiga.....
____ "Wannan unguwa akwai kyau, ga tsaro É—an ko ina ga sojoji nan." Hajiya ta faÉ—a a daidai suna barin cikin base É—in.
"Aifa ai su a security suke, yanzu Milinium muka nufa koh?." Yunus ya tambaya dan shi ke driving sai Hajiya ta ce.
"Eh, kaimu muga yara, Hassan."
"Na'am." Yusuf ya faÉ—a ya na maida hankalin sa ga su É—an waya yake latsawa, shi kuma Yunus ya juya kan motansa zuwa gidan su Babynsa.
"Karka sa abu a ranka fa, dan Allah komai ya wuce."
"Hajiya wallahi ya wuce, da ta na nan ne to sai mun shiga coat, ta sanni ta san waye ni, amma by now ya wuce."
"Yauwa yaro na."
****************** **************
Hajiya da Twins ne suka fito a cikin motan dake bayan na A.A, ya tare hanya babu daman su gyara na su parking ɗin dan haka suka fito, ganin jama'a gidan suna tsakar gida ya sa suka nufe so da fara'a. Kafin su fara gaisawa Fancy ta fito daga motarta tana ƙoƙarin zagayawa ɗaukan ɓangaren dan taimaka ma Airah.
"Matar Yaya lafiya waina." A.A ya faÉ—a yana isa gabanta.
"Kwada da kazo taimaka ta fito daga cikin motan, ta bi ta ruÉ—ani da na kawota nan gidan." Ta faÉ—a tana buÉ—e murfin motan baya dan anan ta Airah ta kwanta.
Ganin kaman ba lafiya ba yasa su ka É—an matsa kusa da Fancy suna tambayan lafiya.
"Airah mun zo ki fito." Fancy ta faɗa sai ga Airah ta fito, da fuskan A.A ta fara cin karo take fuskanta ta ƙare haɗewa, hannunta A.A ya rige ya na ce wa.
"Airah, lafiya wai? Jikin ki babu kwari, muje na maidaki hosbit......" Hannunta ta fizge tana ce wa
"Waye kai? Kyaleni."
"Waye, waye ni....." Ya faÉ—a da wani irin murya dan ya harbo jirgin, Airah ta warke daga cutar da ya ka mata. Kafin ya kuma magana ta nufa Ramlat da gudu ta rungumeta tana kuka ta na ce wa.
"Ra...ra..ramm..lat, Ramlat....." Sai luuu ta suma, take suka hau salati, da gyara aka É—auke ta aka cikin gidan ta ida, A.A dai mutuwar tsaye ya yi, Fancy da Ramlat su ma kaman jikin su ya mutu murus da sauran mutanen da ke tsaye.
"Kifayaty kin santa ne?."
"A'a, ni ta tsora ta ni wallahi, Allah yasa lafiya dai." Ramlat ta faÉ—a tana tura Babban yaya zuwa cikin parlour.
_______ "Ƙanin miji mu je ciki." Fancy ta faɗa tana yin gaba, take ya bi bayanta, sai dai shi bai ƙarasa cikin babban parlourn ba ya tsaya cak, badan komai ba, sai dan ganin.................... (Kar naja rai koh 🤗 .)
______ sai dan ganin......... AlÆ™alamina ya karye gaskiya âœï¸, Bara na siyo sabo....... Bye guys. Karku manta kuna tare da Pretty SK ce âœï¸âœï¸âœï¸âœï¸âœï¸.
Page 68.
*********************** ********************
____________ Fuskoki biyu ya gani a guri ɗaya, saurin da fa kansa ya yi tare da furta duk kalmomin da ke bakin sa, "Lokaci ya yi." Ya furta a hankali yana ƙara ta ku zuwa in da zai zauna, gana ɗaya ya rasa sukuni sai faman bin su yake da idanu, Mama Zulaikha da Sakeenat, ba ma wacce yafi kallo kaman Sakeenat, dafa kansa yayi yana ƙaro dauriya.
_______ an samu ta farka da salati a bakinta, A.A shine kan gaba a gurin É—agota daga kwanciyan, dan ya za ci ta koma gidan jiya ne.
"Airah, baki da lafiya, muje asibiti yanzu."
"Malam waye kai? Bar ta ɓamin hannu." Ta fizge hannunta sai Fancy ta ce.
"Airah wannan Mijin ki ne, Abdullahi ne....."
"Fatima." Ta faɗa tana miƙewa tare da nufan Ramlat da duk motsin Airah ta sa ma ido.
'Ramlat na dawo, Ramlat ɗinkin ta dawo, ƙawata ko baki gane ni bane." Ganin Ramlat bata motsa ba ya sa ta sake ta ta nufa Sakeenat ta na kuma ce wa.
"Uhmmm ya na sunan ki, ku kalla ko muna da banbanci, ke ma baki ga ne ni ba, yauwa Sakeenat, eh Sakeenat sunan ki koh." Sk ta daga kai kawai batan ta fahimci inda maganar na ta ke dosa ba.
"Naga kowa na bina da ido ne, wai lafiya kuwa kumin baya ni na gane." Ta durgushe a ƙasa tana kuka, kowa dai ido ya sa mata, A.A ne ya nufe ta ya ɗagota yana ce wa.
"Airah, natsu na ce ki...."
"Waye kai?, Waye kai?, Kar ka kuma ta ɓani na faɗa maka."
" Ko dai ta samu matsala ne a kanta?." Fancy ta faÉ—a cikin É—an da burce wa take, His Excellency da Zaki suka shigo cikin main parlour É—in, komai ya mai da idon sa ga su, take Airah ta nufi Zaki da gudu ta rungumesa ta na cewa.
"Idan kowa ya manta ni, nasan banda kai Mu A. Asad." da sauri ya raba jikin sa da na ta yana kallonta cikin mamaki, duk da A. Asad da ta faÉ—a ya shiga brain É—in sa ya ce.
"Ki na hauka ne za ki ta ɓani haka, wace ce ke?." Dam Dam, ƙijinta ya buga, baya ta ja sannan ta ɗurƙushe gwiwowinta ta kafin ta fara magana taji an dafa kafaɗarta cikin sauri ta ɗago, sai suka haɗa ido da Ramlat.
" Miƙa tsaye, share hawayen ki, faɗa min a ina kika sanni?." Take kanta ya kuma sarawa sai ta dafe kan, Ramlat hannunta ta sa ta riƙon hannunta, take Airah ta kalla hannunta, a kallo ɗaya ƙirjinta ya yi mugun bugawa badan komai ba sai dan kallon hannunsu a tare da ta yi, komai kaman gizo ya ke mata, hannunta ta fizge da ƙarfi ta na kallon hannuta sannan ta janye hannunun rigarta ta na kallo take ta kalla ƙafarta nan ba ba ƙarya gani tai ta fi Ramlat haske, dan haske na ta ba ma irin na Nigeria ba ne, ita da tasan kanta a Black colour.
Babu wanda ya kuma magana sai kallonta ake yi da mamakin gaske, nema neme ta shiga yi a parlour ta na ko hangan mirror ta nufa tana kallon kanta, a kallo ɗaya sak da ta dafa ƙirjinta dan ganin halitta ta sauya fiye da tinani.
"Airah, wai lafiyan ki kuwa? Me ke faruwa ne?." Fancy ta faÉ—a kamar ta yi kuka, sai Airah ta kalleta ta ce.
"Fancy dole ku ka sa ga ne ni, ni kaina ban gane kai na ba, jibi jikina ya canza, dan Allah wa zai min bayani, kaina kai....kaina...." Take ta kuma zuɓewa a jikin Fancy. Innalillahi wa'inna ilaiyi raji'un.
Bayan hours 1 É—aya.
************** **************
____________ A firgice ta buɗe idanunta tana kiran sunan Allah, sai ta ji an da fata, kallon wacce ke gefan ta tayi 'Ramlat' take ta sakar mata murmushi, ba ɗan drib ɗin hannunta ba da ta rungume ta, sai tai ta ɗaga mata hannu, Ramlat ta miƙa sannan ta zauna a gyefan gadon ta na ce wa.
" Sannu ya jikin?."
"Alhamdulillah, Pure white! What is happening to me? Why has my skin changed from black to this?" Ta faÉ—a tana nuna hannunta da jikinta.
"That's enough, my head is already stressed. Are you trying to say you're Ramlat?"*
*"Hmmm, my namesake... I can't remember anything clearly. Please, where is my aunt that looks like Rabi? And my father? I know they'll recognize me. Take me to them. The only thing I remember is the car I boarded yesterday on my way to Mama's family’s wedding. Do you know what happened to my skin?" Ta faɗa tana nuna hannunta."
"Ramlat ina kika shiga ne tsawon lokaci mai yawa? Sam na kasa yadda wai ke ce, sam babu alaman da ya nuna ke ce, amma naji a raina ke ce, ina zuwa." Ta furta ta na miƙewa tsaye sannan ta fita daga room ɗin, sai a lokacin Airah ta ga ne ashe asibiti ne, ba ta jima da fita sai ga ta ita da ƴan gidan su, sannan da wanda a kallo ɗaya ta ji sam ta tsane sa balle da yake yawan taɓa mata jiki. Idon ta ne suka sauka akan Sakeenat sai hawaye ya gangaro daga idanunta, gyara zama tayi sannan Fancy ta ce.
"Ƙanin miji ka mata bayani, kan mu a kulle ya ke sosai, kai ne kawai za ka iya warware wannan case ɗin, sam cikin mu ba musan mene faruwa ba." Shuru yayi sanann ya ɗan taka zuwa gabanta sai ya furta.
"Airah, Monceur É—in kine fa....."
"Waye kai Please?." Ta kuma wurga mai tambayan tana mai da kanta ga Sakeenat da ke tsaye gefan wata mai maka da ita again, shuru ta yi dan shine abin da zai fi mata akan ta yi magana.
"Airah wannan Mijin ki ne fa." FaÉ—in Fancy bayan É—akin ya É—au shuru.
"Miji, Fancy wai hauka kike ko me, wait natina ashe Fancy ce, Uhmmm Hasty da Husty na san ku kuna sona ai, ba kwa ƙyamata Please ku fitar da ni a cikin duhu dan Allah." Ganin idan bashi ba, ba bu mai warware wannan case ɗin, kafin ya furta wani abu sai Aunty ta ce.
"Doctor Abdullahi, me ke faruwa, wace ce Airah? A ina kasanta? ta ce ita ce Ramlat É—in mu, Please ka ma explain ko ka faÉ—a in da iyayen ta suke da mu nemo su, mu kuma ku koma gida."
"Gaskiya zancen ki, ke Fancy a ina kika santa?." Fancy ta kalla Momcy tukun ta ce.
"Matar shi ce." Ta faÉ—a tana nuna A.A.
"Muna jinka a ina ne gidan su Airah."
"Ya isa, wannan dai da kuke gani itace Ramlat É—in da kuke magana, ita ce dai sak wancan yarinya, ita ce dai." Ya kaina ya na nuna Sakeenat.............
END
Page 69.
****************** *************
_____________ "Bara na baku ainihin labarin wanne A.A da wace ce Airah." A.A ya faÉ—a yana mai fargaban kar Airah ta dena son shi, amma bara dai ya gama faÉ—i. Kowa shuru ya yi dan ya na son yaji labarin, duk su 10 ne, Ramlat, Fancy, Aunty, A.A, Husty, Hasty, Sakeenat, Mama Zulaikha da Momcy, sauran sun zauna a gida.
Labari na
A.A - Abdullahi Anas chul, haifaffen ɗan Kaduna ne, Ni ne ƙarami gun iyayena, na taso cikin gata sangarta da wadata, Mahaifiya ta wato Maa, ta sangartan da ni fiye da misali, ban damu da ilimin addini ba sam duk da ina zuwa saboda Yayana Muhammad dake tilasta min akan naje, ni mutun ne mai son shagala da duniya, yau ni ne wannan club ɗin gobe wannan, nakan sha shisha da giya wani lokacin, ban taɓa na daman wani abu ba saboda iyayena sun tsayamin, amma ban taɓa zina tinda nake, a baya ban taɓa tsammanin akwai ranan da Ni zan faɗa soyayya, dan ni ban kula ko wacce mace. A qata rana bayan na sha nayi ta tul, na shiga mota ta dan na koma gida daga club, a hanya ta wani babban iftila'i ya faru dan accident ɗin da ban taɓa gani ba na ci karo da shi......." Sai ya yi shuru tare da kallon Airah wacce itama ta zuba mai idanu kaman sauran mutan ciki. Ci gaba da magana ya yi cikin taushin halin sa.
" Banyi au ne ba, wasu matasa sun tawo a cikin napep ga gudu, nima na danno gudu, haka wata babban mota ma haka, ba na ce nasan me ya faru ba dan ban cikin hayyaci na, na wayi gari ne na ganni a wani ɗan garamin gida, bacin na miƙa tsaye da ta hangi rigata a gyefe guda na sanya sanann na fita waje, wani ɗan dattijo na su zaune a tsakar gidan, da ganina ya miƙe tsaye ya na mun Barka da fitowa. Bayan na natsu ya bani labarin hatsari ne ya kafku sosai, ni da mata ne kawai iska ya kaɗamu wani gangare hanyar da ya sada ƙauye su, shi ya tsince mu sannan ya kawo mu nan dan ba mu kulawa, ashe har kwana biyu nai a doguwar suma, bayan matarsa ta dawo shine ta kaini ɗakin wacce suka kira da Mata ta, hankali ya mugun tashi da na ga yadda da take, ba tare da tinanin komai ba na ɗauke ta d taimakawan su nafita da ga wannan unguwan, na kaita Asibitin mai kyau, bayan kwaje-kwaje aka ce sai an mata aiki dan gefan fuskanta ya lalace, daga ƙasar waje aka zo aka wanann aiki daga bi sani na kaita aka sauya mata fuska sannan aka bata wasu ƙwaya wanda take mutum kan sauya kala, haka akai mata aiki a brain, 8 month tana kwance ina jinya ta....." Sai ya tsagaita tare da kuma kallonta, sam ba zai iya karanta komai dan gane da ita ba. Sai kawai ya da sa.
"Tin bayan ranan da nakaita asibiti wallahi wallahi ban taɓa jin ina son ka sance da kowa ba sai ita kawai naji na kamu da soyayyarta, dan haka da na koma gidan wannan Baba na faɗa mai ni ban santa ba amma ina son na taimaka mata, take yace to na aurenta, na ce bansan ko da auren wani a kanta ba, haka dai muka tsaida musu, a ranan aka ɗauramin aure da ita bayan na biya sadaki, domin gasgata ni ga ma su nan." Yana faɗin haka sai ga bayin Allah nan sun shigo, ƙara jaddara magarsa suka yi, da gode ma A.A dan ya maimake su sosai, yanzu haka yaran shi maza biyu ɗaya yana karatu ɗaya kuma ya samar mai aikin soja, kuma sun bar gidan nan ya musu sabo. Baban ne ya faɗa haka.
" Ko bayan faruwar abin jami'ai sunyi bincike a in da aka ce wasu matasa sun sake wata budurwa sai tsutsayin ya afku. Duk sun mutu, su biyu Allah ya tsaratar.."
"Mama wannan itama Æ´ar ki ce." Sakeenat ta faÉ—a tana isa gaban Airah, sai ta rungumeta, tana kuka.
"Ramlat ashe mu twins ne, ashe....."
"Sakeenat ba a nan ba, ki bari ta samu hutu Please." Aunty ta katseta da faɗin. Ramlat da hannunta ke cikin na Airah ta ƙara matsawa tare da sumbatar shi. Mama Zulaikha itama ta matso ta rungume Airah wacce ake ce ita ta haife ta, tayi ko kwanto kafin ga rungume ta amma bayan ta rungume ta take ta gasgata ƴar tace sai ka ta da ga wannan ta bon a hannunta haka kuma ga wani abu a saitin wiyarta sak irin na ta, safan gun tayi ta sake rungume abarta.
*************** ***************
7:30pm suka dawo gida, anan Mama Zulaikha ta ga Hajiya wacce sam ba su haÉ—u ba, sun yi murna da ganin juna haka haka taga sirikarta harda yaranta twins, wanda suka dawo bayan magrib dan su wuce. Allah ke nan sam ba ta kawo nan kusa zasu haÉ—u ba sai gashi.
Kafin Pazars su dawo ko wacce ta wuce zuwa gidan ta, Mama Zulaikha itama ta wuce da Abbuu ya zo ɗaukan ta, ta so Airah ta bi ta amma Ramlat ta ƙi yadda. hatta Meerah ta yi farin ciki da bayyana Ramlat ɗin. A part ɗin Baban Yaya suka raba ɗare kafin Meerah da Sakeenat suka bar gidan. suna fita Airah ta kalla Ramlat ta ce.
" Pure white, abu na cin rai na, wai yanzu Zaki ya yi aure, ya aure Æ´ar uwata?." Ta faÉ—a cikin taushin hali da fatan ace wani Zaki ne ba Saurayinta ba.
" Ki ya ƙuri, abu yafi 1yr yanzu, be yi aure ba sai bayan kin fi wata 8 tukun ya yi, sabon Aure ne wanda bai jima ba. Dan Allah kar ki tashi hankalin ki kinji......"
"Ya yi aure. Zaki na ya aura wata, Za...." Sai kuma sannan ta miƙe tsaye ta ce. "Na rasa shi wai !, Inaaa sam ina son sa, babu kowa acikin nan sai shi." Ta nuna zuciyar ta. Sai ta nufi in da zata kwana kafin ta shiga ta ja jakkanta, ta na kam shiga ta garƙame ƙafan. Zama ta yi jikin gadon ta sa ka sukuni da walwala. Misalin 1:21am na dare ta kunna wayarta, saƙon ne ya far shigowa a jera kuma duk na mutum ɗaya wato Monceur 💖, buɗewa tayi amma na ƙarshen kawai ta karanta.
*** Daga ni mijinki Airah, ina miki so na gaskiya, dan Allah dan Allah kar ki ce za ki gujeni, ki sani ni bazan taba gudun ki ba insha Allah, ki ɗauki duk lokacin da kike so ki huta acikin familyn ki amma ki kulamin da kanki....***** Ji tai kaman ta fashe da kuka, sai kawai ta shiga contact take ta fara sanya number da ta mai wani mugun hadda, saɓo ta tura kamar haka.
" A. Asad, kayi aure, ka manta da ni, Allah sarki, ya zanyi da dakon soyayyar ka da ke cin zuciyata...." ta tura tana mai jiran reply sai kawai taga ya kira ta. Take ta dauka.
Zaune yake ya kasa barci tinda Sakeenat ta gama bashi labari, barcin yaƙi zuwa sai ya koma bedroom ɗin sa amma sam barcin ya guje shi, ba komai ya ke tinawa ba sai rayuwar su ta da, ya zo ace zai iya auren ta amma ina a yanzu babu aure a tsakanin su. Ganin sms ɗin ta sai ya kira, take ta fara kuka wanda ya ke ji har cikin zuciyar sa.
"Ramlat is okay, Dan Allah ki shuru kinji." Ya faÉ—a shima kaman ya yi kukan, sai da yi mai isarta sannan ta yi shuru. sai ya dasa da ce wa.
"Har yanzu wai kina sona?."
"Har abada." Ta faÉ—a ta na share sabon hawayen idanta.
"Ki na da aure ai......."
"Ya sakeni wallahi ban son sa, bansan auran kowa in ba kai na." Sai kuka abinka da uwar kuka.
"Innalillahi kin san ban san wanan kukan koh? Sai da safe tin da ba za ki yi shuru ba." Take ta sassauta kukan sai ya ci gaba da magana.
"A kullum ban da maradi sai na ga kin dawo, na jira na jira, daga baya na fidda rai nai aure amma a kullum kina cikin rai na....."
"Ka aure ni in dai da gaske har yanzu ka na so na."
"Hmmmm dan ba kiji yadda ƙirji n yake bugawa ba ne, matsalan a yanzu babu aure a tsakanin mu." Ya faɗa da duk ka dauriyan sa sai ta ce
"Ba aure mai ya sa?."
"Saboda ina auren Æ´ar uwanki kuka uwa É—aya uba É—aya......"
"Na gode." Tana faÉ—in haka ta kashe kiran tare da kashen wayan. A na shi side É—in ya san haka zai faru, da shi har ita babu wanda ya rintsa har gari ya waye..
END.
Tab ana abu, Ke Airah ai da auren ki kuma shi A A ya mutu a kanki sosai, haka kuma Zaki ya na ƙaunar Sakeenat amma duk da haka akwai sauran ɗanɗanon First Love AIRAH 🥰..
Ko ina Rash ya ke da tawagar sa ........ Mudai je akwai tafiya fa.
Page 70.
************** *************
__________Gari na waye wa Ramlat ta koma jikin ƙofan Airah ta fara bugawa, sai ta ga ashe a buɗe ƙofar take, shiga ta yi sai ta hangeta zaune tsakiyar ɗaukin, da sassarfa ta nufe ta tana ce wa.
"Why? Ba ki yi barci ba na sa ni, Airah ya kamata kisan komai ya wuce." Ta faɗa tana da fa ta, miƙewa ta yi tsaye ta ce.
"Ya wuce, ban san a kuma magana, shike nan." Ta faɗa tana ƙaƙalo murmushi, duk da Ramlat ba ta yadda ba amma sai ta basar suka ci gaba da harkokin su amma sam jikin Airah a mace ya ke.
***************** **************
___________ Bata buƙatar tambaya ta san waye Zaki, tin a kallo ɗaya ta fahimci yana cikin damuwar da ta barshi a ciki. Bed ɗin ta hau tare da daura kanta akan cinyar sa, ta na ce wa.
"Faɗa min menene matsalan." Ta faɗa tana wasa da yatsun hannunsa, a rayuwar su babu ɓoye ɓoye dan haka bai ja dogon magana ya ce.
"Na ka sa barci, sannan Airah ta kira ni a daren jiya, shin ni na zama azzalumi kenan tinda har na cuce ta, na kasa aurenta, sam na kasa barci saboda damuwa ta ishe ni." Murmushi Sk ta saki dan ta san dawari zan cen. Sai da ta gyara kwanciya ta yadda take kallo fuskan sa ta ce.
"Babynah sam baka yaudara kowa ba, ba ka cuci Æ´ar uwata ba, ina so kasa wannan a ranka, a yanzu zan iya baka shafa É—aya tak idan ka na so."
"Why not, ina jinki Jaririyatah."
"Ka sa mu kai da ita ku zauna kuyi magana ta fahimta, insha Allah itama za ta fahimta."
"A'a bazan iya kallon cikin idanun ta ba......"
"Ban sanka da tsoro ba Zaki, be a man nan." Ta faÉ—a da sigar wasa dan sai da ya yi murmushi, sai ta kuma ce wa.
"Idan kuma ba ta yadda ba kasan mai ya kamata ka yi?." Sai ya kaÉ—a kai Ita kuma ta koma ta bayan shi yadda baya iya ganinta sai ga É—aura kanta a kafaÉ—ar sa sannan tai maganan cikin wani salo amma iyanka a baki dan ta san waye Zaki
"Sai ka sake ni ka aur......." ta sauri ta rufe mata baki tare da ce wa.
"Kul na ƙara jin wannan maganar, akan menene zan sa ke ki."
" Baby in ba haka ba babu wata hanya ai." Da hannun sa ya sa ya zagayo da ita saitin sa sai ya ce.
"Kalla cikin idanuna ki maimaita abin da kika ce." Cikin idon ta kalla babu kyaftawa, na tsawon sec amma ba ta ce komai ba sai can ta ce.
"Karanta saƙon da kake gani a cikin wannan idanun nawa." Ba tare da ya ƙyafta ba ya ce.
" Zallar soyayyar mijinki na ke gani."
"Good, shin kaga wani tsoro a ciki."
"No, sai dai na ga fargaba kaÉ—an." Murmushi ta yi sai ya kuma ce wa.
"Ni fa mai kike iya gani a cikin idanuna."
"Ban iya ganin komai sai tsabar gajiya da barci, gashi ina so na sanya ka babban aiki yanzu."
"Kan ki tsaye My Queen, faÉ—a na cika aiki."
"Yauwa so nake ka goyani muje kitchen, sai ka haɗamin abinci bayan na ƙoshi, sai na karaka gun ƙanwata dan ni ce Yaya."
"Baby son girma koh, shike nan, hau." Babu musu ta hau sannan suka nufa kitchen....
*************** **************
________ Ko bayan ya koma gida part ɗinsa ya shiga tare da rufewa, sai Fancy ce ta faɗa ma su Maa komai da ke faruwa, sunyi sunyi da ya fito ya musu ƙarin bayani amma yaƙi fitowa, gari na waye wa suka kammala komai, Dad, Maa, Fancy da M.d suka shirya sannan suka fito da sun so su tafi suka ɗai, sai A.A ya ce shima zai je. Tam kar Airah shima haka ya kwana bai yi barci. Mota biyu suka yi sannan suka nufa gidan su Fancy.
************* *************
________ Adam ne ya kalli Spider ya ce.
"Kai posting É—in sannan ta tabbatar komai ya yi daidai, sai kai Skiddo Oga ya ce work É—in ka ya yi sosai, a taro tawaga zuwa gobe.
" Ba case, yanzu zan tura ma kowa saɓon." Faɗin Skiddo yana cin Shawarma.
"Allah ya saka ma Boss, har yau na rasa ta ya zan nuna godiya ta gare shi."
"Hmmm kwanda ku, nikam zan iya cewa saboda ni ya za ma RASH, dalilin iyaye na, gashi ya zama shugaban taimako, na yi imani da Allah aikin da Shuraim ya ke gaba ɗaya Nigeria babu mai kwatan sa. ina g kwanda ya fito da ainiyin sa wa muta ne dan a gyara ƙasa."
"Haka ne Adam, fatan mu da mu riƙe ƙannan sa da kyau." Skiddo ya faɗa yana kiran wata number, bugu biyu aka ɗauke sai ya ce "Gobe za a dawo bakin aiki, a faɗa ma kowa."
" Masha Allah gamu nan tafe." Daga haka ya katse kiran ya na duban Spider ya ce
" Ka dubi yadda rayuwa ta yi da mu, mu marayu ne amma Shuraim ya mana gata sosai, na yi rantsuwa da Allah babu wanda zanga zai cuce shi na tsaya sai ƙarfina ya ƙare."
"Insha Allah." Spider ya faÉ—a da kakkausar murya.
**************** *****************
____________ magana ce ta kai har gun Pazars, Pazar Q dan haka ya nemi da aka kira Abdullahi Ustaz da Mama Zulaikha, dan su Maa sun iso, haka Zaki da Sakeenat, sai su Ramlat da Airah, ba su jima da haÉ—uwa ba Mama Zulaikha suka iso. Bayan an gaisa, Pazar M ya ce
" Yanzu ba wani abu ne ya tara mu anan ba face sulhu tsakanin Ramlat ko in ce Airah da Abdullahi, dan Allah ku bani a ron hankalin ku, a yanzu dai shi Abdullahi ya na son da ki koma gidan sa tinda ba sakin ki ya yi ba, dan ku ci gaba da rayuwar ku cikin aminci." Ya faÉ—a yana kallon Airah wacce kowa na gun ita ya ke kallo. sai ta buÉ—e baki a hankali ta ce.
" Dan Allah za ku iya bani dama da na yi magana da Ya Umar cikin sirri." take fuskan A.A ta haÉ—e fiye da tsammanin dan yaji shine wanda zai aureta dan ya biya sadakin ta.
"Ki tambaya mijin ki dan shi ke iko da wanna." Ta ke ta maida idon nata kansa sai ta ga ya haÉ—e fuska, maimakon ta tambaye sa sai tace.
"Zan so na fara da kai." tana faɗin haka ta miƙe sanann ta shiga wani ɗan ɗaki daga gefan parlour, ba musu A.A ya bita, dan shima ya na so suyi magana.
A zaune ya sa me ta kan kujera dan haka ya zauna a gefan ta sannan ya ce.
" Airah......"
"Akan meye bai faɗa min gaskiya ba?, Ashe kai kanka baka san wacce ni ba amma ka zauna da ni, harda aure na, hmmmm yanzu ka sa ke ni a lalama kawai dan bazan......." Bata ƙarasa ba ya yi saurin haɗe bakin su guri guda yana zubar da kwalla, sai da yasan ta haɗiye sauran magana tukun ya cire bakin sa sannan ya riƙe hannunta ya ce.
"Airah wallahi wallahi ina sonki ina ƙaunarki, amma idan kika umarci da na sake ki zanyi, ina da kishi akan ki, ko da wasa ban yadda kifi minti uku da Umar ba." Sai ya miƙe tsaye, hannu ta sa ta riƙo hannunsa tare da kallon fuskan sa na ɗan lokaci, ba komai ne ya haska a kanta ba sai abu biyu, imagine yadda ta ya sadaukar da komai na shi a kanta, be sonta ba amma ya nemo mata lafiya, sannan rayuwar su ce ta baya ta haske a cikin kanta, rasa abinyi ya sa ta rungume sa ta na ce wa.
"Ya zanyi? Ji nake Ya Umar kawai na ke so, faÉ—a min yadda zanyi...."
"Ya isa, ki natsu da kyau kinji, ba zan yadda ni kaina na cuce ki ba, amma ki sani kina ɗauke da ciki na, ki kula bara na kira miki shi." Be bari ta ce komai ba ya fice, ji tai jikinta ya mutu, haka dai ta jaa ƙafarta ta zauna akan kujera sannan ta faɗa kanta da hannu ɗaya, ɗaya kuma ta sha cikinta.
Tare ta suka shigo, bayan sun zauna, sai ta É—ago ta kalle su, Sakeenat da Zaki, wanda sun yi matukar match.
"Ƴar uwa, matso kusa." Take ta matsa kusa da ita, kallon juna suke yi kaman yau suka fara haɗuwa.
"Kallon kai na nake yi, hmmmm Allah na gode ma, shin za ki iya faÉ—a min wannan bawan Allah yana kula min da ke yadda ya kamata?." Sunyi mamakin jin abin da ta faÉ—a dan baka suka yi tsammani ba sam. hawaye ne suka gangaro a fuskan Sakeenat dan sai ta ji wani iri, É—aga kai ta yi.
"FaÉ—a min dai, idan akwai abin da ya ke miki tin yanzu na sa ni."
"Babu." ta faɗa sai ta miƙe tare da fice wa da sauri ta na kuka. Ko da ƴan Parlour suka haka sai suka ce kar kowa yaje, amma zuciyar A.A har ta rayomai ce wa 'Airah ta sa Umar ya saki ƴar uwarta ne'.
________ sun dau lokacin sai ya kalle ta ya ce.
" Bayan lokaci mai tsayi kin bayyana, Alhamdulillah, Ramlat ki ya femin wallahi ban yaudare ki...."
"Kar ka damu Ya Umar, wallahi ya wuce, ina ji a raina haka Allah ya so, ba mu isa mu sauya ƙaddan Allah ba, ina so ka rike ƙanwata da kyau kaji."
"Hmmm insha Allah, kin ya femin kenan?."
"Ba komai, ya kamata na ci girma akan ka."
" Ta ce ita ce babba ke ma haka to waye ni kam."
"Haka ko a ido ai ansan ni ce. Ya Umar."
"Na'am ka najin wani abu a ranka ga ne da ni?." Sai da sauka a in da ya ke sannan ya matsa kusa da ita amma akwai ta zara a tsakanin su ya ce.
" Eh, na kasa fassara yanayin."
"Nima haka ne amma mu sa a ranmu, ƴan uwanta ka ce kawai, harga Allah na haƙura domin a yanzu Doctor ke faɗamin ina da juna biyu, rabo kenan mu ƙaddara rabo ne duk ya kawo haka."
"Insha Allah........" Kafin ya kuma magana sai ga A.A dan ya kasa haƙuri, sannan ya ji hiran su na ƙarshe. yana shigowa ya kalla Umar ya ce.
"ÆŠan Uwan ka ta yani neman yafiyarta kaji." Murmushi mai ciwo ya yi dan harga Allah sai ya ji kaman kishi ya ke yi amma ya danne komai ya ce.
"Kar ka damu, ƙanwata mai yawan yafiya ce, ta yafe ma amma kamin alƙawarin kula da ita kaji."
"Insha Allah, Zan kula da ita." Rungume juna suka yi, Zaki ya bar É—akin cikin É—an É—auriya, A.A ya kalla Airah ya ce.
"Airah ki....."
"Monceur dai." Ta faɗa ta na murmushi, sai ya riƙe hannunta sanann ta kuma ce wa.
"Da gaske yanzu anan akwai baby." Ta nuna cikin ta sai ya ce.
"Eh, za ki bini muje gidan mu." Sai ta É—aga mai kai. Tare suka fita suka tadda kowa yadda suke.
" Fatan kun sulhunta kan ku." Abbuu ya faÉ—a sai Airah ta É—aga masu kai. Komai murna ya shiga yi don ba son ace an yi saki. A gidan suka wuni sai gurin yamma suka wuce dan sai da suka je gidan Maman Rabi, suma aka basu labari, harda kuka Maman Rabi tayi sannan suka rabu nan ma A.A ya ba su kuÉ—i sosai.
END.
Page 71.
**************** **************
_________ Baban labarin da ke trending a yau shine : Rash ya dawo, da sabon salo dan ya bayya kuma ya umarci duk ɗan Nigeria mai ƙofari da ya turo saƙo a wata number nan take za'a bi mai haƙƙi.. kowa labaran ya ke duba wa aka waya. Beauty da itama ke zaune a gefan Beasty ta ce.
"Beasty yanzu wai duk kisan nan ashe Rash taimakon ƙasa ya ke. amma idan jami'ai suka kama shi fa? Kin san halin ƙasar nan."
"Hmmm ai yanzu asirin shuwagan nin mu ya gama tonuwa kodan haka za su ƙulla mai sharri sosai."
"Allah dai ya biya shi, amma yana cikin matsala tin da naji ance anƙaro jami'ai akan case ɗin, kuma President ya zauna da Governor's akan haka." Kafin Bauty ta ce wani abu sai Kandy ta shigo dan ita yanzu ta dawo daga gurin aiki.
"Sannu kin shawo hanya fa."
"Kedai bari Beauty, kin san yau mun sha wiya kuwa, rahota aka ce mu nemo akan Rash, yanzu haka zan kammala abin yi ne, na zauna dan duba wasu abu."
"Wai sannunki, ashe yanzu Rash mutumin kirki ne? Imagine ashe taimakon mu ya ke yi."
"Kedai bari Beasty, sai ma kinga channel É—in mu yau, rahoto ne kowa da na shi."
"Ina Zubee ta kawo miki drink ki É—an sha. Zubee, Zubee." Sai ga Zubee ta fito da sauri.
"Aunty Beasty ga ni."
"Kawo ma Kandy abu mai sanyi." Take ta nufi kitchen sannan ta kawo mata pop cola da glass cup, sai ta amsa ta na cewa.
" Ya school fatan karatun ba bu wiya." Sai Zubee ta zauna ta na ce wa.
"Alhamdulillah gaskiya, makaranta ya yi, sai dai Aunties akwai dokiki next week za mu yi matriculation."
" Dan Allah ki maida hankali, su kansu Uncle's É—inki za su yi alfahari da haka."
"Insha Allah Aunty Beauty."
"Idan kuma akwai assignment da baki ga ne ba ki tun tuɓe ni."
"An gama Aunty Beasty."
************* ************
Bayan sati É—aya
_______ a yau za ta koma school, shirya wa ta yi dan karta ɓata ma Fancy lokaci, tana gama shiri ta kalla A.A da ke bin ta da kallon ƙauna, yau ba zai fita da wuri ba dan haka yana kwance abin shi.
"Monceur zan ta fi." Ta faɗa ta na ɗaura niƙaf, sai ya ce.
"Please take care kinji." ÆŠaga kai ta yi sannan ta fice tana kashe mai globe dan barci ya ke ji sosai. Bayan dawowanta wata sabuwar soyayya suke mai tsafta da kula da juna.
Tana saukowa ta tadda Maa ta shirin shiga kitchen, gaisheta ta yi ta amsa cikin kulawa sannan Airah ta ce.
" Maa ai Fatima ta kammala break fast."
"Masha Allah, Allah ya muku albarka." 'Ameen' sai Maa ta koma É—aki, zama ta yi dan jiran Fancy.
* "Baby 8:00am zan shiga lecture fa, kuma Airah na jira na." Ta faÉ—a kaman tai kuka sai ya sake hannuta sannan ya ce.
"Ni ma ai 8:00am ina da class, kawai kallon kyakkyawar fuskar ki na ke yi."
"Baby please."
"Okh kiss me." Ba jira ta mai peck a kumatu sannan ta fice, shi kuma ya kalla agogo 7:38am, kuma text zai ma wasu, cikin sauri ya É—au car key ya fito, motan su Fancy na fita shima ya bi bayan su.
_____ ko bayan da ya farka, wanka ya yi, sannan ya yi breakfast É—in da ta aje mai, sai 10am ya bar gidan a lokacin har Dad ya fita Maa ce da wata Rashida mai aikin gida.
************* **************
________ Tin a daren jiya suka iso Saudiyya, a yau kuma Abbuu ya zaga da su cikin babban burinin Saudiyya, su kansu cikin nishaÉ—i suke, sai bayan la'asar suka koma gida, da a hostel za su zauna Abbuu ya ce sam, tare za su zauna dan suma koma wa za suyi, dan haka suka dawo jiya, abin da ya ma su Pazars daÉ—i É—aya a in da Abbuu ke koyarwa anan makaranta su Baby aka sanya su.
************** *****************
Meerah da Sakeenat ne tsaye jikin ƙofar gidan Ramlat, ba su jima ba ta buɗe suka shiga, ɗauke ta ke da Husaini da ke faman kuka, Sakeenat ta amshe shi tana jijjiga shi.
"Ina Hassan hala ana sana'ar barcin koh." Meerah ta faÉ—a tana ajiye small Ammee kan sopa.
"Aikam tin ɗazu ya ke barci, gaskiya ki faɗa min menene sirrin, naga Ammee kullum fresh ta ke ƙarawa ne, ga ta ɓulɓul." Sai suka yi dariya sannan Sakeenat ta ce.
"Nima haka na tambaye ta, tubar kalla kullum sai za ma wata babban mace ta ke." Sai suka kwashe da dariya. Hira suka wuni suna sha abin su, sai suka wuce, Ramlat da duk ta shiga da muwa saboda Shuraim ya ƙi barin wanann aiki, jiya har faɗa suka yi akan haka dan haka ya fice yau da wuri, ganin kar mala'iku su tsine mata dan faɗa sukai sosi har da kuka ta yi. Wayarta ta ɗauka ta kira number sa, 3 miss call ta mai amma bai ɗauka ba kuma bai bi kiran ba.
_______Sakeenat tsaki ta ɗan ja, domin ta samu ta ɗauko number Babban yaya sannan ta haɗa da na Ramlat, so ta ke ta ji wayan da za suji and duk kiran da zaiyi za ta datsa dan ta ji. Jin Earphone ɗin kunnin ta na ƙara sai ta gyara zama ta na cin popcorn abin ta.
_______ÆŠaukan kiran ta yi da sallama sai ya amsa.
"Baby uhmm uhmmmm ni uhmmmm."
_____ Jin hakan sai Sakeenat ta cire a kunnin ta aje a gefen ta. ( Hmmmm Sakeenat Allah ya shirya, ashe akwai sense Awwwnnn 💓, kunsan akwai mu da hankali wallahi.)
"Ina jinki." Ya furta sai ta kuma kwantar da murya ta ce.
"Ka de na so na koh?."
"Ni ban ce ba......"
"To me yasa kamin faÉ—a, ka sa ni kuka, nifa maraini ya ce." Sai ta fashe da kuka dan tina Ammee.
"In kin gama kukan ki kirani." Daga haka ya katsen kiran, jitai takaici ya mata sosai, sai ta shiga contact, number da ta sanya 'My Yaya for ever' shi ta kira nan ma ba'a É—auka ba.
_______ Sakeenat ta duba kiran sai ta ga ya katse, saita abu ta yi sannan ta koma Parlour ta hau kallon T.V abinta.
________ kwanciya ta yi sai ga kiran ya shigo da farin ciki ta É—auka ta na share hawayen ta.
" Yayana ƙara na kawo maka." Ta najin sai da ya saki ɗan murmushi sannan ya ce.
"Tom ƙanwata ina jinki."
"Dama mijina .....mi..ji...." Sai kuka, rarrshin ta ya shiga yi sosai, har ta yi shuru, sannan ya ce.
"Kimin bayani so that na baki sharawa kinji." Labarin faÉ—an su ta bashi tsaf ko abu É—aya bata manta ba, bayan ya gama ji sai ya ce.
"Da fari ina mai baki haƙuri a madadin shi, bara na faɗa miki abu ɗaya, kinga mijinki mutum ne mai son taimako, ki natsu ki kalla komai da idanun basira, kyanshi ki dinga taimaka masa da shawarori akan haka, ƙasa gaba ɗaya yake taimako, ko bakyaso ne?"
"Ina so."
"To ki dinga mai addu'a dan Allah. Shike nan ko a kwai wani complain É—in."
"Eh, dama ni ka kira shi ka ce mai karya kuma zuwa da bindiga gida, jiya na gani na tsorata sosai."
"Hmmm me ya kaiki É—akin sa, bana ha na ki shiga ba."
"Eh yaya kawai dai na É—an shiga ne."
"Karki sake kinji."
"Tom, Nagode a huta lafiya." Daga haka ta katse kiran. Take ya kuma kira da É—auyan number, haka suke idan ya mata abu to É—ayan number ta ke kira ta faÉ—a mai komai har shawara ya ke bata sai kuma su koma dayan number.
"Ina jinki." Ya faÉ—a bayan ya daga, ita kanta sai da ta yi mamakin sa amma ta basar ta ce.
"Ka ya ƙuri."
"Naji, komai sai kin kai ƙara na koh?"
"Uhmmm to ai laifi ka yi ne."
"Kin kyauta, fatan kin É—au shawaran Yayanki."
"Eh na É—auka."
"Na lura kina ji da Yayanki fa."
"Sosai ma kuwa, baya min faÉ—a shi."
"Ohh shike sangartaki kenan."
"Yep, kuma ya ce in ka kuma ɓatamin rai za ku haɗu." Sai sukai dariya gaba ɗaya.
"Kin iya drama, aiki na ke yanzu zan kira zuwa anjima."
"Dan Allah Yayana na ke so ya zo yau."
"Lallai ma, bakya son Mijin ki kenan."
"Uhmmm ni dai ban ce ba. Bye." Ta faɗa tana kashe wayan sai ta kifa kanta akan pillow take Hassan ya farka dan haka ta miƙa ta ɗauke sa.
END.
Page 72.
**************** ****************
K.K G.R.A
__________ Sai yau na ta saƙon motan ya iso, itama irin na su ne, hawa tai suka ɗan ɗana, sai suka dawo gida, itama kamar Husty ta fara attending class.
"Hajiya na fi Hasty iya driving mai kyau."
"Wai Hussaina ai ni na kuma hawa motan ki sai wani ikon Allah, kaɗan ya rage ranan ki ƙarasa ni." Hajiya ta kaina ta na tina ranan da suka fita.
"Hajiya haka ake fama da ita, shi yasa nima ban yadda na hau motan ta, akwai ganganci."
"Haba Hasty ai da ne yanzu kuwa na canza, driving na ke cikin kulawa."
"Ai da kulawa shi yasa naga har motan ki ta fara ƙoƙewa and Babban yaya sai da ya miki magana."
"Uhmmmm nikam Bara na shiga ciki na kwanta." Ta miƙa ta shiga part ɗin ta.
"Husty manya." Hajiya ta faÉ—a tana mai da idonta ka T.V.
************** ************
_________ Meeting room É—in ya dau shuru saboda jawabin da shugaban gayya ke yi wato His Excellency Haidar.
"Maganar gaskiya, manyan shuwaga bannin ba su da haÉ—in kai, na lura da haka, ya kamata ace an nemo Rash an saka mai da halacci amma mene wai an bada dokan gani da harbi akan sa, menene shawarorin akan haka dan yanzu zan shiga meeting da jami'an tsaro." Ya kai nan ya na kallo mutanen gurin sai wani ya É—aga hannu sannan aka bashi permission sai ya ce.
"His Excellency ya kamata mubi komai a natse Rash mutum ne mai wayo da sunada, ba zai yadda a kamashi cikin sauƙin ba, kawai dai a yi yadda president ya zartar." Sai Da shima ya ce.
"A ganina mu yi yadda ka ce Sir, fatan sa'a."
************ ************
_______ " Sir a yau kawai mun samu saƙo sama da dubu 1, Nigeria sai a hankali." Adam ya faɗa yana kallon saƙon nin kowa da na sa matsalan.
"Mutum 20 a kullum ya isa, ki tashi ku koma gida dare na yi, nima yanzu zan wuce." A tare suka fito sannan suka hau mota suka bar wannan gidan da yanzu ya sha gyara fiye da daa.
________A haraban gidan ya tadda Aliyu da Zaki, bayan ya isa in da suke zaune shima ya zauna, ba su É—au lokaci ba suka bar hiran tare da shigewa gidajen su.
Da sallama ya shiga part É—in sa, ganin ba kowa a Parlour ya zauna, bai jima ba sai ga ta ta fito cikin dogon hijab, kusa da shi ta iso sannan ta ce.
"Rash ne ko Yayana?. " Sai da ya yi murmushi sannan ya ce.
"Rash na can, yanzu yayan ki ne, Shuraim." Sai ta saki murmushi mai sanyi tana zama daga gefan sa.
"Ina kewanki, ina yaran su ke?."
"Sun yi barci ti ni ai."
"Kifayaty ina son ki sosai da sosai."
"Nagode Yayana, nima ina son ka."
"Kin biya da tikwicin yara maza har biyu, kai Alhamdulillah kullum na tina wai ni ne mai yara sai naji wani sanyi na ratsani."
"Ba komai, fatan ba ka jin yunwa dan yau na ce kar a ko."
"Why?." Ya faɗa ya na kallon fuskanta mai wani sheƙi.
"Kawai dai, mu kwana da yunwa."
"A'a wallahi sam, ni a ƙoshe na ke muje kitchen ɗin." Kafin ta fara musu ya ɗauketa suka nufa kitchen ɗin.
________ Da Meerah har Small Ammee sun yi barci, gyara musu kwanciyar ya yi, sannan ya ɗauka system ya hau ɗan dube dube cikin dare, a yanzu ya samu sauƙin sosai dan wasu ayyukan Rash ke aikatawa.
_______ Neman ta ya shiga yi bayan ya fito wanka amma bai ganta ba, ko ina ya duba amma ba ta babu labarin ta, harya fara tinanin ko dai ta fita ne, sai ga ta ta fito a bayan labule, haÉ—e rai ya yi dan yasha ne manta sai ta saki murmushi ta ce
"Sorry Baby wasa ƴar ɓuya na ke so muyi." Kwafa ya yi ya koma room ɗin sa, sai ta bi bayan shi, tana shiga ko ya ɗamƙota, kunninta ya ɗan murɗa hatta saki ɗan ƙara.
"Auuchhh."
"Ban san kalan wasan nan."
"To ni na, uhmmm shike nan, ba zan kuma yi da kai ba." Ta faɗa ta na ruba baki, ya na sakin ta sai ta fice daga ɗakin, shareta ya yi ya gama shirya barci sannan ya dawo Parlour, T.V ya kunna dan a ƙoshe yake, ko da yana jin yunwa ba zai ci ba sai ta rarrashe shi, ita kuma sai an ce ta ke yin abu, ko haƙuri wani lokaci sai ya ce tukun ake bashi.
Tana kallon sa ta window yadda ya ke shashshan ƙamshi, dariya ma ya ba ta, dan haka ta miƙa da sauri kaman wacce aka kira, ba tatsa a Parlour ba ta nufi kitchen, dama kaman ta san haka ta ƙi yin girki so ta ke ta musu indomie ganin haka ta dafa guda ɗaya shafshaf, sannan ta soya egg, sai kaman ƙamshi abincin ke yi, fita Parlourn ta yi ta zauna a kujera da ke gefe guda ta fara ci a natse, saboda neman rigima ta miƙa ta ɗauki remote sannan ta mai da channel ɗin Zee world 'Barr Anu' shi ake yi, ƙara volume ta yi, shikam bai ce ko ƙala ba, ta ci gaba da cin indomie ta na kallo, guri ko da ba abin dariya bane sai ta yi. Zaki ya cika ya yi fam, sai ya miƙe tsaye, waje ya fita, take hutan nepan ta ɗauke, shuru ta yi duhu ga shi wayarta na ɗakin bincike, kuma ba ta ƙaunar duhu, da wiya kaga rauninta sai kun mungun sabo, rauninta ɗaya duhu sam ba ta juran zama a ciki.
______ bayan ya cire hutan gidan sai ya koma ciki amma ta ƙofan kitchen ya shiga, hangen ta ya yi zaune a in da ya barta ta na kiran sunan sa da cewa.
"My husband ka na ina, an É—auke huta wayana ya na kitchen, please ka shigo ka aramin na ka hasken." Murmushi ya saki sannan ya tawo cikin sanÉ—a ba tare da ta ji sound ba, amma kafin ya aikata abin da ya yi niyya sai ya ji ta ce.
"Kana kusa, amma ta ina ka shigo?, ƙamshin turaren na gab da n...." Sai wai, wato mai gadi ya fito ya gyara hutan, juyowa tai ta ganshi tsaye sai ta marairaice fuska ta ce.
"Tsora ta ni za ka yi da koh."
"Mun ɓata, ba ruwa da ke."
"Shike nan, ruwan juna da juna." Sai ya matso tare da ɗago fuskan ta ta kalleshi, ƙyafa idanu ta shiga yi kaman ƴar baby, ya ce.
"Yaushe za ki girma? Yaushe idan kika ma mijin ki abu za ki ba shi haƙuri?, Yaushe ne idan ya faɗa abu ko bai miki ba za ki yi na'am da shi?."
"Ai haka nake, kaima sheda ne."
"Ke wai?."
"Garantee Nawan 🥰,, sanan me ya kamata na yi kuma ina yi, irin rayuwar matan zamanin daa akwai ni da biyayya."
"Shut-up, ai in zance ne kinfi kowa iya tsarawa kaman mai waƙe."
"Uhmmm to ni me na yi?."
"Ba ki komai ba, yunwa na ke ji."
"Sai dai ka ci break banyi girki ba wallahi."
"Dalili?." YafaÉ—a ya na sakin fuskanta sai ta ce
"Yau ni kallo na sha, na manta zan yi girki ne."
"Ya yi kyau, yanzu kije kimin tuwon shinkafa miyan agushi." Waro ido ta yi sai ta kalla agogo 9:23pm, marairaice fuska ta yi sai ta ce.
"Dan Allah Baby na ma indo....."
"Tuwo na ke so, kefa akwai biyayya na san yanzu za ki min ai, rayuwar ki na burge ni komai irin na mutanen da kike yi." Ya kai nan da sigar wasa, miƙewa ta yi ta shiga kitchen, da ido ya bita dan tafiya ta ke tana bubbuga ƙafa. Tin da ta shiga ba ta fito ba har sai da ta kammala dan ma akwai komai a ƙasa, duba wayarta ta yi har 10:41pm ta yi, ɗauko tuwon ta yi wanda cin mutum ɗaya ta yi haka miyan haka. Kallo ya ke yi sai ta ajiye mai sannan ta nufa bedroom ɗin ta amma kafin ta shiga ta ji ya ce.
"Dawo ba ki kammala ba." Kaman ba zata juyo ba sai ta dawo, ta bi ta haÉ—e rai.
"Oyaah feed me Madam." Kaman ta kurma ihu haka tai sai ta zauna ta É—auki spoon sannan ta fara ba shi, 4spoon ya yi ya ce.
"Na gode, na ƙoshi." Kallan tuwon ta yi dan ko kwata bai ci ba, kuka ta fashe da shi kaman an mata wani abu.
"Baby menene?."
"Gyale ni, na ma abu ka ƙi ci, kasan wahalar girki kuwa....." Sai ta ci gaba da kukan, hannu ya sa ya riƙota ya ce.
"Sorry wasa na ke miki ban na ci, jeki wanka." Miƙewa ta yi ta wuce, shikuma ya ci gaba da kallon sa dan ya ƙoshi ɗin.
END
Page 73.
******************** *****************
BAYAN SHEKARA HUDU.
_____________ Lokaci ya jaa, rayuwa ta sauya sosai, abubuwan masu daɗi da akasin haka sun faru. bara mu dubi zuwa kowani ɓangaren dan ganin wani sauyi aka samu ko akasin sa.
***** Milinium City, Rhyneo estate *******
_______ Ma sha Allah tin da ga waje na fara ganin sauyi ba na wasa ba, ko da na shiga cikin gidan haka nan ma, main Parlour na shiga, cikin Sa'a na datta kusan kowa na gidan, harda ƴam mata uku wanda sai da nayi da gaske na ga ne su, Baby, Karis, Butter, sun ƙara girma ma sha Allah kyau da cikin halitta duk ta gama bayya a jikin su, Pazars na gani wanda duk girma ya ƙara kama su sosai, ƴar yarin ya na ga kyakykywa ta fito d gudu daga wani ɗaki, ta na riƙe da bindiga na wasa, Parlour ta iso ta ce.
"Aunty kin ga twins?, Yau sai na harbi Hussain." Sai da suka yi dariya dan yadda ta yi maganan cikin hausar ta, Aunty da itama ta É—an sauya ta kalla small Ammee ta ce.
"Du ba su dai, ba kiga Aunty's É—in ki ba ne, gaishe su."
"Tom, ina kwana, ina kwana, ina kwana." Ta gaida su Baby dan ba ta san su ba, fiiii ta gudu ta bar gun.
"Ina ga wata Police É—in za mu yi." Pazars Q ya faÉ—a yana murmushi dan sun shan drama, sai Hajiya ta ce.
"Ku shiga ku huta, zuwa anjima za suka duk sun iso." Suka amsa sannan suka shiga part É—in su wanda sukai kewan sa sosai, shekara uku ba wasa ba, ko gida ba su waiwaya ba sai yau.
***** Air Force Base*****
__________ Idanuna ne suka sauka a kan wacce har na mance da ita wato Hafsat, riƙe ta ke da mopar ta na mopping, wayarta da ke ringing ta ɗauka ganin number tsohon mijinta ya sa ta ɗauka, bayan sun gaisa ya ce.
"Hafsatu yanzu na dawo da ga Kano, kuma Alhamdulillah ta ke su Yaya Bashir suka ɗaura mana aure." Kukan murna ta shiga yi, sai ta katse kiran, ta ma rasa ina za ta sanya kanta dan murna, tun bayan samun lafiyarta ta dawo gida, sai dai ba ta samu Maa da Dad ba duk sun koma ga Allah, cikin ikon Allah su Fatima suka tarbe ta cikin kula, haka suka fara sabuwar rayuwa duk da ta na cikin wani hali, dan ita ma Halima ta rasu, dan ciwo yaƙi ci yaƙi cinye wa. da sauri ta ake ta nufi part ɗin Fancy, knowing ta yi sai ta ji muryan Airah.
"Yes Coming." ta shiga da murnan ta É—an a yanzu sune Æ´an uwanta, sai dan gin Dad wan suke garin kano, kuma can ta tura Muktar.
Ganin yadda ta shigo ya sa Airah da Fancy kallonta sai Fancy ta ce
"Aunty Hafsat lafiya?."
"Lafiya har yanzu ba ku gama shirya wa ba?."
"Mun gama, yanzu za mu wuce, amma faÉ—i abin da ke bakin ki." Airah ta faÉ—a suna mai da hankalin su gareta.
"Yanzu Muktar ya kira ni, wai an É—aura daga zuwa tambaya."
"Kai ma sha Allah, gaskiya na ji daÉ—in wannan albishir É—in."
"Na gode Ummu-Affan (Fancy 😳)"
"Amarya, Amarya, Allah ya bada zaman lafiya, bara muyi sauri mu dawo dan akwai meeting akan shagali bikin nan."
"Hmmm Ummu-Arif kenan, to sai kun dawo." Sai ta bar É—akin, Fancy ce ta kalla Arif da ke shan barci ta ce.
"Ummu-Arif ɗauke shi muje, kinga Affan na barci a mota, badan su Butter na a nan zan barta wallahi." Daga haka suka fita zuwa coumound, motan Airah suka hau, suka ɗau hanya, Arif Fancy ta riƙe wanda ke kama da A.A, da fari mace ta haifa sai ta koma ga Allah, ita ma a lokacin ya haifa Affan, sai bayan dan lokaci ta kuma haifan twins, mace da namiji, Arif da Anam, still bayan wata biyu macen ta rasu, yanzu dai Arif shekaran shi ɗaya da rabi, shi kuma Affan Shekara 3.........
***** K.K GRA.******
_________ Motan Husty ce akwai mai dan haka nan suka shiga, suka É—auki hanya zuwa gida, su biyu a gaba Hasty da Husty sai bayan wanda yara biyar na gani É—aya na barci jariri yaron Hasty Ameer, kafin shi, a rana É—aya suka haifi twins, Hasty mata, Husty kuma maza, su ma shekaran su uku, sai kuma Hasty ta kuma haifan na miji wanda watan shi hudu da kwana biyu, su ma Hajiyar su ta rasu bayan haihuwan Ameer da sati biyu, sun sha kuka fiye da zato mutum, hatta Meerah sun fita shiga yaya ni a bayyane amma dai kowa ya san Uwa Uwace.
_________ misalin 1pm suka isa babban gidan na su, cikin murna aka tare be su, zaune suke a suna shan hira sai ga su Beasty, Beauty, Kandy, Beasty da Beauty sun haifa yara mata suma shekarun su 3, Beasty Æ´arta mai suna Ramlat, Beauty kuma Maryam ta sanya ma É—iyarta, Kandy ce kawai ba ta haihuba sai dai tana É—auke da tsohon ciki wanda akai scanning twins ne.
Gidan ma sha Allah ko ina yara ne ƴan dugwi dugwi sai wasa suke yi, bayan sun huta Ramlat ta shigo part ɗin, tin daga nesa na hangi irin sauyawan da ta yi, ta yi wani mugun kyau, ta yi free haka ta yi ƙiba daidai. Zama ta yi suka hira sai ta kira Small Ammee, bayan ga zo ta ce.
"Kira min Æ´an biyu." Da gudu ta koma haraban gidan ta kira su, da yake sune manyan a maza sun tara yara suna wasa, Ammee na zuwa suka ka mata dan dama ta sa su kuka É—azu, duka suka mata dan su akwai cika fuska sosai, za ka za ci sun girme ta, ita kam uwar kuka sai ta fashe da kuka. A haka suka shiga main Parlour É—in.
"Small Ammee waya ta ɓa ki.?" Kandy ta faɗa sai ta ce.
"Twins ne suka duke ni."
"Ban hana ku taɓa ta ɓa, yayar ku ce fa." Ramlat ta faɗa tana haɗe musu fuska, da da yake Hussain shine rama kunya sai ya ce.
"Mom tin da zu take dukan Hassan ni kuma ta ji ƙani, na mata gargadi (magana yaro ne) sam ba ta ji ba, shine muka mata dukka."
"Innalillahi haka ka zama Hussain." FaÉ—in Husty.
"Wannan ai baya jin, shi ne ya gado manyan ido ashe na rashin kunya ne." Kafin Momcy ta kulle ba ki ya ce.
"Ni kowa ma ga na, wallahi ko." Ya yi kwafa ya na barin gurin.
"Abdulraheem zo nan."ya na ji Ramlat na kiran sa ya fice.
"Hmmm wallahi za ka shigo hannu ai, Hussan ma za kaje gidan Uncle Umar ka kira Maman Triple."
"To sai na goyo É—aya?." Smalla ta faÉ—a sai Hassan shima ya ce.
"Mom ni ma na É—auki É—aya?."
"Eh kuje." Kafin ta kuma magana har sun fice.
"Allah ya shirye ku, Butter kuje ku ɗauko mata yaran, dan Sakeenat ba iya ɗaukan jarirai uku za tai ba." Su ukun suka fita, da yake unguwan akwai tsaro su Ammee har sun shiga, a tsakar gidan suka ga Sakeenat da abin turawa wanda yara jarirai uku mata ke kwance a ciki sai aka rufe saman saboda rana. Gaisheta suka yi ta amsa sannan suka jera, ita ma sai yanzu Allah ya bata, tashi ɗaya ƴan uku mata, Airah, Amrah, Afra, koya ya yi murna balle Zaki, aikam Sakeenat ta ga masoya hatta Mama Zulaikha sai da ta zo a lokacin, ta sha gata sosai, kuma har yanzu ta na samun kulawa, ƴan aiki biyu aka kai mata, tayi arba'in dan haka ta fara fita sama sama, da ƙafan da Zaki ya mata suka shiga sai ga su a gidan su Meerah, shiga suka yi nan fa gidan ya ƙara kaurewa ya hira, ga yara masu kawo complain da masu kuka, ƴan uku ne a gidan sun sha girke girke sosai.
Misalin 5pm Meerah ta dawo a wata arniyar mota wanda Yusuf da Yunus suka siya mata, sai ta kyautar da nata wanda Haidar ya siya mata. Yanzu ba ta zuwa aiki sai lokaci lokaci takan leƙa, yau ma babban abu ne ya kaita. da farin ciki ta isa gurin matan gidan, ta zauna suka da sa hira, Small Ammee ta zo da gudu ta hau jikinta ta na ce wa.
"Police station kika je?."
"Ba sannu sai tambaya, nan naje."
"Tom nima yau zan kama Hussaini za ki kulle shi koh."
"Me ya miki?."
"Duka na, dan na harbe shi."
"Ban ha naki wasa da bindigan ruwa ba, ni wallahi na ƙosa a koma hutu, kun ishemu." Da ga nan suka sauya sabon hira, sai bayan isha'i suka watse, dan nan da sati biyu bikin three ladies, Butter lecture ne a school ɗin su, amma a Nigeria iyayen shi suke, Babu kuma wani Balarabe ne a can Saudiyya ya ke, sai Karis ita kuma a Saudiyyan suka haɗu amma a London ya ke, baban shi ɗan United States ne, mamarsa ce ƴar Nigeria.
END.
True love may be hard to define,but the signs to read true love can be clearly seen in every loving relationship
Page 74.
************* ***********
***** RASH*****
________Tin shekarun baya ƙungiyar ta bayyana, ƙungiyar Rash wanda a duk faɗin Nigeria ake magana, a yanzu ta zama group ma fi daraja sosai, bayan dogon bincika hatta shugaban ƙasa ya ba su sanya hannu akan aikin su, aikin gaskiya da gaskiya suke yi, gaba ɗaya unguwan ba mai shiga sai mai son ganin Rash, kowa na ƙasar son ganin sa suke, amma baya bayya nuwa hatta jami'an sa wanda sunfi sama da dari uku babu wanda ake ganin fuskan sa domin wani fuske suke sanya wa mai fuskan biri, gaba ɗaya fuskan ke rufewa.
Kamar kullum yau ma tawagar R.1 suka dawo shugaban ta wagan shine Damuwa R.1 (Adam), tawar Skiddo A.2, tawagar Spider S.3, sai tawagar Madaa (a cikin members ne aka zaɓe shi saboda jajirce wan shi.) Shine H.4.
Sauka sukai a jerin motoci wanda a yanzu idan sun fita har binsu ake yi, yadda kasan jami'an polices haka suke, kuma cikin sanye da uniform iri ɗaya, mutane matasa da waya suna fatan ganin su a cikin wannan group ɗin na ƙasa.
"Damusa, na za ci sai gobe za ku dawo."
"A'a Spider, ai muna gama Meeting da Tsohon shugaban ƙasan Algeriya mukai juyo."
"Okh, muma jiran Boss muke yi." Kafin ya ce wani abu sai ga Rash nan ya fito, sai da na ƙara goge idanuna sannan na kuma kallon sa, ba za ka ce Rash ɗin shekara hudun baya ba ne, saboda wannan Rash ɗin yafi wancan komai da komai, ya ƙara girma da faɗi, gemun na nasa ya cika sosai, girma da kamala sun bayyana sosai a jikin sa. ta ku ya je kamar wani namjin ɗawisu, har tsakiyar Parlour ya kawo, sannan ya zauna, Barka da fitowa suka mai sai ya ɗaga musu kai sannan ya na latsa kiran number Ramlat, bugu biyu ta ɗauka sai ya ce.
"Yau dai zan cika miki burin ki." Ban ji mai ta ce ba, sai dai murmushin da ya yi sannan ya katse kiran, kallon su ya yi sai ya ce
"Muje." Daga haka suka fito dukkan su, su hudu ne suka hau mota É—aya, sai wasu moto biyu suka sa na su a tsakiya. Ba su tsaya a ko ina ba sai gidan su Shuraim. Gaba É—aya mutanen gidan ne, dan yanzu masu huce wa ke niyyan tafiya da tini sun wuce amma Ramlat ta ce su jira Baban yaya. Ramlat ya kira sai ga su mutanen gidan sun fito dan ta ce su firfito. Sun dai ga motoci uku a tsakiyan gidan, hatta Zaki da Aliyu suna gida, Zaki ne ya kalla Sakeenat, murmushi ta sar mai, dan tintini ta shaida mai waye RASH.
Mutanen ciki ne suka firfito sanye da wannan fuske ga uniform mai É—auke da tambarin Rash. Kowa zaro idanuwa suka yi dan ganin wa'innan sai Aliyu ya matso.
"Rash Members, Fatan ba wani ne ya muku abu ba."
"Eh His Excellency." ÆŠaya ya faÉ—a. Take masu tsaron gidan suka rirrige bundugu, dan ma Ramlat ta ce idan wasu motoci sun zo banda bincike an san da zuwan su shine suka bari suka shiga.
"No, ko aje makaimai, me ke tafe da ku?." Kafin wani ya yi magana sai maza uku suka fito suma sanye da fuske É—in, daga nan shima jagaba ya fito, a tsakiya ya tsaya, suna ganin shi suka san shine Shugaba domin shi ne da uniform kuma fusken sa da banbanci da na sauran. A cikin mamakin Æ´an gidan ke kallon wanann tawagan, hannu Boss ya a kan mask É—in ya cire. Take suka waro idanuwa ganin Babban yaya a tsaye. Mamaki da firgici ne ya bayya ga fuskokinsu.
"Babban yaya, kai ne..... RASH." Aliyu ya faɗa cikin haɗo kalmomin da ƙyar, ɗaga kai ya yi sannan ya yi taku zuwa hudu, ya ce.
"Ni ne Rash, ban so bayya muku amma Ramlat ta sanya ni, bayan yin dogon tinani na ce bara yau na bayya a gare ku." Pazars Q ne ya matso gab da Shuraim ya ce.
"Shuraim ne?, To ai Shuraim baya ta fiya..."
"Baba ni ne, Shuraim kuma Ni ne Rash."
"Dan Allah mu shiga cikin Parlour." Ba musu kowa ya koma ciki. Rash ne ya ce.
"Da fari ina neman gafaran ku, dan na ɓoye muku asalin waye ni, a gaskiya sama da shekara biyar ina wanan aiki, kafin na fara ni dama jami'i ne. Ba komai ya sa na zama Rash ba fa ce, Abokina Adam." Ya faɗa ta ke Adam ya cire fusken da ke fuskan shi, sam ba suyi mamaki ba dan sun san za su ka sance tare dama.
"A lokacin baya Adam ya na rayuwa cikin kulawa iyayen shi, wata rana aka shiga cikin gidan don yin sata, ma su satan suka kashe Maman shi da Baban shi, a lokacin muna tare da Adam, ko bayan na sauke shi a mota da ya shiga, sai yaga gidan a buɗe, take hankalin sa ya tashi, tare muka shiga ciki, sai mai abin da muka tadda ba bi kyau, an musu fashi, an sace musu abubu da waya sannan an kashe mai iyaye, mun kai ƙara amma ba doka, sai ce wa suka yi, ma su irin wanann ta'asar a ƙasar nan suna da yawa. Kun san yadda na ke ji da abokina kuwa, ina son sa sosai, ko da nake jami'i na nema shuwagan nina su shiga maganar amma kowa na taɓa sai ace na bar maganan, da ga lokacin na ke da wani nufi a ƙasar nan, bayan lokacin da na tara hujjoji sosai, na yi plan aka na zama gurgu haka na ci gaba da bincin, ina fita ƙasashen waje amma ba sosai ba, ina cikin ƙasar nan, ganin idan ban yi maganin komai da kaina ba to bazan ji daɗi ba domin a binciken na ga no abubuwa da yawa akan ƙasar nan shine na ƙudirta za ma RASH." Sai ya yi shuru sannan ya da sa.
" Cikin ɗan lokacin na haɗa da karu masu rai da lafiya, training sosai na koya musu, sannan da kishin ƙasar su, a cikin su ina da amintattu sune Sunusi da Mubarak." Take suma suka cire mask ɗin su, Beasty da Beauty suka waro idanu sosai.
"Ina fatan ban muku laifi ba." Babu wanda ya iya magana a cikin su ma sai mamaki. Ramlat ce ta nufe sa ta rungume shi, sai kuka ya kwace mata.
"Is okay, shike nan ko."
"Uhm." Sai ta sake shi take sauran ladies suma suka zaga ye shi cikin murnan. Meerah da Sakeenat ne kawai ba su je ba, hatta su Momcy sun ji daÉ—i. Bayan sun É—au lokaci sai Pazar R ya ce.
"Ka ci gaba da taimakon ka, Allah ya biyaka, sannan wannan ga zama sirri kunji." Daga haka taro ya watse, masu tafiya gida suka huce.
_______ bayan sun iso a Parlour suka yada zango, da su da yaran su, ita kuma Kandy gaba É—aya labarin ya sa duk ta É—an rikice, Adam ne ya É—in ga rarrashina ta.
"Ba komai ya wuce, ina jin ciwo a nan." Ta faɗa tana nuna ƙasa cikinta, kafin ya ce wani abu, sai ta fara birgima ta na jin wani azaba na ziyar tatta. Su Beasty da ke kusa suka nufeta cikin sauri. Beasty da ma aikinta ne, ta na kallon ta tace.
"Na ƙuda ne, ya zo gab."
"Wata takwas ne fa." Adam ya faÉ—a cikin ruÉ—ani.
"Ai twins ba sa yin 9 month, dole suke raba watannin, in ma 8 kowa 4 ko 10 kowa 5." Ɗakin Zubee suka shiga dan ta yi aure tini, cikin sa'a ta haihu lafiya, twins ne namiji da mace, asibiti suka je dan tantance lafiyan su, alhamdulillah komai ya zo cikin sauƙi. Zuwa safiya nan gidan ya cika dan ganin yara, Aunty ce ta yi ma Kandy wanka sannan suka roƙa ta zauna kaman yadda ta ma su Beasty. Ba yadda ta iya ta zauna.
END.
https://chat.whatsapp.com/LQFBwo1tifs84ZuT6X2xS9?mode=r_t
By
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶ âœï¸âœï¸
Page 75
************ ************
__________ Rayuwa haka dai ya ke ta tafiya.
babu wanda ya san waye Rash. A yau ne ake ɗaura aure su Baby ma sha Allah, hatta Abbuu ya zo, haka su Maryam, Hajara, Zainab, da itama sai yanzu Allah ya bata ciki, bayan ɓarin da ta dinga sha, amma yanzu alhamdulillah dan cikin ya shiga 7 month.
Biki aka sha mai sunan biki, amare da Æ´an uwanta sun sun sha kyau, amma banda Kandy dan tana gida, har kuka ta yi wai sai ta zo amma su Pazars sun hana.
Biki ya yi sai godiyan Allah, hatta Hafsat wacce sati É—aya kenan da tarewa, kuma rayuwa suke cikin jin daÉ—i.
Amare ukun sun sha kyau na ban mamaki, kaya iri É—aya suka sanya, doguwar riga ce irin ta larabawa fuskansu ne a waje kawai kuma riga babba ce, shigan mutum ci suka yi, dan yanzu suke gani su ce ba daidai ba, sun haddace hadisai masu yawa, sun karantu iya karatu.
Misalin 4 na yamma aka kwashe amare dan duk ba bu mai zama a ƙasar.
Gida sai ma sha Allah can na hangi Ramlat da Baban yaya sun haÉ—u iya haÉ—uwa, taku suke kaman basa tafiya, twins ne ke gyefan su sai suka bada wani style na daban, haka su Aliyu, sun sha kyau sosai dan kowa anko suka yi da familyn sa.
Duka duka anan alÆ™alamin rubuta na zai tsaya âœï¸, ina fatan yadda na É—auka zai Æ™ayatar da faÉ—akar sosai, ina miÆ™a godiya mai yawa ga wanann Æ™ungiyar na wa J.A.W, da Uwar É—akin mu wato Maman Ihsan.
ALHAMDULILLAH.
ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Daga ta ku har kullum
PRETTY SK ce âœï¸âœï¸âœï¸ Godiya ga dukkanin yabo sun tabbata ga ubangiji talikai mamallakin sammai da Kasai Allah .
tsira da amincin Allah su Kara tabbata ga fiyayen halita annabi Muhammad (s. a. w)
*godiya mara iyaka*
GA dumbin mabiya litattafaina a Duk inda kuke cikin kasar Allah.
ina matukar alfahari daku ina kaunarku kmr yadda kuke kaunata.
“I will succeed. Not immediately. But definitely.†in shaa Allah.
✽‌»‌≿â”༺🌹﷽🌹༻â”≾»‌✽
Anas b. Malik (R.A) reported that Messenger of Allah ï·º thus told him:
*"When a non-believer does good he is made to taste Its reward in this world. And so far as the believer is concerned, Allah stores (the reward) of his virtues for the Hereafter & provides him sustenance in accordance with his obedience to Him."*
ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا عَاصÙم٠بْن٠النَّضْر٠التَّيْمÙÙŠÙ‘ÙØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù…ÙØ¹Ù’ØªÙŽÙ…ÙØ±ÙŒØŒ قَالَ Ø³ÙŽÙ…ÙØ¹Ù’ت٠أَبÙÙŠØŒ ØÙŽØ¯Ù‘َثَنَا Ù‚ÙŽØªÙŽØ§Ø¯ÙŽØ©ÙØŒ عَنْ أَنَس٠بْن٠مَالÙÙƒÙØŒ أَنَّه٠ØÙŽØ¯Ù‘َثَ عَنْ رَسÙول٠اللَّه٠ﷺ *"Ø¥Ùنَّ الْكَاÙÙØ±ÙŽ Ø¥ÙØ°ÙŽØ§ عَمÙÙ„ÙŽ ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ©Ù‹ Ø£ÙØ·Ù’عÙÙ…ÙŽ بÙهَا Ø·ÙØ¹Ù’مَةً Ù…ÙÙ†ÙŽ الدّÙنْيَا وَأَمَّا Ø§Ù„Ù’Ù…ÙØ¤Ù’Ù…ÙÙ†Ù ÙÙŽØ¥Ùنَّ اللَّهَ ÙŠÙŽØ¯Ù‘ÙŽØ®ÙØ±Ù Ù„ÙŽÙ‡Ù ØÙŽØ³ÙŽÙ†ÙŽØ§ØªÙÙ‡Ù ÙÙÙŠ Ø§Ù„Ø¢Ø®ÙØ±ÙŽØ©Ù ÙˆÙŽÙŠÙØ¹Ù’Ù‚ÙØ¨ÙÙ‡Ù Ø±ÙØ²Ù’قًا ÙÙÙŠ الدّÙنْيَا عَلَى طَاعَتÙÙ‡Ù* " .
References: Sahih Muslim 2808
� ?cX僆茀$æ¡ï¿½æ¬”凸W鸜竊甛厘预�,d衺n+NUm.}ï¿½æ« è‘„å¿¾g渽展家腅é–题�洄┉�9K å’•æ—±é¹ç²§ç©½å¢šZ� �驼xx�19Læ£7s@熮e3i `{èœkル
ð•»ð–—ð–Šð–™ð–™ð–ž ð•¾ð•¶ð™ð˜¼ð™Žð™ƒ Æð™Šð™”ð˜¼ð™”ð™”ð™€ð™‰ ð™ˆð˜¼ð™Žð™ƒð™€Æ˜ð™„
Sakeenat Abdullahi.
Oum marleekha ðŸ˜ðŸ¥±ðŸ¥±ðŸ˜….